Recent Updates

Sadauki Complete Hausa Novel

 


ovels / SADAUKI part 1 to 10

SADAUKI part 1 to 10

Posted by Bashir Sani Fesan on 20 Dec 2016 - 20:27

ba abunda kakeji se gudun dawaki da

mutane

wadanda zasu kai kimamin mutum 100 dikansu

dakarun wani azzalumin sardine, dik wannan

angayar mutun biyu ake bi, Gudu suke kamar

zasu tashi sama can Naga wata babbar mace

Mai kimanin 40 yrs tafadi tana haki, acan gefe

wata yarinya tayi magana da Sanyayyar murya

ummy kitashi muje bamuda lokacin Hutu yanzu,

ahankali wadda aka kira da ummy tace no Ajlal

banida wani karfi ko zarafin da Zan iya tashi,

hawaye suka cika idon Ajlal dasauri ta cakumi

ummy tagoya sukayi cikin daji sanadiyyar jin

kukan dawakin na karasowa, Haka suka cigaba

Da yankar DAJI Ajlal na Goya ummy tin tana

bacci harta kasa. tafiya sukayi Mai Nissan gaske

baci basha. Sunaji sunaganin manyan dabbobi se

ummy ce ke firgita amma dazaran suka nufuso

zanga Ajlal takalli sama tayi addua sann tadubi

dabbar komin girmanta dazaran suka hada ido da

Ajlal Zata koma yatsanta biyu take nuna su dashi

yanxun zasu juya ikon God kenan, Kusan 3:00AM

tayi musu basu Dena cin dajiba dayaki karewa ko

alamun mutum babu haka suka samu gu suka

kwanta bayan Ajlal ta musu shimpida da haki

tama ummy filo da cinyanta sann ta tofesu da

addua, Kukan tsuntsaye ne yatadasu hakan

yabasu tabbacin safiya ta Waye ahankali Ajlal

tajanye jikinta taje yawon neman ruwa Amma

bata samuba dole tadawo tasame ummy har

tafara sallah ' gefe takoma tana kallon yanda

ummynta Ke kuka Acikin Sallah, bayan tagama ne

tace ummy kintashi lfy, kanta kawai tadaga mata

kasancewar tana lazimi ' taimama tayi tayi lullubi

da mayafinta ta tada sallah. Suna gamawa suka

dauki hanya ba Wanda kema wani magana

kowannensu da Abunda yake sakawa aransa,

WANI Kuka kakeji da gurnani dasauri ummy ta

koma bayan Ajlal, wata babbar dabba ce dani

kaina bantaba ganin irintaba ko a film. Ajlal

takurawa wann dabbar Ido Sega ta taduka

murmushi Ajlal tayi Abbu kana Raye har yanzu

abbu kana Ina ne?? Hannun ummy taja suka nufi

dabbar bamusu suka hau gaban ummy nacigaba

da faduwa ba halin magana tinda abbu

yabarmata wasiyar cewa kartayi wa Ajlal

Gardama idan taga wani abun nafaruwa tsakanin

ta da animals. Haka suka hau dabbar segasu

suntashi sama tamkar tsuntsu Bai diresu ko

inaba se wani dajin Mai kyau da haske daga nan

Yakoma inda yafito. Aljal taja hannun ummy suka

cigaba Da tafiya...... Kwance yake kan carpet

gefensa fadawa ne Sekuma yan mata masu

yimasa hidima. Ahankali yake kutsura Apple

rayuwarshi Fal take bashida damuwar komai

anahaka. sega calling din Albina yashiga

murmushi yayi Sannan yadaga wayar gud

morning beautiful one, Murmushi tayi tareda

gyara kwanciyar ta. Takara hugging din pillow

how are you my hero Yabata amsa da fine ya

exam. Alhamdulilah tace tareda tambayar mutan

gida haka suka cigaba Da soyewa nikam Ina gefe

Ina daukar tips na love. Tafiya sukayi Mai Nisan

gaske dik acikin wannan dajin ahankali suka fara

jiyo kukan tsuntsaye tareda sanyi hade da wani

yanayi mai dadi. Ajlal tadubi ummy tace mamana

munkawo inda mutane najiyo kamshin mutum.

Ummy dai batace uffan ba illah tayi murmushi Da

azama Ajlal Taja hannun ummy suka kutsa cikin

gurin ganin ruwa agurin da flowers Mai kyau

yasaka Ajlal yin wani irin Kara tareda sauri taje

gurin ruwan tasha tasha harta kasa tashi ummy

ma tasha Aykuwa a take suka zube agurin bamai

nun fashi acikinsu Tafe yake kan dokinsa yana cin

Apple fadawa ba biye dashi . Zuma naji yafada

dasauri aka basa yasha aka basa tissue yagoge

bakinsa Sannan suka cigaba Da tafiya. Acan nesa

suka hango Kaman mutane Kuma da alama

matane kallonsu kawai yayi hakan yabasu

tabbacin meyake nufi dasauri sukayi kansu tareda

dubawa. Ranka yadade suna nunfashi. Dan tanin

yace ku yayyafa musu ruwa. Haka kuwa akayi

dakyar suke nunfashi Dan tanin yabada order aje

dasu cikin gari sasashen yallabai kan sudawo.

Part 2 Katon gida Wanda yawanashi kadai abun

kallo ne yakai girman wani karamun Kauye. Filine

babba Wanda zaisaka tsawon tafiya acan nesa

nake hango motoci tareda hadiman gidan daga

maza zuwa mata, tafiya Mai Dan nisa takaisu ga

gate din gidan idan kashiga flowers ne birjir

gwanin sha'awa se wasu kofofi kusan uku

kowacce kofa katuwar gaskece sa'Annan ginine

na sarauta ta tsakiyar tafi kowaci girma da kyau

kowace kofa akwai fadawa Akanta tareda

soldiers, Kofar tsakiya nagan sunbi tareda

shugabansu direct part dinshi aka wuce dashi

batareda yabi takansuba. Gurin matar Mai

martaba sukaje wato Nana hauwa wadda kowa

me kira da mama, Dan tanin yayi sallama

jekadiyarta ce ta amsa se masu yimata hidima.

Kozan samu ganin mama kuwa tambayar da jefo

kenan. Jekadiya tace ko alama mama nada baki

sedai ko Gobe, Dan tanin yace just two minute

fah, afusace jekadiya tace wannan Kuma kaikasan

mekake cewa. Murmushi yayi Allah huci ranki

gwaggoji, harya juya Sega mama tafito. Kasa ya

zube yana kwasar gaisuwa, mama tace Dan tanin

bajabakaji koh, saunawa Zan gayama bana San

Ana dukamun nida kai dik matsayinmu daya

agurin Allah it myb ma kafini daraja if kafini

tsoron Allah. Jekadiya tace habawa yoshe Kuma

Dan tanin zaifiki tsoron Allah, mama tace kinjiki

dawani zance Ke harkullum kina tsoron gayamun

gaskiya bana son irin hakan akiyaye gaba, cike da

mutuwar jiki jekadiya tace ALLAH ya huci ranki

shugabata dasauri mama tajuyo mekikace jikin

jekadiya yadau bari tace amun afuwa ranki

yadade cike da takaici ta girgiza kai tamaida

dubanta ga Dan tanin dayake murmushi Meke

tafe dakai? Dan tanin yabata lbrn abunda suka

tsinta wato Ajlal da ummynta. Mama tace

subhanallah shine tindazu Kayi shiru baka saurin

gaya mun ba Ina suke din ' Dan tanin gaba mama

baya har inda suke wani zaure fadawa na musu

ferfita Mama tace maza akaisu side dinta

jekadiya kikula dasu abasu sutura da abunci idan

kinga da matsala contact me Inji mezanyi akai

tana kai nan tawuce wasu hadiman suka bita.....

Daki aka basu tareda kyakkyawan masauki bacci

suke hakan yasaka aka kyalesu se kusan magrib

suka farka atare dasauri wata hadimar takawo

musu abunci kyada kai sukayi Ajlal tace Ina

mukene ko mundawo gidane.? Hadimar tace

wannan amsa se wadanda suka tsinto ku yanzu

dik ba wann ba kuci abunci kucanza kaya sann

muji lbrn ku, Ajlal zatayi magana ummy tadafata

"halas binti " it's ok daughter. Gyda kai tayi tace

abasu ruwa zasu wanke bakinsu tukun. Bayan

sun gama sukaci abunci bana wasaba sann

sukayi alwala saboda ramakon salloli dake kansu.

After sungama sukayi wanka aka basu sutura

suka saka wani baccin ne yakara kwashe

su........ impossible taya za'ace ba'agansuba

bayan antsince Dan kwalin Aljal. WANI bafade

Naga yasunkuyadda kai kasa yace Allah huci

zuciyanka wlh ba irin neman daba muyi musuba

Amma ba'a samesuba ko wani Abu Mai kama da

su bamu samuba Se wann Dan kwalin. Sedai

kuwa idan dabbobi suka cinye su. How comes

dabba bata taba Ajlal bare ta cinyeta, I know

something happened I know dunkule hannunshi

yayi tareda dukan kujera too bad... Get out of

here. Dasauri mugu yafita kan ya ballasa Mom

tashigo dakin relax bom boy komai zaiyi dai2.

Mom..... shiiiii tafada tareda nuna masa gado

dole yazauna badan yasoba, Haba shamsu

meyasa zaka tada hankalinka akan abunda

yarigada yagama faruwa, matukar banaso ba

Tokuwa ba Wanda ya isa yaja damu barema wani

zancen Ajlal yo Ina Mai Goya mata baya din? Na

wulgasa lafira Ina jarumatarshi dawani

kwarewarshi yo Ina baiwar dayake taqama daita,

ina baiwar yar tashi dik suntafi abanza Dan

basazu amfanesu dakomai ba, Shamsudden ya

nisa tareda yes hakane but momy matukar

wannan awarwayo yana hannun Ajlal ratuwarmu

tab take da barazana sa'Annan koyaushe

mulkinnan zai iya juyawa akanmu, mutane gari

sunyi obey da wasiyyar da Abbu yabayar ' don't

worry son zanyi clearing komai it's my pleasure..

okay yadaga kai fuskarka bayabo ba fallasa. Part

3 Jekadiya Zaune agaban mama tace ranki

yadade mutanenan da aka tsinto suna bukatar

taimako Mama tagyara zama kamar name kenan,

jekadiya tace ga dukkan alamu wahala ce tafidda

su daga inda suke, sa'Annan sunce ataimaka

abasu kowani irin ayki zasu iya sudai burinsu su

samu masauki da abunci basu damu da

albashiba. Mama tace Allah sarki zanga Ajlah

idan yana bukatar hadimai abasa nagan ya kori

hadimarshi mace. Jekadiya tace hakane Allah ya

biya Ameen Kwance yake yana karatun jarida

karar kibiya tayi yawa hakan yafidda shi waje

tsaye yayi yana kallon Nura dake faman fafatawa

da yaran Ajlah. Har zai koma ciki, Nura yace hey

maza SADAUKI jarumin maza kozaka Dan Dana

ne, Murmushi yayi yagirgiza kanshi Sannan yace

Nura ka rike girmanka har kullum Ina gaya maka

cewa naga yayi gaba na baya sea labari. Nura

yace adane wlh yanzu kam bana Jin akwai wani

jarumin dazai iya gwabzawa dani, murmushi yayi

yanufi hanyar ciki, kamar mafarki yagan ansako

masa tasoki hannun rigarshi Sannan Kuma ta

kafe da gina zai juyo aka sake halbo wani, cike

da bacin rai yazare su tareda jifa da cup dinda Ke

hannunsa yanufi Nura, Nura na ganin haka yayi

murmushin mugunta yanufesa bil-haqqi fafatawa

takasance tsananin jaruman biyu, bawanda yayi

nasarar kauda wani acikinsu, can Nura dayaga

bada karfi yakeba aykuwa ya manna masa takobi

a gefen hannu Tini jini yafara sintiri, fadawansa

suka yo caaa a take yadaga musu hannu alamar

su dakata tareda soka takobi akasa, sann ya

yaga rigarshi dik kaurinta yadaure inda jinin Ke

zuba, Dubi daya na masa nakoma aguje yanda

yasauya alokaci guda ya rikida yazama wani irin

lion, takobinsa yajanyo yacigaba da fafatawa da

Nura tuni yacire hular dake kan nura ciki Harda

uwar sumar dayake tarawa, sann ya wangale

Abun dasuke karawa ahannu ahaka yacigaba da

ketar nura seda yazare dik wani Abu dake jikinsa

na karfe baibarsaba suka cigaba wani tsalle yayi

yadoki nura awuya segashi a kasa hakan yabasa

damar cira takobinsa da nufin soka masa. Karka

aykata hakan aka fada dawata muryar ta

dattawa, tsohone dazai kai kimanin 70 yrs cikin

shiga ta alfarma se wasu mazan dasuke kamar

twins suna gefensa kowannensu yana Mai jin

haushin SADAUKI dakuma rashin kasance dansa

ne yakeda wannan karfin da jarumta, Hakan yasa

dole yajefar da takobinsa sann ya cakumi wuyan

Nura, "ko a bacci kayi mafarkin zaka fafata dani

to kace karya ne, Ni Ajlah ibn Muhammad ibn

Umar bawanda ya isa yaja dani Ni jarumi ne

nikuma SADAUKI ne SADAUKIn ragwayen maza

yana kai nan yajuya afusace ya nufi room dinshi

dasauri Dan tanin yarufa masa baya Dan tanin ya

bude fridge yadauko masa gorar ruwan faro

yamika masa ya karba ya ajiye Dan tanin plss

leave me for while I want be alone Dan tanin yace

ok sir wish you happy now and for ever. Thanks

yafada tareda fadawa kan gadonsa seda yaji relief

sann ya tashi yadora ruwan zafi dakanshi yayi

dressing gurinda yaji ciyo sann yaje toilet a

gurguje yayi wanka tareda alwala yafito waje Dan

bin jam'I Anan suka Hade kabir dasauri ya sakar

masa murmushi hey kabir saukar yaushe, kabir

yace wlh jiya cikin dare. Ajlah yace toya hanya ya

skull hup dae komai fyn. Kabir yace insha Allah

kagama da takardata nazo har Sun daukeni ayki

a can but bana tunanin Mai martaba zai bari,

Ajlah yayi murmushi hakane fah gamu Nan daga

gida se company's bara abar mutun da abunda

ya karanta ba, Kabir yace banga kana shirye2

dawowan Albina ba " cikin rashin fahimta yace

Kaman yah"? Kabir yace kaddai kacemun baka

San da zuwanta ba " Ajlah yace agunka naji myb

zatai surprising Dina ne ' yes hakane inji kabir,

Haka suka cigaba da fira har kofar masallaci

Waye Ajlah miye asalinsu da sarautarsu kubi yo

yar mutan sakkwatawa domain jin amsoshinku.

Part 4 Ajlah SADAUKI Dane ga Mai martaba

Muhammad wanda yagadi sarauta a gun

abbanshi malam Umar su hudu ne gun

mahaifinsu Muhammad babba se gwaggo uwani

sekuma Alh Ibrahim da Alh Suleiman Bayan

rasuwar malam Umar akabawa Muhammad

sarauta kasancewar Shi babba agaresu

kiyayyarsu da Suleiman da Ibrahim tasoma ne

daga lokacin dasuka fahimci cewa iyayensu sunfi

son Shi akansu Ba dan komai Ba sedan kawai

tarbiyarsu ta banbanta saudayawa Abu ke faruwa

Amma sedai Shi ya hakura yabarmusu Bayan ya

karbi sarauta ne aka bukaci dayayi aure ananko

rigima ta taso Dan a iya shekarunsa Bai iya kula

mace ba bare yace yana sonta, Hakan ya Sanya

aka basa nana hauwa yar wazirin sarki wadda

takasance abun yabo ga kowa basu wani dade

waba tasamu cikin maryam wadda takai kusan

shekara biyar Sannan aka Haifi Ajlah bayan Ajlah

ta haifi yaya biyu mata sedai basuda lfy basu

wani jimawaba suka rasu daga Nan Kuma

haihuwar ta tsaya mata. Ibrahim yanada mata

daya Mai suna kulu tanada yaya biyu Albina ce

babba se Nura Sulaiman yanada yaya hudu kabir

ne babba Wanda suke age mate da Ajlah se

sayyid da Kuma nuwaira karamunsu shine jafar

Aljlah Kabir da nura sunyi karatunsu ne a

Indonesia Maryam kuwa tuni tayi aure tana auren

Dan wani sarki. Karatu suke bana wasaba dik

wannan Mai martaba ne yake dauke da nauyin

karatunsu, Albina takasance kyakkyawan gaske

hakan yasaka Ajlah santa tin tana karama, hakan

yasanya aka kulla alqawarin aurensu Soyy suke

cike da tsabta dikda ita tana Turkey gurin karatu

tana shekarar karshe a yanxu, Aljah yakaranci

newscasts, kabir kuwa business, Albina na

karanta micro biology, inda Nura yakaranci

computer science, Ajlah 1 yr kenan dagama

karatunsa amma Mai martaba ya hana shi yiwa

Indonesia aiki cos acan suka daukesa ayki,

acewarsa baiga amfanin yiwa wata kasa hidima

ba ga kasarku, hakan yasanya yake son komawa

domin Karo ilmi sedai har yanxu Mai martaba

yaki bada bakin yaje kullum rigimarsu kenan, Bari

mu leka Ajlah da ummy! Wadanda Zuwa yanxu

Sun zama yan gida ummy tashiga daga cikin ma

aikatan mama tana taya jekadiya bakaramun jin

Dadin zama da ita suke ba ' musamman dasuka

fahimci cewa da gaskiya take ayki ba munafukar

ci aciki, Mama takira Ajlah ta nuna masa Ajlal son

ga wata yarinya nan idan kanoso tarika maka

hidima tinda ka kori maimuna " cike da isa da

gadara yakalli Ajlal da ita kanta Shi take kallo

bakaramun kwarjini yamata ba " yakatse Mata

tunani da cewa me wannan kwailar Zata mun

Dafa tea ko coffee? Mama tace hava son zatafi

Dan tanin iya gyara maka dakinka dakuma

sauran ayyuka bakowani ayki mace namiji zai iya

ba karka Rena mace komai kankantarta mace

tana da girma da daraja mace.... yakatar da ita

da cewa mama Zan wuce inada baki fah, Harara

ta balla masa Ina magana zaka katseni, momma

yafada cike da tsiwa kibar zancen yarinyar nan

kawai waima daga wani kauye ta fito ne, Ajlal

tadago kanta cike da bacin rai kome ta tuna Oho

Sekuma ta Maida kanta kasa, Ajlah yace momma

you know I hate mace fah mata akwai makirci

bana son abunda yafaru baya yasake faruwa.

Mama tace I promise hakan bazai faruba, sadauki

yace shikenan mama Amma atabbatar mai tsabta

ce Dan tanin check and research her works tell

her my rules bana son rubbish okay, Yana kai nan

yasa kai yawuce fadawansa suka rufa masa baya,

Dan tanin yace zo muje na nuna miki aykinki a

sanyaye ta dauki takalminta ta wuce baya yana

gaba har side din sadauki, tayi matukar mamakin

ganin wannan dakin iya haduwa ya hadu kyace

outside kike, Dan tanin ya Katse mata tunani. Kin

iya girki tace eh gyaran Daki fah wankin toilet

muje na nuna miki yanda ake amfani da komai

kitchen suka fara yana nuna mata yanda ake

kunna gas da kashewa tareda sauran abubuwa

hakama toilet, Ajlal kallansa kawai take aranta

kuwa tace ba abunda bansaniba anan nama fika

sanin wasu Abun, Kinga oga baya San yawan

motsi baya San yawan magana dasafe idan kun

hadu zaki masa Ina kwana shaken ba lallai vane

ya amsa zaki gan yafi yawan magana da jikin sa

like hannu kafa ido and other's idan zaki fahimta

oga magana nabasa wuya, Ajlal tagyada kai

aranta kuwa tace yo mema zaisa inmasa wani

morning Naga alamar Dan rainin sense ne..... Toh

pha kubi yoni domin jin wannan zaman yaxai

kare. Part 5 Tin safe tamasa knocking Amma yaki

budewa hakan yasaka takoma dakinsu tayi

baccinta bata farka ba se 12 taware ido tareda

taslima agurguje taje toilet tayi brush tawuce side

dinshi kofa abude hakan yabata damar shiga,

muryar sadauki taji yiwa Dan tanin fada meyasa

Baa basa break ba gashi har 12 tayi sann komai

ba'aga gyara ba Adakin, Dan tanin yace Allah

yahuci zuciyar sadauki ba laifina bane mama

tariga tamikawa wannan yarinyar aykinka, Ajlah

yace how dare you where is she? Dole ta

fuskanci fushina a yau har Zata barni da yunwa

irin wannan lokacin, shiru yayi jin sallama da

wata zakakkar murya kanta akasa tace sannunku

da fira tawuce kitchen, sadauki yabita da kallon

mamaki. Dan tanin yace Ke bazaki kwashi

gaisuwa ba kin shigo ko kallon mutane Babu,

Ajlal data shige kitchen ta jepo masa magana da

ba lokacin gaisuwa bane yanzu Banda ishash

shen lokaci sann ba gaisuwa nazo yiba ayki

kawai dafatar kagane yaren. Dan tanin yasaki

baki yana jin ikon God itakuma wannan waye ita

dame takeji? Sadauki yashige dakinsa rai bace

yabar Dan tanin parlor, agurguje ta soya Irish da

kwai sann tadafa ruwan tea ta soya biredi tareda

soyen alaiyahu da egg kitchen din tasake gyarawa

sann ta aza dawuwar ganda takara gass, bata

samesa ba tacigaba da gyaran parlor can taji

fitowarshi bata dago ta kallesa ba kawai tace

ankammala Karin safe Zan shiga bedroom in

gyara idan akwai Abunda Babu zaka iya kirana,

tana kai nan tashige ciki, bata tsaya wasaba

tashiga gyaran dakin har tagama tatsaya tana

kallon tsarin baiyi ba, damara tasha tashiga

kwance Kayan tana sauya jeren dakin dik seda

tacire pics dinda suke dakin da daddaya tana

gogewa tana maidawa pics din Albina Sun

matukar birgeta ta canza masa guri dae dae

fuskar gado sanda tazo goge pics din sadauki

wata kasala ta ziyarceta tareda faduwar gaba ta

takurawa pic dinda Ke hannunta ido yana saye da

suit farare fuskarshi dauke da karamun glass yayi

murmushi yana dauke da wani frem, bakaramun

kyau yayi ba agurin, haka dai tacigaba da sauya

dakin har kusan 1 sann tagama har toilet tiraruka

tagani awata karamar drawer ahankali tabude

tadebo wann da wancan ta hadasu takunna

aykuwa tuni Dakin ya gauraye dawani kamshi it

kanta kamshin yamata, Tafito bata samesaba tayi

kitchen tawanke kwanukan daya gama break dasu

tashiga dafuwar ganda wadda taji Kayan kamshi

kuskus tadafa da veritable sekuma hanci data

zuba akai taduba ba Kayan ruwa bare tahada

lemu tadai gama zuwa 2 komai ready tasake

gyarawa takunna tirare taja kofar tafice, Tin a

baranda yake jiyo kamshin wani tirare Mai Dadin

gaske hakan yasanya yayi saurin shiga, kamshin

abunci Dana tirare dik sun gauraya, Dan tanin

yakira yace asamai kiran yarinyar nan, atare suka

zo yace Ke meyasa zaki fita kibarmin dakina

bakowa kinada hankali kuwa? Aljal tace hankalin

kenan to mezanyi aciki bayan Nagama Abunda

yakawo Ni, tas ta tas kakeji sadauki yadauketa

da Mari nizaki gayawa magana Ke har kinyi

matsayinda Zan fada ki fada, Ajlal tace dikanmu

matsayinmu daya agurin Allah so banga wani

dalili dazaisa in maka biyayyar data wuce wann

ba wuyanta yacukuma zai mannata a kofa Dan

tanin yace relax oga take it easy mana mezaka

raga ajikin wannan kwailar, kalmar Data tsana

kenan Ajlal tace Waye kwailar acikin nida ku, Dan

tanin yace Ke wai wace irin Mara kunya ce? Ajlal

tace wann kuma Seka shiga duniyar tambaya

tana kai nan tajuya tawuce, sadauki yace wai

Waye wann kam meyasa bata tsorona kamar

yanda sauran mata suke meyasa bata shakkata

kamar yanda sauran mutane keyi Kodai niba Ajlah

bane, Dan tanin yace hava ranka yadade shawara

daya ka cire dik wani damuwa ko bacin rai

kacigaba da rayuwanka kamanta da ita yarinyar

akwai manyan kalamai lokacin datake gayamin

magana naso na mareta Sekuma nagan tamun

kwarjini, sadauki yace oho wann Kuma matsalar

kace kanada feeling da itane " Dan tanin yace

Kutt yaushe hadima Zata shiga raina, sadauki

yace get out plss " Dan tanin yace koba komai

yarinyar akwai iya girki da tsabta ji yanda kamshi

ketashi , sadauki yaja tsaki u know me but kullum

Sena maimaita I hate long talk, Dan tanin yace

tuba nake yajuya yafita, Randa yashiga dakinsa

bakaramun mutuwar jiki yayiba ganin wann tsarin

nata abun ya matukar burgesa baikara jin Dadi

ba seda yakwanta kan gadonsa idonsa a lumshe

yana shakar kamshin dakin yana bude ido idonsa

yasauka kan hoton Albina wani murmushi Naga

yayi much love for you Albina. Part 6 A hankali

take tafiya hannunta rikeda leda wadda aka Bata

sako takaiwa kulu uwar albina, sallama tayi sann

aka Bata izinin shigowa cike da fara'a takarbeta

sann ta karbi sakon, amma dai ke sabuwar

hadimar gidann ce cos bantaba ganinki ba, Ajlal

tayi murmushi eh Ni sabuwa ce momy, hjy kulu

tayi matukar jin Dadin data kirata da momy

yarinya Mai nutsuwa da hankali bakamar sauran

hadiman ba, Fitowa tayi tana rero wata waqar na

larabci kai tsaye tawuce sashen sadauki bata

samesaba, hakan yabata damar fara girkin dare a

gurguje tagama tagyara komai ta kullo masa kofa

haka aykinta yacigaba da tafiya aduk lokacin

daya San zatazo zaibar dakin gudun kar su hadu

sedai yana mamakin irin kamshin jikin yarinyar

daban yake kowanne turare take using Oho, "

girmanta na matukar masa dadi harya manta

rabensa dayaje restaurant. Mama ta katse masa

tunani da cewa Ajlah kai kadai yau Ina Dan tanin,

Ajlah yayi murmushi barka da yamma mama Dan

tanin na aykesa " just bana son hayaniya Shi isa

nafito daga dakin, nd Kuma yarinyar nan na ciki

"mama ta gyada kai ince dai komai normal ta iya

ayki? Sadauki yayi murmushi sosai mama akwai

tsabta by mistake bazaki samu something

rubbish ba akanta sedai fah akwaita da barnar

tirare da kayan abunci, mama tace to ay shikenan

tinda dai ansamu yanda akeso wadannan ba

matsala bane koh? Ya gyada kai but mama

yarinyar yar tsiwa ce Sam batada tarbiya wlh,

mama tace Kutt Ajlah wannan Ajlal nada tarbiya

sosai fiyeda zatonka watakila ka nemi mata

rashin gaskiya ne Shi isa, sadauki yace mekikace

sunanta mama tace Ajlal nace any problem "yace

no, Haka yacigaba da maimaita name din Ajlal

wow nice name I like it, muah yaji anbasa kiss a

kunne baijuyoba baikuma motsaba sanin kowaye,

ta zagayo ta baya honey baka murna da zuwana

ne, sadauki yace of course Indai surprise ne wann

to zero, yana kai nan yatureta yatashi yayi side

dinshi, dariya tayi tabi bayansa, part 7 Wow

honey kamshin menake ji tabi kitchen din dakallo

inda take jiyo kamshin nuggets ne akayi se paten

plantain gakuma soyayyar doya da kwai gefe anyi

zobo, tsayawa tayi bin Kayan da kallo, honey

wayake wann, Yamata banza kanshi tafada hava

love plss my head down, sadauki yaballa mata

harara kisauka ajikina banason hakan, idonta

yaciko da kwalla tajuya dasauri tabar dakin, a

take yaji wani iri Bai kyautaba daga dawowanta

yafara sakata kuka, yatabe baki anyway ma ita

taja kawai seta dawo ba announcement, Kuji

sadauki fah lover's surprising ne aka masa Amma

yakasa ganewa saboda rigimarsa, Plate yajawo

yazuba abunda zai iyaci yasha zobo sann yawuce

gurin ball " A dai dai kofa Ajlal tahadu dashi cikin

Kayan kwallo red yana daure takalminsa kansa

akasa baima San da itaba sedai yana jiyo

kamshin turarenta kadan2 " Ajlal kuwa mutuwar

tsaye tayi tana kallonsa yayi matukar kyau a

wann shigar yabirgeta setana jin wani feelings

sosai agamedashi , ya Katse mata tunani a

lokacin dayace you! Yanamai nuna ta da

yatsansa mekike agabana kin wani tsureni da ido,

Ajlal tawani fari da ido yo in kalleka kai madubine

kokuwa bansanka ba, sadauki yayi fuuu zai

bigeta ta goce cike da mamakin gocewar datayi

tamkar wata jaruma yadago yana Mai jin ciyon

hannunsa daya buge gina, Ajlal tace auu yi hakuri

fah ba laifina bane kaine kakeda zafin hannu,

sadauki ya kuramata ido se uban karuwanci idan

tana magana kamar babyn roba, Ajlal tace waima

tsaya tukunna Ina zakaje ne? SADAUKI yace

gidan ubanki yar iskar yarinya wlh kishiga

hankalinka bana son hayaniya ko yawan magana

meyasa kikeso dole Sekin takurawa rayuwana

meyasa kikeso kizama mace ta farko dazata fara

ban problems arayuwana why? Ajlal tayi shiru

kalamansa suna mata yawo a brain ahankali tace

Kayi hakuri Allah huci zuciyanka, tsaki yabuga

yanufi hanyar sauka step din, dasauri tasha

gabansa tace minti daya, yatsaya cak yana

kallonta jiyake tamkar ya shaketa, Ajlal tace kaci

abincin rana kuwa? Sadauki yace Ina ruwanki

kadai ki girka kawai, Ajlal tace nikuwa nakeda

ruwa, a fusace yace banciba Kuma baci Zanyi ba

and so wot, Ajlal tace aykuwa ba inda zakaje,

mama tace inkula dakai tayadda bazaka taba

neman Abu ka rasaba ta fannin girki Dan haka

kakoma kaci abincin kawai kafun kadawo anyi na

dare, sadauki yace Allah Zan ballaki wlh kikauce

mun karna jimaki ciyo, Ajlal tace bafa inda zaka

sekaci abincin, sadauki ya balain tureta kasa

seda tabuga kara, Dagudu tacimmasa tareda

rikemasa riga Allah kawuce kona gayawa mama

ince Sam yau bakaci komai ba, Ana hakan sukaji

muryar mama nacewa ke ke Ajlal lfy kike rikesa

haka, Ajlal tace mama wai bazai ci abunci ba

zaije gurin ball, mama tace kaikuwa kaje kaci

mana aykinmun dai dai wann yanuna mun kin iya

Kula dashi sosai Sadauki yakasa cewa komai,

mama tace kawuce nace kosena karaso, agogon

hannunsa yaduba remain 15mns yarinyar nan zan

koya mata hankali wlh itakuwa tamasa gwalo

tana dariya. Part 8 Crab cake tareda coconut jus

se chicken pie, bakaramun Dadi abincin yamasaba

yanaci yana yiwa mama firar ball, mama kuwa se

murmushi take tana yaba iya abunci irin na Aljal

Bai ankaraba ashe har yaci 20minute acikin time

din ball, kambuu yafada tareda Dubin agogonsa

dasauri ya goge hannunsa da tissue yashiga

toilet yayi brush yafito aguje, Ajlal tace Ajalin ball,

cak yatsaya tareda juyowa mekikace fuskarsa

adaure, Ajlal tace cewa Nayi adawo lfy, ball dinda

Ke hannunsa yajefa mata aykuwa ta cabketa rass

baki yasaki yana kallon ta, Allah mama Zan Zane

yarinyar nan, mama tace aykuwa dakayi abun

kunya ace kamarka sadauki ya doki mace baijira

mexata Kara cewa yafice yana fadan Sena dawo,

mama tajuyo tana kallon aljal Ajlah nagode miki

yata dakike Kula mun da Dana Kuma kike masa

girki Lafiyayye ko awaje iyakaci kenan Ajlal tace

lah haba dai mama akullum mune da godiya

saboda hallacin da yardar dakuka mana hadida

amana bayan baku sanmuba bakusan Waye

muba, mama ta dafa ta Karki damu da wannan

yata Dan Adam Abun darajarwa wane Allah

dakanshi yafifita halittar Dan Adam akan kowaci

halitta dakika sani mudai namu kawai muji tsoron

sa muhanu daga haninsa, Ajlal tace hakane mama

Albina nagani anci ado kamar wata queen tazo

dakin sadauki Bata samesaba ta Dan kwanta

akujera bacci yasoma dibanta taji motsi a kitchen,

a hankali ta tashi ta shiga sewani yanga da

kariraya take, tace ohh ashe kece aciki, Ajlal tace

ehh, Albina tace baki iya gaisuwa bane? Ajlal tace

ba ita nazo yiba, Albina tace wot kinsan dawa

kike talk, Ajlal tace nasani Ina magana da mutum

kamar kowa, akwai wani abu bayan wannan,

Albina tagama kuluwa tace kee ki iya bakinki wlh

banason raini Ke har kin isa kigaya mun magana

kina matsayin boyata, Ajlal waye boyarki toko

wanda kike kuri dashi yayi kadan yace min

boyarshi bare Ke, kiduba dakyau niba karamar

yarinya bace dazaki kawomin raini kinajina,

Albina tace wlh yau se kin shiga uku Sena

wulakantaki sann zansa a koreki agidann korar

kare wlh, Ajlal tamata banza tacigaba da aykinta,

Albina takoma parlor kan kujera ta Dora kafa

daya kan daya sewani cika take tana batsewa ay

wlh yau Zan nuna miki matsayina da isata

agidannan, Sadauki ne yayi sallama tareda fadan

wow nice one wann kashe colour haka gaskiya na

siye wankan nan dole Zan biya, shiru yayi ganin

kamar ranta abace Ohh"sorry bae of life waya

taba matar sarki waya taba matar sadauki Ajlal

yanzu yafuskanci hukuncinsa kowaye Shi, cike da

Jin dadin kalamansa wadanda suka Dan rage

mata bacin rai tace waccan Mai aykin taka waye

ita daga Ina taxo inaso yau kanuna mata

matsayina agidannan, sadauki yatabe baki

Bansan amsar wadann tambayoyinba sedai ko

mama zaki iya tambayar ta, Ajlal dake kitchen

tana jinsu ta tuntsure da dariya, Albina tace

rashin kunya fah tamun har nitake sa'insa dani

infada ta fada kamar wata tsaranta, sadauki

dayake warware takalminsa yace halinta ne keki

fara gani yau just kimanta da ita kawai ki

fuskanci meke gabanki okay. Albina tace tab ai

Se black stomach yakasheni if ban nuna mata

matsayina ba, sadauki yace okay gaki ga guri

tinda bakyaji, marasa kunya irin wannan banza

akeyi da al'amarinsu kulata zaisa takara miki

wani Abun, Amma idan kika kama girminki

musamman matsayinku na mata seta rika

girmamaki, Albina tace Dan bakasan meta mun

bane, sadauki yace ok kije kiyi dik Abunda kike

ganin yafimiki, ganin yafara fusata yasakata yin

shiru badan yasoba Aljal tashigo dauke da tire

abunci har tagama bawuya tahada cook Kuma

Mai ma'Ana, jin kamshin danbu yasakashi fasa

wankan dazaiyi yafito, Ajlal naganinsa tadawo

tazuba masa komai tace akwai mango jus baiyi

sanyi sosaiba Zan iya saka kankara, banza

yamata kamar baiji ba ' Albina tayi murmushi

mugunta, Ajlal tace magana nake oga, sadauki

yadaka mata tsawa kinsan dai dai yakikeso kirika

sakani magana, Karki bari inkara warning dinki,

Ajlal tace Kayi hakuri, Albina tace mekike nufi Ni

bazaki yi saved Dina ba, Ajlal tamata banza

tacigaba da tafiya ' Albina tace kee dake nake

Ajlal tace mekikace madam, Albina cike da gadara

tace kizo kiyi saved Dina nace. Part 9 Ajalal tace

lokacin da aka daukeni ayki oga kadai akace

ba'agaban da wata yar tsuma ba, Albina ta Mike

tsaye ke Dan uwarki kin isa, Ajlal tajuyo afusace

karki soma Kuma karki Kara zagina Dan kuwa wlh

zakisha mamaki ban hada iyayena dakowa ba,

Albina tace anfada Dan uwarki da ubank... bata

karasaba kaji tasss Aljal ta wanketa da Mari bata

sauke hannuntaba sadauki yabata bashi har biyu

baya da gaba Aljal tayi baya da gaba yafadi gurin

tsananin zafin Marin yakaimata har cikin

zuciyarta, sadauki kuwa yaja Albina kan kujera

yana lallashinta itama bakaramun zafi tajiba a

take fuskarka tayi ja Abu ga farin mutum, sadauki

yace zaki bar mana guri kosena ballaki Dan kinga

Ana kyaleki Ke har kin isa kimare matata

agabana kizauna lfy, kinci darajar mama wlh da

Sena miki abunda yafi wannan, Ajlal tadago

jajayen idonta dasuka kumbura tace nizaks Mara

akan wannan koh tanuna Albina, sadauki yace

ehh kozaki ramane, Ajlal tace wlh sekayi Andaman

dukana dakayi Sannan inamai tabbatar maka

sedai kanemi wata Mai aykin Amma Ni nafi karfin

wulakanci agurin kowa tana kai nan tafita,

sadauki dayagama kuluwa yace, aykuwa zaki bar

gidannan yau ba'ayi mutun dazai Maida mun

magana ba kowaye Shi afadin garin nan, Albina

tace Kayi hakuri sweet boo, sadauki yakwabe

mata hannu ay dik kece kikaja kowacce Mai ayki

aka kawo sekin saka na koreta akan masifarki,

yanxu wannan kina tunanin za'a samu Mai tsabta

da iya girki kamarta ' Albina tace don't worry Zan

rika dafama, yajuyo yakalleta da mamaki tace yes

Zan iya, Ajlal kuwa tana zuwa tafadi kan gado

tana cigaba da kuka. Ummynta na kallonta Bata

kulataba sedai acikin zuciyarta tana Mai jin zafin

kukan komene yasaka Aljal Kuka tokuwa

bakaramun abu bane, tagama kukanta tajanyo

sallaya ta shimpida taje ta dauro alwala ta tada

sallah, bayan tagama takoma ta kwanta bataci

abunci ba, se alokacin ummy tamata magana,

Ajlal kitashi zanyi magana dake, Ajlal ta tashi

tana kallon mahaifiyarta, ummy tace Aljal kisani

fah wannan halin da muka tsinci kanmu aciki

jarabawa ce babba maimuna wuyar ci ga Dan

Adam idan kika daure muka cinye wann jarabawa

natabbata zamu ribanta anan duniya ko lafira,

mafi a'ala lafirar Karki manta wasiyyar mahaifinki

kirike hakurin nan Dana sanki dashi sann

banyarda kidauki reni ko wulakanci ba a gun

kowa Dan kinfi karfin hakan Karki Ina gargadinki

da karki kuskura fushin zuciya yakaiki ga aykata

dana sani Karki dauki mataki alokacin da kike

fushi sann kisani yanxu badai da bayaba dole kiyi

biyayya wa jama'ar gidannan Indai har kinaso

mutsira da kanmu da mutuncinmu karkiyi abunda

zaisa akoremu Dan Allah yata; Ajlal tace insha

Allah ummy "takwanta kan cinyar ummynta har

bacci yayi awon gaba da ita, Bangaren sadauki

kuwa nadama ce fal aranshi domin kuwa har

yafara ganin banbanci gashi 9 tayi bashida

abunda zaici se Dan tanin yakira yace yahada

masa tea da Irish ' Dan tanin yace ranka yadade

Inada tambaya plss, sadauki yace nope banda

amsar ta yanzu ' Dan tanin yace Kodai batada

lfy, ne kai anya kuwa agurguje yahada komai

yakaimasa, Amma me yakasa ci dankuwa yaji ban

banci ' yariga yasaba da girkin Aljal bazai iyaciba,

Albina tafito dauke da tray din abinci takai masa,

honey ga abunci nakawo maka, ya kalleta yakalli

abuncin yace thank you, tagaji da tsayuwa

tazauna dole ' mexan zuba maka yanxu, sadauki

yayi murmushi kibarshi zanci anjima yanxu naci

abunci, aranta bataso hakanba dole ta kyalesa

sanin halinshi baya magana biyu. Aljal kitashi har

8 yayi bakije kin hada masa breakfast ba, Ajlal

tace yau ba ayki ummy, ummy tace kamarka

banganeba Aljal tace kawai bazan Jeba ummy nd

Karki tambaye dalili, gaban ummy yafadi kaddai

wani Abun sadauki yayiwa yarta tinda jiya

tadawo tana kuka, zuciyarta tashiga har bawa

Allah kacecemu kakare mana imaninmu da

mutuncinmu ya Allah, tajuyo da fuskar Aljal tace

yata nashiga duhu kigayan meke faruwa Dan

Allah, Ajlal tayi murmushi karki damu ummana ba

Abunda kike tunani bane baima shafe hakan ba nd

Karki taba tunanin hakan zai faru bi'iznillah,

ummy tayi murmushi shikenan yata Allah yashige

mana, Amma ki tabbatar koma menene kece da

gaskiya, Ajlal tace kinfi kowa Sanina kece mutum

nadauko dazai bada labarina so baki bukatar

wani bayani akan hakan, ummy tace Karki sauya

Aljal kimun al-qawari kudi ko mulki baxasu saka

kimanta koke waceba ' Ajlal tace Toh ummyna

Zan kiyaye Albina a kitchen zatayi fanke Amma

me a yau ta kwaba kullum Kuma take tunanin

zaiyi gashi ba rana, se hayaniya take da kaya

takashe Abun glass yafi biyar, sadauki yayi tsaki

yakoma bedroom dinshi, se 12 sann tagama hada

komai takira wata hadimar ta gyara kitchen din

tayi wanke2, yunwa kam tacisa kamar me raben

dayaji irin wannan tin kan yasamu hatsabibiyar

yarinyar nan. Brush yayi yafito tin a daki yake jiyo

Kairi baidai yi magana ba seda yaxo cin fanke

Wanda yayi black tamkar gawayi, a storace yakai

daya abaki ya kutsira ganin ta kura masa ido

wani irin daci yaziyarci zuciyanshi gakuma uban

mai dayasha atake ya furzar beena mekika mun

haka kasheni zakiyi kome miye wannan abun,

baikarasa magana ba amai taxo masa da gudu

yayi toilet yana kwara a man da bakomai acikinsu

se tsabar yunwa gakuma ulcer. Part 10 Yana

gama aman yakai kasa yafadi, Albina da Dan

tanin suka shigo suna taslima kan gado suka

Maida Shi bayan Sun goge masa bakinshi, Albina

tace Dan tanin la gyara masa toilet dinn Ni zanje

Inyi wanka, Dan tanin ya kalleta cike da haushi

yace shikenan, bayan yagama Ne yace Dan Allah

sadauki kabari akira yarinyar nan nafahimta

abuncinta kadai yake iya kosadda kai, nikaina

danake cin ragowar naka wlh 2dyz dinn nakasa

cin kowani abunci se Kayan kwalama, plss oga,

sadauki yace nakoreta ne, Dan tanin yazaro ido

kan wane dalili, ya amsa a kufule Albina bataso,

Dan tanin yaja dogon tsaki wannan yarinyar seta

rabaka da kowa naka aduniya wlh, Mama kam

taga har azahar sadauki baixo gaidataba hakama

Mai martaba dakanshi yaje domin dubo lfyr gidan

dansa atare suka Hade da mama, tace kaima kaji

shiru koh? Sarki yace kema kin sani bazan iya

zama batareda nasan halin da dana yake cikiba

lfy ko rashinta, mama tace hakane Allah yaraya

mana Shi yabashi ikon adalci da rikon amana

tamkar yanda mahaifinsa yayi, sarki yace amin

yakuma kara masa kyawawan halaye irin nakiba

mama tadago idonta tasakar masa murmushi

Wanda yake kara masa sonta azuciyarshi

hannunta yajawo yarike mama ta kallesa fuskar

ta dauke da murmushi muna kan hanya fah, sarki

yace toh ay hannun matata na rike bana wata ba

kokinso na rike hannun wata ne, mama ta girgiza

kai tasauya fuska, dariya yayi aikece farko da

karshe agareni, mama tace Allah yabarmun kai

ogana yakara Nisan kwana, ya amsa da amin

tareda rungumota zuwa jikinsa, Dan tanin suka

sama yana moping se uban ruwa daya zube,

mama tace aa Dan tanin lfy Ina Ajlal? Dan tanin

yace ranki yadade Waye Aljal? Mama tace

yarinyar dake mawa Ajlah ayki mana, se alokacin

yakira taresuke da sarki atake yazube kasa yana

kwasar gaisuwa, sarki yace Ina son meke

damunsa yau ban gansaba, Dan tanin yace

zazzabi ne ranka yadade, subhanallah yasha

magani kuwa Inji mama, Dan tanin yace Ina

tunanin hakan Dan Albina na ciki, Mama ta Bata

fuska metake adakinsa Nifa Bana son irin wannan

takalli sarki da shikanshi ita yake kallo tace ayi

auren Nan kowama yahuta plsss, Yaja hannunta

suka shiga cikin dakin kan dadduma suka sameta

tana Sallah hakan yasanya zuciyarta yin sanyi

dakuma ta mai martaba, tana gamawa tayi da

gudu gurin mai martaba ta rungume Shi abbana

sannu da zuwa ya amsa cike da fara'a idonshi na

kan sadauki, gurin mama takoma mamana sannu

da fitowa mama tace yauwa yar shagawaba ke

har yanxu kinkasa gane kin girma kineda shiga

jikin babba koh nan gaba kadan kema Umma

za'akiraki Albina ta juya tana dariya. Son meyake

damunka? Sadauki yadago yace zazzabi fah ne

abbana Kuma naji sauki insha Allah zanfito

anjima ingan fafatawan jarumai, Gud son Amma

katabbar kasha magani yace zankiyaye ranka

yadade, mama tace yauwa lfy bangan Aljal tazo

aykiba dakinma kamar ba'amsa gyaran safeba

banji kamshi natashi ba, sadauki yace momma

yarinyar nan batada kirki wlh na koreta, mama

tace fuck you. Son bazaka taba samun irinta ba

wlh I'm telling you, tsabta Amana hankali da

biyayya iya girkinma ba wasaba, Saduki yace

anemo wata dai mama ' tace Kutt nagaji da

samomaka masu ayki kana wulakantawa, sadauki

yayi fuskar kuka abbana kasa baki mana, sarki

yace nope tsananin da uwa ba'a shiga kaidai ka

gyara halayenka ahakan kake tunanin zaka iya

shugabanci in Bani adoron duniya? Ajlah yasadda

kai kasa, mama tace Ni Kaga fitata Kaine aruwa,

Yau kusan sati daya kenan da korar Aljal dayayi

ko ince data bar zuwa gurinsa ayki harya fara

Rama saboda rashin cin abunci dayake, sedai

Albina takawo masa na ummanta hakanan yake

daurawa yaci badan yasoba, Dan tanin yace

ranka yadade kayi hakuri mezai hana kamaida

yarinyar nan kan aykinta na tabbata baxata ki

kiranka ba, sadauki yace wot kana nufin ni

nameta bazai yuba, haushina daya nakin korarta

Da mama ta hana sekace wasu Dan ginta, Dan

tanin yace Ni Zan Bata hakuri, sadauki yace

kodaya ban sakaba wann yarinyar yar zafin kai ce

gwarama kasamata ido, Dan tanin yace bazan

zuba ido Ina kallo ulcer tamaka lahadi ba daga

sarki hara mama nuzasu tuhuma akan rashin

baka cikakkiyar kulawa yana kai nan yasakai

yafice se gurin mama, bayan tamasa izinin

shigowa ta kore hadimanta, atake yamata

bayanin meke faruwa, Mama tayi shiru tace dama

nasan ita zatasa yakoreta bayan ko ruwan tea

bata iya hadawa ba bare tamasa girki saboda

masifarta yakasa yin 'yar ayki 1, mama tace jeka

kirata Zan Bata hakuri ' Aljal taxo tagaida mama

tasamu guri tazauna kamarma atare suke da

sadauki zamanta keda wuya segashi ya shigo,

Mama tace yauwa gwara dakuka hadu, sadauki

yabi Dan tanin da kallon tuhuma Dan tanin

yashiga Sosa keya, mama tace Aljal kiyi hakuri

kikoma kan aikinki, Ajlal tace kiyi hakuri mama

anema min wani aikin komai wayarshi komai

wahalanshi Zan iya Amma Dan Allah kijanye

zancen sadauki./ SADAUKI part 11 to 20

SADAUKI part 11 to 20

Posted by Bashir Sani Fesan on 21 Dec 2016 - 00:42

SADAUKI yace u see koh momma har yaushe zaki

tsaya sa'insa da wannan ke har kin isa mama ta

fada kice a'a, Ajlal tace kai kake ganin tafini

Amma Ni akan gaskiya na nake, sadauki

yawanketa da wawan Mari tareda turata kan

kujera, ba yanda mama batayiba ta kwace Ajlah

Amma takasa, mama tace Dan tanin help mana,

Dan tanin yace I can mama ita taja wannan ne

hukunta shidinma Mai sassaucine akan atsigeta,

sadauki kuwa dukan Aljal yake ta ko ina, mama

tace wlh idan kaqara samata hannu to zan daga

maka nono, hannunsa ya dunkule yadaki kujera

mama meyasa zaki hana in ladabtar da ita, kuma

wlh Sekin koma kan aikinki ko kinaso kobakyaso

yana kai nan yajuya yafice, Se alokacin mama ta

lura Ajlal bata nunfashi se jini dake bin bakinta da

gefen kafarta, a tsorace tasa kiran jekadiya tana

mata bayani, jekadiya tace itakuma meya kaita

yimasa fitsara haka, mama tace dama ya

gayamun tana masa rashin kunya se ban yarda

ba se yanxu danaga tana mun musu akan abunda

dace dikda ban San hujjartaba, jekadiya takira

family doctor dinsu yadubata, yamata dressing

inda taji ciyo Sannan yace akula da ita sosai Dan

taji ciyo sosai a accident din, Shi azotonsa hadari

ne, hannun sadauki kenan! Mama tace wa

jekadiya sucewa Mamanta mashin yabugeta

tayadda baxata ji hAushin abunba, haka kuwa

akayi batareda gardama ba ummy tace Allah

kiyaye gaba tacigaba da Kula da yarta, mama

kuwa kullum setazo dubata tareda kaya iri-iri,

☆☆☆ FADAR MAI MARTABA SARKI MUHAMMAD

☆☆☆ Zaune yake kan kujerarshi ta mulki fadawa

ne ta ko Ina se masu masa ferfita, gefen

damansa Alh ibrahim ne segefe daya Alh

Suleiman, ankawo karar wani mutum daya yiya

yar wani bawon Allah fyade, shedu dayawa Sun

tabbatar da hakan saboda haka ba bata lokaci

sarki yace, ke yarinya kina sonsa tace ehh, sarki

yace to Ina liman Ina malam shehu nasiya sadaki

30k kuyi addua za'a daura masa ita fatan dai

kanada gida da sana'a, jikinsa jagab da gumi

yana tunanin auren wannan yarinyar Mai uban

muni Sannan yazaiyi da fitinar matarshi, sadauki

yace kai Ana magana fah, mutumin yace ranka

yadade amun a afuwa ina da mata yara uku,

sadauki yace wannan ba Hujja bace da kasan

kanada mata meya hana da bukatarka yataso

kaje gunta saboda haka inma abun ciyadda su

kebaka wuya to Zan saka Dan tanin yabaka ayki

a gonar Mai martaba, Sarki yajinjina kai waziri

yace Kayi dai2 sarki Dan sarki, liman yace

wannan kenuna mana cewa zaka iya Mulkin

kujerar nan nan gaba kadan, sadauki yabata

fuska nifa bazan iya mulki ba aykina zanyi, gasu

Baba ibro nan da Baba sule, Suleiman yace kuji

munafukar yaro ma yasan gaskiya, ibro yakarbe

dacewa har yaushe zamu zuba ido sarautar

takoma kansu shida danginsa, malam shehu yayi

gyaran murya yace to kukuwa har yaushe zakuyi

sarautar shekaru sunja kafun Mai martaba yayi

murabus, sadauki zaiyi magana Mai martaba

yadaga hannu kowa yaje zuwa harkan gabanshi

banason irin wannan zancen, mulki na Allah ne

duk Wanda Allah yazaba ba makawa, Sannan

bawani Dadi ne acikiba se hadarin dayake dauke

dashi idan is kuskura Kayi rashin adalci gawasu

kokuma kabari al- Umar dake karkashinka ta

koka da rashin ci ko sha Koda Hakinka. Part 12

Kwananta 6 tana jinya Sannan tadawo dai-dai,

takalli ummynta tace ummy na bakiyi mamakin

ace mashin yakad'eni ba, kuma kinsan bana

wuce side d'in sadauki se nan, ummy tace to

miye yaji maki ciyo haka? Ajlal tanisa tabawa

ummy Labarin komai, sannan tace wlh ummy

Sena d'au fansa Sena Rama, ummy tace kutt

karna k'ara jin irin wannan yo ai kece da laifin

bakisan yanzu bakida wani gata ko mulki isa ko

gadara anan ba, k'ar-ka'shin su muke dole ki

nad'e komai naki ki ajiye kiyi biyayya Indai

kinason mutsira da mutuncinmu, in bahakaba

watarana Ni mahaifiyarki za'ayiwa, Ajlal tace

ALLAH ya wadaran lafiyata, k'arfina, sarautarmu,

muddin aka ci miki mutunci ina raye ban d'auki

mataki ba, Ummy tajanyo Ajlal ta zaunarda ita,

Ajlal inaso kisauke dik wani abu dayake kanki Dan

Allah kidauka keba kowa bace Sannan bakida

ikon komai, kiyiwa sadauki biyayya tamkar yanda

hadimansa kemasa hakama Albina da dik sauran

mutan gidannan, Ajlal tace Amma ummy, dasauri

ummy tarufe mata baki, banason musu 'yata

kawai ki aikata ba cutarda Ke zaiyiba hakan,

kekanki zakiji dad'in hakan nan gaba kad'an, Ajlal

tashare hawayen da suka gangaro mata takwanta

ajikin ummynta, Sati d'aya cib mama tazo takara

bawa Ajlal hakuri Sannan tasata agaba har d'akin

sadauki, knocking tayi yace who? Mama tace nice

kabude, dasauri yataso jin muryar mamanshi,

yana murmushi yagaidata fara'arshi ta tsaya cak

ganin Ajlal, bayan Sun Zauna mama tace Toh ga

Ajlal tadawo kan aikinta banaso abunda yafaru

abaya yasake faruwa ayanzu kowan nenku yarik'e

girmanshi Sannan Banda cin zatafi nasanka

fiyeda kaina, kajawa matarka kunne akan Aljal

karta kuskura tace Zata wulakantata banaso kana

jina yace eh, but mama indai har bazata iya

yimun aiki nida Albina ba tin yanxu kikoma tare,

mama tadafe kai "o gosh " ita Albina d'in ina

hadimanta dik basu ishetaba ne, sadauki yace

nope i mean idan tazo nan tana bukatar wani

abu, mama tace kekuwa ai dik yana cikin aikinki

kiyi saving dik wani bak'o nasa kingane? Ajlal ta

gyada kai tana Mai tausayin kanta da kanta,

mama takara yimasu nasiha Sannan tawuce, tafi

minti goma da fita Amma Ajlal takasa tashi daga

inda take, sadauki yace tokuma mekike jira, Ajlal

tace meza'a girka? Sadauki yace dacan dakikeyi

nikika Saba tambaya, Ajlal tashare kawallan

dasuka zomata tashiga kitchen seda tafara

gyaranshi tsab Sannan tadora girki, kafun yadahu

tagyara dakin ko ina har toilet takunna tiraren

wuta, kan yagama wanka har ta kwashe takai a

table tajera, yana fitowa kamshin abuncin da

tiraren yadoki hancinsa agurguje yagama shirinsa

yana son fara cin abuncin, kawai Kuma seya fasa,

Dan tanin yakira awaya yace aturo masa yarinyar

nan, ba jimawa segata tazo, sadauki yace ke

kingama aikinki ne dazaki fita? Ajlal tace miye

sauran yanzu? Sadauki yace saved d'ina zakiyi,

bata jira wata cewarshiba tafara zuba masa yace

is ok, takoma gefe tazauna, yadaka mata tsawa

Ke tsareni zakiyi Ina cin abinci kina kallona dallah

kifita, Ajlal tahadiye rai tafita waje seda ta

tabbatar yagama tadawo takwashe komai

tagyara tawanke tasake Dora wani, tazo goge

table ne Albina tayi sallama, Ajlal tadago ta amsa

bayabo ba fallasa, Albina tace yana ciki ne? Ajlal

tace wakenan? Albina tace oho wakikisan zan

tambaya, waima tsaya tukun waya maidoki nan,

wato bazaki iya zama baki gan fuskar sadauki

ba, Ajlal tamata banza tacigab da aikinta dai-dai

nan yafito yana saka aninin rigarshi, Albina tace

woww kaganka kuwa? Ajlal tadago atsorace tana

kallonsa dai- dai nan yakalle gurin da take,

dasauri takauda kanta shikuma ya balla Mata

harara, zuciyarta tacigaba da halbawa Dana tuno

mata kyau irin na sadauki, lallae dole Albina ta

sosa domin dik inda ake neman namiji yakai,

sadauki yakatsemata tunani dacewa kinyi saved

matata, Ajlal tace no bata bukata ba, Albina tace

Ni nakoshi dear ganinka kadai yasaka nadena jin

yunwa, sadauki yace hava dai, bara nabaki da

kaina, yajawo kula yazuba yajanyota kan kujera

yana bata abaki itakuma sewani shagawaba take,

Ajlal dawani kololo yatokareta a makoshi takasa

dagawa se ido data zuba musu, tana jin zuciyarta

ha wani Nauyi, ahankali tafade zuciyanta aranta

tana maimata innalillahi wa inna ilaihir raji un...

sadauki dayagama karanta reaction dinta yayi

murmushin mugunta yace babyna bara na goge

miki bakinki with Mah lips! da sauri Aljal

tadago...... Hehehe Ajlal what's wrong with

you..? Part 13 SADAUKI yace honey kin koshi

muje muhuta a Daki koh, Albina tawaro ido no

nikam nanma ya isa, sadauki yace ok dear yanda

kikace haka za'ayi just na lura zuciyan mage

Zata fashene shi'isa kar mukarasa gawar da

batamuba, Albina tayi murmushin da bata San me

wannan Karin maganar ke nufiba, Ajlal tafusata

ainun ganin yazama kamar wani masanin sirrin

zuciyarta, tace Zan iya tafiya bawani abun

bukata, Albina tace to dama tsayawa zakiyi kina

kallonmu, sadauki yace no barta koba komai

tamana amfani koba haka ba, Albina tadaga kai

aranta kuwa tace yaukuma meyasamasa dadi

wannan irin soyayyar haka kamar zai hadiyeni,

Ajlal takauda kanta ganin yana mata wani mugun

kallo Mai cike da tsana, dasauri ta Mike tayi

kitchen Dan Dora abuncin dare, jellop tamasa da

kayan lambu se kunun aya tareda soyayyar

plantain tagama tagyara ko ina cikeda gajiya

Sannan tace ba'a bukatar komai Zan wuce, game

dinshi yacigaba dayi yamata banza, Ajlal kuwa ta

tabe baki ta nufi kofar fita, wata uwar tsawa

yadaka mata dani kaina nakusa fitsari a wandona,

Ina zaki? Ajlal tace Zan je cikine na Kammala

aykina, sadauki yace no baki gamaba zoki zauna

anan yanuna mata kasa, ba musu tazauna tana

jiran aykin dazai bata Amma shiru har bacci

yasoma dibanta ganin hakan yasashi fita yabarta

anan. Firgigit ta farka dawani mafarki Mai cike da

abubuwa kala-kala, ido taxare lokacin da idonta

yakai gun a gogo taga 12 harta gota, taduba ko

ina bata ganshi ba, cike da tsoro taje tana bude

ganbu amma me tajishi gam arufe, sadauki da

bacci yasoma dibanshi yace waye nan, Ajlal tace

ni.... ni.... nice gida zan wuce... tsaki yayi Sannan

yafito dagashi se guntun wando se vest, Ajlal

tarufe ido Dan bata taba ganin babba ahaka ba,

ganin jikinta yasoma rawa kuma sanadiyyar

ganinsa ahaka yasaka yakoma Daki yasanya

jallabiya fara yazo yana kokarin bude ganbun,

Yajuyo yana mata kallon tuhuma, meyasa kika

taba ganbun nan? Security ne dashi Kuma gashi

kin dagula Shi narasa numbers dinda kika saka,

Ajlal tace nashiga uku, yajuyo yakura mata ido da

akayi me? Ajlal tace ummyna bazatayi bacciba

muddin Bata ganniba, tsaki yaja to uban wa

yasakaki kika taba meya hana ki kirani? Wama

yasaki bacci anan, Aljal tabisa da ido, tana tuno

randa yace mata tazo tazauna ai dik laifinsa ne,

yakatse mata tunani a lokacin Da ganbun ya

bude, yace oya go.... yanuna mata kofa, Ajlal kam

jikinta yasoma Bari inda abunda take tsoro Bai

wuce dare da duhu ba, Sam kukan karnikan Bai

tsora tataba illa rashin ganin haske dakuma

rashin sanin inda Zata Dosa, dankuwa kwata2

takasa gane hanya, sannu a hankali take tafiya

tana waigoshi ganin duhun yakaro tadawo aguje

Dan Allah ranka yadade ka rakani wlh bazan iya

wucewa ba! Sadauki yace kinci uban rainin wayo

nine Zan rakaki lallaima yarinyar nan, Ajlal kam

tafashe da kuka, sadauki kuwa ansamu abunda

akeso, har tayi nisa kadan tasake dawowa, Dan

Allah kataimakeni, sadauki yatabe baki zoki

kwana anan amma ni ba inda zanje a tsohon

daren nan inyaso ace atare muke, Ajlal tafashe

dakuka ka aromin fitila dan Allah, tsaki yaja

yawuce "mata matsala mtssww" bai'jimaba

segashi da torchlight yabata nagode tafada jiki na

rawa tafita, Ajiyar zuciya yayi ashe tana kuka,

murmushi yayi yajuya zai rufe ganbu dai dai nan

yaji ihunta aguje tayada fitila tadawo, lekawar

dazaiyi yagan komenene kawai segata tadanno

aguje, se ajikiinsa tafada tana Maida nunfashi,

WANI irin shock yaji yabi kwakwal wanshi har

zuwa yatsanshi na kafa, Ajlal ma haka ba Wanda

ya motsa bare nasaka ran zasu rabu, nikam asea

nakoma gefe ina kallon "ikon God " dakyar ya iya

dagata ajikinsa idonta arufe tana sauraren Sabon

yanayin daya zomata Hannunsa kan kafadunta

yana kare Mata kallo dasauri yayi "A'Uzu billah

Minash-shaidanin rajim" yasaketa da karfi, Ajlal

tadafe kai tana nunfashi sama-sama, shikanshi

dai yakasa gane me hakan Ke nufi hannunta dake

kanta yabi dakallo yakurawa wani awarwaro dake

hannunta ido, A ahankali yake karasowa Har ya

iso gurinta, anan ta dago kai tana kallonsa

shikuma awarwaron yake kallo yariko hannunta

yana tuna wani abu gameda a warwaron, gaban

Ajlal yabuga, tace kataba ganni shine? kanshi

yagigriza mata alamar a'a atake tasauke ajiyar

zuciya, yabita da kallon tuhuma, tashi muje

narakaki....... Uhm.. tirkashi part 14 Firgigit ta

farka dawani mafarki Wanda zuwa yanxu yazame

mata jiki, kullum setayi, agurguje tayi wanka ko

karyawa batayiba tawuce gurin aykinta, taci sa'ar

bakowa dakin Dan haka tafara da kitchen special

brkfst tahada masa Sannan tafara da gyaran

dakinsa zuwa toilet, cikin Sauri ta Kampala komai

tana shirin fita segashi yashigo se wani Sauri2

yake Aljal tace komai ready, kansa yadaga mata

yashige dakinsa kafun tafita Sega Dan tanin yaxo

shima Sauri2 gudu2 Ajlal tabisu da ido aranta

kuwa tace ko lfy suke, ba'ajimaba segasu Sun

fito atare Dan tanin yana dorawa sadauki rigar

sama basai antambaya ba kasan wannan shirin

na zuwa yaki ne! Kowani gasa, bata Kara

tabbatar da Abunda take zargiba seda taganshi

yana Shan rubutu yana karanta addu'oi aranta

tace ashe yanada ilimin muhammadiyya, kuji Aljal

fah Har ya kai kofa yajuyo hey gul we need you

on dis trip, Ajlal tabisa da ido, yace Opps kishirya

nace muna bukatar ki a wannan tafitar okay, Ajlal

ta tabe baki meyake nufi bana jin turanci kenan ,

uhm tayi murmushi ko baturen Dubai, tokuma

wani shirin zatayi, kofar fita tahadu da Dan tanin

umm Dan Allah inada tambaya! Dan tanin yace

ok gurguje plss, Ajlal tace wani shiri zanyi? Dan

tanin yace gwara dakika tambaya, kihada special

cook da abun sha Sannan kema kizo da shirin

kota kwana, Ajlal ta ware ido kaddai yaki zaku?

Dan tanin yace da yakin ne dasauki ma yana kai

nan yasakai yawuce yabarta atsaye, aguje takoma

kitchen tafara soya fulawar data gama yanka Dan

yin cin-cin Sekuma cek tahada zobo ta zubasu a

cooler taje tayi wanka tayi sallah tayiwa ummy

sallama tafito bakinta Fal da addua, Dan tanin

tagani yadauko Kayan yace suwuce yana gaba

tana baya, tin randa tashigo gidan yaune rana

tafarko dazata fara fita get din gidan se bin gidan

da kallo take yahadu yakuma tsaru seyawan tsiya

dawakai taga Sun hay Aljal tazare ido Ni ban iya

hawan dokiba, sadauki dake kokarin hawa yace

seki koya daga yau Dan tanin ahadata da dogarai,

Ajlal tace kambu abarni Zan gwada iyawata, Dan

tanin yace baki Saba ba zaki wahala fah, Ajlal

tace nasani abarni kawai, sadauki baice uffan ba

alokacin Mai martaba yawuce tareda Baba sule

da iro kowani yasha adon sarauta fuskar nan ba

annuri acikinta, hannu kawai yake dagawa masu

basa gaisuwa Sekuma dayakai gurin sadauki

yace kusakai kufice zamuzo bayanku niqab Aljal

tafara tarufe fuskarta, Sannan suka dau hanya

gudu sadauki keyi bana wasaba kowa na kokarin

cimmasa Amma ankasa Dan tanin shine kebinsa

baya Sannan sauran fadawa, Ajlal tayi wani

yunkuri tafara gudu basauki basaigata dai2

sadauki ba! Juyowar dazaiyi yaganta, waye nan

yatambaya? Ajlal tabude niqab dinta tamasa

murmushi, sadauki yacigaba da gudunsa har suka

kai wani gurin anja layi da bakin alli anan suka

tsaya sadauki yasauko yashiga wata runfa atake

sauran sukayo kanshi aka dire masa abinci da

ruwa ba abunda ya kula aciki illah yasha zobo

yadan kwanta yana maida nunfashi, bajimawa

sega su mai martaba yahau kan kujerarshi cikin

runfa yana kallon wadanda suka aiko musu

gayyatar bazata akan cewa sunaso yarima dinsu

ya gwabza da sadauki idan yarima yakada

sadauki har sau uku tau sune da Rabin saharar,

se alokacin Ajlal tagane gurin inda aka biyosu ne.

Mintina shabiyar aka fara busa sadauki yamike

dasauri yadauko zobo yasha, Ajlal tace ALLAH

yabada sa'a, ameen yafada batareda yajuyoba

part 15 Anfara gasar tsakanin sadauki da yarima,

wadda ko wannensu yake kokarin nuna irin

jarumtar da Allah yabasa, abun yabawa sadauki

mamaki ganin yakasa kauda yarima, atake yayi

wani yunkuri yatashi sama yafada kan yarima

tareda jifa da takobin hannunsa, baba ibro yace

yes se dana" Ajlah SADAUKI" atake aka yiwa

yarima kasuwa uku lokaci guda, sadauki yadaga

hannunsa sama ko akwai sauran Mai Jin kansa

Shi wani ne? Wani ne yazo da katon icce zai

bugawa sadauki ta baya, Ajlal dake murmushi

tana kallonsa Wanda baima San tanayi ba, tace

Ajlah kajuya kajuya Dan Allah! SADAUKI yabita da

ido Dan baigane metake nufiba Cox sunyi nisa da

juna, ganin yazo gab da sadauki yasaka Aljal yin

gudu tamkar tsuntsuwa ta cabke wani takobi

dayake hannun wani dogari tajefa saiti da

sadauki dai2 nan sadauki yajuyo yazare ido yana

kallon yanda takobin yazo dakuma daga inda

yafito, ta kafafunsa yabi yasoki kafar gardin dake

zuwa, ajiyar zuciya Aljal tayi, sadauki Kuma

yajuya dasauri yana kallon wannan mutum daya

fadi kasa, loudspeaker ya karba yana fadan ragon

namiji shine Mai kaiwa maza hari ta baya Mai Jin

kansa Shi namiji ne gaba da gaba da ake dashi,

shin ko akwai Wanda yake jin kanshi Shi namiji

ne yafito ga sadauki maza uban majaje zaki sa

maza gudu sadaukin ragwayen maza, guri yayi

tsiiit yayi kadi da loudspeaker yajuya zai wuce

Sega wani kan doki yana haki, ganin hakan

yasaka Dan tanin sakin dokin sadauki fari ne tas

dokin gwanin sha'awa ' tsalle daya yayi yahaye

kan dokinsa, suka fara fafatawa shida wannan

jarumin bawani jimawa sadauki yakaishi kasa

daga Shi har dokinsa, jarumin yace Dan Allah

Karka kasheni, sadauki yayi murmushi bana kisa

sedai Ina kashe zuciyar maza nasa tayi rauni,

bana kisa Amma Ina illatarwa, bana kisa Kuma

Ina nakasa jikin namijin dayake jin kansa waishi

jarumi ne, Sannan Kuma Ina karye maza tamkar

yanda ake karye Kara! Yasa kafa yatake Shi so

yakaji zancen, jarumin yace plsss Karka kasheni,

sadauki yace inafa Zan maka illar dabaxaka kara

iya daukar takobi ba, yasa kafarshi yatake masa

hannu da kafa rak'ak'as kake ji alamar kasusuwa

suna karyewa Karfe shida na yamma suka dawo

cikin gari, direct dakinsa yawuce yahada ruwan

wanka yana bukatar Hutu sosai, Dan yadade Bai

fita fafatawa irin wannan ba nura keyi se kuma

kabir, Ajlal ma side dinsu tawuce tafada wanka

saboda ranar da suka dauko tana fitowa tafara

bacci, ummy tace Ke Aljal baccin yamma ba kyau

fah, Ajlal tace ummy nagaji ne banida zabin daya

wuce in huta, ummy tace kenan yau bazakiyiwa

sadauki girkin dare ba, Ajlal tace wlh baran iyama

nima rayuwa ce ina bukatar hutu, ummy tace toh

Allah yasa karya fusata, Ajlal ta tabe baki

tacigaba da kwanciyarta, Tea take hadawa Sega

shi yafito da alama bacci yake, bata kulasaba

kuma bata Dena me take ba, sadauki yace ke Dan

gidanku shine jiya kika ki zuwa kimun girki koh,

bayan kinsan mun debo yunwa da gajiya, Ajlal

tace yo nima ay gajiyar ce da yunwa Jan doki ay

bakaramun Abu bane, sadauki yace ay cewa

kikayi baki iya ba segashi kina gwadin sa'a dani

Aljal tace daga dokin ne tamike tsaye takoma

kitchen tacigaba da hada masa breakfast, kamar

jira yake tagama yahau ci, Ajlal ta kura masa ido

kamar Wanda yayi sati daya baici komai ba,

sadauki yace ke kin kalli ubanki A'a kinzo kin

tasani agaba se kallona kike sekace wani mirror,

Ajlal ta tabe baki Ni adena zagin ubana ehe,

sadauki yace idan Kuma aka k' ifa Ajlal tace

koma miye dai iyaye daraja ne dasu, sadauki yace

wlh idan kika Kara minti daya anan jikinki ne zai

gaya, Ajlal tace ashe kana dukan mace, Albina

tabanu arayuwa na tsani madokin namiji mai

zagin iyaye, sadauki yajefa mata spoon din

hannunshi tace wayyo Ni abbi na Kuma wlh ban

yafeba, tana fada ta lema aguje tabar gurin,

sadauki yabita da kallo wannan yarinyar dole seta

sakani yawan magana. Part 16 Yau kimanin wata

7 kenan Aljal tana yiwa sadauki ayki kullum se

sunyi drama dashi tin baya biye mata har yafara

bugunta akan rashin jinta, Ajlal akwai jan

magana, yau kam tin safe ta tashi da ciyon baya

hade da kafafu ko shakka babu Tasan bakon

watanta ne zaizo saboda haka tayi shirinta tsab

tafara hada masa breakfast anatse se cizon lebe

take, yana parlor tawuce bedroom tafara gyara ko

'Ina Sannan tawanke toilet tafito Zata kunna

Bonner ne abun yagagara Dan wani Murda yake

mata tana jin blood nabin kafafunta atake tafadi

kasa tana Maida nunfashi se nishi take, dik yanda

taso tadaure Amma takasa seda tafadi kasa tana

haki Tsawon minti 20 sadauki yajita shiru ba

labarinta yakuma Dena jin motsinta, a ka'idarshi

baya zama matukar tana Daki idan tana parlor to

yana bedroom idan tana ciki yakan koma parlor

saboda gudun faruwar wani al'amari, ficewarshi

yayi waje Dan Shan iska, ball yabuga shida Dan

Anty maryam misbahu, yaro Dan shekara 10 ga

hankali ga wayo se ilimi kyakkyawa sedai ba fari

bane sosai irin chocolate dinnan yaron akwai

shiga rai dakyar zakaji yayi Hausa sedai turanci

ko larabci kasan Cewar a madina aka haifeshi

acan yake rayuwa Hutu kadai ke kawosu Nigeria,

sungama buga ball yaje yadane jikin Ajlah sukayo

Daki suna haki, sadauki yakurawa parlor idon

ganin ba'a kwashe kwanukan dayayi breakfast

dasuba Sekuma wani Kauri dayakeji a kitchen,

dasauri ya ajiye misbahu kasa, yaje ya kashe gas

din yanufi bedroom tin Bai kaiba yake jiyo

nunfashinta kadan2 gabansa yafadi kaddai wani

abun yasame yar mutane, yana isa yasameta

tadafe Mara se mutsu-mutsu take, sadauki yace

subhanallah meyasameki hannu tamika masa

yaki karba Bari na kirawo mamanki plsss, Ajlal

tafashe da kuka Mai tsanani misbahu yace wayyo

unkul mutaimaka mata Zata mutu kiyi hakuri kinji

Anty na Allah yabaki lfy atake yafara hawaye

saboda tausayi, sadauki ya kallesa meza'amata

misbahu yace mukaita kan gado se akirawo

family doctor, sadauki yace hakane son yadafa

kanshi atake ya sunkuceta ya yorata kan

gadonshi se hawaye take, se alokacin misbahu ya

lura da jini yace lah unkul taji ciyo ne dubi jini a

jikinta da naka, sadauki yaware ido "o god" wots

dis badai period ba wannan uban jinin, ya kalleta

period kike ta daga masa kai alamar eh, sadauki

yace but kuma dik wannan jinin dama haka kika

Saba kome, Ajlal tarufe ido kamar Mai bacci,

misbahu yafara kuka plss unkul help her "sadauki

yaciro wayarshi yakira family doctor dinsu atake

yazo yaduddu bata yabata magani tareda allura

har biyu, ya dubi sadauki tareda cire glasses

dinshi yace wato Ajlah akwai wata yar matsala

fah, sadauki yace Ina jinka doctor yace irin su

sunada rauni Kuma sunada karamci a 'al Umma

wato dai abunda nake nufi shine kwayoyin halittar

dake cikin mahaifanta sune suke cizonta Wanda

hakan ne yake Haifar Mata da ciyon Mara suna

bukatar kwayoyin halittar namiji akowani lokaci

akwai hadari babba atare da ita saboda dik randa

kaddara ta afku tahadu da wani namiji tokuwa

tabbas zata dauki ciki saboda ajiraye suke,

sa'annan daukar lokaci gameda rashin

saduwanta da namiji na iya haifar da mutuwar

kwayoyin halittar ta ma'ana dai bazata dauki ciki

ba harta gaifu, sadauki yace wayyo Allah sarki,

yanzun miye abunyi, doctor yace Zan rubuta

maka magani dazaisa tarage wannan ciyon

maganin akwai tatsada fah sadauki yace don't

worry for it just write, doctor yace mafi saukin

samun lfynta kumata aure Nan da 8 month

kokuma kufidda ita wAje India kenan acan nafi

kyautata zaton Zata samu lfy idan anmata ayki

amma dai auren zaifi danfa ba lallai bane asamu

nasara ga aikin, saboda za'a'iya samun

somesproblem mahaifarta ta mutu, sadauki

yashare wani zazzafan gumin daya keto masa har

cikin ranshi tabasa tausayi, Karo na farko daya

fara tausayin mace wadda ba families dinshi ba.

Part 17 Se kusan karfe biyu na yamma Sannan ta

farka misbahu na tareda ita yana mata ferfita

dikda akwai sanyin AC, Albina ce tafado da gudu

taje tasunkuce misbahu tabasa kiss "O little one

really miss you " misbahu yace miss you too little

momma " Albina ta ajiyeshi lokacin data lura da

mutun kan gado, Waye wannan Ajlah tanuna Ajlal

dake kokarin tashi tsaye, sadauki yace kiduba

kigani Mai aykin nan ce batada lfy, Albina tace

batada lfy ko kabata rashin lfy, wato iskancin

naka harya kai Ka ga yar aiki in bahakaba wani

irin ciyo ne zaisa ka dorata kan gadonka, ga

alama nan kafito daga wAnka kayi sallah itakuma

ta tashi daga baccin gajiya, sadauki yace mekike

fada haka kinada hankali kuwa saunawa kina

kawo mun tallar jikinki Amma nashare mata nawa

Nayi tarayya dasu gurin karatu wadanda suka fita

suka fiki amma bantaba kulasu ba Se ita, ita

autar mata ce kotafi sauran matan ne? Albina

tace ni wlh bazaka yaudareni ba ga jini nan

ajikinta, Ajlal tafashe da kuka wlh wlh ba abunda

kike zargi bane jinin period ne kizo kiduba kigani

still yana zuba, sadauki yabita da kallon tausayi,

Albina ta hankadota ta wulgata kasa kifita daga

dakin Nan wlh ko in kasheki, misbahu yace hava

little momma kiya femata wlh tin dazu batada lfy

tunda muka dawo ball muka sameta nida unkul

adakin nan tana kuka nidai bansan meya jimata

ciyo ba Amma naji likita yace ciyon mara ne Mai

tsanani Albina tabuga tsaki tabar gurin, dasauri

misbahu yaje gunta sannu antyna kinji kai kawai

tadaga masa tareda murmushi tamike tsaye zata

fita sadauki yace Ina zaki a haka kobaki gan

yanda jikinki yake ba, Ajlal tace zanje side dinmu

ne ingyara kaina nagode da taimakon daka mun,

sadauki yace kizo wannan toilet din akwai warm

water kigyara kanki misbahu kaje kadauko Mata

kayan mamanka daya ' dasauri yace Toh unkul

yafita, Ajlal tace daka kabarshi hakanma nagode,

kafadanshi yadaga yace ok zaki iya tafiya, ganin

kamar bata kyau taba yasaka tadawo tana jiran

dawowar misbahu, ba'ajima ba segashi da

jallabiya fara Mai hawa uku da Dan kwalinta, Ajlal

taware Ido nagode Kaji, ta mike tashiga toilet din,

ganin haka yasaka sadauki fita waje, kusan

mintina dayawa Sannan tafito, tasaka rigar

bakaramun kyau tamata ba Sekuma tayi wani fari

fauuu da ita, Mai tashafa taduba kanta da

madubi yaushe Rabon data saka irin wannan

Kayan Sekuma hawaye suka biyo baya, dasauri

tashafe tadauko powder fara data gani tashafa

tasaka tirare, misbahu yace luk at dis little

momma she's so cute nd beautiful, Ajlal tajuyo

tayi murmushi tarike Dan kwalin hannunta tace

ya sunanka, yace banganeba, Ajlal tace ur name

nace yace misbahu Umar, Ni Dan maryam ne

babbar yar gidannan dik wannan zancen Da

larabci suke, Ajlal tace ALLAH yamaka albarka,

sadauki yanata jin dariyar misbahu dakuma

zancen sa, yadan yaye labule yana kallon su suna

magana a harshen larabci, sadauki ya murza ido

yasake murzawa Aljal ce wannan dama haka take

da kyau ashe fara ce to me take shafawa ne idan

zatazo ayki Bai Kara rudewa ba seda yafara bin

sassan jikinta da kallo diri kam akwaishi dukiyar

fulani kuwa ba'a magana sadauki yace o god

she's kill me luk at her cuves, aransa yake fada

pinky lips golden voice, dimple dinta yake kallo

tana dariya Bai Kara rudewa ba seda yaga tamike

tsaye tajuya mazaunanta abun kallo gashinta har

gadon baya a take ta nannade Shi takunsa acikin

Dan kwali, se kallonta yake yana hadiyar yawu to

kwalelenka sadauki ehe Zanin gadon tajefa a

washing marching tadora wani ta goge dakin

bayan tawanke har Kayan ta, kitchen tawuce

Batama lura dashi ba, sadauki yace meyasa take

Boye kyau da baiwar da Allah yamata zani biyu

take daurawa Shi isa go boobs dinta ba'a gani

baitaba mata kallon tsabta ba Se yau, Albina

nada kyau Amma na Ajlal dabanne, hunn, yasauke

ajiyar zuciya menakeyi haka ne wai, misbahu

yace unkul Kagan little Aunty dincan tanada kirki

wlh Kuma tanada kyau, unkul plss ka aureta ta

haifamun babies masu kama da ita i like her hair

smile eye's everything nata is special wlh nd so

in needed, sadauki yazare ido yana kallon sa, Ajlal

dake kwashe kaya tasaki tire atake yawatse

agurin kallo yakoma kanta, se alokacin ta tuna

bayyana kanta datayi tafara bin jikinta da kallo

shep din yabi jikin ta dab, sadauki yace mekike

kallo abunda kike boyo ne kika fidda da kanki

kina zaton za'a cinye kine kome dakike sauya

halittar da Allah yamiki, Ajlal tace inada dalili ne

Mai karfi, sadauki yace miye Shi din, Ajlal tace

zaka sani idan lokacin sani yazo zaka sani idan

kai Ka cancanci kasani, sadauki yatabe baki ya

akayi naji kina turanci da larabci, Ajlal tace

koyamun akayi, sadauki yace wannan karyar bata

shiga ba sake wata daga jin yanda kike fidda

words ansan ba anan Nigeria kika koyaba, ganin

zai ganota yasaka ta tashi tashige kitchen. Part

18 Kusan kwana hudu basu sake magana da

sadauki ba misbahu kuwa kullum yana tareda

Aljal yana jin nishadi atareda ita, yau tin safe

maryam bataga misbahu ba tarasa Ina yake zuwa

2dyz dinnan bibiyanshi tayi lungu2 na gidan tana

nema Sega zancen Shi taji yana dariya, lekawa

tayi a inda take jiyo muryarsa wato dakin

jekadiya, Ajlal tagani tareda misbahu se fira suke

Aljal nakoya masa wasu abubuwa, maryam ta

labe tana murmushi wannan fah hadimar mai

kyau da kwarjini sallama tayi dasauri Aljal

tajanyo dankwalinta tarufe kanta dashi, ranki

yadade ina kwana, maryam ta karba da antashi

lfy? Ajlal tace lfy lau, maryam tace dama nan

kake zuwa kace gurin unkul Ajlah koh? Misbahu

yace sorry mama, maryam tace better wuce muje

kayi wanka 10 tayi, Ajlal tawaro Ido ten banje na

hadawa sadauki breakfast ba, atare suka fito

kowani yabi tasa hanya, kan kujera tasamesa se

wani tagama yake bata kulasaba tayi kitchen a

gurguje tahada tea da soyyayyar daya takai

masa, takoma Dan gyara dakin sa da toilet har

tadawo bai taba break din ba, tace kafa break

dinka nan, yadaka mata tsawa banaci seyanxu

kikaga damar xua bayan yunwa tacini harta cinye

ni, Ajlal tace sorry baccine yayi kuskure yaxo ba

lokacin saba, sadauki yadauki cup din tea ya

watsa mata a fuska aykuwa tuni tasa Kara

saboda zafin ruwan fuskarta tayi jajir lebenta

yakara zama jah tissue tasaka tagoge fuskarta

Sannan tagoge dakin, lunch tadora masa, har ta

gama bai fito ba saboda haka tasakai tawuce,

Maryam ce agaban mam tana tambayar ta waye

wannan hadimar mai kyau da ita, mama tayi

murmushi Ajlal ce bakuwa ce tareda mahaifiyarta

aka tsinto su sedai har yanxu bamu san daga Ina

sukeba kome yafiddosu kasancewar sunada

kyakkyawan alaka da mutane yasaka ban faye bin

cikensuba, abu daya na fahimta wahala ce ta

fiddosu aduk inda suka fito Dan ga alama ba

marasa hali bane, bamu sha wuya gurin nuna

musu komai Ba sedai sukara wayar mana dakai,

maryam tace ALLAH sarki ashe gunta misbahu Ke

xuwa, Aljal ce sanye da farin yadi Mai ratsin jah

wanda yamata kyau sedai yamata yawa kayanda

mama kebata ne, bata daurin dankwali sedai ta

yafa Shi ta rufe kanta gurin wani step tahadu da

Dan tanin yace _Assalamu Alaiki_ Aljal ta juyo

tace _Amin wa'alaikas salam_ Dan tanin yayi

murmushi barka da Warhaka fatan kina lfy, Aljal

tacigaba da tafiya lfy Lau hup bawata matsala

koh? Dan tanin yace a'a *dama dama* Aljal

tajuyo tana rufe ido tana budewa dama me? Dan

tanin yace aa shikenan jeki kawai baki ta tabe

Alright tawuce duk Abunda ake sadauki na

kallonsu agefe se dariya yake, Dan tanin

yakwalawa kira yaxo yana sosa keya, Sam bazaci

Ajlah na gurin ba, sadauki yace mekake ne haka

yakana tsoron ta! Dan tanin yace tsoro fah kace

macece fah, sadauki yayi murmushi yace so da

tsoro akwai wuya tabbas zaka sha wuya Kayi

kokarin cire tsoron ta kafun kafada mata cewa

_kana sonta_ Dan tanin yajuyo dakarfi bafa sonta

nakeba hadimar zanso Allah kiyaye sadauki yace

namaka karya kenan? Dan tanin yace aa ranka

yadade kawai dai tafara bugeni ne, sadauki yace

zama kafada dallah tashi kabani guri sakarai, Dan

tanin ya mike tsaye yana sosa keya ' Aljal kam

tuni tamanta dawani zancen Dan tanin aykinta

take tana rero wata waka ta larabci Mai taken

*ummy wa abbi* Albina tashigo dakin tace wa

Ajlal ke ina mai dakin Nan? Ajlal tace yaje Inda

salamatu gurin koyon sallama, Albina tace wot Ni

kike mayarwa magana, Ajlal tace of course niba

musulma bace dazaki shigo ba sallama kawai

sewani ke hekace boyarki Albina tawatsa ma Aljal

Mari dai dai nan yashigo dakin tareda cewa lfy

meke faruwa, Albina tajuye masa komai yace to

ay gaskiyarta akanme zaki shigo Daki ba sallama

sekace gidan arna nayi2 akan kidena wannab

dabi'ar kinki wai meyasa kika zabi bacin raina

akan komai Albina tace kayi hakuri insha Allah

Zan daina tsaki yaja yace kibata hakuri fuska

nada daraja akan me zaki mareta, Ajlal tace kutt

karma ta soma bani hakuri Dan bazanba Sena

rama ba wata maccen data isa tamareni aduniyar

nan takwana lfy ban Rama ba, Sadauki yadafe

Kai oh_ _gosh alright kirama a fuskata domin

bazan lamunce koda kuda yataba fuskar matata

ba bare hannu, Albina tace aa wlh mace bazata

mareka ba Ina raye na yarda tarama, sadauki

yace shot up dole taja da baya, Ajlal kuwa

murmushin mugunta take koba komai Zata jefi

tsunstu daya da dutse biyu Zata Rama Marin

daya Mata abaya akan Albina din, ta matso

tareda dago hannunta domin marinsa Tohpah

SADAUKI zaisha Mari lol. Part 19 Ajlal tadaga

hannunta da nufin Marin sadauki atake taji wani

abu yana tsarata kamar tsoro kamar fargaba,

sadauki yace kefa nake jira, Ajlal tace u'nn Ni

nikam, kekema me? Albina ta tambaya, Ajlal tace

nayafe tajuya dasauri tashige kitchen tafashe da

kuka haba zuciyata meyasa kike son jangwalo

mun masifa meyasa zaki fada tarkon Wanda bai

dace ba yazakimun haka, seda tagama kukanta

tafito tawuce side dinsu, Albina cikin shigar

sarauta taja Mota tafita kasuwa Dan yin siyayyar

komawa skull zatayo masters dinta 7month

tadawo ayi auren su da sadauki abun kaunarta '

parking tayi tafito zuwa shagon data Saba

siyayya kaya tashiga jibga bana wasa ba tagaba

tajanyo domin biyan kudi dai dai wani step tayi

carab dawani handsome yataka kafarta suka fadi

atare, "O God yafada tareda taimaka mata ta

mike tsaye I'm so sorry babe " Albina tace no

don't worry, fatar bakiji ciyo ba koh? Albina tayi

murmushi eh kaifa? Same here yabata amsa

murmushi tamasa wanda yarudasa aransa yana

hamdala ga Allah yau yaga matar aure, ta katse

masa tunani dacewa Zan wuce, oh sorry but plss

brow me ur time koda 5 minutes ne, Albina tace

ok go on ' Farko dai Sunana Aakil kepa Albina

tace Sunana Albina any problem, no yafada take

dis my address card akwai phone number aciki

kiyi saved plss zakijini, Albina tace Amma meyasa

Zan rike wannan kona maka laifi ne? Aakil yace

sosai makuwa sata kikayi bama laifi ba anyway

dai kibani address card dinki, Albina tace amma

ay kafadan mena sata myb ban lurabane tin ban

wuce ba, murmushi yayi karki damu nabaki

yanxun dai kibani, Albina tace shikenan muje yana

a mota, Aakil ya karbi Kayan yamata rakiya har

Mota sukayi musayar phone numbers dinsu,

Albina tawuce tabarsa agurin cike da murna da

hamdala ga Allah, tana isa bajimawa sega call

dinshi tsaki tayi nifa nahadu da gam haba,

tagama ring ta tsinke har sau uku bata daga ba,

daga bayama ta kashe wayar saboda takura, yau

Sun bata da sadauki saboda haka bazataje

gurinsaba, karfe goman dare ta kunna wayarta

sega calling ya shigo dafe kanta tayi ohni nabanu

yau wai meyasa nabasa no ba nane mtsww taja

tsaki, Text yashigo kamar haka... _Hello Albina

kisani mutun yanada daraja tinda kika ga nadage

da kiranka yakamata ki daga ba mugunta ko

shedanci a lamarina Amma kiyi hakuri_ Jikinta

yayi sanyi tasa kiransa Amma bai daga ba setaji

duk ba Dadi haka tacigaba da kiransa adaren har

12 Amma shiru tunani kala2 bawanda batayi ba,

haka sadauki ma yakwana kiran Albina Amma

taki dagawa, seda safe Sannan yakirata hello

Albana kintashi lfy, ido tarufe jin tamkar yafi

kowa iya fadan sunanta, kalau tabasa shiru

yabiyo baya, Aakil yace Naga miss calls dinki kiyi

hakuri nabar wayar kan gado, yawuce tabasa

amsa, so Albina bawani dogon zance ko lokaci ko

boye2 a gaskiya Ina sonki Kuma da aure idan kin

amunce mun Zan turo iyayena yakikace, shiru

tayi can tanisa agaskiya anmun miji har ansaka

rana, wayyo Allah yafada Allah sarki haka Allah

yaso Dana sani da ban bar zuciyata ta kamu da

sonki ba " Albina tace wani irin so gani daya

kwana daya, ohh Albina baki San so bane, kece

mace tafarko Dana fara so aduniya har Ina

mamakin kaina, Albina taji tausayinshi lokaci

guda tana tuno kyakkyawar surarshi ' Albina

zamu iya zama abokai? Shiru tayi sanin halin

sadauki can tabasa amsa da ehh, wow

Alhamdulillah naji dadi sosai wlh nagode se

anjima zanje Inyi sallah, Aranar Albina wuni tayi

tunanin sa gaskiya yana burgeta kokuma tace

tana sonsa saboda shima namiji ne nafada,

Shakuwa Mai tsanani tashiga tsakanin Aakil da

Albina Wanda sadauki baisan komai ba sedai

yulura cewa Albina tacanza masa sosai biris yayi

da ita saboda tsabar epizy. Ahankali soyyayya

tafara kulluwa tsakanin Aakil da Albina tuni

mamanta tagane halinda ake ciki, takira babanta

wato Alh sule tamasa bayanin komai fada sosai

yayiwa Albina itakuma tafashe da kuka acewarta

Aakil yafi sonta da nuna damuwarta akan

sadauki, Mama kiduba shifa ya gyara rayuwata

kullum burinshi in kasance mar'atu saliha

yahanani saka kananan kaya in fita da sauran

abubuwa yakoya mun abubuwa dayawa acikin

addini Wanda ku iyayena kun kasa sauke nauyin

dake kanku taya zakuce inbar wannan inje ga

Wanda nasan bamakawa ko dukana zai iya yi

Wata sabuwa inji "yan caca part 20 MAI

MARTABA.....shiru yayi yana saurarin bayanin

Baba sule, gyaran murya yayi anya kuwa tafadi

wannan maganar Baba sule yace akirata kaji

abakinta ' haka kuwa akayi Mai martaba yasaka

family meeting after azahar, bawanda yadamu

dankuwa Sun Sancewa sau dayawa yakan tara

family ayi shawara akan abunda yashige musu

duhu, 1:40 PM, Ajlal tagama hada lunch tadora

komai inda yadace, kitchen takoma tana kokarin

hada dinner sotake takare dawuri taje takwanta,

tuwon semo tamasa da miyar agushi Wadda taji

ganda, Ajlal tace ranka yadade waiba meeting ne

dakuba nagan har 2 baka shiryaba ko sallah

bakayi ba, sadauki ya balla Mata harara zanci

uwarki wlh Ina ruwanki dani shegiya Mai bakin

baki, inda sabo tasaba da wannan dukda tana jin

zafin zagin dayake mata amma haka take

sharewa, murmushi tayi uwata ta gode Sannan

Kuma Ni shegiya bace cikin halal akayi aka

haifeni, Kalamanta sunkara kulal dashi saboda

haka yanufota sewani huci yake, Ajlal kuwa ko

gezau batayiba danmko kanta yayi yabuga a

kujera you don't know me koh " hannu yadaga zai

mareta dasauri tarike Shi Karka soma kayi

nafarko kayi nakarshe Kuma kasani bazan Dena

kulasaba tinda mama tabani wannan damar dik

acikin aykina ne inkula dakai, tsaki yaja yaturata

a bango zaki gamu da wahala wlh, A Babban

falon Mai martaba aka yada zango duk Wanda

yake gidan Indai yana acikin families din to

yahallara agurin, Mai martaba yayi gran murya

yace Albina mekika fadawa iyayenki gabanta ne

yafadi lokacin data lura sadauki ita yake, magana

ake mamanta ta zungureta kifada da bakinka,

sadauki aransa yace kaddai tace bazata koma

skull ba domin yin masters dinta, Albina tace

dama abba cewa nayi nafasa auren Ajlah Inada

wanda nakeso, sadauki yabude baki yana kallonta

can yayi murmushi yace Dan kawai munyi fada

Seki bullo da wannan hanyar Karkiyi judge Dina ta

wannan hanyar mana, Albina tace kokadan nidai

kawai Shi nakeso Kuma shizan aura matukar

iyayena Sun amunce, aykuwa bazamu taba

amincewa ba cewar Baba sule, Mai martaba

yadaga masa hannu alamar yayi shiru, ahankali

yace Albina kina sonsa tadaga kai kintabbatar da

halayensa da komai tace ehh abba yace to waye

shi, Albina tace sunanshi Aakil anan tabasu lbrn

haduwarta dashi dakuma soyyansu dayanda yake

koya mata addini, Mai martaba yace lallai kinyi

miji idan dai har yanda kika ambata gaskiya ne,

batayi miji ba dankuwa bazan yardaba cewar

baba sule, kowa nadakin jikinsa yayi sanyi barin

sadauki dayakeji kamar a mafarki yake, Mai

martaba yace kai kake badata ne koni bazanyiwa

yata auren dole ba duk wanda take so shizata

aura matukar yanada halaye nagari, mama ce tayi

magana tace ALLAH yasa hakan shiyafi alkhairi,

Anty maryam tace Albina miye haka kinsan

mekike kuwa, kabir yakarbe zancen dacewa

babuni Babu wannan auren yayinda Baba ibro

yace mungode da wannan goron Albina, nura kam

shiru yayi Dama haushin sadauki yake, Ajlah kasa

motsi yayi sebinsu yake Da kallo ahankali ya

mike tsaye batareda yayi wa kowa magana ba

idonsa jajir wani Jiri kedibanshi dakyar yakai

dakinshi yakulle kansa, *NOOO* yafada dakarfi

Albina bata sona no wasa take impossible nasani

fushi take dani bahaka Abun yake ba se ayanzu

yake tabbatar da son da yake yiwa Albina lokaci

guda yaji zuciyanshi na bugawa ban go yarike

dakyar yana huci, Sam bazai Yuba yazama

mahaukaci aranar, bawanda baizoba domin agan

meyake Amma bugun Duniya yaki bude ganbu

dole aka kyalesa, Albina kuwa tasha fada a gun

yan uwanta, seda Mai martaba yatsawatar

akanme za' a takurawa yarshi bawanda yaji

Dadin lamarin, musamman mama datasan sonda

yake mata, maryam tace dole ayi wani Abu akai

karyace zai halaka Dan mutane kinsan shi

Sadauki baikara tabbatar da hakan ba seda

yagan idan yakirata tana rejecting koyajita busy,

rigarshi yajanyo yasaka yanufi side dinsu.vels / SADAUKI part 21 to 30

SADAUKI part 21 to 30

Posted by Bashir Sani Fesan on 21 Dec 2016 - 02:03

DAkyar yakai side dinsu baihadu dakowa ba

saboda haka yasamu damar wucewa cikin falon

maman Albina ce zaune tayi tagumi Abun Duniya

ya isheta baiyi sallama ba bare Tasan da

zuwansa zaunawarshi kawai taji, tadago kai,

ah'ah Ajlah kaine nan, bai masaba Kuma bai

daina kallonta ba kusan minti biyar Sannan yace

Ina Albina? Tana dakinta akira maka itane shiru

yayi yana kallonta, dakin Albina taje takirata Kuka

tasameta tanayi tsaki uwar taja kizo Ajlah na

nemanki , umma bazanjeba tabata amsa, umma

tarike baki bazaki ba kindai San koba so Ajlah

yayanki ne dole kije, wlh umma ba inda zanje

tafashe dawani kukan, Umma tace kinsan Allah

Zan Bata miki rai, sadauki yashigo dakin yana

kallonsu kamshin turarensa taji dasauri tadago

kanta, suka hada ido bai daina kallontaba

itakuma se hawaye take, Ajlal Dan Allah kabarni

in auri Wanda nakeso wlh Zan rasa lfy da R

ayuwata idan ban auri Aakil ba, sadauki yayi

karfin halin zaunawa kan gadon yace Umma

anemo Mai rukiya Aljanu ne suka shigeta, Albina

tana sona sosai sam bazata juyamun baya ba,

umma hawaye ne suka fara mata zuba cike da

tausayinsu, karasawa yayi yadago kanta Albina

kidago ki kalleni kitabbar mun da abunda kike

fada gaskiyane, idonta ta kura masa ba

kyabtawa, dasauri yadena kallonta yatashi tsaye,

Umma lfynta qlw Albina bata sona ayanzu

wannan wanene shi Dahar ya isa maye gurbina

azuciyanki, murmushi yayi Wanda yafi kuka ciyo

shikenan Zan barki ki auri Wanda kikeso badan

kinfi karfina ba sedan kawai bazan taba auren

macen dabata sona ba, Allah Sanya alkhairi

yabada zaman lfy, Aakil ne Zaune agaban Mai

martaba yana masa tambayoyi Aakil nabada

amsa duk yadda akeson miji Aakil yakai saboda

haka Mai martaba yabashi bakin yaturo iyayensa

domin neman aurenta godiya yayi sosai Sannan

yaje gurin Albina Wadda wannan shine gani na

biyu data masa fuskarshi na mata kama da

kamar dacan tasanshi, tadi suke na Soyy yana

bata labarin yadda bikinsu zai kasance itakuwa

tana murna dajin wannan labarin, Antsaida

zancen aure wata nagaba anbada sadaki da

kudin aure, Awannan ranar ce Sadauki yaje wata

market yakwaso win da kalolin giya iri-iri

acewarshi zaiji relief, Dan tanin yayi tagumi yana

kallon rayuwar da sadauki yadaukarwa kanshi,

hawaye na bin kumatunshi yatashi domin sanarda

mama abunda ake ciki kafun abun yazama worst

' mama shiru tayi tsoro yakamata jin wannan

mummunar labarin Anty maryam tace muje

nagani, atareda Dan tanin sukazo, akofar Daki

suka same Ajlal tana goge2 sannu dazuwa tayiwa

Anty maryam Amma taga bata kulataba, dole kam

tasan wani Abu Ke faruwa kaddai sadauki Ne ba

lafiya kwana biyu baya fitowa Koda falo, yahaniya

taji dasauri taleka tareda yada towel dinda take

goge2 dashi, muryar sadauki taji cikin maye yana

cewa Albina face wai bazata aureni ba toko

ubanta ya isa, Anty maryam cike da tausayi

tazaunarda dashi se hawaye yake, haba Sadauki

Ajlah, meyaci karfin zuciyarka ina jarumtarka da

meyasa mace zata saka kuka Abunda bantaba

gani kayiba, dariya yayi Ke maryam kinkuwa San

yanda nake son Albina ay shi so ba'a nuna masa

jarumta ko dauriya kawai abunda nasani zuciyata

Zata fashene daga randa aka daura auren Albina

dawani wawannnn Tim kakeji yafadi kasa se

bacci, Ajlal ta bude ido subhanallah meke faruwa

ne haka me kunnuwa ne jiyo min haka, Anty

maryam tayi ajiyar zuciya ta tofeshi da turaruka

Sannan Dan tanin yataimaka mata suka maidashi

kan gado, hawayene sharr a fuskarta, Haka mama

tazo tasamesa cikin yanayi na maye hakika ta

matukar tausayawa gudan danta sannan takuma

tsinewa albina data zamo sanadiyyar shigar tilon

danta wannan halin, Kwanaki sunja ranaku Suna

tafiya, sadauki yamaida shaye2 abincinsa ba

kalar giyar dabaya sha, sauki daya baya fita

kullum yana acikin dakinsa, yayi baki yarame

yatara gashi duk yalalace, Aljal kam tana Shan

wahalar Shi bakaramun tsoron sa takeba

musamman idan yayi shaye2 duka kuwa tana

shanshi kamar me ita kanta tafara lalacewa

saboda wuya, sedai mama tabata hakuri Da nuna

mata ladan hakan, sau dayawa takan sameta

tana karanta masa al-qur'ani idan yana bacci ko

wasu addu'oi, Yauma Kamar kullum yayi shaye2

yafarfasa abubuwa dayawa, yafadi acikinsu Ajlal

taga bakowa cike da tsoro tamasa dress din

hannunshi takuma dora masa filo tafara yimasa

karatun al-Qur'an, tin kan kashiga muryarta

ketashi ko Ina a gurin Mai martaba ne yazo duba

sadauki tareda fadawansa sallama uku ba'a

amsaba seda takai aya tace sadakallahul Azim

sann takarba sallama, Mai martaba yabita da

kallo cike da sha'awa yasunanki yatambaya, Ajlal

tabasa amsa, kobai tambaya ba yasan hadimar

gidan ce amma wannan ta daban ce, biyanki

akene karatun da kike masa, Ajlal tace aa kawai

inayine Dan Allah dakuma zamansa musulmi, Mai

martaba yace kina so mu biyaki ne? Ajlal tadaga

Kai alamar Ehh, ok Toh zaki rika karban 100k dik

month, Ajlal tayi murmushi nagode ranka yadade

hakika bazaku iya biyana ba koda kuwa zaku bani

abunda kuka Tara aduniya baxai isheniba, ladar

da nake samu agurin Allah tafimun dukan Abunda

zaku bani, Abu daya nake so zuwa biyu ina son

Dan Allah arikeni da mahaifiyata amana aciremu

daga Sahun hadiman gidannan Sannan

anisantarda sadauki da Albina. Part 22 MAI

MARTABA ya nisa yace wannan ne kadai bukatar

ki, Ajlal tace eh, Mai martaba yace kinsamu insha

Allah daga yau Ke "yatace Amma daga Ina kike

ne?? Hawaye ne suka fara mata zuba Dan Allah

Mai martaba karka tambayeni labarin gida

banaso intuna komai akan gidanmu da angina

Amma kayarda damu wlh bamuda wani nufi

akanku, ya isa yace Allah shige mana gaba dai

dai nan sadauki yatashi dawani irin tari jini

nazuba a bakinsa, Ajlal tace innalillahi wa inna

ilaihir raji'un, mai martaba yarude yarungumo

Sadauki dayake tari ba tsaitsayawa, addu'oi

yashiga topa masa sannan tarin yatsaya, Ajlal jeki

kiramin mamanshi, Ajlal tamike dasauri tana

hawaye taje yakira masa mama tareda jekadiya

da Anty suka zo, yace takira masa family doctor

yaduba sa, Jim kadan segashi yazo, bayan

kwaje2 dayayi yatabbar jinin Ajlal yahau har 160-

Sannan ga ciyon zuciya koyaushe zai iya rasa

ransa aKula dashi abashi abunda yakeso sannan

kuma adena basa tsoro aguji bacin ransa, mama

ta fashe da kuka shikenan ka kashe mun yaro

kasani farin cikin yar wani akan tilon danka gashi

ciyon zuciya zai kashemana Shi takara fashewa

da kuka, Mai martaba yahadiye yawu masu Daci

yace haba hauwa'u kizamo Mai tawakkali ga

Allah meyasa bazaki rungumi kaddarar data

zomiki ba, wannan abun bayin mubane yin Allah

ne, Albina ce tashigo dakin dagudu tana haki,

tayo kansa tana Ajlah katashi wlh nafasa auren

Aakil Zan aureka bana so kamutu, dikda bayada

wani power alokacin haka yatashi yamike Zaune

yana kallonta Ni SADAUKI Ajlah wlh bazan Aure

kiba koda kuwa kekadai ce macen data rage a

duniya kinfurta bakya sona nagan hakan a kwayar

donki, yanxu Kuma zakizo mun da salon yaudara

bazan taba auren macen da bata sonaba kitashi

bana son ganinki, Albina takara fashewa da kuka

Dan Allah kayi hakuri wlh ina sonka nafasa auren

Aakil, Mai martaba yace baki isaba bayan saura

2weeks auren kice kin fasa ko alama bazaki

maidamu dattijawan banza ba tashi kibani guri,

Mai martaba yace Dan tanin kasamar masa visa

dakai dakuma yarinyar nan za'aje da jekadiya har

yasamu relief Sannan kudawo, Dan tanin yace

shikenan angama ranka yadade, aranar dai kusan

dakinsa Mai martaba yawuni yana topesa da

addu'a yana kallon yadda Ajlal Ke kula da

Sadauki da Kuma abincinsa, mama kanta tayaba

mata da anty maryam, Anan Mai martaba kebawa

mama labarin cewa yacire Ajlal da mahaifiyarta

acikin hadiman gidan, mama tayi matukar murna

insha Allah daga yau Ke yarmu ce, Anty maryam

tace Nayi kanwa daga sama, Ajlal tayi dariya

tareda jin kunya sadauki yabita da kallon tsana

da hantara, ALLAH SARKI yaune ranar daurin

auren Albina da Aakil wadda jibi zasu wuce Egypt

da matarsa, SADAUKI yadanne zuciyar Shi yafito

gurin daurin aure dakuma walimar da Mai

martaba yahada ma ango da amarya, gefe daya

yakoma yayi Zaune yasaka bakin glasses dikda

baki da ramewar dayayi Amma bai hana masa

kyau ba fuskarshi Babu annuri kokadan, Ajlal

tasamu kujera tazauna tana fuskantar Shi shitake

kallo tana yaba kyau da halitta irin tashi jitake

tamkar tajita ajikinsa ido ta lumshe aranta tace

ya rabbi you know everything, Anci ansha nataba

kyauta kala-kala sarakuna biyar suka halarci

bikin dayake anyishi ne cikin gaggawa, sarkin

zazzau yabada umarnin Afito da amarya tamusu

kara tun Qur'ani, gaban Albina yafadi sanin

batada good haddar al-qur' ani, Nidai Bansan ya

akayi Ba Amma dai naji muryar Ajlal tana godiya

ga iyayenta dakuma yan uwa da abokan arziki

dasuka halarci bikin Sann tafara addua dakuma

hamdala ga Allah daya nuna mata ranar aurenta

fuskarka sanye da niqab fari da katon hijab,

Isti'aza tayi tareda basmalah tafara karatun

qur'ani cikin zakakkiyar muryarta acikin suratun

maryam, yadda take fidda haruffan dakuma yadda

gurin yadauki ruri da muryarta yasaka jikin kowa

sanyi barin Ajlah daya dafe kunnuwansa yana jin

karatun har cikin zuciyarshi, page biyu tayi a

surar Sannan ta rufe da hamdala, bakaramun

Dadi iyayenta sukajiba sedai ango Aakil yakasa

samun nutsuwa tin randa amarya tafara karatu

wani irin Abu yakeji dayakasa gane komeye,

Wasan dawakai akafara da manyan dabbobi yan

tsuru sunyi nasu wasan sungama, ahankali

sadauki yataso cike da isa kasaita gamida gadara

yacire rigarshi yadauro Dan kwalin wasa, ganin

haka yasa Dan tanin rikesa, haba oga kaida

bakada lfy mezaka iya yi, harara yabuga masa

tareda tsaki yaturasa Sannan yashiga filin wasar,

loudspeaker yakarba, yana kallon mutane lalace,

sannunku barka da zuwa manyan sarakuna

nakusa dana Nesa, godiya muke, Ala'ada irin

tamu mukan bawa jarumai yayan sarakuna

yayanmu amma wannan karon baha kabane, ko

akwai daya daga cikin dangin ango dazai nuna

bajintarsa domin kare ango agurina daga yimasa

suna Mai taken jemagen miji. Part 23 Aakil

yakurawa sadauki ido ko shakka babu wannan

shine mijin da Albina taso aura, amma meyasa

yake kishi haka dayawa, sadauki yadaga murya

Alright ashe dai ragon namiji muka samu jemagen

mij..... baikarasa ba, Aakil yace niba rago bane

Sannan kuma ni nafi karfin akirani da jemagen

miji, rigarshi yacire yadaura dankwali yanufi

sadauki! Mai martaba yayi jigum yana kallonsu

kowa yamaida hankalinsa gurinsu, Aakil ya dubi

sadauki yace Abar ganin allura kankanuwa karfa

ce, SADAUKI yace Wanda ruwa keja ko takobi aka

mika masa kamawa zaiyi, Aakil yayi murmushi

Dana gaba ake gane Zurfin ruwa ' Aakil yace

aturo musu lion, aka warware waya aka turo,

shidai sadauki bai iya wasa da lion ba hasalima

bai iya wasa da kowani animals ba , Amma dik

da haka bai nuna tsoro ko fargaba, anaso ne

daya daga cikinsu yahau lion din, Amma me daya

dubo sadauki zakagan yayi wuu yana son cizonsa

tuni Aakil ya haye aka bar sadauki da wuya yayi

zupa yayi kura Amma yakasa Zuwa koda kusada

lion din saboda yanda yake kamar zai cinye Shi,

Aakil yace ko akwai wani wAnda zai karba masa,

Ajlal dake gefe tayi shiru, arana tana tunani, can

naga tawuce dakin Sadauki tashiga bedroom

tabude wadrop dinshi tadauko kayansa tasaka

yadda baza'a gane cewa ita ce ba ko mace ne ,

Aakil ne da loudspeaker yana bawa Sadauki

magana yana dariya Sega Ajlal tafado gurin,

hannu Naga tadaga sama tayi addua Sannan ta

Dora idonta kan lion din tuni lion yayi kneel down,

Ajlal tayi tsalle ta kamo hannun sadauki suka hau

lion atare tuni gurin yadauki ruri da ihu, Aakil

yace Waye wannan gabansa yacigaba da

mummunan faduwa, Mai martaba yatashi tsaye

yana murna, sadauki yariko kunkumin Ajlal domin

Shi zatonsa namiji ne yarada mata thank you,

zaka karbi kyauta wadda bakayi zatoba ayanda

yariketa seda taji wani yanayi barinma daya daga

hannunta sama ya sumbace sa, kyakkyawar

runguma yamata, yana murmushi, Ajlal ta lumshe

ido oh Allah ta ambata tareda kwace kanta, tabar

gurin, dasauri yabita, yaci gabanta kafadi duk

Abunda kake so aduniya wlh I promised zan

maka, Ajlal tace ok Abu uku nakeso, firstly niba

namiji bane Ni macece ' gashin kanta da warware

tayi juyi dashi Se a fuskar sadauki, ya lumshe ido

tareda rike gashin taku biyu zuwa uku ta isa

gurinshi, hannu ta Dora masa a kafada Sannan

tace Ina bukatar phone da number ka, 2 Kuma Ina

bukatar ka soni batareda Kagan fuskata ba 3 Ina

so ka aureni tareda al kawarin bazaka mun

kishiya ba and wann yazama sirri nida kai ,

sadauki ya lumshe ido yakurawa wuyanta ido

shez so beautiful and humbled, i like her acting

yes i think zan iya aurenta zamu dace ita jaruma

ce, Ajlal ta katsesa yade kayi shiru idonta yake

kallo wanda ba kalar na mutane ba kamar idon

mage, innalillahi wa inna ilaihir raji'un ya ambata

Allah yasa ba jinnu bane, Ajlal tace karka yi

tunanin koni ba mutun bane Ni mutun ce wadda

take dawainiya da sonka ' sadauki yace ya akayi

kikai reading mind Dina, Ajlal tayi murmushi na

fahimci hakan ne da yanda Naga yanayinka da

reaction din ka, sadauki yace shikenan yanxu ga

wannan wayar akwai number na aciki bana Komai

da ita se gem da browsing, Ajlal tarike wayar

tajuya Samsung ce galaxy A8 tahadu kam dan

iphone bazAta nuna mata komai ba, daga nan

tajuya tawuce, murmushi yayi yana yiwa Allah

godiya wani hani ga Allah baiwa ne, narasa

Albina nasamu wadda ta fita a dai dai lokacin

danakeso ' Ajlal kuwa juyawa tayi se dakin sa

tacire masa Kayan sa tamaida, tafito adakin

kenan sega shi yashigo ke ubanme kike a dakina

Aljal tace ruwa naji yana zuba a pampo shine na

kashe, tsaki yayi yawuce yabarta, murmushi tayi

kakusa zuwa hannu Ankai amarya gidanta yan

biki Sun watse, se fatan zaman lfy da zuri'a

dayyiba,. Part 24 Zaune take tagama yimasa

goge2 takunna tv tashar zee tv tana kallon drama

Rangrasiya, actor din na burgeta sosai se

murmushi take, bata San da shigowarshiba

seganin tayi yakashe tv, ta dago ido cike da

harara what's diz, sadauki yace Ke kinpa rai nani

wlh Allah zanci ubanki, Ajlal tace ubana Mau

martaba kobakasan shine ubana ba a yanxu,

sadauki yadamkota da karfi yana huci nizaki

Zaga, yadaga hannu da nufin marinta Anty

maryam tashigo kai bakada hankali ne zaka

mareta, metayi maka, sadauki yace anty kibarni

in koya mata hankali zagina tayi, Anty maryam

baka gane metake nufiba nasani sarai Ajlal

bazata mareka ba, Ajlal ta murguda masa baki,

sadauki yahadiye rai, kinga fah metake, Anty

maryam tayi murmushi wai Kodai kana ciki ne?

Sadauki yace cikin wah? ALLAH kiyaye Ni wlh

mexan da wannan ay wlh Ko tsirara tayi bazata

birgeni ba Ni banga mace ba anan, Ajlal tace wlh

kafada ne ' bara Kuma Nayi tsirarar kagani hijab

dinta tacire tashiga warware Zane, sadauki yace

ke bakida hankali ne kinga fah Anty maryam Zata

yi zigidir, nashiga uku, rigarshi yajanyo yarufe

fuskarshi yashige daki dagudu ' Anty maryam

tasaka dariya, " bacci ne Mai bauyi yayi awon

gaba dashi bayan yagama shaye2 sa, Ajlal

tashigo dakin tarufe hancinta Sannan ta dauke

kwalaben wine ta zubar ta gyara dakin takunna

turare, Zaune tayi kansa tana karanta masa Al-

Qur'ani suratul kahafi, cikin bacci yake jin

zakakkiyar muryarta acikin kunnuwansa, ahankali

yabude idonsa yana kallonta biyu biyu yake ganin

ta, ganin hakan yasa Ajlal tarufe Qur'anin tace me

kake bukata shiru yamata yana kallonta, Ajlal

tace Dan Allah kataimaka kadena shaye- shayen

nan koba komai kana cutarda kanka karka bata

kuriciyarka akan mace Dan Allah, takarasa zancen

idonta tab da hawaye, bai kulataba yamike tsaye

yashiga toilet wanka yayi yadauro alwala yazo

yatada Sallah, Ajlal kuwa tafita tawuce kitchen

domin Dora girkin dare, ☆ MUMMUNAN SAFIYA☆

ga Ajlal, bayan ta tashi tayi sallah tayi wanka,

takalli jekadiya Dan Allah kitada ummy nah tayi

sallah Ni zan wuce gurin ayki, jekadiya tayi dariya

yauwa Mai iyaye biyu ummy da mama, Ajlal tayi

murmushi tawuce, tana shiga bata tarda kowa ba

a gurin, kitchen ta shiga ta Dora indomie da kwai

se tea, tagyara dakin ko Ina tana jiran Sadauki

yafito ta gyara bedroom dinshi, kwata-kwata yau

bata jin dadin jikinta wani irin weakness takeji,

bacci yasoma dibanta taji anbude ganbu, sadauki

Ne yafita, dasauri tashige tagyara ko ina tadawo

falo taxauna, Ganin anshafe, minti ashirin Ajlal

bata kirasaba yasaka Shi zuwa dakanshi , Zaune

yasameta taji shiru yana ta sallama batajiba,

seda ya buga kujera sannan tace na'am, sadauki

yace what's wrong mekike thinking haka, Ajlal

tace notin fah just bana jin Dadi ne, sadauki

yatabe baki ALLAH yasauwaka yajawo breakfast

dinshi, keee wannan shine breakfast dina daga

indomie se tea, Ajlal tace kayi hakuri wlh yau

bansan meyake damuna bane kwata-kwata na....

bata karasaba yakatseta ya isa haka, Ajlal ta

dukadda kanta kasa tana wasa da yatsun kafarta,

sadauki kuwa se masifa yake Mata abunda ta

tsana kenan, ay kuwa sejin yayi tafashe masa da

kuka, ba tsaitsayawa, sadauki yace Mena miki Ne

zakimun kuka, shikanshi yadanji tsoro saboda

baitaba ganin kukan taba se yau ' Ana haka Sega

Anty maryam tazo tace Aljal lfy kike kuka, Ajlal

tace wlh nima bansaniba kawai nakasa samun

farin ciki ne a yau, anty maryam tace shikenan

kiyita maimaita innalillahi kinji, Anty maryam taja

sadauki Daki Bansan meta cemasa ba nagan

yana taslima, Bayan tafito taja Aljal suka fita, Mai

martaba tagani kofar dakinsu Abunda bata taba

Ganiba, gabanta ne yafadi lfy kaddai korarmu

za'ayi, bata kara rudewa ba seda taga mama ta

rungo mota tana kuka kiyi hakuri Aljal dikkan rai

mamaci ne kowaci rayuwa dole Zata Dan dani

mutuwa, Ajlal tace Toni waya mutu ne, mama

takara fashewa da kuka, tasakaki Ajlal, Ajlal tace

ina ummynah karku cemun ummy tace tamutu

karku soma fah! Mai martaba yace tabbas

mahaifiyarki tarigamu gidan gaskiya sedai mubita

da addua' ihu Ajlal tabuga tafadi kasa

somammiya. Paty 25 Kwana hudu cur Sannan

Ajlal tafarfado ummy take kira tana kan gadon

asibiti, dasauri Anty maryam tazo ta tadata

Zaune, toilet sukaje tayi brush tabata guri tayi

wanka, tana fitowa ta fara ramakon sallah, bayan

tagama ne takoma kan gado tayi shiru tana

tunano meya faru yanxu Ana nufin ummy ta

mutu, innalillahi wa inna ilaihir raji'un hawaye ne

kadai kefita idonta, Anty maryam bata hanata ba

Dan kuwa rashin uwa Babban rashine musamman

ga irin Aljal da batada kowa, "gyara kimtsi dai

gaba salamun baya salamun" lol bafaden sarki Ne

keta zabga kirari, tareda mama suke, Mai

martaba yace sannu yata yajikinki, mama tace

auta na kinsamu sauki koh? Ajlal tayi murmushi

bata ce komai ba, mai martaba yayi gyaran

murya Ajlal insha Allah bazakiyi maraicin uwa Ko

uba Ba Ni mahaifinkine Zan rikeki tamkar yata

gata nan maryam kisaka aranki Ni na haifeki,

sann ga mahaifiyarki nan yanuna mama Karki ji

komai kirekemu tamkar iyayenki kimana biyayya

yanda kika San kina yiwa iyayenki komai kike

bukata kifada bazamu kasa ba, Mama tace karki

sakawa ranki damuwa ummynki tasamu

kyakkyawan rabo domin kuwa Har aka binneta

kamshi take takara fari se murmushi take, Ajlal

kuwa murmushi tayi tafashe da kuka, ALLAH

sarki ummyta kin tafi kin barni kinbarni cikin

kadaici da kewa da akwai maganar dazamuyi

Amma ummy kintapi, yah Allah kasa manzo

yakarbi bakuncinta ALLAH kasadata da rahmarka

ALLAH ka haskaka kabarinta kabata ikon shiga

aljanna batareda hisabi ba batareda ketarar siradi

ba ya zaljalalu Wal-ikram, Ameen yarabbi kowa

na dakin yace Ameen! Bayan sati daya, Ajlal

tadawo so silent har yanxu taki sakewa dikda mai

martaba yana son sakata ajiki amma inah

hakama mama da anty maryam, misbahu kuwa

kullum yana like da ita suna fira tana koya masa

wasu abubuwa, Ajlal bata kara komawa dakin

Sadauki ba bare tamasa girki da gyaran dakinsa

hasalima tana dauke da kurjinsa na rashin yimata

gaisuwar mutuwar mahaifiyarta, bata kara

sakashi a Ido ba, Sadauki kuwa shaye shaye se

Abunda yakaru, dakinsa bai shiguwa saboda

warin giya da Kayan maye Dan tanin be kawai

keshiga yana gyara masa, dik YA lalace rayuwar

Shi ta canza kwata kwata komai baya iyayi

kullum a bige yake, sedai dik yanda yasha baya

mantawa da Sallah ko kadan, Abun Duniya ya

Ishe Mai martaba zance se yawo yake agari cewa

Mai martaba yabar gudan dansa ya lalace akan

mace, wanda bahaka bane mutane sugane cewar

kaddara idan ta tashi zuwar ma bawa koya ne

zata zo, sau dayawa kike Ganin mutun yana aykin

alkhairi a iya tsawon rayuwar shi daga baya ya

akaita aykin sabo daya tak yamutu akanshi se

ubangiji yayi hujja akan wannan aykin yasakashi

wuta, hakama mutun yana kasancewa yana

aykata sabo a' iya tsawon rayuwar shi daga

karshe yayi kyakkyawan ayki yamutu akanshi

idan ALLAH yaso Shi da rahmar sa seya sakashi

aljannah badan wayonsa ko dabarar saba,

saboda haka yan uwa mukasance akoda yaushe

cikin rokon gafara da karshe kyakkyawa, badan

kinga mutun yana sabon Allah ba kice kinfishi ko

kice Dan wuta Ne no bahaka abun yake ba Allahu

gafurun rahim ne, Wanda ma yake aykin alkhairi

idan ALLAH bai soshi da rahma ba seyayi masa

hujja dawani laifin akaishi wuta, yan uwa

mugyara Duniya tazo karshe kwanakinmu suna

jah bamu aykata komai ba bamuda wani Babban

guziri da zamu jewa ubangiji dashi, istigfari,

hailala salatin annabi karatun Qur'ani sukadaine

mafita agaremu bawai social media ba, Ke kullum

baki instagram baki facebook baki whatsapp

Twitter, snapchat, bakida hour daya dakika kebe

dan bautar ALLAH taya zamu shiga aljanna muna

yanda muke so, bayan munki umarnin rabbi kina

iya bata lokaci akan chating Amma baki iya bata

lokaci akan ibadar Allah ' YA RABBI KAYI MANA

GATA BADAN HALINMU BA KASOMU BADAN

IBADAR MUBA KA GAFARTA MANA BADAN

WAYONMU BA YARABBI ALAMIN Mai martaba

yakira Sadauki yanata zuba masa masifa, kasani

Gobe Gobe zaka bar kasar nan nagaji daza gin da

ake mun agari, Ka koma skull ka karasa sauran

courses dinda zakayi nd zakuje da Dan tanin

dakuma jekadiya saboda ba'a barin yaro ba

mafadi tashi kabani guri, sadauki yace Amma ay

ah Bari na shirya tafitar, mai martaba yace tuni

Nagama magana ta, sadauki yafito ranshi abace,

Dan tanin yace Amma Mai martaba inada

shawara mezai hana aje da Ajlal saboda baya iya

cin abincin kowa Senata, mai martaba yace kaji

zancen banza taya zan bawa mashayi "yata ko

ka manta amanata ce, dan tanin yace tinda ga

jekadiya ai ba komai guri daya zasu dinga zama

Ni zan rika Kula da komai, mai martaba yace jeka

zanyi tunani, Anty maryam ce da mama tareda

Mai martaba suna shawarar yanda zasuyi anty

maryam tace tabbas zancen Dan tanin dutse ne

abasa Ajlal suje Tare tinda tanada addini gashi

batada tsoro, watakila yarage wasu ababen, mai

martaba yadaga kanshi Amma fah bazan ma yata

tilas ba, Aka kira Ajlal aka sanar da ita Abunda

kakeso, shiru tayi bazata iya cewa aa ba Amma

zuciyarta cike da kunar zama da sadauki, tin

lokacin mutuwar mahaifiyarta daya kasa mata

gaisuwa tin alokacin yafita ranta bata san Shi ko

kadan haushin sa takeji kamar me, Sungama

hada kayansu tsab suka bi jirgin 12 se Egypt,

Bawanda Ya kula wani ita dashi har suka sauka

masaukin su, dan tanin ne yataimaka suka shiga

da kayan ciki, Ajlal kuwa wanka tayi tashiga

kitchen tadora abinci dikda akwai gajiya acikinta

haka ta daure tayi tafito tajera a table tabar gurin

da nasu itada jekadiya, sukaci sukayi sallah suka

bi lafiyar gado, Yauma tin safe ta tashi jekadiya

ce Mai shara da goge2 Ajlal kuwa iya kacinta

abunci, Dan tanin Ke gyara masa dakinsa, abunci

kuwa sedai yazo yaci baruwansa damaiyi

hasalima basu taba haduwa ba, tana jin motsin

sa zata bar inda take badan komai ba, sedan

kawai ta tsanesa aranta, Sadauki ne kwance yana

tunani anya ba aljana ce nahadu da ita ba gashi

nan yayi ta kiran wayar daya bata Amma bata

shiga tin bayan rabuwar su yake neman Layin

Amma switch off take, bayada tunanin daya wuce

na wannan yarinyar, ita yakeso ita yake muradi

yakuma yi alkawarin ita zai aura dik rintsi bazaiyi

aure ba dole yajirata, imagine ita tace tana sona

nasan kuwa itama tana can tana fama da

dawainiyar sona aranta, Zan jiraki har kizo, my

wifey! Akanki Zan koyi drawing saboda in zana

surarki dakuma cat eye's dinki, ido ya lumshe

yana tuna yanda eyelashes dinta suke kamar an

daura mata su, a haka bacci yayi awon gaba

dashi... Restaurant yaje domin yin shaye2 dayake

acan ne yahadu da wani Aaryan shima karatu

yazo Dan kaduna ne, bashida abunda yawuce

masa shaye shaye se bibiyar mata, ya matso

kusada sadauki yace hi, handsome u luk so

beautiful ' hw u doing, sadauki yadago red eyes

dinshi yakallesa baice masa komai ba, ganin haka

yasa Aaryan zaunawa tareda sadauki plss ur

name, sadauki yace Ajlah Muhammad bin Umar,

wow cute name Ajlah very nice, I'm Aaryan sultan

from kd, Nice Sadauki yafada batareda yakara

magana ba, Aaryan yace man Naga kamar kasha

mezai hana ka dandana irin wannan Tamu new

ce tahadu akwai kauda bakin ciki, ( subhanallah )

kusani Babu wani music ko giyar dake gusar da

bakin ciki face innalillahi wa inna ilaihir raji'un

shine Abunda annabi ya ko yar, annabi yace

kowaci cuta akwai maganinta acikin Qur'ani face

Abu biyu. Tsufa dakuma mutuwa wadannan

basuda magani idan sun so dole akarba, dik

Abunda al-Qur'ani bai warkar dashiba annabi

yace kada Allah yabada saukinsa domin Babu

ciyon da Qur'ani baya warkarwa. Part 26 Rayuwa

takara gurbacewa domin kuwa sadauki ba abun

Mayen dabaya sha sedai taba kawai ce baya so,

haduwan Shi da Aaryan yakara kurbata masa

rayuwa har takai yanxu idan yasha wani Kalan

giyan dole seda mata a gefensa suna romancing

dinshi a haka zaiyi realizing yabiya bukatar Shi,

Aaryan yace haba Ajlah mezai hana kayi Mai

gaba daya xxx mana kawuta da wannan dagulen,

sadauki ya ballah masa harara stop fucking

saying dat, dik iskancina ban iya zina ba Kuma

bana fatar in aykata ta sega matana ta sunna

insha Allah, Ajlal tafito dauke da try tagama hada

musu abunci ko kallon inda suke batayiba ta aje

ta juya Zata wuce, Aaryan yace wow man "I see d

beautiful wot ov diz gul" sadauki yaja tsaki forget

about her house gul ce, Aaryan yace kutmar uba

Amma wlh tahadu hekace balaraba, sadauki yace

plss idan zancenta zakamun get out, tareda nuna

masa kofa, Aaryan yace miye matsalar ka da

house gul Ni gaskiya tamun Zan gwada sa'ata,

sadauki yace fine kofa a bude take Dan tanin

yashigo da sallamar Shi jekadiya ce ta karba

saboda Ajlal tana bitar Qur'an sebayan takai aya

Sannan tace sannu da zuwa, Dan tanin yace

yauwa yakuke, shiru sukayi ganin mata Sun shigo

rike da sadauki turawa ne daga su se brah da

pant da alama daga club suke, "A'UZUBILLAHI

MINASH SHAIDHANIN RAJIM" Ajlal tace yanxu

lalacewar harta kaishi ga neman mata ya salam,

dan tanin hawaye suka shiga sintiri a fuskar shi

bakin ciki ya ishe shi, tsawa da dakawa yan

matan ba shiri suka gudu Sadauki yace yaxaka

korar mun babies kasan amfanin su ne, koxaka

mun Abunda suke mun ne, Dan tanin yagirgiza

kanshi yafita daga gidan, Tinda sassafe kakejin

ihun Nubia Wadda suka kwana tareda Sadauki

tana masa tausa, haka abun yake idan yaje club

atare suke dawowa sukwana atare Amma

dazaran yadawo normal zai mata korar kare,

Nobia kuwa bakaramun so take yiwa sadauki ba

shi isa tarabu da kowani guy sedai Sadauki tana

sonsa sosai, when shikuma bata damesa ba

burinshi idan yasha ayi romancing dinshi bukatar

Shi yabiya, Yauma kamar kullum Sun shigo tareda

Nobia sedai yau ba'a buge yakeba, zai wuce Sega

Ajlal dasauri tabashi hanya Harda karkabe jikinta

saboda yaso yadan takata, Ajlal tayi tsaki dole

yau senayi wankan tsarki tinda nahadu da najasa,

sadauki yajuyo da karfi yacabko ta, waye najasar,

Ajlal tace you mana konayi karya ne wlh kai

najasa ne bakada tsarki duk Abunda ya rabeka

dole a tsabtaceshi, sadauki yadauketa da

gigitaccen Mari, Ajlal tace bazan Rama ba Amma

karkayi tunanin ko kafi karfina ne, ALLAH zai

saka mun tana kai nan tawuce, Nobia takalli

sadauki da ransa yagama bachi tace "asif ya

habebty" kayi hakuri masoyina, Ajlah yakalleta

yace mata "yumkinuk aldhdhahab" zaki iya

komawa, Nobia Ajlah "aismahuu li qarib mink"

Ajlal yace no tank you, Nobia tace Alright let

uqbilak" kiss bakinta tasaka anasha tana sarrafa

lips dinshi, wani abune yatokare makagaron Ajlal

lokacin da tagansu a wannan yanayin, Ajlal tace

wa'iya zu billah ALLAH kashirya bayinka, bayan

Nobia tawuce Aljal tadawo falo se huci take tana

tuna yanda tagansu , sadauki yafito yace mata Ke

zokiyi save Dina, Ajlal tace ay sekaje kwartuwarka

tamaka, Sadauki yace kee bakida hankali ne? Ajlal

tace bazaka gane ba Seka tabani Sadauki yazo

yatada ita tsaye meyasa kike kishina meyasa kika

damu dani meyasa komai dare idan ban dawo ba

bakya iya bacci Meyesa zuciyarki ke tafasa idan

taganni da mace, Ajlal tace ALLAH kiyaye ne ina

ruwana Ni wlh Baka dame Niba, sadauki yace

myb but Ni nasan kina sona sosai, Ajlal tace

ALLAH tsaran in so ka wlh, sadauki yace ok in

haka ne ki kalleni kice bakya sona. Part 27 Club

ba abunda ketashi se kida masu shaye2 Nayi

masu rawa Nayi, Ajlah kuwa ba abunda yake

tunani illah wifey dinshi duk matan dake gurin

basa Burgesa, 'yan matan kuwa hankalinsu na

gurin Ajlah Wanda Nobia ketare dashi tarike

yatsunsa tana masa tausa, wata cheris ce tazo

tace wa Ajlah hey, Zan iya zama acikin harshen

su, sadauki yace why not yabata guri, zamanta

keda wuya Nobia tawanke ta da madari how dare

you nida guy Dina kizo kizauna, cheris tace nizaki

Mara, Nobia tace YES kozaki Rama ne? Cheris ta

dubi sadauki tace hi guy you see, Ajlah yace no I

don't care it's up to you, cheris tajanyo Nobia

suka dinga fada, sadauki dayawa zasu damesa

da yahaniya yafita yabar musu club din yaje gida,

Zamansa keda wuya Aaryan yakirasa yake

sanadda Shi cewa Nobia tskashe cheris, Ajlah

yaware ido meyasa ta kashe ta? Aaryan yace all

Bcuz ov u, cheris tanuna tana sonka dts why

Nobia ta kasheta kasan dacewa Nobia bazata

taba barin wata tarabeka ba, Ajlah yace Dan

ubanta ta Isa Ni nagaya mata Ina sonta ne,

Aaryan yace calm down man Nobia last level ce

tahada komai kawai la more banza; Sadauki yayi

tsaki yakashe wayar, Zan ci ubanta ne, Dik sanda

Aljal tahadu da Nobia agidan jitake tamkar ta

kasheta haka Nobia ma bata kaunar ganin Ajlal

saboda yanda take pretty bakowani namiji

keganin taba yasa masa ido bai Kula taba sedai

kawai ta kyaleta ne saboda taga sadauki baya

Kula ta, Dan tanin kuwa Se fama yake Da

dawainiyar son Aljal yAkasa fada mata, Amma ya

yanke shawara zai gayawa Mai martaba, haka

kuwa akayi awaya yake sanadar da Mai martaba,

mai martaba yayi matukar murna yakira Ajlal

yasanarda ita dikda bawani burgeta Dan tanin

keyi ba Amma bashida mini kyakkyawa ne Kuma

yanada ilimi da tsoron Allah, aranta tace koda

Ajlah Zaya soni bazan auresa ba saboda yanda

ya bata rayuwar shi ko shakka banayi bazai rasa

wani ciyon ba, Ajlal ta amunce da auren Dan

tanin koba komai tahuta da ganin bakin ciki

tsakanin ta da Ajlah kuwa se addua da fatan

shirya, ansaka lokacin biki Sati uku tinda yagama

hada komai tuni suka fara karamar Soyy kokuma

ince yake Wadda ba so a zuciyar Aljal Indai akan

Dan tanin ne, Jekadiya kuwa takasa Zaune

takasa tsaye saboda wani nauyi dake kanta akan

Aljal, Dan tanin yagama hada musu komai nasu

ranar litinin zuwa bi flight, mama Se murnar ganin

Ajlal take, Jekadiya tace wa mama inada

muhimmiyar magana akan auren Ajlal da Dan

tanin Amma inaso kigayawa Mai martaba cewa

atara family meeting al'amarin babba ne, mama

tace Toh pha. Part 28 Bayan kowa ya halarci

family meeting dinne jekadiya tafara bayani kamar

haka: Adaren da mahaifiyar Aljal Zata rasu inaji

ALLAH yanuna mata ita ke bani wasiyya akan

yarta Ajlal inkula Mata da ita Kuma in rike

amana. Ajlal tafi karfin auren Dan tanin Sam basu

dace ba, Dan tanin yace for wot reason? Jekadiya

tace Mai martaba Ajlal yar sarki ce Kuma Babban

sarki, mama tace kifito kimana bayani taya Ajlal

tazama yar sarki, sadauki yace ahto wai Sabon

salo gemu a kafada, mai martaba yace jekadiya

miye hujjarki nacewa hakan miye Kuma

gamsashshiyar magana akai, jekadiya tace Ajlal

yar sarkin yola ce mamanta yar sarkin sudan ce

gaba sarauta baya sarauta, Ajlal tace Dan Allah

kiyi shiru Ni Ina son mijina, sadauki yayi

murmushi yana kallon ta, Mai martaba yace Ajlal

bamu rikeki da munafurci ba meyasa zaki

ha'incemu kiboye mana sirrinki, muna son sanin

komai a yanxu miye tarihin ki , Ajlal tafashe da

Kuka, dafarko: Sunana Ajlal sunan mahaifina

Abdul-Aziz Wanda akafi sani da Aziz mahaifiyata

saudatu, maifina Dan sarkin yola. Yake wani

program ne yahadu da ummy na anan suka kulla

soyy har ta kaisu ga aure, Wanda dakyar yan

uwanta suka bashi ita, ummy na tarayu cikin

kadaici da maraicin iyaye tin bata Saba ba harta

Saba, ALLAH yajarrabe ummy na da ciyon mara

Wanda seda aka mata wankin Mara Amma dik

banza bataji sauki ba, ganin haka yasaka yan

uwan Abba na suka fara tsangwamar abba akan

yakara aure ciki kuwa Harda mahaifinsa wato Mai

martaba idris Amma biris abba na yace baisan

zance ba. Bayanda ba'ayi dashi ba Amma yaki

aure, ganin hakan yasaka Mai martaba idris aura

masa yar aminsa wato Aisha, abba yayi bakin ciki

kamar me. Haka ummy tadan tsorata gaskiya,

Mai martaba Kuma ya tsawatarwa Da abbu cewa

Sam baiyarda yayi rashin adalci ba kasan cewar

kowa yasan irin sonda yakewa ummy na, bayan

aurensa da Aisha da wata biyar tafara laulayi

ummy na tafi kowa murna koba komai za'a rage

mata gorin haihuwa, Amma me Sam Aisha bata

bata fuskar da Zata kusan cetaba bare tayi

tunanin rika abunda Zata Haifa, rashin haihuwa

da tsangwamar Aisha yasakawa ummy na tension

Wanda abbu yake kaffa- kaffa da ita, Aisha ta

haifo danta namiji family da yan uwa kowa se

murna yake ummy kuwa na gefe tana tsoron

shiga jama'a kyawunta kadai nasa ta tsargu da

jama'a saboda yanda ake kallonta Ana nuna ta,

Ranar suna yaro yaci sunan shamsuddin suna

cemasa deeni. Kula yake samu sosai gurin abbu

hakama mai martaba da kakarmu hjy maimunatu,

deeni yanada shekara daya cib ummy tafara

laulayin ciki, Boyewa tayi har saida cikin

yabayyana kansa, kiyayya takaru tsakanin su da

Aisha dikda cewa ummy bata kulata, lokacin

haihuwa ummy ta haifo danta babba mai kyau

Mai kama da ita ' tana kai nan tafashe da kuka,

yayana yanada shekara biyar aka haifeni. Yana

secondary school zai dawo hutun karshe yabata

anan kukanta yakaru, tissue sadauki yamika mata

seda ta kallesa Sannan takarba ta goge idonta,

tacigaba dacewa Har yanxu ba labarinshi, abbu

yashiga matukar tashin hankali da ummy saboda

sonda suke masa, zuwa shekara biyu aka cire rai

da samunsa ba'inda ba'asaka nemanshiba Amma

ko Wanda yaganshi ba'a samu ba. Deeni deeni

deeni takara fashewa da kuka dayafi wancan.

Part 29 Deeni bashida gaskiya da rikonta duka

halin mahaifiyarshi yagada a Koda yaushe abbu

Nagaya masa cewa da yayana yana raye tokuwa

tabasa Shi zai gaje sarautar garin. Nikuma

nataso cikin wani irin gata da so Nayi primary da

secondary a Turkey ne nafara college a istanbul

dake cikin Turkey. Hakika nice kadai nadauko

mahaifina Sekuma yayana daya bata, Abbu wani

irin mutun ne da baza'a iya gane kanshi ba, baya

bacci kwana yake sallah yana ibadar Allah haka

rana Seya wuni yana istigfari da hailala Sam baya

Bari lokaci yawuce masa abanza, Allah yabawa

abbu baiwa kala-kala wasu ababen basa faduwa,

Lokacin Dana dawo hutuna abbu yahada mun

walima ta kammala karatuna akayi raben ababe

dayawa, anan gurin ne bom yasoma tashi, Wanda

bamu San yanda akayi ba, nice nazama zakara

domin Kayan abbu nasaka nafita Ina ceto rayukan

al-Umma bayan abun ya lafa nasa Shela kan

cewa duk wanda yayi asara yazo za'a biyasa

Wanda sukaji rauni maza-da-mata za'a cigaba

da Kula dasu da iyalansu har suji sauki, Abbu

yayi matukar farin ciki abunda Nayi har yake

cewa dani namiji ne nice Zan gaje sarautar domin

kuwa deeni bai can canci kujerar ba, koyaushe

jama'a kuka suke da halin deeni musamman ma

dasuka San cewa bawani Wanda zai gaje

sarautar bayan Shi, Taimakon al-Umma da

marayu yajawo mun tashin hankali arayuwata '

domin kuwa jama'ar gari sunyi supporting Dina

akan Ni zan gaji sarauta dikda sunsan cewa mace

bata shagbaanci ko mulki, ba'a jima da wannan

zancen ba, yan fashi suka zo gidanmu suka

kwashe mana dik wani zinari da gold da ummy

na suka Kuma Humana barazana da mutuwa,

bazan iya ganin wani banza ya kwanta ba

mahaifiyata kasaba dalilin dayasa na jefa musu

kwalba Sannan na bade dakin da powder hakan

yabani damar fafatawa dasu har dayan ya

yankeni a kafa anan ta yaye zanin ta tana nuna

ciyon dataji, sadauki yawaro ido yana kallon

beauty legs dinta. Tacigaba bayan wasu yan

kwanaki abbu yakamu da matsanan cin ciyo

bayada abun fada se Ajlal kullum zaice kusamin

takalmina infita nan ba gidana bane. Mutane

dayawa sunyi supporting cewa asiri aka Mar

ganin hakan yasaka Ni nadage daga abunda

nasani nida ummy muna hada masa maganin

kare asiri kowani iri bi'izni lahi. Duk safiya zaiyi

dabino 7 tareda ruwan zam-zam sa'Annan

akowani dare Zan karanta masa ayatul-kursiy

tareda mu'awazatayn suratul bakara nake tofeshi

da ita. Ahankali sauki yafara samuwa, kowa na

murna dakuwa Har ancire rai, dik wannan ciyon

da abbu keyi sau daya Aisha kezuwa duba shi

itada danta deeni shima daga baya sai suka

daina zuwa dubasa, kullum nice rungume da abbu

Ina tofeshi da addu'oin Dana sani inayi ummy

Nayi hakama mutanen gari da malamai kowa na

bada nashi taimako, cikin iyawar ubangiji sauki

yafara samuwa, watarana abbu yakirani yasaka

mun wannan awarwaron dacewa in Kula dashi

kamar yanda Zan Kula da rayuwata kar in

kuskura in cire ko in bayar ajiya, Yasanarda

wazirinsa cewa yabada mulki da kujerarshi wa

yar shi Ajlal sedai ajira cikawarshi, wannan sirrin

daga abbu se waziri bawanda yasani se lokacin

da abbu yafita, anan ma kukan take, shima

yabata kamar yayana, kullum Ina ganin Shi ta

mafarkina yana cewa indaina kuka yana raye

Kuma zai dawo sedai bazasu barshi ba nakasa

gane suwaye, wani lokacin zanga abbu yazomin

muhi fira daga bisani yabata tin ina damuwa

harna daina dik wannan Abun ummy na bata

saniba sedai in bata labari amma bata ganin shi,

bayan wata daya waziri na kan mulki kafun

atabbatarda bacewar abbu yayi Shela cewa za'a

yi taro a fadar Mai martaba Aziz. Bayan kowa

yataru waziri yafara bayani. Dama kunsan cewa a

ka'idar masarautar nan awarwaro shine tabbacin

Wanda aka bawa sarauta saboda haka, mai

martaba Aziz Allah yabayyana Shi, kafun batanshi

yabawa yar shi Ajlal awarwaro badan komai ba

sedan cancantarta mutanen gari kuzama shaida

Kuma ku amunce da wannan, atake Kowa yace

yana goyon baya, Mama Aisha da danta deeni

Sun shiga matsanan cin tashin hankali basu taba

zaton abun zai sauya musu haka ba. Ganin

basuda mafita suka fara mana barazana da

rayuwar mu kullum cikin tsoro da fargabar

abunda zai biyo baya muke, watarana jekadiya

tafado mana Daki agigice tana sanadarda mu

cewa deeni da mahaifiyarshi Sun hada sharri da

wasu mutane cewa azo cikin dare akashe mu

batareda angane ba Sannan yahada Kai da likiita

Koda ance za'a bincika to lallai yabada shaidar

cewa ba abunda yakashe su, Jin haka yasa

ummy tarude tafara kuka tana tsoron rabata da

yarta da ranta, tanemi dana basu awarwaron

mutsira da ranmu. Nikuwa abunda baxan iyaba,

jekadiya takawo shawarar mugudu adaren karsu

samemu sannan mugudu da awarwaron indai

mulkine deeni bazai hau ba sedai waziri yacigaba

dama shiyafi can canta kafun Dan Kanin abbu

yakai age din amsar kujerar abasa, Acikin dare

muka gudu muka yanki daji, kwana biyu muna

wahala kafun mukawo nan garin! Mai martaba

yanisa tareda fadan innalillahi wa inna ilaihir raji

'un tabbas Ajlal tafi karfin Dan tanin sedai muma

bazamu zauna haka ba zamu tayaki neman

mahaifinki da yayanki sannan atona asirin deeni

da mahaifiyarshi, dole kina bukatar gwarzo atare

dake, sadauki shine yafi kowa cancan ta daya

zamo mijinki, Ajlal shiru tayi batama San mezata

ceba miye ribarta ga auren Ajlal Wanda ko

shakka babu bazai rasa ciyo ba, sadauki yakatse

mata tunani dacewa NOO dad wlh bayanzu nake

son yin aure ba Sannan akwai wadda nakeso

nakuma yimata al-qawarin bazan mata kishiya.

Sedai abata kabir ' Mai martaba yace tafi karfin

ayi sadaka da ita. kaima badan kafi karfinta ba

sedan jarumtarka zamu hadaku domin taku tazo

daya, seyanxu Nake gano dalilin rashin tsoro da

izza datake ga Ajlal ' SADAUKI yace Nifa dad my

wifey ce matata, mai martaba yace Waye ita

kafada ko yar gidan Waye zamu aura maka ita,

sadauki yace NOO dad kugane sau daya naganta

Kuma bankara ganintaba dabakinta ta furta cewa

tana sona kyakkyawa ce nasan zaku sota idan

kuka ganta jaruma ce sosai i love her so much so

much dad.... plss Mama tace lallai shaye-shayen

yaron nan yafara tabamasa brain, Baba sule da

iro suka ce ikon God shi isa bai aure Albina ba

ashe matarsa na tareda Shi. SADAUKI yace wlh

bana sonta I so much hate her karku auramun

ita, d only one I love z my wifey. Part 30 Aljal

tace Dama angaya maka Ina..... Bata karasa ba

mama tarufe mata baki kiyi shiru kibarshi bayada

kunya ne. Mai martaba yace Ina liman da waziri

kushaida daurin auren yata Ajlal da Dan ku Ajlah

ibro da sule Kubiya sadakinta, Ajlal nawa kike son

abiya sadakinki Ajlal ta kalle Sadauki yawatso

mata harara tace a 'aldarmu gold da zinari sune

sadakinmu. Mai martaba yace ok kaje bank kaciro

5 million acikin kudinka kuje @jabir jewellery

super market > kusiyo gold da zinari if basu isaba

contact me, Aljal tace Sekuma Ana yimana

akwatin tirare na Mai kyau, mai martaba yace

duka za'ayi, mama ta rungumo Ajlal inlaw kinyi

tsada dole namiji yarikeku da daraja, sadauki

yace billahil'azim bazata sabuba ace duka

wannan sadakin mace daya sekace yar gold

nikam dai ba a kudina ba sedai Kubiya mutum

yace baya so za'a Mar dole, dan tanin yace Ni

katashi muje mudebo kudin, sadauki yace wlh ba

inda zani Kuma ba'a kudina ba, mai martaba yace

zaka tashi kokuwa Sena Saba maka awa daya

nabaka kazo ka kawo sadaki adaura maka

aure.... Haka kuwa akayi yayo akwatin tirare da

gold da zinari masu tsada da bala'in kyau, antaso

masallacin jumu'a Mai martaba yadaura auren

Ajlah da Ajlal, Wanda akayi a fadar sa, dikda bai

samu Shela ba Amma jama'a sun taru sosai,

sadauki yasha kyauta hakama amarya, bayan

angama daurin auren Mai martaba yayiwa

sadauki zancen lefe, sadauki yace Sam bazai

mata lefe Ba, dole Mai martaba yasa aka hado

mata lefe na Gani da fada na yayan sarakuna, tin

daga ranar Aljal tafara saka Kayan sarauta

aranta farin ciki Fal tadawo aina fin Ajlal dinta,

sashen Sadauki aka gyara musu kafun akammala

gidan Sadauki, Mama ce ta tasa Ajlal agaba se

gyaranta take yar Mai duguri aka dauko mata

kwana biyar ana gyaran fatarta sannan akazo

gyaran gashi wanda yake bala'in santsi yakara

tsawo da kyau, tasha kayan mata kamar me, duk

Abunda ake bata saka sadauki a ido ba hasalima

fushi yake Da kowa agidan. Ajlal kam batabi da

kanshi ba, domin Tasan itace wifey dinshi dayake

tunani itace yake so, Ajlal tayi murmushin

mugunta tanan zan rama dik abunda kaimun

kafun kasan koni wace, Kwance take kan gadon

mama tagama cin kazar mata tana game da

waya, phone dinta ta dauko wadda Ajlah yabata

murmushi take tana juya phone din rayuwar

sadauki, a hankali ta kunna wayar tashiga

dubawa, phone din yamata Dadi sosai. Gallery

tashiga gabanta ne yafadi lokacin datayi tozali da

pics din sadauki wadanda sunkai 100 tareda na

Albina kallon pics din take tana jin wani sanyi a

zuciyar ta, kaman daga sama taji wayar ta dau

ruri, Hello tayi bayan tayi picking call din, sadauki

daya rude kasa magana yayi se nunfashi yake har

Ajlal na jiyo nunfashinsa. Ahankali ya furta wifey

_where have u been?i have been nowhere_, naji

ance kayi aure Shi isa na kira namaka congrat,

kacika namiji gwarzo Mai cika al-kawari Wanda

baya manta hallaci, Sadauki yace plss ki

saurareni kimun kyakkyawar fahimta, Ajlal tace ko

kadan bakada wannan damar bakada wani

sauran Dama agurinka bakada kalaman da zaka

furta min Wanda zaisa in yarda da kai, atake

yace koda zan saki matata domin Ke, Ajlal ta

waro ido eh yakanyu in yarda, sadauki yace

shikenan nikuma namiki al-kawarin bazan zauna

da ita ba, Ajlal tace banyarda ka kusan cetaba,

sadauki yayi mtsww don't worry Ni bata gabana

Amma yakamata in kara ganin pretty face dinki,

bayanxu ba tabasa amsa atakai ce, Sadauki yace

Amma Dan Allah karki kara rufe wayar nan wlh

ina matukar cutuwa da rashin ki, Ajlal tace har

kana sona haka? Sadauki yace fiyeda zatonki Ina

miki son da bantaba yiwa kowa ba, Ajlal tace

kana nufin sonda kake mun yafi Wanda kayiwa

Albina abaya, sadauki yaja tsaki kidena mun

zancen mayaudariya irinta, Ajlal tace akwai

sharudda agaba but yanzun inada abunyi bye...

sadauki yace no plss Karki kashe. Dif yaji wayar

bata tafiya yakira yafi goma Amma switch off

dole yahakura ya kwanta yana tunanin ta da

voice dinta pink eye's golden voice I like her so

much ya lumshe ido yana jiyo sautin

muryarta...... *Masu karatu Ina Baku hakuri zan

tsayar da typing daga yau har sai after Sallah '

idan ALLAH yakaimu, nd* _plsss karku manta da

azimin Gobe ranar arfa Yanada falala sosai.

Lastly Dan Allah Ina barar adduar Ku Wanda

yasamu damar azum tar Gobe Harda ma

wadanda basuyi ba kusani a addu'oinku Allah

yasa mudace Amin_KI novels / SADAUKI part 31 to 40

SADAUKI part 31 to 40

Posted by Bashir Sani Fesan on 21 Dec 2016 - 02:06

Sati biyu kenan da auren sadauki da Aljal Amma

har yanxu baruwansa da ita itama haka, sedai in

yazo gaida mama anan ne zasu fara Rigima,

yauma kamar kullum yazo gaida mama yasame

Ajlal na cin tuwon semo kamshin miyar yadoki

hancinsa atake yaji sha'awar cin tuwon, bai tsaya

wata-wata ba yajefa hannunsa aciki, Ajlal tace

miye haka bai ko kalletaba Yacigaba da cin

abunshi, mama na kallon su se murmushi take,

Ajlal tace mama kin ganshi koh? Mama tace To

ba mijinki bane tinda kinki girka masa yaci gashi

harya fara maita, sadauki ko kallonsu baiyi ba

yacigaba da cin abunshi harya gama, Ajlal kuwa

zuciya tayi tabar tuwon, shikam Ko ajikinsa Dama

taci baxai ishe su ba. Bayan yagama yajanyo

newspaper yana Karantawa, Ajlal tabuga tsaki yau

Kuma zaman dakin yakeji, mama dai tashige

dakinta tabarsu nan ahankali bacci yasoma diban

Ajlal tana kan karamin gado irin na sarautar nan,

mai lilo, juyawan da zatayi tafado timm se ajikin

sadauki, hularta tacire gashinta dik yarufe mata

fuska, wani yarrr yaji ajikinsa lokaci guda yasoma

bin fuskarta da kallo eyelashes dinta Sun matukar

birgesa kamar ansaka mata su, Sekuma pinkylips

dinta bakinta karami sosai kamar teaspoon baxai

shiga ba dariya yayi lokacin daya kara kallon

bakinta koya take cin abinci Oho, hannun ta

yajanyo yana bin yatsunta da kallo dai-dai nan

tasoma juyawa tareda tunzure bakinta, tana wani

kunkumi baisan metake cewa ba, lashes dinta

suka fara motsawa alamar zata bude ido, dasauri

yadena kallon ta, azatonsa Zata farka baccin ne

Amma me, Sekuma takara juya kwanciya tashige

ajikinsa sosai tareda zagayesa da hannun ta tayi

Mai yar karamar runguma, sadauki yaware eye's

ita wai bata san metake bane bai Ankara ba yaji

ta matsesa sosai tana baccinta, gabaki daya ta

burkitashi hankalinsa yasoma fita ganin haka

yasaka yasoma warware ta daga jikinsa ' Amma

me Ajlal kam kara kankame sa tayi, sadauki

yadafe goshinsa `O ALLAH help me ' dakyar

yacire hannayenta ajikinsa ya daukota kamar

karamar yarinya yamaidata kan gadon datake,

yagyara mata filo yanade mata gashinta, zai juya

ne tafara wani magana, U'nn..... ni... um.. ma...

ma kidena bacci nake..... jiiii.....Sekuma tasauke

ajiyar zuciya Bai ankareba yaji hannunta yana

shafo fuskarshi har zuwa lips dinshi Sekuma

tajuya kwanciyarta yakasance bata kallon Shi,

shima din ajiyar zuciya yayi yatashi tsaye da

zummar yafita Dan yaga alamar idan yacigaba da

tsayuwa anan komai zai iya faruwa, Har ya kai

kofa yasake jinta timm tafado tabuga ihu tareda

fadan wayyo kafata, sadauki yabita da harara

wani irin bacci ne dake haka hekace matatta,

Ajlal ta tunzuro baki. Ni ka kyaleni kajiko, sadauki

yatabe baki tareda daga kafada yafita daga dakin,

gabaki daya taji jikinta na kamshin tiraren Shi.

Haushi yaka mata aranta tace kilama tabani

yayi.... nan ko ita takawo kanta.. lol. Part 32

Aljal ce sanye da hijabi zata sashen Sadauki,

sewani Bata fuska take, tacewa mama nawuce.

Mama tace To 'yar albarka sai kin dawo banda

masa tsiwa kinsan yanzu ba dai da daba, Ajlal

tace Zan kiyaye mama, shikenan sai kin dawo din,

Kofar dakinsa tasamesa yana game a stark dinshi

ko kallonsa batayi ba tashiga dakin, tsayawa tayi

kallon yanda aka canza komai na dakin abun ya

birgeta Kai tsaye ta nufi kitchen tareda ajiye hijab

dinta tadora ruwan zafi den tafara fere doya

tazuba tareda gishiri kadan, sakwara ce tayi da

miyar egusi Wadda taji ganda, agurguje tagyara

dakin tareda wanke toilet dinshi takunna tirare

atake dakin ya gauraye da kamshin girki dakuma

kamshin tiraren vest dinshi taci Karo dasu tareda

boxer se jallaboya ta bacci atake tasaka su acikin

washingm tawanke tass tashanya, kamshi ya kure

Sadauki jikinsa har kyarma yake yazo yaci

abincin Ajlal bakaramun missing din abuncinta

yakeba. Ajere yasamesu kan dinning baijira komai

ba yazuba yafara ci yana shan soya milk, har

mamaki yake yanda yabuge flate daya, baiji

motsinta ba yatashi yashiga dakin ko alamunta

Babu adakin yacigaba da tafiya, karab yaji yayi

tintibe da kafar mutin dasauri yakunna light din

dakin, kan sallaya take hannunta rikeda carbi

bacci yadauketa Kai dagani kasan baccin gajiya

ne, hijab dinta yarufe mata fuska da alama iskan

fanker ne, wuyanta yakai dubansa garesa Dan

siriri sai tsawo gawani layi-layi aciki atake

yatuna Albina hakan wuyanta yake yana matukar

birgesa, rigar datake saye ta matseta sosai har

dukiyar fulanin ta Sun taso sama dasauri yajuya

fuskarshi yana Maida nunfashi, ummy kijirani

Ganinan zuwa plss ummy kinsan bazan iya

ingantacciyar rayuwa Babu keba ummy....

ummy... hawaye ne suka gangaro a fuskarta.

fuskarta tasauya alamun mafarki take. Karo na

farko daya soma tausayinta, dukawa yayi yazaro

tissue yagoge mata hawayen fuskarta, Sannan

yawuce yadauro al wala yawuce masallaci, koda

yadawo bata adakin baidamuba yawuce toilet

domin yin wanka yasaka manyan kaya farar

shadda ce wadda taji aykin surfani Sekuma

takalmi baki da hula baka, Gurin mama yanufa

yamata sallama zai wuce jumu'a mama tamasa

addua'a kamar yanda tasaba, takalli Ajlal bazaki

yiwa mijinki addu'a bane Ajlal ta tabe baki, to

mama yafa ganni shine bazai cemun zai wuce Ni

kenan kullum Banda daraja a gurinsa atake tafara

hawaye, mama tace kai zonan itama yanzu

tanada hakki akanka dole kamata sallama dik

randa zaka fita baka San rayuwa ba zaka dawo

ko zaka sameta, sadauki yace haba mama taya

zaki rika biyewa wannan uwar shirmen, baijira

wata magana ba yafita ' mama tace Ajlal tashi

kimasa rakiya ke kullum Se annuna miki hanya,

Ajlal ta bisa tana 'yan kunkuni, a kofa tasa mesa

yana saka talkaminsa, dukawa tayi tana daure

masa igiyar dasauri yabige mata hannu waya

saki, harara Aljal tabasa taci gaba da kulle masa,

bankadeta yayi tayi baya Zata fadi dasauri

yatarota tafada kan kirjinsa, sun dade a haka

daga bisani ya Han kadata yawuce abunsa, Ajlal

tayi murmushi uhm... tafada kenan miye haka

Toh..? Koma yane Ni zan kwatarwa kai na da

'yan cina insha Allah idan bahakaba ina wasa

wata zatai mun kwace, lokaci daya zuciyarta tayi

baki alokacin data tuna cewa yana shaye-shaye

ya ALLAH katai makeni kashirya mun mijina

hawaye masu zafi suka gangaro mata. Paty 33

Fizgota yayi tareda haddata da Ban go wot do u

mean, Ajlal tace wot u understand? Sadauki

yakara matseta da Gina. Kifita rayuwata da al-

amarina nace bana bukatar wa'azinki ko wani

Abun dolene?. Yes tafada dole Ne Ni matarka ce

dole in Kula da duk wani abu daya shafi

rayuwarka hakama in Kula da lafiyanka wot

married for? Ajlah ya Hadiye wani yawu masu

daci ollryt continue. yana kai nan yasakai yafice,

Ajlal tayi murmushi ko yanzu Naga giya da Kayan

maye baxan barsu ba matukar Ina raye bazaka

kara shaye-shaye ba, Karfe takwas tagama hada

dinner tajera a table tana jiranshi tayi wanka

tasaka gown Brown da sky blue se Dan kwalinta

baki tayi parking kanta har baya. Kujera ta hau

tana game har bacci ya kwasheta bata farka ba

se 2:00am ta ware ido tareda bin dakin da kallo

wani irin bacci nake haka ne ' ahankali ta nufi

kofa ta murda key akulle yake, kofar bedroom ta

Nufa gabanta na faduwa, light din a kashe tafiya

tacigaba dayi batareda Tasan inda ta dosa,

aikuwa taci tintibe da system dinshi daya gama

dubawa dumm tajita tafada kan gado se asaman

Sadauki. SADAUKI dayake baccinsa Mai Dadi yaji

fadowar mutum tuni ya dunkule hannunsa yakai

mata wawan duka aciki, wani gigitaccen ihu

tasaki tareda rike cikinta, Jin ihun mace yasakashi

kunna bed light... rudewa yayi ganin Ajlal atare

dashi, Ajlal kuwa se ihu take tana kuka, sadauki

yace "O God " am really sorry banzata kece ba,

meya kawoki atsohon Daren nan, cikin muryar

kuka Ajlal tace kofa zaka bude mun inje inda

mama SADAUKI yaduba a gogo kusan 2:15 AM

yace kinga tym kuwa bakya tsoro ne? Ajlal tace

ehh Ni kawai kabude mun, sadauki yace bazan

barki kifita a wannan daren ba sedai kizo ki

kwanta har zuwa asubah idan zanje masallaci in

rakaki. Aljal tace ni bazan kwana dakai ba,

sadauki yaja dogon tsaki Sekuma akace miki Ina

cin mutane koh? Ajlal tace Ni kawai ka Rakani.

Wani tsakin yasaki yakashe ligt yayi kwanciyar

Shi Aljal ta lalubo gado tahayo tashiga neman Shi

can ta lalubo fuskar shi plsss Dan Allah kabude

Kar mama tamun fada, sadauki yace ur most

stupid wlh wai kinga Karfe nawa Ne yanzu if

tsoron kike tace anan kika kwana nace Zan rakaki

da asubah kafun ta tashi bacci, Ajlal tace ni

banyar daba so nake karakani kawai inzakaje In

bazakajeba kabude mun kofa in tafi da kaina.

SADAUKI yace to ko daya bazan ba sedai ki mutu

yana Kai nan yajuya Kwan ciyar Shi, Aljal kuwa

tafashe da kuka tashiga jijjigashi tana squeezing

din Shi, sadauki yace enough kin jiko yaxaki

hanani bacci sekace Ni na dora miki bacci, Ajlal

tace Amma ay mugunta kamun kaida yaka mata

katada ni intafi, sadauki yace baki san niba

atsarina Bana tada mutum idan yana bacci komai

nake bukata nakan Iya hakura, Sallah kadai kesa

na tada mutum idan yafara bacci. Aljal tace ni Ina

ruwana da tsarin ka Ni wlh bazakayi baccin nan

ba, shiru tayi lokacin data jishi ya mirgino da ita

akanshi bakinshi taji anata yana bata wasu

sakonni lokaci guda jikinta yasoma rawa tafara

kiciniyar kwace kanta Amma Ina takasa sunkai 10

mns a haka Sannan ya kyaleta. Lokacin daya

saketa nunfashinta nafita dai-dai dakyar tafurta

wannan zaluncine kawai..... bata karasa ba

yasake hada bakinsa danata wannan karon kam

shure-shure tadinga yi ' dakyar ya saurara mata.

Bata kara magana ba har bacci ya de beta, ajiyar

zuciya yasauke shima yagyara kwanciyarshi. Part

34 Da asubah yatada ita tayi sallah Ajlal tajuya

masa baya yayi juyin duniya Amma taki tashi.

Har yadawo masallaci baccinta take, bai sake bi

takanta ba yashiga kitchen yahada ma kansa

breaking, yana ci Sega Aljal tafito tana wani mika,

kallo daya yamata Bai kara wani ba, seda tagama

yatsine fuska Sannan tanufi kofa, sadauki yace

kee cak ta tsaya batareda ta juyo ba, sadauki

yace ke baki iya gaisuwa bane. Aljal tace eh ba'a

koya mun bane, sadauki yace ok shikenan, Ajlal

ta tabe baki tafice abunda. Lokacin data shiga

dakin mama bata nan saboda haka tawuce toilet

tayi wanka tacanza kaya sann tafara breakfast sa

kosai da kunu yau shi take ra'ayin ci. Mama ce

tashigo dauke da tire da alama daga gurin Mai

martaba take, Ajlal tamata morning ta karba,

mama tace shine jiya kika gudu gurin mijinki kika

barni inata zura ido baki ba lbrnki, Ajlal tace Kai

mama wlh bacci ne yakwasheni kan kujera ma se

karfe biyu na farka. Shikuma wai baxai Raka

Niba. Mama tayi murmushi uhm Aljal kenan

nizaki Dana bayan da mafarki kikaje kinci ado kun

shirya kanku da kanku, Ajlal ta tunzure baki

tashiga shure-shure da kafa Nifa mama banaso

kidena Allah bakomai daya faru Ni a falo ma na

kwana, mama kam kasa takai tana dariya lallai

yarinyar nan kin tonawa kanku, ALLAH yabada

ladan aure tana kai nan tawuce dakinta, Ajlal

tadafe kai tana mai jin haushin kanta abunda

take gudu kenan, Jellop din shinkafa tamasa

tareda danyar zogale se zobo data hada yaji

Kayan yaji da abarba se kamshi yake lunch

kenan, sadauki yadawo daga ball kenan yacire

takalmi yadane table, Nooo yaji tafada tareda rike

kunkuminta da hannu biyu tana kallonsa tawani

daurin dankwali (kenya style ) ido yakura mata

me yarinyar nan take nufi da wannan daukar

wankan, Ajlal ta katse masa tunani da cewa Seka

fara wanka tukun Sannan zaka ci abunci, ruwan

wankanka iz ready, sadauki yace to Ni abunci

Nake son ci yunwa ta isheni daga baya zanyi

wankan, Ajlal tace aikuwa Baka isaba wankan

zakayi bata jira cewar Shiba ta Janyo Shi dakarfi

dikda ba imasa take ba seda suka kai kofa ya

hankadata, Ajlal tace banyafeba mugu kawai,

tsaki yayi yashige bedroom yayi wanka yasaka

kananan kaya bakar T-shirt se bakin Jens ya yaje

sumarsa yayi matukar kyau se kamshi yake yana

fitowa, Ajlal tabisa da ido aranta tace wow,

sadauki yace lfy ni bakonki ne wannan kallon

haka. Aljal tace mtsww ALLAH bakayi kyau ba,

sadauki yayi murmushi nayi kyau kenan dts why

kika Kula kinga Dan handsome, Ajlal tace ni

banganiba ugly dakai zaka wani handsome, bai

kara kulataba yacigaba da cin abinci, se ganin

Ajlal yayi ta kwaso Kayan mayen Shi a leda ta

rufe Hanci ta nufi waje, SADAUKI yace Ke Ina

zuwa? Waya saki mun bincike, duk boyon Dana

musu seda kika dauko Shi koh? Ajlal tace bazan

gaji da zubarwa ba matukar bazaka gaji da

siyowa ba hakkina ne in kare lafiyar mijina tana

kuka take wannan zancen, jikin Sadauki yayi

sanyi yana kallonta ta zubar dasu bai hanata ba,

lokacin data dawo seta makale acikin kujera tana

kuka, bai kulataba seda yagama cin abinci yazo

yariko hannunta yana murzawa hawaye na diga a

hannun su, dakyar tasaita kukanta, sadauki yace

mekike sone na tasani Naga mace a damuwa ko

Kuka, Ajlal takara fashewa da kuka, sadauki

yarungumota yana shafa bayanta it's okay plss

tell me miye damuwarki namiki wani abun ne,?

Ajlal tadaga kai alamun ehh, sadauki yace ok

fadamun menene, Ajlal tace ni Ina son kadena

shaye-shayen nan plss kadawo asalin kai

darajarka da kimarka yakaru a idon jama'a Mai

martaba yayi alfahari dakai nima Nayi alfahari

dakai amatsayin mijina yayanmu daxamu Haifa

suyi alfahari da dad dinsu, Wani sanyi da Dadi

yaji lokacin data ce yayan su yana matukar son

yara, dago fuskarta yayi yace Ajlal! Seda gabanta

yabuga danko bata taba jin ya ambato sunan

taba, Zan tambayeki kibani amsa tsakani da

ALLAH, Ajlal tagyada masa kai SADAUKI yace

Aljal kina sona Ne dakika kirani da mijinki? Ajlal

tarufe fuskarta ajikinshi, sadauki yace Ina

tambaya kinyi shiru Ajlal tace hakika idan nace

bana sonka nayi karya, domin kuwa Babu wata

macen da Zata ganka sonka bai ginu a zuciyar

taba sedai halinka ne kawai abunda na tsana,

SADAUKI yace good, two kina son mu haifi yaya

ne dake? Ajlal tace ina so idan kazama nagari,

sadauki yace naji, zamu haifi yayan Amma ba

tym Dan bazan iya tarawa da macen da bana so

ba Amma zanyi tunanin ki nan gaba Cox kinada

Qualities dinda nake so, sedai my wifey Dina ce a

mind Dina tahana Ni ganin kowaci mace. Aljal

tace shikenan Amma kozamu Iya zama friend

before, seda yayi Jim kadan Sannan yace

badamuwa we are friend from now, murmushi

suka Sakarwa juna alokacin. Part 35 SADAUKI

yace Amma promise bazaki shiga zuciyata ba

domin zuciyata ta mutum daya ce itace my wifey

Dina. Ajlal tayi murmushi tace naji dama banice

zan shiga zuciyarka ba Kaine zaka sakani aciki.

SADAUKI yatabe baki kaddai kizake dayawa, Ajlal

tace uhm we go see, littafi yadauko yana dubawa

itakuma ta mike tsaye domin gyara inda yaci

abincin, ever friend jekiyi sallah idan kinyi kya

gyara gurin, Ajlal tace jekayi dai, sadauki yace

aww ke bazakiyi bane, Ajlal tace tinda Sena fada

ay shikenan, sadauki yace no Karki fada plss

ansha Hutu lfy, Ajlal tayi murmushi takara

maimaita abunda yace ever friend! u're ever guy

insha Allah, Mai martaba Ne yakira Sadauki yana

tambayi Shi akan batan yayan Aljal da babanta,

Ajlah dame-dame kake shiryawa akan batan

wadannan bayin Allah. SADAUKI yasauke ajiyar

zuciya yace dad Nagama hada komai next week

nake son inwuce Egypt zanzo dawani lawyer

afara bin cike yafi neman wani Dan-sanda. Mai

martaba yace kana ganin hakan zaiyu?. SADAUKI

yace eh dad Dama Inada jarabawa biyu Ina son

inkammala komai nawa yanda idan nadawo

Banda tunanin komai zanfi jin dadin Komai akan

case din nan, Mai martaba yace good da matarka

zakaje ne? Sadauki yayi Jim. Sannan yace no dad

bazama zanyi agida ba gwara kawai tazauna

tareda mama harna dawo, mai martaba yace

shikenan jeka ALLAH yamaka al- barka, Rigima

suke sosai da Ajlal akan seta bisa Egypt. Ni wlh

sekaje dani kawai kana son kajene Dan kawai

kacigaba da shaye-shayenka acan da iskanci da

matan banza, sadauki yabata fuska mekike so

kice Ni Dan iska ne kome? Ajlal tace koma me

kadauke Shi miye ban-ban cinka da sunan .

Sadauki yace ki iya bakinki dik iskanci na ban iya

zina ba asali ma mata basa bani sha' awa ciki

kuwa Harda ke, Ajlal tace naji bana burgeka

amma Seka fadan dame wannan banzar wifey din

taka tafini? Sadauki yace ke kisan kalaman

dazaki furta akanta komai zan iya yi idan aka

tabata, Ajlal tace banga alama ba wifey dinda ba

hotonta ba sautinta bantaba ganin ta ba kai

kadai ne kake ambatonta, sadauki yace yau zan

zana miki wifey dina dikda cewa ni ba mazani

bane, Katuwar paper yajanyo da pencil se

different colours ' yafara zanata idon Shi arufe

yana ganin fuskar ta da dress dinta a idon shi,

haka yacigaba da zana ta ba kuskure ko daya

yanda tasaka kayan shi da niqab dinta da komai

nata Tagumi Ajlal tayi tana kallon yanda ya zana

siffarta abun gwanin sha'awa, farin ciki ne sosai

ya lullubeta, se alokacin ya bude idon shi fuskar

shi dauke da murmushi yana kallon zanen yes

hakan yake, kinganta koh I so much love her gani

daya Ina ganeta daga idonta ita. jaruma ce ita

kadai tadace dani zanyi Babban kyauta alokacin

da idona ya kara saduwa da nata, Ajlal tace ay

Tin-tini sun hadu, sadauki yadago yace mekike

ce? Ajlal tace no.. um... eh bance komai ba,

murmushi yayi Karki soma kishinta ita tada bance

ko acikin mata tayi zarra, tafiyanta tamkar

wahainiya kirar Coca- Cola ce shez very cute ♡.

Ajlal ta tashi tsaye Ni zan wuce se anjima,

sadauki yace meya faru ever friend? Ajlal ta juyo

tamasa murmushi nothing ' aranta tana maimata

ever friend watarama zai Koma ever wife, Rigimar

datake yasaka Mai martaba cewa atafi da ita.

dole badan yasoba yaje da ita tareda jekadiya

cewarta tasaba da ita ta kan debe mata kewar

ummyn ta. Part 36 Alhamdulillah Sun isa lfy

kowa yawuce side dinshi wanka sukayi tareda yin

Sallah sann suka fito domin bawa cikinsu abinci,

fira suke itada sadauki har bacci yayi awon gaba

da ita. korean film yake kallo saboda haka bai

Kula time ba har kusan 3. Mika yayi gameda

bubbuga kafar Ajlal, sema kara juya kwanciyarta

tayi, dAkyar yasamu ta bude ido yace kitashi

kikoma dakinki ' hannu ta mika masa ba yadda

ya iya dole ya karba, yadagota a hankali tafado

ajikinsa , dasauri yajanye yatikata har dakin ta ya

shimpideta kan gado yamata light off yawuce

nasa dakin, Karfe 9 a gogon dakin nasoma yin

kara, a hankali take bude ido tareda mika tana

karanto adduar tashi daga bacci, God tafada

lokacin data dubi a gogo, a gurguje taje tayi

wanka Bata tsaya make-up ba tirare kawai

tasaka tazuba doguwar Riga tanufi parlor, bata

same kowa ba ta leka dakin jekadiya tasa meta

tana bacci takoma nasa dakin tayi knocking

amma shiru alamar yafita kenan, abunci tagani a

dining taje tana dubawa ferfesun kaza ne da

soyen bired se Kayan tea. Ta hada Komai taci

takoma dakinta Sadauki kuwa direct wani park

yanufa inda yasan zai samu information akan

barrister Abid, baiwani sha wuya ba yasami komai

akansa, da bayanai masu yawa, bai koma gida ba

se kusan 6. Ajlal na Zaune tasake Caba ado cikin

stamps super Holland red n blue tayi simple make

up daya karbeta, sallama kadai yayi yanufi

dakinsa, Ajlal tabisa da ido lfy kuwa? Binsa tayi

dakinsa Bata samesa ba Dan haka tazauna

zaman jiranshi , yajima kafun yafito daga toilet

daure da towel, bataji fitowarshi ba Se motsin

mutum taji, shima kuwa baisan Da zamanta a

gurin ba dasauri ta kauda idonta akanshi, ever

friend lafiya? Ajlal tace qlw Dama sasafe

banganka bane Kuma yanzun kadawo Naga

kamar baka a hayyacinka se wani sauri kake,

Sadauki yadauko oile yana shafawa seda yagama

sann yace nafara mission din neman family's

dinki ne so bazaki rika samu na in good Ba

anytime I'm busy kitayamu da addua domun

bakaramun ayki bane neman Wanda ya haura 20

da bacewa, Ajlal tace insha Allah, ALLAH yabada

sa'a yataimaka, Ameen ya ambata lokacin

dayake kokarin saka riganshi, Ajlal tace idan

kafito abuncinka iz ready. Olryt sena fito Doya da

miyar kwai ce zobo, yagyara zama se ci yake,

Anan gurin wayarshi tasoma ruri ' seda yayi Dan

tsaki sann yadaga, bataji me ake cewa ba kawai

taji sadauki nacewa no baxan zoba Inada

important tinz dasuka kawoni nan, by den Inada

exams ' so kaga Banda enough time dazan rika

zuwa gurin, okay yana Kai nan yatsinke wayar,

jim kadan wani Kiran yasoma shigowa uban tsaki

yayi yadaga hello da karfin tsiya yafada Nobia hi..

friend 2dyz, sadauki yadan saki fuska nobia hw ar

u how tinz, everything x fine but I'm really miss

you, sadauki yayi murmushi even me ollryt I will

call you back okay. Tinda yafara wayar Ajlal kejin

tamkar ta cabko shi jin yakira sunnan Nobia

bazata taba mantawa da ita ba. Ajiyar zuciya ta

soma uhm.. lallai akwai jan ayki a gabana dole in

raba Nobia da mijina. Part 37 A skull ya Hadu da

Aaryan, cike da zumudi yakarasa gurin sadauki

suka gaisa akan bayan rabo, anan yake sanarda

Sadauki cewa wata sabuwar giya tazo fah very

tested, sadauki ya girgiza kanshi na daina shaye2

fah abunda nazoyi shine gabana kaima Ina

yimaka fatan shirya, Aaryan yabuga table yana

dariya haba dai man yaxaka bawa shaedhan

kunya, sadauki bai kara kulasaba yacigaba da

dannar wayarshi, Tabaya yaji anrugomasa hadi

da basa kiss kala-kala, "O my love"Good Time,

Bad Time, Day Time, Work Time, Off Time, Night

Time, Happy Time, Sad Time, Sleep Time, In the

Mean Time I Miss U All The Time.... Sadauki

yajuyo da ita tabayan Shi zuwa gaba yanuna

mata kujera ta zauna, Nobia takafeshi da

narkakkun idonta wadanda suke ruda Ajlah, Nobia

tace hey... wot x D matter ov u " Sadauki yadanyi

murmushi nothing, why u love me like dat "?

Nobia tashare kwallan dasuka zo mata I dunno " I

dunno Ajlah just loving u 4rm D bottom ov my ht

but you didn't understand, Sadauki yace it's ok

yamika mata handkerchief ta goge idonta,

Sabuwar giyar data fito ce Nobia tafidda a

Jakarta tazuba musu a 2 cups sadauki yace no

bazan sha ba a kawo mun coc kawai Nobia

bataso hakan ba domin kuwa aranta taso yasha

domin tasamu biyan bukatar ta akan Shi tin

bayau ba take da kwadayin sa amma ko inda bai

dace ba Ajlah bazai bari ta taba ajikinsa ba hakan

na matukar damunta, Nobia yar Mai kudi ce sosai

ita kadaice mace gun iyayenta bayan maza biyar

itace auta itace macen dai, so dagata kam tana

samun Shi bawanda zaiga Nobia baiji yana sonta

ba, ALLAH yayi mata white blood sedai tsabar

epiziy dinta kesa kowani namiji Ke shakkar

tinkararta, bata taba Soyy ba hasalima maza

haushi suke bata sewani Dan India raj shima

kuwa tasaka ankasheshi cewarta ya cuceta tinda

yakuma wata hukuncin Nobia kenan ba lawyer

bare al-Kali ' Ajlah ne kadai namijin datake tsoro

kasancewar itake sonsa bashi ba, yanda yake lion

din nan kebata tsoro, Haka abun ketafiya kusan

2weeks kenan kullum yana tareda Nobia su sha

fira kowa yakama gabansa dik sanda tanemi kai

masa ziyara zaice no, Abun na bata mamaki

gashi yadena shan komai bare ta yaudaresa

tanan, Barristers Abid ne tareda Ajlah suna

tattauna yanda zasu fullowa lamarin, dole zaka

hada zumunci da deeni domin tanan ne kadai

zaka Samu cikakken bayani akan komai, yanzun

muga wayarka atake suka shiga IG akayi

searching deeni Azeez, 150 post, 2k followers, 80

following. Sadauki ya ware ido lallai wannan

expert Ne, muje fb Nan ma uban frindz fiyeda 2k

Twitter, snap ko Ina seda akayi like n request

dinshi, Cikin kwana biyar suka fara communicate

da sadauki ganin sadauki shima babban yaro ne

yasaka deeni yayi accepting dinshi, Watarana

Sadauki yacewa deeni on my way to yola need ur

prayer, deeni yace wow garinmu kenan a gaskiya

gidanmu zaka sauka, sadauki no gidan abokina

zanje biki ne. Haka sukayi ta argument daga

karshe Ajlal ya yarda zaije gidansu deeni . Ajlal

kimun addua zanje yola tomorrow, dasauri Ajlal

tadago fuskarta cike da tsoro da fargaba, no plss

Dan Allah Karka Je bana son in rasaka zasu batar

mun dake ' sadauki yace no believe me ba

Abunda zai faru kobakya son agano miki bro dinki

da abbanki, Ajlal tadaga masa kai tana share

kwalla. Aranar batayi bacci ba juyi tayi tana

tunanin abunda zai biyo baya, Karfe shida na safe

yafito yakarya bayan yagama hada Komai nashi

tareda barrister zasuje, Ajlal tarikesa tana kuka,

kyakkyawar runguma yabata tareda kiss a goshi

Sena dawo ever friend, Ajlal tarike masa Riga,

dole ya ajiye jakarshi yace Ajlal kalleni dasauri

takara dukarda kanta kasa, yace plss naaa, Ajlal

tadago idonta dasuka canza launi saboda kuka

tana kallon Shi, tashin hankali ne babba ya ziyarji

zuciyar Ajlah wannan ay kamar idon wifey dinshi

ne, Ajlal tajuya tana masa bye bye haka yafice jiki

ba kwari, ko dai idon shi kemasa gizo ne. Part 38

Hotel suka kama bayan Sun isa yola tin da

sassafe suka fara bincike akan SARKI Abdul

Azeez da Abunda ya shafesa, sunyi waya da

deeni kan zuwa 2dyz idan angama bikin abokinshi

zaizo, gidan tsohon waziri suka samu Wanda

yasoma tsufa sosai, sadauki yasoma yimasa

bayanin koshi Waye tsananin murna Harda kerma

jikinsa keyi, Jin cewa Ajlal na raye harta auri Dan

wani sarki, sedai fara'arshi ta tsaya cak lokacin

dayaji cewa ummyn Ajlal tarasu, addu' a yamata

sosai kafun yacigaba da sauraren sadauki.

Sadauki yace munzo ne ka taimaka mana Kuma

ka bamu wasu ababen dazasu taimaka mana ga

wannan abun. Waziri yace bakomai zanyi iyakar

kokarina na ganin ancimma nasara da kauda

Makiya. Atake yashiga basu labarin sarki Abdul

Azeez da duk wani abu da yafaru tin hawansa

mulki har kamowa yanzu da babu tabbcin yana

raye ko baida rai, sadauki yace muna bukatar

hotonshi in akwai da hoton yaron daya bata ina

nufin yayan aljal ' waziri yace dik akwaisu, ina

xua, fita yayi Jim kadan yadawo dawani katon

photo album yana nuna musu sadauki yakurawa

hoton yaron ido yana tuna inda yasan Shi, dik iya

tunanin Shi yakasa ganewa ' dole yahakura da

tunanin, Zaune suke tareda deeni suna cin tupa

Sadauki yace nikuwa bakada yan uwa ne, atake

fuskar deeni ta sauya gudun kar aganesa yasaka

yace meyasa kamun wannan tambayar? Sadauki

yace kanwarka nakeso inason hada zumunci

daku, deeni yayi murmushi aikuwa nikadai ne dik

sun rasu, sadauki yace Allah sarki Allah yajikansa

Ameen, Har gun maman deeni kai Sadauki yakarbi

gaisuwa, fira sukayi sosai kafun abashi gurin da

zai zauna, Kusan kwana uku Sadauki yakasa

fahimtar komai dole ya canza plan. Nollywood

wani film mai suna prince suke kallo, sadauki

yadubi deeni yace wato sarauta tayi, deeni dake

Shan drink yace sosaima kataka dik wanda kaso

ka waste Wanda kaga Dama, sadauki yace

nikuma ga shi za'a bawa Kanin babana idan

shekarun babanmu yayi na murabus bai rasu ba,

Deeni yace wot kana me? Sadauki yace to

yaxanyi ne banida wata mafita, deeni yace how

comes mah friend ga ways da Dama, sadauki

yace Kamar ya kenan. Deeni yace ka batar dashi

tamkar yanda na batar da Abba, sadauki yace

wani abban, Deeni yarage murya yace babanmu

man da ake zaton baya raye to da ranshi nikadai

nasan inda yake se mama, sadauki yace ina ne

gurin. Deeni yace no bazaka jiba jira muke

yamutu kawai sannan nadauko gawarshi amma

shegen yaki tafiya, sadauki yacije lebensa yace

hi... maza abani sirrin? Deeni yace zomuje, wani

daki yakai shi wanda yagama tsaruwa dakin yayi

matukar kura a hankali sadauki yasoma bin dakin

da kallo, zuciyar Shi na bugawa sakamakon ganin

hotunan Ajlal da ummynta sekuma na abbansu da

yayan Aljal, idonta yakurawa ido wannan idon

baxan taba manta Suba idon wifey dinshi ne ' to

Amma kodai gizo ne take masa, Deeni ya tabo sa

"hi.. man wts wrong " sadauki yasauke ajiyar

zuciya ntn babyn nan tamun kyau, Deeni yatabe

baki ay Nagaya maka tarasu itada ummynta,

center carpet yajanye da karfi se ga wata rijiya

Mai matukar zurfi, Deeni yace wa Ajlal zomuje

Kaga, Step ne keci tamkar ba akasa ake ba haka

suka dinga bin gurin da taimakon torchlight din

wayar Deeni har suka isa wata kofa Mai katon

gate, Deeni yafara danna lambobin Sadauki na bin

sa da kallo a rayuwar shi wannan shine Karo na

farko daya soma jin tsoro da fargaba, Deeni ya

fidda wasu ruwa a gora yazubawa padlock din

segashi yana budewa a hankali , wani uban duhu

ne ya bayyana tareda wani kuka Mai ban tsoro,

sadauki yarike rigar Deeni. Yana dube2 Deeni Ina

zaka kai ni? Deeni yace dubi can, dai dai nan

Haske ya bayyana wani guri ne Mai sanyin gaske

ko ina ruwa ne masu duhu, haka suka dinga bi

cikin duhun suna wucewa Sega su wani Daki,

dakarfin tsiya Deeni ya banki kofar tsohon dake

Zaune Wanda bawani tsufa yayi ba sedai tsufan

wuya da wahala kecinsa fuskar shi dik gashine

sumar kanshi tayi matukar yawa sadauki yayi

matukar tausaya masa dattijon yabi sadauki da

kallo Wanda ko kiftawa Babu, Deeni yace hey..

man why u're lukin him ' sadauki yace kabarshi

man, Shinkafa ce agefenshi fara ba miya haka

ake dafa mai ita acikin Sati sau daya, Ko gishiri

Babu bare magi ruwa ko se anga Dama ake basa

a tea cup. Idon Sadauki yaciko da kwallah yace

Deeni yakukayi wannan? Part 39 Deeni yace WANI

mugun malami ne yamana wannan aykin wannan

gidan kasan dakake gani aljanu sukayi Shi nikadai

Nake iya takashi batareda komai yafaruba.

Wadannan ruwan sukadaine suke iya bude

wannan ganbun Sekuma security code din dayake

akaina Sadauki yace to baya magana ne? Deeni

yace eh narasa meya maidashi kurma yau

shekara uku kenan bai magana bayan da aljanu

suka dauke Shi, alokacin najashi da firan dare

ban Bari yayi alwalan bacci ba hakama ban Bari

yayi adduar bacci ba har bacci yakwasheshi

alokacin ne suka samu damar awon gaba dashi.

Sadauki yace to meyake kare asirin? Deeni yace

idan wannan tsohon yafita daga nan Sekuma

waccan robar dakake gani ruhin dansa ne

damuka batar yayi nisa damu bazai taba iya

waiwayar gida ba matukar robar Bata fashe ba,

Sadauki yace ok muje, Deeni yace ina zuwa

yawuce wani gurin, dasauri Sadauki yakarasa

gurin tsohon yace baba debeni, dAkyar yake iya

daga kanshi yana kallon Shi, sadauki yace ni....

Ni.... mijin yarika.. Ne Ajlal ya.... Yarka..... data

bata..... tana Gunmu....... Ni.... Ni... Dan sarkin

gabas..... ne... tsohon yarike sadauki sosai

jikinshi na Bari bakinshi na motsi Amma zancen

bai fitowa Sadauki yace Karka damu dasannu

zaka dawo duniyarmu Zan fasa waccan kwalbar

Zan Kuma fidda kai Ni jarumine Kuma SADAUKI.

Tsohon yagyada kai yana hawaye masu matukar

zafi da ciyo a zuciya Dai dai nan deeni yafito. Kai

meyasa kaje gurinshine baka ganin dattin jikinshi.

Sadauki yace no don't worry. Deeni yace kaikuma

mena wani rikesa sekace wani danka. Bai

ankareba Deeni yabasa mugun shuri seda yayi

wani kugi, sadauki yarike kafar deeni haba dai

azabar ya isa haka, Deeni ya ware ido tausayin

Shi kakeji? Sadauki yace no ko kadan gwara

yamutu da kanshi akan shurin nan yakwasheshi,

dole idan ka fidda gawar asibity za'ace sukuma

zasu gane meya kashesa idan kabuge masa

zuciya ko hanji dole result zai nuna. Deeni yace

wow... dts my sugar friend let's go.... hannu

sadauki yayiwa sarki Abdul Azeez tabaya yana

waigenshi, Sun dade kafun su fito ganbun yaki

buduwa seya nuna incorrect, Deeni yace miye

haka baitaba mun wannan ba, sadauki yace myb

saboda nine, Deeni yace exactly mtsww, sunfi

karfin 30mnt kafun asamu yabude ga gurin da

uban sanyi wani sa'in zafi ya bugo, Dakinshi

yawuce bayan sun fito yayi sallah yakwanta bai

Iya cin komai ba Abunda yagani yau yayi matukar

rudashi jiki ba kwari yakira barrister yagaya masa

shikanshi yajinjina al amarin dole zamu rabawa

malamai kudi ayi addua da saukan al Quran

Amma bazan Iya tunkarar gurin ba guri Ne Mai

had'arin gaske. Yana tsinke wayar yasa Kiran

Mai martaba Bai gaya masa Abunda yagani ba

Amma dai yace dole al'amarin na bukatar addua

sosai mugun asiri ne Mai wuyar karyewa, Mai

martaba yace insha Allah Dama anayi sedai akara

wani bacci kuma banamu bane har sau buri

yacika' Waziri yayi matukar tsorata da jin labarin

inda sarki Abdul Azeez yake sedai yadan saku jin

cewa yana raye shida danshi. Yace dole Sadauki

zaka nisance gidan za'ayi sati kana wanka da

ruwan magani Sannan Ana neman abun karya

asirin zanyi istihara Gobe kazo inji yadda za'ayi

dole kai zakayi gaba-da- gaba dasu kaida kukaje

tare kasan komai akai. Part 40 Zaune yake bayan

Sungama cin abincin dare tareda deeni. Kowanni

yawuce dakin Shi, aranar SADAUKI yagama

shirinshi tsab zaije gurin sarki Abdul Azeez.

Sallah ya farayi yadade A gurin yana neman

tsarin ubangiji akan sharrin mutun da aljan,

Sannan ya shafe jikin Shi dawani turare shikanshi

baya son warin tiraren daurewa kawai yayi,

Ahankali yafito daga dakinshi bakinsa Bai daina

karanto ayatul-khursiyyu ba ba'adadi Direct dakin

Deeni yawuce yakuwa yi sa'a dakin abude yake.

kwance yasami Deeni kan carpet yayi bacci da

alama ko sallah baiyiba, ga takalmansa baicire ba

bare yarage kayan jikinshi, Da sanda ya karasa

kusan Deeni yarasa ta inda zai soma neman

key's din dik yaduba aljihun wandon Deeni

nagaba da baya baigan Komai ba ' wata dabara

ta fadomasa yafara bubbuga deeni. Yana

tambayar Ina key din kitchen zai dafa coffee ne,

Deeni cike da haushin ankatse masa dreaming

yace waye ne dallah. Sadauki yace friend nine.

Deeni ya nuna masa wani akwati yace suna ciki

kadauka kaje ka gwada bazan iya tsayawa nuna

maka Wanda yake Shi ba. Sadauki yace no ba

damuwa tnkuu" Dasauri yafita dakin yanufi inda

sukaje wato dakin ummyn Ajlal, bakinsa baidaina

maimaita ayatul-khursiyyu ba Har yabude dakin,

Anan Kuma yasoma shafe jikinshi da suratul-

baqrah har inda yake iya tsawa, duk wata addua

daya sani yayi ta alokacin. Carpet din ya yaye.

Da bismillah yashiga rijiyar atake dakin yasoma

rawa Komai yafara fadowa aciki yana jin fadowar

hotunan su Aljal da sauran kayan glasses. A

hankali komai yatsaya cak yacigaba da tafiya Har

yakai karashen step din anan ake yinta. Bismillah

yakarya sann yasoma karanto ( TAHSANTU

BHIZIL IZZI WALJABARUT ) Har karshenta. Bai

manta code dinda yagan Deeni yasaka ba. Bai

tsaya shawara ba yasaka, atake ganbun ya

motsa sedai bashida ruwan dake bude ganbun,

Ruwan zam-zam ne atare dashi wadanda suka

sha addu'a gun waziri, bismillah yayi yadebi

ruwan ya watsa yana maimaita "ya malikal mulki

"ya Zil jalal wal ikhram" yana zubawa ganbun ya

bude wani dadi ne ya lullubeshi Har kasa yaduga

yayi sujjada yayi hamdala ga Allah ' sann ya fara

shiga a ruwan wannan karon ruwan Sun taba Shi,

sabanin zuwan Shi tareda Deeni, bai tsaya wata-

wata ba ya shiga dakin da sarki Abdul Azeez

yake, yana kwance yatara duwarwatsu alamar

yana zikiri ne, ALLAH sarki hawaye tab a idon

sadauki, Sallama yayi. sarki Abdul Azeez yadago

Kai yakurawa sadauki ido, sadauki ya karasa

yace sannu Baba zaka shaidani kuwa, sarki Abdul

Azeez yadaga kai alamar eh, sadauki yace ga

abunci zokaci, dAkyar yashawo kanshi yaci

abincin tuwon semolina da miyar kubewa se

"gorar faro "babba da Kuma kwalin soya milk, Ci

yake kamar za'a kwace masa sadauki yakura

masa ido tausayin Shi yakeshi kota yaya, kadan

yarage acikin tuwon yasha ruwa Sannan yasha

milk din sadauki yawanke masa hannu yasa

handkerchief ya goge masa baki Anan sadauki

yayi Zaune yana basa lbrn su Ajlal sedai yaboye

masa cewa ummyn Ajlal tarasu, ganin irin

condition dinda yake ciki ' sadauki yace kayi

magana Baba nasan kanaji na, sarki Abdul Azeez

yarike hannun Sadauki yana kuka, sadauki yace

shikenan Ni zan wuce kullum Zan rika zuwa da

dare in kawo maka abunci " insha Allah da sannu

Zan fitar dakai Allah yabaka lfy paracetamol

yabasa yasha domin yasan koba komai yana

bukatar shi, Toh... Baba Ni zan wuce, kanshi

yadaga alamar Toh. Sannan yahade hannayensa

yana yimasa godiya, fuskar Shi bata daina zubda

hawaye ba, sadauki yace no Baba nima danka ne,

Yana kai nan yafita yana mai karanto addu'o'in

tsari har yafita acikin ruwan yakama hanyar waje,

Juyin Duniya ganbun nan yaki buduwa sedai

yanuna masa ur code is incorrect , bayan Kuma

yasan dai-dai ne, "O Allah help me" haka yayi ta

tsayuwa kan Abu daya fiyeda Rabin awa yaki

budewa gashi touch din wayar Shi tayi off yarasa

dalili ga wayar full of charge " Allah kadai yake

ambato zuciyar Shi na bugawa imagine yake idan

akace ganbun yaki buduwa, Deeni yagane dalilin

karbar keys din aransa yace dole zai zargi wani

Abu, no hakan bazai faruba "by the grace of God"

wasa-wasa Sadauki tashare fiyeda awa daya

hannun sa yasoma zafi akan murda ganbun

dayawa tsayuwar batayi dole ya jingina seme......

bacci dayake barawo yakwasheshi. Bai farka ba

seda Alarm din wayarshi yatada Shi, 5:00Am

subhanallah ya ambata dasauri yatashi yana

goge fuskar shi cike da mamakin irin wannan

baccin dayayi Seya fara tunanin anya kuwa

dagaske wayarshi keyi kodai agogon ta ya rikice

ne. Cak yatsaya ganin ganbun abude, kaddai

Deeni yashigo to Amma kuma baiji alamar hakan

ba, Addua yayi yafita yasake rufe ganbun yasoma

hawan step din, sedai wannan karon duhun

yatsananta har baya ganin komai addua yake

yafita lfy Kar yayi missing 1 step yafadi.

Alhamdulillah yasamu yafito lfy sedai gaba dai

yanayin jikinshi ya canza baya jin karfi ko kadan

gawani azababben bacci dayake ji, dakyar ya iya

daga murfin Rijiyar yarufe yamaida carpet din.

Mamaki ya ishesa ganin baiga abunda yaji suna

watsewa ba ' bakinshi dae bai Gaza gurin addua

ba Har yafita dakin yarufe yanufi nashi dakin.I novels / SADAUKI part 41 to 50

SADAUKI part 41 to 50

Posted by Bashir Sani Fesan on 21 Dec 2016 - 02:13

Kan kujera ya yarda zango, se bacci bai farka ba

se 10. Mamaki yacikashi lfyta kuwa wannan

baccin, cike da bakin cikin rashin sallah asubah,

yamike tsaye yadauro al'wala yayi sallah, Qur'an

din wayarshi yabude yana karantawa a hankali

baccin yasoma barin jikin Shi sedai har yanxu ba

karfin jiki, ga wata irin mura data kamashi ba

shakka sanyin gurin ne, paracetamol yasha

Sekuma yaji zazzabi na neman rufeshi, baya so

ya kwanta kar abun yayi tsanani dakyar yake

wasu abubuwan, wani Abu yatuna zunbur

yatashi. Jakarshi yabude yadauko sabulu Mai

kyau da ita babba. Sekuma yadauko key's din

yasoma dorawa akai atake shatin key din yafito,

murmushi yayi ganin sunfito dai-dai haka yayi da

duk sauran key dinda yasan zai amfanesa , Gidan

waziri yaje yana basa lbrn yadda abun yakasance

dakuma wahalar daya sha, yayi matukar tausaya

masa hakama barrister atare suke shawaran

yanda abun zai kasance, Daga nan yawuce

mak'era inda ake yin key's yabada sabulun daya

hada aka ce yadawo zuwa night atake yabiyasu

kudin su harda kara musu wasu akai, Wayarshi

yake game da ita duk abun Duniya ya isheshi

kanshi tadau zafi yarasa meyake masa Dadi tin

randa yashiga gurin baikara lfy ba, zazzabi Mai

tsananin gaske ya kamashi dik yadda yaso

daurewa hakan Bai samu ba, Deeni sanye da

wata Riga black n white T-shirt ce da wando iya

cinyarshi hannun shi rikeda cups guda biyu na

coffee yanufi dakin da aka ware wa sadauki,

Kwance yasamesa yak'udundume kan gado cikin

katon bargo hak'oransa har suna haduwa Dana

juna, ya salam my friend "wts wrong with you "

Da saurinsa yanufesa yaye bargon Dama bakada

lfy shine kak'i sanar dani, sadauki yai masa

murmushin karfin hali yace bawani ciyo bane

zazzabi ne kawai, Deeni yadago sa jikinsa radau

da zafi " towel yadauko yana gasa masa jikinsa a

hankali jikin yarage zafi yakira family doctor din

su yaduba shi tareda basa magani, coffee yabasa

yana sha, wani bacci yasaki tafiya dashi, ajiyar

zuciya Deeni yake Allah yabawa friend Dina lfy,

Zuwa 8 yasamu cikin nasa yafara sauki dikda

baida wani power ajikin haka yadaure yaje

yakarbo key's dinshi godiya yayi musu sosai

ganin Sun cika masa al'kawari. Gurin sayadda

abunci yanufa amala da miyar egusi se naman

dayake aciki birjiki. Sallah isha'i yayi seda

yatabbar kowa yayi bacci agidan 11:30PM yanufi

dakin ummyn Ajlal da addua abakinshi yabude

Sega Shi Ko gardama ganbun yabude murmushi

yayi key dinnan Sun samoshi sosai, Yau Kuma

wani iska da kura ya Gani a dakin tin kafun

yabude carpet din da rijiyar, baiji wani tsoro ba

Yabude yashiga tareda bismillah da neman tsarin

ubangiji " Katuwar torchlight yasiya yashiga gurin

Amma dafara hawan step din tafara rage haske

abubuwa yaketa gani bai tsaya kulawa ba Shi dai

Addua kadai yarike, yasoma saka code din yazuba

ruwan zam-zam ganbun yabude, yawuce yana

ratsa ruwan Har yakai inda ganbun dakin da sarki

Abdul Azeez yake, Bacci yasamesa yanayi

ahankali yatada Shi yabashi abunci dakan Shi

yake basa bayan yayi masa brush sosai, tas

yacinye shi yasha exotic sann yakara da ruwa.

Sadauki ya ajiye masa biscuits dayawa da kwalin

Madara yace karike wannan kadinga breakfast

dashi kafun in zo. Addua yayi yajuya zai wuce

sarki Abdul Azeez yayi tari, sadauki yajuyo yace

na'am Baba hannu yahade yana masa godiya,

sadauki yadawo yarike masa hannun Shi yace

Bana so kana kuka baba insha Allah wahalarka

tazo karshe katayamu da Addua kawai, Sanda

yaxo bude code din ganbun kusan ranshi inyayi

dubu seda yabaci yadade a haka kafun daga

bisani ya rage tsawo, yau dinma bacci Ne

yakwasheshi se asubah yafarka, a firgice ya tashi

wannan karon ma kofar abude bismillah yayi

yawuce tareda rufo kofar, dakyar yafita saboda

yanda idonshi ke nauyi, Sallah yayi yafadi a gurin

wani irin ciyon ciki ne Mai wuyar ganewa ya

kama Shi rike yake Da cikin Shi yana juyi amai

yake fesawa kota Ina tin yana amai harya fara

amayo wasu abun kamar hanjin cikinsa idonshi

suka sauya launi zuwa blue gabadai jikinshi

yacanza kala. Bashida wani karfi bare yayi ihu

akawo masa dauki Aljal na kwance ta zabura

wani faduwar gaba ne yasameta Sadauki yayi

mata tsaye arai, aranta tace dik inda yake ba lfy

ba, Mama tana kwance kan cinyar mijinta bayan

sungama sallar asubah" innalillahi wa'inna ilaihir

raji'un. Mai martaba yace lfy haduwa, Mama tace

gabana naji yayi mumman faduwa Kuma naji

muryar Ajlah yana cewa mama kizo, anya dik inda

yake yana lfy, Mai martaba yace lfy Lau yake ke

kadai ce kike ganin hakan. Kwanta kiyi baccinki

Badan tasoba takwanta zuciyarta Sam taki

aminta da zancen mijinta. Shi kanshi Mai

martaba danne zuciyar Shi yayi Amma tin jiya

yake Jini wani Abu akan danshi ga numbers

dinshi duk sunki shiga. Part 42 Sadauki kwance

ko motsin kirki ba yayi. Deeni yaji shirun yayi

yawa har 11 sadauki bai fito ba, yasaka jallabiya

yace bara yaduba ko lfy? Kwance yasamesa

bakinshi na fitar da kumpa yarike cikinsa, ya

salam yafurta da gudu yakarasa yana tambayar

Sadauki lfy. Hantar cikinsa takada lokacin daya

lura cewa gabaki daya fuskar sa tacanza kala

Harda jikin Shi ma, Family doctor dinshi yayiwa

waya dasauri yazo yaduba Shi yamasa text yafi

biyar Amma ba'aga wani Abu dayake damunsa

ba bayan typhoid, magani yarubuta Deeni yaje

yakarbo aka basa tareda allurai kala-kala ansaka

masa drip lokacin yafara dawowa mutum. Wani

nan nauyan bacci yayi awon gaba dashi ' Deeni

na rike dashi yana kallon shi. Aljal kwance takasa

cin komai ba abunda take tunani se mijinta. Tsil

naga ta mike tsaye kamar wadda aka tsakura,

wadrop tabude tashiga wulgi da tupapinta dAkyar

taga Abunda take nema kasan cewar tayi mata

mugun boyo bakomai bane face wayarta da

Sadauki yabata Murmushi tayi ta mannawa

wayar kiss kana tahaye gado cike da zumudin jin

muryar hubby dinta! Bayan ta kunna wayar

tasaka kiran wayar Shi. Abun takaici taji wayar

switch off tasake kira again Amma dik kanwar ja

ce, takira yafi a k'irga amma wayar off Kuka

tafashe dashi sosai tana fadan Ina kashige '

Kadawo plsss karsu batar mun dakai kadawo in

gaya maka cewa nice wifey dinka, a haka bacci

yazo yad'e beta bata farka ba se kusan la'asar

cike da mafarkin mijinta sunfara soyy Har tanada

ciki.... lol. cikin ta shafa tayi murmushi I hope so

tadugu tayi tsalle tahaye kujera tana rawa tana

ihu, jekadiya tafito da gudu tana ke ke lfynki

kuwa? Ajlal tasauko kasa tarike kafadun jekadiya

tana juyi da ita. Jekadiya tabuge mata hannu

tana maida nunfashi idani zakiyi kome mekike

yiwa murna ne,? Ajlal tace mafarki nayi Mai dadi!

Jekadiya tayi tsaki tawuce kitchen tace shirmen

banza kin dau mafarkin gaskene dazaki rika

murna Harda tsalle ' Aljal tace Oho dai jeki dai.

Manyan Dabbo bine masu kama da siffar mutum

jikinsu fari fuskar su red halshen su har kasa

yake ja hakoransu kuwa tamkar kibiya wasu

tafasash shen ruwan zafi ke fita abakinsu

amaimakon yawun mutun. A kufule suka dun faro

sadauki suna wani irin kuka sadauki dake kwance

yatashi dakarfin shi yana ja dabawa, Babban su

yafara magana dawa irin murya, Kai jahili Dan

jahilai jikan dakikai zaka fita daga hanyar mune

ko kuma Semun hallakaka dubi nan, sadauki

yaduba atake jikin Shi yadau rawa Ganin mutun

irinshi sak basuda maraba sedai wancan din

andaure Shi da igiya baya iya motsin Komai, da

zama yasoma karanto ayatul-khursiyyu tareda

mu'awazatain, wani atake yaji wani karfi yasoma

zuwar masa, iccen dake gefen shi yadauko

yabugawa dayansu atake yafadi! Firgigit yafarka

daga wannan mummanan mafarkin yana ambaton

ALLAH Farkawanshi yayi Dai dai da tada kiran

sallar magrib, Deeni yazuba masa ido yace friend

kanada aljanu Ne tin dazu Nake fama dakai

sewasu zance kake ma rasa kan gado dubi yanda

ka maidani, sadauki yabi rigar dake jikin Deeni da

kallo Wadda batada Maraba da ta mahaukata

yayi murmushi yace sorry banida lfy koh? Deeni

yasaki baki yana kallon Shi yace Hmmm tashi

kayi wanka kaci abunci kayi ramuwar sallolinka

yana Kai nan yasa kai yafice sadauki yabisa da

harara yace zamu Ga winner nida kai ne, Haka

dai yadaure yayi wanka yaci abincin Sannan

yasoma biyan sallolin ranar, kusan 9:00PM yaje

gidan waziri yana basa lbrn yanda abun yacanza

waziri ya nisa yace Dama bazaka tsallake sharrin

su ba sedai akara dagewa Ina mamakin wannan

Al'amarin, sadaikosadauki yace yanzu bawani

taimako da Zan samu ne, Waziri yace akwai na

fahimce cewa dole zaka gwabza da wadannan

mutanen daka gano a mafarkin ka mutanen ba

aljanu ba sune sukayi aykin sedai sunfi wani jinnu

bala'i dole ka Kula, idan suka sake zuwar maka a

mafarki Kayi kokarin Ganin bayansu da "ayar

Allah " insha Allah bazasuyi galaba akanmu ba

ALLAH yana bayan Mai gaskiya ' yau kam baya

jin fita ko Ina sunyi waya da barrister yasanar

dashi komai Barr ya jinjina AL amarin kana

yakara da addua. Abincin shi ne yajuye da leda

yadauki gorar ruwa da miz fruits, bakinsa bai

Gaza gurin addua ba yanufi gurin sarki Abdul

Azeez yau ma kamar kullum takasance yasha

wahala kafun yabude gurin, sarki na ganin shi

yataso ya rungumesa yana taba sadauki yana son

yace ko lfy Amma yakasa magana, sadauki yayi

murmushi yace zauna Baba kaci abunci, ba musu

yazauna yaci, sadauki yana basa lbrn zaman Su

da Ajlal sarki Se murmushi yake yana kallon

Sadauki daga bisani yamasa sallama yawuce,

Tashin hankali iri-da- iri yagani Amma koka d'an

zuciyar shi Bata karaya ba akan abunda yake.

Yana shiga dakinshi yarufo kofa ya kishingida kan

kofa yana maimaita *innalillahi wa'inna ilaihir

raji'un* kanshi ne ke mugun sarawa kamar zai

tsage ' dakyar yakai kan gado yakishinda... Das

das yake Jin tafiya a hankali Kamar mace, yabude

ido yazubawa kofa ido ' yau kuma bakaken kaya

suka saka gaba dai, SADAUKI zaka mutu! zaka

mutu! Matukar Baka daina bibiyar muba kana

karye mana ayki kasani bazaka taba samun

nasara ba Wanda Kuma yake karfafa maka gwiwa

shima a yanzu zai bakin ci Lahira, waziri suka

jawo suka saka wuka aka cire masa wuya, kukan

kura yayi yadaka tsalle ya dane kan dayan yana

_ALLAHU AKBAR!_ wukar hannun daya yajanyo

ya aje kan Shi akasa gabadai sauran sukayo kan

Shi. Firgigit ya farka daga baccin Shi shiru yayi

yana nazarin wan nan wani irin mafarki ne idan

waziri yamutu ay banida sauran gata anan.

Addua yayi yaje yadauro al wala yatada Sallah

asubah, Jin hayaniya tayi yawa shi fitowa yana

tambayar ko lfy? Deeni ne yace dallah share

mutua ce akayi, da dan tsoro yace who naga ko

ajikinka? Deeni yace tsohon wazirin SARKI Ne,

sadauki yace wottttttt...... dakarfin sa, Deeni

yajuyo yana kallon Shi da tuhuma irin wannan

razana kamar yasan Shi neeeee. Part 43 Shiru

yarasa meke masa Dadi a Duniya, yanxu Dagaske

ne Sun kashe wazirin sarki ya salam Ina zan

nemo taimako wazai karamun kaimi akan Abunda

nake, tausayin kanshi yake yana maida nunfashi,

Wayar Shi tasoma ruri bai kulaba bare nasaka ran

zai daga, wayar tacigaba da ring, akaro na uku

yadaga tareda yin tsawa wai wayene, shiru akayi

yasake tambaya a kufule ' kuka ne sosai yazo

mata dakyar ta iya saita muryar tace barka da

wuni Bansan ranka ba Dadi ba ay da bazan

kiraka ba, tana Kai nan ta tsinke wayar, shiru

yana nazarin voice din. rudewa yayi lokacin daya

ga name din wifey dinshi kan wayar, dasauri yayi

dialling number din Amma har ta kashe yayi kira

yafi nawa Amma wayar off tsabar haushi yabuga

wayar a bango seda tayi dai-dai Ajlal kuwa Kuka

tacigaba dayi tunani ba Wanda baizo mata Ba.

_Ajlah sadauki yakamata kajanye zancen jayayya

damu domin kuwa gab kake daka rasa kowa naka

ciki kuwa Harda iyayenka_ SADAUKI da ranshi

yaga ma baci yace kayi karya wlh ba abunda yafi

karfin ALLAH da sannu zanyi galaba akanku.....

shiru yayi ganin an nuno masa barrister Ga shi

adaure bai iya motsi dayan dodon yasanya wuka

yacire masa kai kafun sadauki yayi wani yunkuri

tuni har Sun kasheshi, center table yajanyo ya

kwadawa dayan yasa kafa yatake haka yacigaba

da fafatawa dasu daga karshe dai suka bace

masa yafadi kasa yana maida nunfashi, Allah

yasa Abunda suka nuna mun ba gaskiya bane, su

goma ne yakashe uku saura bakwai, Tin safe

yagama shirinsa yawuce hotel dinda suka kama

shida barrister, mamaki yayi ganin ganbun abude

a hankali yashiga tareda yin sallama ba'a

amsaba yashiga ciki tareda cire takalminsa kan

gado yasa mesa alamun bacci yake sadauki yayi

murmushi lallai Dadi yamaka yawa bacci yanxu

har kusan 10:00am, Dan bubbugashi yayi kozai

tashi Amma shiru yacigaba da kiran sunan Shi

akufule ya yaye bargon wuyanshi yasunkuya

baya, sadauki yadaka uwar kara Nooo, plss

katashi barrister kai kadai karagemun Kuka yake

sosai tamkar karamun yaro seda yayi Mai isar shi

Sannan yadago lion eye's dinshi yace Dan

kutumar ubanku kufito nace wlh yau duk saina

kasheku, dariya kakeji ta ko Ina tana tashi...

_Hii...... Sadauki Dama mungaya maka bazaka ja

damu ba hhhhhhh_ Sadauki yadauki cup din glass

ya jefa a inda yake jiyo voice din na tashi, wani

ma'aikacin hotel dinne yazo yarike sadauki yana

lfy, sadauki yace Sun kasheshi wlh yamutu duba

kagani Dan Allah, mutumin yace subhanallah

kaddai mutuwar Dan uwanka ta zautar dakai,

Taro akayi sosai akan Shi, dakyar ya saita kanshi

yadauko wayar barrister yakira families dinshi

yasanar dasu, kafun me hotel din tacika da

manyan mutane ciki Harda Mai martaba yaxo aka

dauki gawar Sadauki yace shima zai bisu Mai

martaba yace kayi hakuri ka ida aykin ladarka

kattabar nan da 3dyz kafito dashi, sadauki dai ya

amunce Dan dole kawai baya so yanunawa

ubanshi cikin had'arin dayake ciki, Rayuwar Shi

tadawo gwanin tausayi kullum tsoron Shi daya

kar akirashi ace mamanshi kokuma Mai martaba

yarasu, bacci kuwa yadena yi ALLAH kadai yake

kaiwa kukanshi akan abunda yake damunsa dikda

Ana kawo masa attack ta ko Ina. Bakaramar

wuya yaciba kafun yasamu shiga gurin kwance

yasamesa yana bacci a hankali yatada Shi yace

Baba katashi dare yayi Inyi sauri in koma, sarki

Abdul Azeez yatashi yana kallon Sadauki yadaga

kan Shi sama da alama addua yake Sadauki yace

Ameen yarabbi Baba, doya ce da kwai se Lemun

kawali daya da ruwan gora kullum yana cinye

abinci Amma Banda yau kadan yakutsire doyar ya

ajiye. Sadauki yace kaci mana Baba, yagirgiza

kan Shi, sadauki yace bakada lfy ne? Nanma

shiru bai amsa ba, sadauki yace meke damunka

Baba hawaye yagani na fita tagefen idon shi,

sadauki 'o God" Baba Karka sani kuka mana Ni

zan wuce Amma Dan Allah kaci abunci nan plsss,

har yajuya yaji ankira sunan Shi *Ajlah* sadauki

yajuyo jikinshi har rawa yake yagan Mai kiran Shi,

sarki Abdul Azeez yace meke damunka Dana

Naga damuwa dayawa tattare a fuskarka,

sadauki yayi Sororo yakasa magana, dakyar ya

furta cewa Dama Baba kana magana sarki

yajanyo hannun Sadauki yace inayi na Boye

hakan ne saboda nasan watarana zaimun rana

yanda zuciyata ta bushe Ni kaina banyi zaton Zan

iya Buda baki har wata kalma tafito Min abaki

ba' Amma yanzu gaya mun Abunda ke damunka,

sadauki yace no Baba bakomai bana jin dadi ne,

sarki yace Wanda bai Bai Saba karya ba idan yayi

Ana saurin ganewa, Ajlah A'iya shekaruna nakai

age dinda zan Shanye kowani bakin ciki ko bacin

rai, sadauki yayi gyaran murya yazayyane masa

komai, kuka yafashe dashi yace Ajlah kafita daga

rayuwata kobaka fitar dani ba inaji ajikina nakusa

mutua, bana son ka kara rasa wani naka akaina

karka saka rayuwanka a masifa, sadauki yace

wannan bazai yuba bazasu kashe bayin Allah

abanza ba dole suma zasu Dan dana Kuma

bi'iznillah Gobe zamu fita nida kai, yana Kai nan

yafita bai jira Mai zaice ba. Bakar wuya yasha

kafun yafita gidan seda yagyada karfi Sannan

yasamu damar shiga ciki, Acikin baccin Shi ne

aka nuno masa Mai martaba kwance baya motsi

dayan ganbun shi akasa, ihu yabuga tareda tashi

Zaune da karfi yana maida nunfashi sama-sama.

Part 44 Wayarshi yajawo yasaka kiran number

Mai martaba! A raunane mama tadaga wayar tace

Ajlal mahaifinka baya da lfy sosai, sadauki yace

meke damunsa Ne, mama tace zazzabi ne mai

tsanani Sekuma hannun sa daya kumbura bayan

lfy Lau muka kwana dashi, sadauki yace zanzo

yanzun nan. Mama tace no yafada min in gaya

maka Ko mutua yayi bai yarda kazo garin nan ba

batareda sarki Abdul Azeez ba, Sadauki yace

shikenan ya katse wayar dubi dubi yadinya yi ko

zasu fito masa Amma shiru, key's din Shi

yadauko yahada katuwar jaka da Kayan fada

yanufi dakin da SARKI Abdul Azeez yake, bai

tsaya wata-wata ba ya ballah ganbun da kafar

Shi yashiga ciki se kiran *ALLAHU AKBAR* yake

yana kaiwa yajanyo hannun shi batareda yamasa

magana ba, suna kaiwa kofa Sega Deeni yazo

yasa hannu biyu yatare kofa Sannan yayi

murmushin mugun ta yataba hannu _well done._

_good job_ sadauki ashe Dama kai mayau darine

Azzalimi na yarda dakai na aminta dakai na baka

amana Amma Ka cinye ashe Kai maha'inci ne,

tass ta tasss kakeji sadauki yadauke Shi da Mari

biyu masu rai da lfy, Deeni yace hey. Ni ka mara?

Sadauki yace an mareka Abunda yafi Mari

zanmaka yanzun nan u deserve everything. Deeni

yace wow kayi kokari dakake tunanin fidda

Wanda rayuwar shi batada amfani, wani Marin

sadauki yasake dauke Shi da shi. ar u out of your

mind? No wonder Babu zuciyar i mani a kirjinka,

Deeni yace kana kai kanka ga halaka ne bakasan

cewa am a ware 4wot u did - ba, sadauki yace

it's ur on cup, Just kabani hanya idan ba hakaba

na lafira ma zai fika jin dadi, Deeni yace we go

see nida kai wazaiyi winner, sadauki kam yagama

kuluwa yasa hannu yanadawa Deeni duka a baya

tuni suka fara fafatawa, ganin haka yasa sarki

Abdul Azeez komawa baya aguje yajanyo wata

kwalbar da akace ruhin dansa ne yafasa wani

razanannen ihu Deeni ya tabka Ganin lokaci guda

al'amurra zasu kwabe masa, sadauki da zuciyar

Shi takai karshe ga bacin rai dukan Deeni yake ta

ko ina seda yamasa liss Sannan yafara kokarin

fita agurin, wasu ruwa masu zafine suka dinga

fitowa kamar an huda ko ina, sadauki yadauke

sarki yamaida kan wani icce, bazai juri ruwan ba

yanda suke da zafi, sadauki kan shi dauriya yake,

Sunan Allah yake ambato Amma Ko alamar zai

bude baiyi ba, sarki Abdul Azeez yasauko kan

iccen dayake yarike ganbun yadubi sama yayi

wata Addua atake ganbun suka bude gabadai

suna fita Deeni na fitowa shima a wahale yake

yafara tirara tiraren da zai fiddo masa al'Janun

Shi da yake aiki dasu, Sarki Abdul Azeez yarike

kujera yana bin dakin da kallo Komai ba'a tab'aba

a dakin kuka ne yazo masa yana tuno rayuwar

shi abaya tabbas da haihuwar da irin nuradden

gwara rashin haihuwar, Da sanda suka fita sukaje

dakin Sadauki, jakarshi yadauko yakwashe kayan

shi Sannan yacanzawa sarki nasa suka fita '

katuwar mota yaja yafita gidan, gudu yake Kamar

zai tashi zama Deeni na fitowa yasame maman

Shi yana haki, momma asirinmu yatonu

mungama rayuwa Mai dadi, mama Sadauki

yadauke sarki Sun gudu, kyakkyawan Mari tabasa

kafara shaye- shaye ne kake fadan irin wannan

zancen taya Sadauki zai dauke sarki su gudu,

nida kai kadai muka San wannan zancen, se

alokacin ta lura cewa jini na zuba ajikinsa, Deeni

tafada a tsorace taya akayi haka kagaya mun

meke faruwa ne, timmm yafadi kasa somamme,

earpiece sadauki yasaka domin baya so sarki

yace masa yarage gudu, Sunkai wata playover ne

suka ha soldiers dayawa suna bincike motocin

Sadauki yacire no motanshi yasaka sarki onder

site din mota, yana Kai gurin su yace ya akayi,

card dinshi ya nuna musu tuni suka Sara masa

aka basa hanya yawuce, Deeni yayi wata da duk

wani Dan ta adda yatura pics din SADAUKI yace

da anganshi ya bada go a head a kashe Shi

tareda Wanda suke,, kofar wani Kauye ya hangi

kura na tashi kamar hanyar ba kyau, bai tsaya

wata-wata ba ya canza hanya ya yanki daji

nanma akwai dogarawa masu makamai sarki

yace mufito Ajlah, sadauki yace mufito ba sokake

su kashe mu,? SARKI yace mufito kawai akwai

mafita, sadauki yasharesa yacigaba da gudun Shi,

Katon lion ya Tare su Mai manyan fukafukai, wani

murmushi Naga yayi yafita batareda yaji me

sadauki zaice ba, suna hada ido da sarki Sega

lion din yaduka, sarki yayiwa Sadauki nuni da

hannu kan yafito waje, bamusu yafito, sarki yarika

hannun shi suka hau lion din tuni yatashi dasu

sama.... dai dai nan motar su takama da wuta.

Part 45 Bai tsaya ko ina dasu ba se gate din

gidansu Ajlah yaduka suka sauka ' dasauri yabar

gurin, sadauki yace Amma Baba kana tsafi ne?

Sarki yayi murmushi yace no yanzu Ba lokacin

wannan zancen bane, basu tsaya ko ina ba se

fadar sarki anyi sa'a bakowa a gurin daga mama

da Dan tanin, sadauki yasamu guri yazauna sarki

ma yazauna, mama tace marhaban-marhaban

sannunku da zuwa, Dan tanin tashi ka kawo

musu abun tabawa, Mai martaba ne yafito daga

wanka yaji sautin muryar Ajlah dasauri yasaka

Kayan Shi yafito, yarungume Dan nasa yana

hamdala, yadubi sarki Abdul Azeez yabasa hannu

suka gaisa yamasa sannu da jiki. Abunci sukaci

Sannan Mai martaba yaso jin labarin yadda akayi

anan sadauki ya warware musu komai, mama

tayi matukar tsorata da jin wannan labarin, mai

martaba yace wato nima sun so suka sheni

Amma kwanana suna gaba Allah yakara kiyaye

mu, abunda nakeso yanzu kowannenku yakama

bakinsa kar kutaba nuna cewa angan sarki zamu

kira family doctor yaduba Shi yamasa text

Sannan acigaba da bashi kulawa har yasamu

lafiya Sannan afara zancen komawarshi garin su,

sarki Abdul Azeez yace ay nikam nayafe sarauta

kowacce iri baxan iya komawa kujerata ba, mai

martaba yace ina fah mutanen gari suna kewarka

garinka na cikin wani hali nuradden bai zama d'a

ba dole Ka koma kasaita garinka. Mama

takurawa sadauki ido daya rame yayi baki kamar

bashiba, Mai martaba yacigaba da cewa kaikuma

Ajlah idan ka huta zuwa kwana biyu ka koma

inda iyalinka idan ka karkare exam dinka kudawo

tare gidanka iz ready. Toh angode yafada yatashi

yawuce side dinshi angyara shi tsaf tamkar yana

ciki wanka yayi yadade yana wanka Sannan yafito

domin Rama sallolin da ake binsa abunci kala-

kala mama tahada masa kadan yaci saboda

yanda yake jin zazzabi, Daki babba aka ware ma

sarki Abdul Azeez angyara sosai Komai akwai ciki

na bukata. Likitan daya Duba Shi yace akwai

malaria ' ulcer dakuma tension ahankali zai warke

idan yana cin abinci da magani Sadauki kwance

yarasa meke masa Dadi yajanyo wayar Shi

yasaka kiran wata number danaga anyi saved da

wifey baiyi tsammanin Zata shiga ba kawai dai

yakira ne. Ga mamakinsa seyaji tana ring, dai dai

wannan lokacin Ajlal ta kunna wayar, dasauri

tadaga wayar tana hello... shiru sann yace dama

wayar na aiki Amma ko nemana bakiyi, Aljal tayi

ajiyar zuciya yakake? Lfy Lau yabata amsa a

month dinnan Nake son aurena dake yakasance

Ina so Dana koma Egypt gobe Zan saki matata

koba Komai namata Abunda bazata manta dani

ba cos Dan na nemo mata mahaifinta yanzu haka

yana gun Mai martaba Ana treating dinshi, da

karfi tace wot? Angansa, sadauki yace Waye

kinsan menake magana ne? Ajlal tace no no

bakomai se anjima ta tsinke wayar..... murmushi

yayi yace nafara kama ki, Karfe 6 na yamma jirgin

Shi yasauka, Baishigo gidan ba Se 9 Zaune take

kan 3star tana game dawaya dakin se kamshi

yake kamshin girki Dana tiraren ta, sallama yayi

dasauri ta yadda wayar ta tazo ta rungume sa

oyoyo oyoyo, sadauki yasaki baki yana kallonta,

jekadiya ce tafito tana masa sannu da zuwa. Ta

kalli Aljal tace to ay seki Basra yahuta tukun ko a

haka ake tarbon mijin duk zumudinki yadawo,

sadauki yace dama kunsan Zan dawo ne yau?

Jekadiya tace nidai gurin Ajlal naji, sadauki

yakalleta yace Gud aikin na kyau, Ajlal tadan

Hararesa tace lfy dai wannan kallon, sadauki yace

a hana mutum yakalle wifey dinshi, Ajlal tace

sekuma Kane meta tana Kai nan tawuce dakinta

Wanka yayi yacanza kaya bai fito ba se 10:30 ya

hau dining yayi saving kanshi stick meet tareda

honeydew peach color, seda yagama Sannan

tafito rikeda wani English novel *no love*

Ahankali yace Ajlal zonan, tadago sleeping eye's

dinta ta kallesa. Cewa nayi kizo ba kitsareni da

ido ba, Aljal ta gwaguda masa sann ta ajiye buk

dinta tazo, kujera yanuna mata data zauna. Yace

ke haka ake tarbon miji kinbarni da yunwa bakizo

kin tayani wanka ba bare kimun tausa Ko insamu

Inyi bacci , ba tambayar ya hanya bare kitambayi

dangina da naki kinsan Kuma inda naje, Ajlal tace

Toni ay kace ba kasona Kuma ba matar ce niba

kaje wifey dinka tamaka duka wannan, sadauki

yace haka kika ce koh? Tace eh, sadauki yace

dan matso Kiga! Ajlal ta zunbure baki Sannan

takarasa idonta yake kallo sosai yana murmushi

Ajlal tayi saurin kauda kanta yace kidena juyawa

nariga da nagama confirming Komai, Ajlal taware

ido miye ne? Sadauki yace nothing ba dole

kijiba... Seda safe tafada tareda shigewa dakinta,

sadauki yace zaki gane dani kike zancen,

kwanciyarta keda wuya yakirata tana murmushi

tadaga wayar, sadauki yace ykk my, tace fine nd

you? Same here yabata amsa ' kinsan me? Tace

no, Nagama shirya mana Komai da yanda zan

tunkari Mai martaba Babu wani sauran matsala

yanzu haka narubuta takarda saki uku ne aciki Ko

safe bazata kai dq igiyar aurena ba yanzu Zan

kau mata idan muka gama waya, Tuni hanjin

cikin Ajlal suka duri ruwa jikinta yasoma Bari tace

Amma Amma Amma dai daka... Sekuma tayi

shiru, dariya mai karfi tazowa Sadauki ya tsinke

wayar, yadauko biro da paper yarubuta ya nufi

dakinta, seda cikinta ya murda Jin anbude ganbu

tuni tafara bacci harda Su minsharin karya,

sadauki yayi murmushi yace kitashi fah nasan

bakiyi bacci ba yanxu naji motsinki, Ajlal tace Ni

komenene kabari se Gobe baccin na damuna

sadauki yace nikuma yanzu nake so dole kitashi

ko na tadaki da kai na Dole badan tasoba ta

tashi Zaune yamika mata takarda ungo wannan

Gobe zaki koma nigeria abbanki nanan yadawo

yakamata kugaisa nagama hada komai akan

tafiyar yana Kai nan yafice harya kai kofa yaji

tamkar sautin kukanta yace lfy dai ko? Ajlal tace

miye acikin takarda ne? Sadauki yace kibuda

kigani, Ajlal tace wlh bazan Buda ba ' sadauki

yace dama kin bude abunda yake ciki yanada

amfani sosai agareki, Ajlal tace Dan Allah ka karbi

abunka, sadauki yafita yarufo mata kofa yashige

dakin Shi yana dariya yasha baccinsa lfy Lau mai

dadi sabanin Ajlal data kasa bacci se Kuka da

adduar Allah yasa saki daya ne duk yanda taso

yadaure takaranta takasa seta fara warware wa

tafasa. Part 46 Dakyar tafa safiya saboda kukan

da ta kwana yi yasaka ta tashi da ciyon Kai,

saboda haka bata fito ba sebayan data gama

sallar asubah sann bacci yadauketa. Jekadiya taji

shiru ta Dan leko ta, kan gado tasameta

kudundume cikin bargo dasauri ta karasa tace lfy

yar nan? Ajlal tace kaina keciyo ina Ganin jiri,

jekadiya tace ayya sannu kidaure kitashi kiyi

wanka idan kikayi breakfast Seki sha magani.

Dakanta taha damata ruwan wanka bayan tafito

tadauko wata gown green tasaka komai bata

shafa ba tafito falo tahaye kujera rayuwarta ba

dadi. tana mai cike da nadamar Abunda ta aikata,

jekadiya ce takatse mata tunani data kawo mata

breakfast dinta tareda *Panadol extra* Kamar mai

cin kanshi haka take cin Dan kalin, daga bayama

ta turesa tadauko maganin ta ballah biyu Zata

sha dai dai nan Ajlah yafito yana gyara rigarsa

yace yauwa in kin shirya kifito ina jiranki waje,

Ajlal tayi rau da ido ban da lfy bazan iya fitaba,

sadauki yajuyo yace meke damunki ne, Ajlal tace

nima bansaniba, Sadauki yace baki karanta sakon

dake cikin takardar dana baki ba, Ajlal tace ehh Ni

bazan duba ba. Sadauki yace ollryt Ni zan wuce

skull inada exam duk randa kika karanta kyasanar

dani Naga alamar bakya murna da dawowan

Abbanki yana Kai nan yawuce yabarta fuska tab

da hawaye. Alhamdulillah exam tayi sauki ba'a

yadda ake zato ba fuskarshi dauke da murmushi

yafito yazauna kan wata kujera yana hutawa,

kamar daga sama yaji anyi hugging dinshi tareda

basa kiss a wuya, dasaurin Shi yajuyo Dan yaga

waye, ido yaware Ganin nobia atare dashi hi... you

I'm mizz... yhu, sadauki yace thanks yajuya baya

a hankali yajuyo dashi hi.. man wts wrong with

you... sadauki yakalleta yace nothing. Nobia tace

no fah did I change or did you just stop loving me

'... Sadauki yace yuppie I'm married fah just

leave me alone! Nobia tarike zuciya no no no Ajlal

we do not start by now, sadauki yatabe baki I so

much love my wife so you should leave for sure,

Nobia i taci kwalarshi tace how comes I can't

without you plss don't judge me, Sadauki ya Mike

yabarta gurin, ita Kuma takuduri niyyar seta ga

bayan matarshi kowaye ita' Koda yashiga gidan

bakowa a falo se tv dayake kunne yazauna yana

kwalawa jekadiya kira ' da gudu tazo tana masa

sannu da zuwa ranka yadade ' Ina matar gidan

ne? Jekadiya tace to wlh ranka yadade yau dai

nakasa gane kanta se Kuka take Kuma tace kanta

na ciyo da alama akwai Abunda keda munta yaka

mata ka bincika hakan, sadauki yace ehh haka

za'ayi but kifara kawo mun abunci bana iya

hawan table na gaji, Dan bun shinkafa da miyar

tarugu akayi yaji kayan lambu se zobo, sadauki

yaci sosai sann yaje dakin Shi yayi wanka

yacanza shiga, kwance yasameta da alama ba

bacci take ba Amma batasan da zuwan Shiba

tana kallon sama tana hawaye sadauki yayi

gyaran murya yace, ke ance bakida lfy ko muje

asibiti ne? Ajlal ta dago red eye's dinta ta kallesa

tace no ba inda zani, sadauki yace tokuma seki

cigaba da zama da ciyo hakan bazai Yuba, Ajlal

ta kallesa ta watsa masa harara tace aranta naji

wani malami yace idan aka rubuta saki akabawa

mace matsawar bata karanta ba bata saku ba

Dan haka har Abada bazan Buda ba, sadauki yace

mekike cewa ne? Ajlal tace Ni bance komi ba,

azuci take zancen Amma yajiyo komai datake

cewa, yace ok kinsha magani ne? Ajlal tace na

sha Ni Ka kyaleni kawai, sadauki yace taya zan

bar yar mutane ba lfy kokuma sokike Allah

yakamani da hakkin ki, inaga ma yau dakina zaki

kwana Dan Ina tsoron barin ki anan kedaya kar

ciyon yamiki yawa acikin dare baki tareda kowa,

Bata kawo komi ba saboda haka tabisa Dama

tana Jin alamar zazzabi jikinta, gado ta haye can

karshe tayi Addu'a tafara bacci, sadauki kuwa

system dinshi yadauko yana wani ayki bai gama

se kusan 11 alokacin baccinta har yayi nisa, a

hankali yake kiran sunanta dakyar take iya bude

ido ta kallesa, yace kitashi kiyi alwala sann ki

kwanta Shi Isa dayawan mata kuke mugayen

mafarkai alwala lokacin shiga bacci nada matukar

fa'Ida dole badan tasoba ta tashi tayi alwala

Zata hau gado yace no mezai hana kiyi nafila ko

biyu ce tinda kin Riga kin tashi, Aljal tadubesa

kamar zatayi kuka. Sadauki yayi murmushi yace

yihakuri yar mama plss kizo kiyi bara na tayaki,

bawani dogon musu takura hijabinta tabisa Sallah

raka'a bitu sukayi Sannan suka sallame Addua

yamata sosai bayan yadafa kan ta sann yace taje

tayi kwanciyar ta Shikuma yaci gaba da sallan

Shi bai iya Bari ba seda yaji bacci nason fin

karfinshi. Sann yazura jallabiyar Shi yayi light off

ya haye gado, yana karanto adduar bacci, seda

yakara tofeta da Addua Sannan ya kwanta. Part

47 Ihu tabuga sakamakon jin hannun shi a rigarta

Ajlah miye haka ne rape Dina zakayi? Sadauki

yace Koma mene kibada hankalin ki kawai basai

anjimu ba, Ajlal tace bayan ka sake ni zaka bijiro

mun da wannan cutar meyasa baka nemeniba

randa nake halak dinka, sadauki yace ok Dama

kinsan na sakeki kika biyoni dakina ke kanki baki

yarda da sakin bane Kuma har yanxu inada

tabbcin baki karanta ba. Ajlal tace bazan karanta

ba ina jiran lokacin dazan karanta ne, sadauki

yace kinyi a banza yacigaba da Abunda yake...

daga Shi har ita sunci wuya dasafe dakyar yake

iya tashi yayi wanka yayi sallah Ajlal kuwa se

alokacin tasamu bacci kuka sosai ta kwana tana

yimasa ' lallashin duniya taki shiru gawani

zazzabi daya rufeta shikanshi dauriya yake Amma

yaji jiki shidinma zazzabin yakeji, Karfe 8 yakara

tadata kunyarshi takeji sosai duk tsiwarta bakinta

ya mutu, dakan shi ya hada mata ruwan wanka

masu zafi bayan yagasata acikin ruwan dettol ihu

sosai take tana kiran ummy, Bayan tagama sallah

tajanyo bargo tarufa dashi, jin sadauki acikin

bargon ta kwala ihu atake ya danne mata baki ke

miye haka ana jinki fah, Ajlal tace to katashi daga

nan mana, sadauki yace nima bargon nake so

sanyi nakeyi, a haka suka cigaba da bacci

yamatseta sosai ajikinsa se 10 itace tafara

motsawa tana kallon yanda yarungume ta tayi

murmushi tace mijinah har aljannah insha Allah,

kallon shi take sosai tana yaba kyan fuskar shi,

hannu takai tana taba sajenshi, sadauki yace irin

wannan abun haka ay seki saka nadau ko wifey

dina ce dake sona, dasauri ta janye hannunta

Dama katashi. Sadauki yace haka ake gaida miji

gidanku, Ajlal ta hararesa Ni ban iyaba, sadauki

yace ok Ni zan koya miki yanzu kokarin mikewa

yake Da Han zaginta ta gudu kafun takai kofa

yarufe ganbun da remote, Ajlal tajuyo Kamar

zatayi kuka. Hannunta biyu yaware ya danne su

akan ganbu yakura mata ido yana tuno randa tayi

saving din shi da lokacin datake cewa ya aureta,

kiss yakai mata a lips atake kafafunta suka kasa

daukarta yabi wuyanta da kiss lokacin dayazo

gun rigarta dasauri tayi baya kamar Zata fadi

yace kinga yanda couple suke morning, Ajlal tace

Ni bana son irin wannan abun kaje kayiwa wifey

dinka. Sadauki yace ay tazo hannu wifey din

Daga ranar bata kara yadda da kwana dakinshi

ba dawuri take saka key akofarta shima kuwa

kyaleta kawai yake tinda yanda wani key din a

hannun Shi yasan meyasa take kwanciya dawuri,

Nobia Zaune tagama hada duk wani sharri dazata

kullawa Aljal tashirya balaifi shigar tarufe

tsiraicinta tanufi gidan Sadauki a dai dai lokacin

data San yana exam hall, Jekadiya tasama tace

hey... jekadiya tace Ina nasan wannan yaren bara

nakira Ajlal tazo, Ajlal tafito sanye da Riga da

wando red nd white tayi kyau sosai, nobia tabita

da kallo kishi Kamar zai kashe ta, Ajlal kuwa

tagane kowaye ita saboda haka tazanyo wayarta

tana soyyayyar ta da sadauki yana my wifey kina

lfy, nobia takara fusata ta ture tiren da aka kawo

mata abinci ta kwace wayar Aljal, ar u mad Aljal

ta watsa mata harara atake nobia tajanyo iron ta

kwada mata aciki wani irin ihu tayi taxube kasa

tana gurje -gurje, jekadiya tafito aguje dai dai

lokacin data fiddo acid Zata watsawa Aljal Wadda

take kwance bata motsin komai se jini dayake bin

kafafunta, jekadiya na Ganin haka tajanyo kujerar

dining ta watsawa nobia atake acid din yazube

kan kafar jekadiya duk atare suka fadi suna ihu.

Part 48 Sadauki dayake jin Abunda ke faruwa

yayi jifa da wayar Shi ya bar exam hall din, tuki

yake har baima san yanda yakai gidan ba Allah

kadai yakai shi lfy, uku-uku yake taka step din

akofar shiga ne yahadu da nobia zata fito se

tangadi take, sadauki yacakumi wayanta hey..

you wot did you do for her, Nobia tayi tsaki I

could kill cos of you but I did not hurt her 2much,

Sadauki ya wanketa da mari mekike fada ne haka

iye seda yaga bata motsi Sannan yabi ta kan

matarshi kwance yasa meta jini na zuba a

kafafunta ya salam ya furta duk ya rude, idon shi

yakai kan glob din acid yaware ido se alokacin ya

lura jekadiya da kafarta ta sabule, sauka yayi

aguje kozai samu Nobia yakara kashe ta acewar

shi amma bai same taba, Nobia kuwa taci ihu

amma bamai jinta bare yakawo Mata doki saboda

haka yana sakinta ta tattare kominta tabar gurin,

kasa ya sauko yasamu wani ma'aikacin gurin

yamasa bayani shine ya tai maka aka sakasu

mota sadauki yakaisu asibiti, Emergency wall

akayi da Ajlal, jekadiya kuwa aka mata dressing

kafar Dama ba sosai taji ciyo ba Amma kafar ya

soma lalacewa kozai warke bazata koma dai dai

ba, sunfi karfin awa daya sann suka fito suna

tambayar Sadauki ko shine mijin Ajlal sadauki

yace eh, likitan yace kasameni office, sadauki

yabi bayansa bayan yazauna ne likitan ke gaya

masa cewa cikin dake jikin matarka ne yasamu

matsala dole muka fitar dashi yanzu zamu mata

wankin Mara idan Ka amunce saboda gudun

wasu matsalolin, sadauki yashare wani gumi

daya keto masa Dama ciki ne da ita to kwana

nawa, doctor yace kodai baka bukatar hakan?

Sadauki yace no Ina tunani ne bansan tanada ciki

ba, doctor yace yes bazaka saniba na 3weeks ne,

sadauki yace ollryt yasaka hannu aka wuce da

ita, Tunani yake Ina zai kara ganin Nobia ya

hallakata yamata raunin da ba mutum dinda

zaiso ya kalleta, hannu ya dunkule ya daki kujera,

Jim kadan suka fito da ita aka saka mata drip

dole zatayi ko kwana biyu ne yanda jinin yazuba

a jikinta dole tana bukatar Abunda zai dawo

dashi, Gida ya koma ya tube yashiga gyaran

gurin bayan yagama yayi wanka yasake fita seda

yamusu take away Sannan yanufi asibitin, kwance

yasameta se bacci atake takara wani irin fari

tamasa kyau shikam, a ahankali tafara motsawa

tana bude ido tana lumshewa, u'nn.... um.. em..

ah.. Ajlah kazo dan Allah kazo in gaya maka nice

wifey dinka karka sakeni zan haifa maka twins

masu kyau masu kama da kai, murmushi yayi

yariko hannunta yace bude idonki da kyau Ajlal

nasan komai nagane komai daga randa Zan bar

kasar nan lokacin Dana kalli idonki na biyu

lokacin Dana kurawa fuskarki ido a cikin pics

dinki dasuke gidanku last shine shekaranjiya Dana

dawo, Ajlal tace u'unn... Ni ka kyaleni ba yau

kasa ba min gizo ba. Sadauki yace ninefa kibude

eye's dinki, Juyawa tayi tacigaba da baccinta,

sadauki yatashi yashiga dakin jekadiya yagaidata

yabata abunci yakoma gurin Aljal lokacin harta

tashi zaune tana tariyo abunda yafaru da ita,

sadauki yace sannu yajikin, Ajlal tace dasauki

meya sameni ne sadauki yace bayan zuba kije kiyi

wanka kiyi brush kizo kici abunci nasan kina jin

yunwa, bamuda ta taje toilet tayi wanka yamika

mata kayanta tasaka, yazuba mata abincin da

kanshi yake bata harta koshi ya lura da yanda

take cije lebe yace kodai kina jin wani abu ne?

Ajlal tace marana keciyo Sadauki yace sannu

Allah yabaki lfy ki kwanta kinji kwantawa tayi

sedai cikin nakara yimata ciyo tarike Shi gam

ganin haka yasa sadauki fita yazo tareda doctor

allurar bacci aka mata bayan tasha magani,

Kusan kwananta biyar Sannan aka sallameta

jekadiya kam kafa se godiya taki mikewa sosai

shiri yake sosai zai Koma Nigeria, tinda yagama

exam dinshi, Aljal ya kirata, ta Dago tana kallon

shi yace meyasa baki karanta sakon Dana baki

ba, gabanta yayi mugun bugawa yace jeki dauko

mun kayana jiki ba kwari ta dauko masa yace

zauna, bayan ta zauna yace bude ki karanta, Ajlal

tace Dan Allah katsaya in maka bayani Ni bazan

bude ba, sadauki yace kinyi laifi ne kike kuka

haka, Ajlal ta gyada kai no, sadauki yace toh

maza bude ki karanta, jikinta se Bari yake haka ta

daure ta bude dasauri ta runtse idonta taki kallon

paper din, sadauki yace ban son wulakanci fah ki

karanta yanzu nace, idonta taf da hawaye ta bude

tana kallon shi yace bani zaki kallah ba takarda,

Ajlal takara langabe Kai plsss, sadauki yace ollryt

Zan fada miki Da baki Na Kuma sau uku Zan fada

tinda bazaka duba ba, dasauri tafara karantawa,

abunda tagani yayi matukar bata tsoro tarasa

metake feeling dadi mamaki kunya bawanda bai

ziyarcetaba. Da gudu taje tafada kanshi tayi

hugging dinshi kiss take basa ko ina har seda ya

riketa yace hey.... Stop Karki sakani wani yanayin

kara kankamesa tayi shima din yariketa, Ajlal irin

wannan hugging da kiss zakisa in manta Sunana

fah, Ajlal kam kasa magana tayi, a hankali ya

dago ta yace Ke wannan murnar tayi yawa fa say

something mana, Ajlal tace nakasa ne, shine

kaketa wahaldani tinda kabani takardar nan

nakasa bacci inata addua Allah yasa saki daya

ne, sadauki yace aww bake kikace askance

amarya ba aureki Ajlal tace ni kabari banso,

sadauki yace ni kikafi wahalsuwa wlh kusan

shekara ina fama da sonki Amma baki taba nuna

kece ba kinsa Ina takuraki bisa rashin sani, kina

mun rowar voice dinki dukda kina sona why Ajlal

Ajlal tace Ni abar zancen kawai, sadauki yace toh

miye gorona, Ajlal tadago sexy eye's dinta tace

night, sadauki ya ware ido Dagaske kike? Ajlal

tace eh, tareda sunna kanta cikin jikinshi. Part 49

Wanka tafito tana shafa Mai Sega Ajlah yashigo

bayaji motsinsaba sejin tayi anyi hugging dinta ta

tabaya ihu tayi dasauri yajuyo da ita ke nine fah,

Ajlal tasauke ajiyar zuciya ai Seka tsoratani ban

fa ganja ba, sadauki yace kawo na shafa miki oile

din bamusu ta mika masa yadebo kadan yagurza

yafara shafawa fuskarta a hankali yake bin ko ina

yana shafawa yagangaro a wuyanta zuwa kirjinta

dasauri tarike masa hannu kabari mana, sadauki

yace Mena miki Ne, yacigaba da shafa mata a

hannu yanemi warware towel dinta ne tabuga

kara, sadauki yasaki baki yana kallon ta kekam

sekace jaririya komai sekin mun ihu sekace Ana

yankaki Aljal tace to kadena mun iskanci mana

zaka mun tsirara Ga hasken wuta bakyau hakan,

sadauki ohh.. kice in yi light off kawai zanfi

ganewa, Ajlal tace Ni kafita kawai nagode Zan

karasa dakai na, sadauki yace aikuwa baki isaba

dakaina Zan saka miki tufafi Kuka tafara mishi

tana buga kafa Allah ban SO kayi tafiyar ka

nagode, bai saurare taba yakashe hasken dakin

yakarasa cire towel din seda yabi ko ina ajikinta

ya shafeshi da Mai Sannan yajawo mata wata

rigar bacci purple Mai kyau yasaka mata ' se

tunzure baki take tana wasu magana aciki ciki,

sadauki yace zagina kike koh, Ajlal ta ware ido

haba dai yazan zageka ne? Sadauki yace to

mekike cewa ne, Ajlal ta kafashe da ido batace

Komai ba, sadauki yace yakina kallo na haka

inafa Ganin ki, tafadawa tayi kan gado tana

dariya yabita. Cak yadauketa zuwa dakinshi ya

direta kan gado yashige toilet yayi wanka sann

yayi sallan isha'i coffee yasha yadan duba

system dinshi, Ajlal yasoma kiranta Amma hartayi

bacci, Addua yatofesu dashi Sannan yamusu rufa

da blanket, Ahankali yasoma lalubota yana

kokarin warware kullin rigar, firgigit tafarka Zata

saka masa ihu yarufe mata baki na nasa, dukan

Shi tasoma yi Amma ko jin ta baiyi seda yagaji

Dan kanshi yasaurara mata, Ajlal ke kikace zaki

bani goro a night Amma yanzu kina guduna, Ajlal

tace ni bana son irin abunnan dakake mun

sadauki yace bakya so koh? tace ehh! Sadauki

yace ok kiyi hakuri kiyi kwanciyar ki insha Allah

bazan Kara tabaki ba, yana Kai nan yasauka kan

gadon yajawo system dinshi yana dubawa, kusan

minti ashirin Aljal takira sa Ajlah! Ina jinki yabata

amsa, Ajlal tace bazakayi bacci ba, sadauki yace

ehh bana bukar baccin, Ajlal tace kodai na bata

maka rai ne, sadauki yayi murmushi Mai ciyo

yace ki kwatanta kigani, Ajlal tace kayi hakuri Dan

Allah, sadauki yace da ban hakura bazaki ganni

ba, Tadade tana tunanin mezata masa Sannan

daga baya ta yanke shawara tasauko kan gadon

tarungumesa ta baya, sadauki kam murmushi

yayi yarike mata hannu menene yakamata kiyi

bacci fah, Ajlal tace ni bazan iyaba kaima kazo

mu Kwan ta tare, sadauki yace no baxan iyaba ne

indai muna Tare dole Zan tabaki kinga kuma kina

cutuwa da haksn shi isa gwara in dawo nan

kawai baccin ba yafitar mun arai, atake tafashe

masa da kuka, God! Yafada tareda dafe kan shi

Mena miki Ne Dan Allah, batace Komai ba

tacigaba da kukan juyo da ita yayi yana lallashin

ta, dakyar tayi shiru sewani ajiyar zuciya take,

shiruuu yama dauka tayi bacci, can tace Ajlah,

sadauki yace aww.. wai bakiyi bacci bane Aljal

tace eh Dan Allah Kayi hakuri mukoma kan bed

insha Allah wannan karon bazan maka gardama

ba, sadauki no bazan takuraki ba na hakura

kawai, Ajlal ta langabe kai plsss naaa! Sadauki

yace are u sure ban takuraki ba? Ajlal tace eh,

cak yadauketa suka koma bed, yacire mata rigar

sewani kare kirjinta take da hannuwanta, sadauki

yayi murmushi Zan cire wannan kunyar taki tana

cutar dani fah, soyyayya suka sha bata wasa ba,

sadauki ya gamsu sosai, Ajlal tanuna masa

tsantsar so jinta yake tamkar wani bangare na

jikin sa Wanda bazai iya rayuwa babu Shiba..

2dyz suka shirya domin komawa Nigeria,

Alhambra jekadiya anfara samun lfy sedai da

sanda tace amfani, Shiga sukayi iri daya, Riga da

wanda black se jacket dasuka Dora sama fara

Aljal tasaka farar hula tazubo gashinta har baya,

sadauki kuwa yakara da karamun glass rike yake

Da hannun ta jekadiya na bayansu cike take da

murnar Ganin sun daidaita kansu, mama zataji

Dadin wannan zuwan, da magrib suka iso Nigeria

mota yakaisu Sabon gidansu yace musu se Gobe

zasu Je gida yana son yamusu surprise ne, Tin

safe tagama hada musu abun karyawa takoma

tayi wata shiga cikin shards gizna green Mai kyau

da ita tayi simple Make up tafito nan suka hade

da sadauki taduka tana masa yagajiya dukawa

yayi yadagota no bana son irin wannan gaisuwar

kinga wadda nakeso dagowar dazatayi yahada

bakin Shi danata, haka tashiga basa martani seda

suka gaji Dan kansu Sannan ya saketa dagudu ta

juya zata tsere yakamota ya matseta gam

ajikinshi, Ajlal idan munje gida plss Karki gayawa

mama halin da kika shiga jekadiya ma munyi da

ita kan tace ruwan zafi ya konata, Ajlal tace toh

yayi yanzu muje na shirya, sadauki se dare fah

zamuje, Ajlal tajuyo tana shirin bata fuska ya

lakaci hancinta I'm joke muje kekawai nake jira.

Part 50 Zaune take tana cin salad sejin tayi anyi

hugging dinta ta baya mama na I really miz u,

mama tace woww Ajlal kece shine tafiyar ba

announcement bare a hada muku liyafa , Ajlal

tace surprise ne momma . Se alokacin sadauki

yashigo yace kekuma daga tsayar da Mota seki

gudu baki ma tayani daukar sauran kaya ke wai

yar mama koh? Ajlal ta langabe kai eh mana,

mama kam se binsu take da ido tana son gane ko

dai sun shirya ne, Abinci suke ci kala-kala daga

bisani ta nufi side din shi tayi wanka ta canza

kaya seda tagama shiri tsab sannan sadauki

yashigo woww kin ganki kuwa, cak ya dagata

yana yawo da ita, Ajlal se dukan Shi take ' shima

dai wankan yayi yajata sukaje gurin Mai martaba,

Ajlal se dube dube take duk ta kagu taga abbanta,

Mai martaba yace yakoma garinsu, Ajlal tayi rau

da ido tana kallon Sadauki da tuhuma Sadauki ya

kwashe da dariya Karki mana kuka fah. yana

fitowa yanzu, Ummm.... sukaji anyi gyaran murya

dasauri Ajlal tafada kanshi takasa furta kalma ko

daya se kuka take shidinma kukan yake sundau

wani lokaci a hakan kafun daga bisani yazaunar

da ita yana lallashin ta, dakyar tayi shiru tana

maida nunfashi Ajlah sewani binta yake Da kallon

soyyayya, Ajlal tace abba na Kayi baki ka rame

katafi kabar ni inata missing dinka, dago fuskarta

yayi yace kiyi hakuri 'yata nasan kinyi

maraicinmu nida.... kasa karasawa yayi yakashe

da Kuka tuni kukan yadawo mata sabo tafara

kiran ummy na, Mai martaba da Ajlah se kallon

su suke cike da tausayawa Babu Wanda yayi

yunkurin hanasu kukan, ☆☆☆ *masu

karatu*☆☆☆ kun manta Albina koh, Sanye cikin

Riga da skit da material tayi matukar kyau da

cikinta Wanda bazai wuce wata 6 ba, dakin

maman ta tawuce suka gaisa itada mijinta Aakil

Har gun mama suke dashi mama nata yaba irin

kyan da cikin yamata dakuma irin kulawar datake

ganin mijin nabawa Albina. Yanada kirki. Naman

kai Albina keci Sega Sadauki yashigo tareda Ajlal,

Ajlal taware ido lah Albina kece? Murmushi ta

sakar mata gabanta na cigaba da bugawa tin

bayan aurenta da Aakil bata kara saka Sadauki a

ido, ba, dakyar ta hado kalmar ina wuni Ajlah,

wata uwar harara ya manna Mata a duniya idan

kacire Deeni Babu Wanda sadauki yatsana sama

da Albina, Ajlal tace Ana gaidaka fah, tsawa

yadaka mata seda tadan firgita Sannan yamata

nuni da kofa ko baiyi magana ba tasan meyake

nufi, dole tafita badan ranta ya soba, gashi tana

son ganin mijin Albina, sadauki yakusa ciki se

wani dagawa yake Aakil yayi murmushi yabasa

hannu sugaisa sadauki ya buga tsaki yabar musu

gurin, jiki sanyaye suka bar gurin, fadar Mai

martaba suka dosa, bayan sun gaida shi yamusu

nasiha akan zaman aure, Aakil kuwa jinsa kawai

yake tinda yafito yau yake jin wani iri ba Dadi,

sallama yamasa yafice, fitar Shi keda wuya sarki

Abdul Azeez yafito, Albina tagai dashi cike da

girmamawa se mamakin take yadda suke kama

sosai da Ajlal. Mai martaba yakara yimasa

bayanin ta suka kara gaisawa, yace a kira mijin

sugaisa, Albina tajanyo wayarta takirashi tana

Sanadda Shi yazo yagaida abban Aljal, se cewa

yayi yadan fita nan ko yanxu zai baro gate din

yarasa meke masa Dadi, sarki yace bakomai idan

yazo daukanki ma gaisa, sakewa tayi sosai da

abban Aljal suna fira jefi-jefi yakan yi mata

nasiha akan rayuwata da zaman aure, wani jinsa

take yi tamkar babanta dakyar tabaro fadar Mai

martaba tare take da Ajlal wadda minti-minti taje

ganin Abban ta atare suka wuce side dinsu

Albina, maman Albina tayi matukar farin cikin

ganin su da Ajlal sewani nan nan take da ita

Harda kawo mata abinci kala- kala Albina kuwa

se tabe baki take Itakam kwadon zogale takeso

ko kuma funkasau ' maman tashiga kitchen ta

hada mata atake tafara murnar zataci funkasau

abunta, Aakil ne yazo yadaukanta tace suwuce

zasuyiwa mama sallama jiki ba kwari yabi bayan

ta sukayiwa mama sallama har sun fito mama

tasaka kiransu tace kutsaya Ajlal tabani sako

cewa idan kunzo inkirata taga Wanda yakasa

mijinta dukan su suka saka dariya, Albina takoma

ta zauna, mama tayiwa Ajlal waya, anyi sa'a

sadauki yafita da gudunta tashigo dakin har tana

tuntube, tana fadan Ina yake inga koyafi mijina da

aka ki Ajlah saboda shi, Albina tace Kai Aljal

kawai ALLAH yakaddaro ne mama Se dariya take,

Aakil kuwa kadan zuciyan Shi tafado Dan fargaba

dabara ta fado masa yasaka hulanshi yarufe

fuskarshi, Ajlal na zuwa tabata fuska, kinga ko

Albina mijinki namun rowar fuskar shi, Albina tace

Sekin biya zaki gani, Ajlal tace how much kudi

akwaisu daga one million zuwa 50 Zan biya

mama ta zaro ido lallai Ajlal kin kai, Ajlal takara

da zummar Zata cire hular taji anyi balain

fincikota, tana juyowa yadaga hannu zai mareta

tuni Albina ta rikesa wulgata yayi gefe ya finciko

wuyan Aljal kina hauka ne zakije duba fuskar Shi

dole Sekin ganshi mijinki ne Ko abbanki, Ajlal ta

kafe Shi da ido tana kuka mama tace ya isheka

ma rasa kunyar yaro ita wannan daka wulgar ciki

ne da ita Kuma nasan kagani domin ba makaho

ne kai ba Sannan mijinta sai yayi karanka idan

kamasa barna, sadauki ya maimaita kalmar miji...

lol! Ina miji anan gurin, Ajlal taji ciyon cin xarafin

da akewa mijin Albina fiyeda abunda yamata,

Aakil kuwa cike yake Da haushin abunda yake

yiwa Ajlal to ita ina ruwanta daga tana son sa da

zumunci.novels / SADAUKI part 51 to 60

SADAUKI part 51 to 60

Posted by Bashir Sani Fesan on 21 Dec 2016 - 12:04

Kwana uku Aljal tadau zafi akan abunda Sadauki

yamata tadena masa girki baruwanta da Shi,

shima din shareta yayi tunanin sa itake da laifi ba

Shiba, " wanka tafito tana daure da towel daya

akanta tana tsane jikin ta da ruwa, dai dai nan

aka turo kofar dakin kallo daya yamata yawatsar

Ajlal kuwa ta buga masa tsaki tacigaba da

Abunda take tamkar bata san da mutum ba a

gurin haka tacigaba da lamarinta harta gama

shirinta tsab tajawo wani roba kankana ce aciki

da sauran Kayan marmari tasha Mai isarta

tashige toilet tawanke bakinta tafito rigar jikinta

take bi da kallo ta Dan yi tsaki tabude drower

tajanyo hijabi karami tasaka, Har takai kofa taji

anrungumota ta baya da Dan tsakinta ta juyo

tace "lfy dai ko" Ajlah yace haba my boo yazaki

rika shareni dayawa kinsan Kuma Zan cutu

dayawa, Ajlal tayi murmushi tace" wow" ashe

kam zaka cutu ne, dallah malam kasakeni Banda

lokacinka, baki bude yake kallonta nine malam

lallaima yarinyar nan, kiciniyar kwace kanta take

Amma takasa hakan yabasa damar juyo da ita.

kaga kasakeni inada abunyi, karab taji bakin shi

anata yana Bata wani kiss da ya saka takasa

tsayuwa da kyau, kasa sukaje gabadai sunkai

wani lokaci haka kuka tafara masa Jin labbanta

na zogi dakyar yasaita kansa yarabu da ita.

dagudu tabar dakin, kan ganbu ta jingina tana

maida nunfashi, wani shu'umin murmushi Naga

tayi da Ni Kai na Bansan kona miye ba, Abban

Aljal rike da hannunta yana mata nasiha da har

tazamemata karatu, aciki yake cewa Ajlal kin

manta dawani Babban al'amari dayake kanki Ajlal

tace meke nan abba na, sarki Abdul Azeez yatashi

Zaune yana fuskantar 'yar tashi yace kinmanta

akwai auren, Affan akanki kika Kara wani auren,

dasauri Ajlal tajuyo Affan Kuma abba Waye Affan

a hankali komai yafara dawo mata Sabo Affan

Dan gov din yola yes... hakane to Amma ya akayi

bata taba tuna hakan ba seyanzu, Abban Aljal

yada fata Ina hankalinki yake lokacin dakika

yarda da wannan auren, Ajlal ta fashe da kuka

tana bawa abbanta labarin sanadin auren, kwarai

da gaske ya jinjina al'amarin Sannan yakara yiwa

Ajlah da Mai martaba fatan alkhairi, Ajlal cikin

muryar kuka tace toh yanzu abba yaza'ayi nikam

wlh ko kadan bantaba tinawa da wannan

al'amarin ba seyau, ummy na Bata tina mun ba,

abba na kasan Ina son Affan Amma meyasa na

manta dashi kwata-kwata, Abban Aljal yace Ina

tunanin kema ba'abarki Abaya ba kicigaba da

Addua ALLAH yazaba miki mafi Alkhairi acikin

wannan lamarin, Ajlal tace abba yazaba min wlh

yazaba min SADAUKI shine yafi kowani namiji

cancanta akan ya aureni banida hanyar Saka

masa datafi wannan in nuna masa Ni tasace,

Abban Aljal yashare kwallan da suka zubo masa

tinda nadawo Abunda keda muna kenan bansan

dawani idon zasu kalli wannan zancen ba hakan

zaisa su saka mu acikin mutane butulu marasa

kawaici, murya sukaji daga sama nace wa ba

abunda zamu daukeku matar mutun kabarinsa

zama zamuyi mu warware wannan matsalar, duk

wanann bayanin Mai martaba keyinshi ' Ajlal

tasadda kai kasa ciki da kunyar Shi yace Karki

kuskura gayawa mijinki kinsan halinshi da zuciya

zai iya aikata wani abun, Sannan Mai martaba

yamaida kallon shi ga Abban Aljal yace anawa

sanin wata hudu ne Ko shekara hudu ma namiji

idan baya tareda matar Shi Kuma ba'a san inda

yakeba musulunci ya yarda tayi aure, toh Amma

wannan itace ta tafi tabarsa so Koh shekara

nawa ne auren ta yana akanshi sedai bamu San

tahukuncin wannan auren ba domin basu zauna

da wancan ba sadauki kuwa sunkusa shekara

daya, bana tsammanin ace basu taba tarawa

dashi ba sedai muje gurin malamai su warware

wannan matsalar, Abban Aljal yace abunda keda

muna kenan narasa ya wannan hukuncin yake,

Mai martaba yace bazamu Bari wani yasani ba Se

har malamai sunbada fatawa komenene dole su

dauki kaddara so dayawa muke kallafawa

rayuwar mu wani Abu damuke ganin dai dai ne

agaremu nan koh bamu San ba Alkhairi bane,

Abban Aljal yace no Karka ce haka koma yane Ni

ZAnyi tsaye Affan yasaki Ajlal domin Koba'a fada

ba nasan tafi son mijinta na yanzu, Mai martaba

yayi murmushi yace bazamu gane haka ba Semun

Abun yafaru. Part 52 Mota ce tashigo aguje se

horn yake aka bude masa, Ajlal da Ajlah sunfito

kenan suka zubawa motar ido Dan ganin Waye

koma Waye ba lfy ba, tsaki yabuga ganin Aakil

yafito daga driver side din, Ajlal tace kagafa

Kamar Albina to kodai wannan ne mijinta, Allah

sarki yakaraso ingansa da kyau naji bugun

zuciyata yakaru, sadauki yagalla mata harara

wuce ciki yanuna mata kofa, tsayawa kurum tayi

tana kallonsa daga baya tanuna masa Aakil

dayake kokarin ciro Albina acikin mota wacca ga

alama suma tayi, Ajlal taware ido na shiga uku

kaddai ba lfy, wata tsawar yadaka mata agigice

taja dabaya tana kallon sa tsakai yabuga yaja

hannun ta suka bar gurin Ajlal tuni fuskarka

yawanke da hawaye, kan gado yajefata ta tashi

dakarfin ta tace amma dai Kai mugu ne mara

imani yarinyar nan kanwarka ce jinin ka ALLAH

baiso ka aureta ba shine har tafi shekara bazaka

hakura ba kokuma ka isa ka yi abunda ALLAH

baiso ba zakayi jayayya da hukuncin ubangiji ne,

tass kakeji yawanketa da wani irin mari agigice ta

dago fuska tana kallon sa, kamareni? Sadauki

yace yes an mareki Ni zaki tasa agaba kina

gayawa bakaken magana kokuma kin fini sanin

dai dai ne, Ajlal tace wlh nafika cikin muryar kuka

take zancen go and fine the meaning of

forgiveness, sadauki yace wlh Ina gaya miki indai

akan yarinyar nan ne da mijinta komai Zan iya

miki Bana son tarayyarki dasu bana son kina

kulasu, Ajlal tace to bazan Bari ba, taya zan

yarda da gurguwar hudubar da shaidan yamaka

ne, cannot a yayi yana huci yace kinkuwa San

Sadauki nada badai yake Da yanzu Ba Dena

ganin Ina sonki kiyi amfani da wannan damar kici

zarafina cire sonki tamkar cire riga ne agurina

koyanxu zan iya, Ajlal tace fine nima zan iya

rayuwa Babu kai kacire son saimi tabuga tsaki

takwace kanta tabar masa dakin, Fadawa yayi

kan gado yace wlh Zan aikata Abunda banyi niyya

ba, wai miye ne na dole detaga mijin waccan

banzar azzaluma data kure zalunci, kanshi

yagyada Zata gane dani take zancen, Kayan Shi

yashiga hadawa tsab yagama yaje yayi wanka

yashirya cikin wata shadda gizna takarbesa sosai

hasken fatar Shi yafara dawowa, yanufi dakin

mama, acan yasa meta tana kwance kan cinyar

mama yabita da harara yace mama anmun kiran

gaggawa yanzu zanbar Nigeria nan inaga

company dinda nake supporting sun amunce akan

Sabon aikin Dana kawo, mama tace Kai Amma

wannan tafiyar bata mun dadi ba zuwan bazata

haka, sadauki yace to yamuka iya tinda Abunda

ake nema ne yazo, mama tace hakane Allah

yabada sa'a Yadan kalli Aljal yace kintashi ki

shirya tare zamuje, Ajlal tamasa banza Kamar

batajiba, dake nake magana kinyi mun banza Ajlal

taduba gefen dama da hagu tace wa? Ni " hakan

bakaramun kullar dashi yayi ba, mama tayi

murmushi tace Koba a fada ba nasan kunyi

halinku aikuwa Kamar jira Ajlal take tafashe da

kuka, mama tace aa in bakiso yayi tafiyar Shi ay

Babu takura, sadauki yabude baki yana kallon ta

can yace Ke wlh kiyi kitashi dake zanje jirgin 4

zan bi now 2:30 kuma, Ajlal tace ni wlh bazan

bikaba Ina tareda abba na, sadauki yace Allah

idan baki tashiba ranki zai baci, mama tace Kai

banson shirme idan bataso kayi tafiyanka yarinya

nason zama cikin dangi kaki barinta, ran Sadauki

yabaci yace haba mama meyasa zaki biyewa

ra'ayinta ne nace da Ita zanje kuma babu fashi

akan hakan, Ajlal tace ALLAH kuwa ba inda zani,

mama tace kinga yafusata kar yaje da fushinki

atsine miki, tafiya Mai nisa ce zaiyi baki san ta

rayuwa ba kozai dawo ko ya mutu dasauri Ajlal

tarufe bakin mama no mama wlh bazai mutu ba

zai dawo ne idan yamutu ai maraicin zaimun

yawa Shi kadai nake dashi a yanzu, mama tace

tokuwa kitashi Karki batawa mijinki rai jiki ba

kwari ta Mike tsaye taje tayi wanka tacanza kaya,

kala biyar tasaka ajaka tareda Kayan bacci tarufe

jakar bakin mota tasamesa yarike hannun ta suje

gurin iyayensu maza, kusan su biyar agurin Mai

martaba Abban Aljal Baba sule se Abban Albina

Baba iro tareda wazirin sarki, Nan suka zube

suka kwashi gaisuwa, anan yake sanar dasu irin

tafiyar data zomasa fatan alkhairi da neman tsari

suka musu daga bisani suka fito, Abban Aljal

yace kushiga kuduba yar uwarku Albina tananan

ba lfy, dasauri Ajlal tace toh abba nah, suna fita

Sadauki yariko hannunta da kyau ba inda zamu

kiwuce kawai, Ajlal ta kallesa ta gyada Kai baya

tashiga saboda yanda yake bata mata rai jitake

kamar Zata masa duka, Dai dai wani hanya suka

hango Aakil nashigowa kwanar dazasu bi, Ajlal

kuwa jitayi an tsokareta Kamar ance ta duba

sukayi ido hudu dashi daga ita har shi Babu

Wanda cikinsa bai murda ba barinma Aakil dake

driving motar na neman kwace masa, Ajlal tafara

buga kofa kubude mun nagansa wlh wlh nagansa

wayyo Allah nashiga uku shine..... shine wlh. Part

53 Sadauki yabita da kallon mamaki shine me,

shiru Ajlal ta ayi takasa magana hakan yabasa

damar cigaba da driving dinshi Har suka Kai

gidanshi dake bayan unguwar, bude motar yayi

yafito yabarta aciki, tafi kusan minti shabiyar

daga bisani tafito tana ganin wani dishi -dishi

dakyar take iya daga kafarta zuwa dakin, kan

kujera tasamesa se maida nunfashi yake, tsawa

yadaka mata keeeee! Miye hadinki da Aakil, Ajlal

ta ware ido Aakil ne sunan shi? Sadauki ya

Harare ta tace shikenan wlh Allah shine nikam

Zan bisa takoma baya aguje dasauri yatarota ya

dauketa da Mari, atake ta sulale gurin bata motsi,

tsaki yabuga ya tsalla keta yawuce abun shi,

yadade dakinshi bayan yasakarwa jikinshi washa

yafito anan gurin yasa meta dasauri yadagota

suma ne tayi yadauko ruwa ya watsa mata,

ahankali take bude idonta tana kallonshi kuka Mai

tsanani tafashe dashi tana kiran abbanta, sadauki

yarasa yanda zaiyi da ita ga jikinta se Bari yake

dole yadauketa zuwa mota suka juya gidan har

lokacin batada wani kuzari ajikinta, direct yayi da

ita fadar Mai martaba domin tayi bayanin kome

nene, Ajlal nashiga tafada kan abban ta tana kuka

arikice yadagota yana lfy, ganin sadauki yasaka

yamaida hankalinshi gurinsa domin sanin meke

going, sadauki yace baisan Komai ba kawai kuka

take, Abban Aljal yace ke kimana magana mana,

dakyar tasaita kukanta tace Abba nagansa wlh

nagansa Kuma shine yacanza kamanni seni kadai

nake Ganesa abba yace wai Waye ne haka, Ajlal

tace yaya ba yaya Aakil nagani wai shine mijin

Albina, dasaurinsa yace ban ganeba Aakil dai

Aakil nawa, Ajlal tace wlh abba shine katambaya

kaji, Abban Aljal yace inba damuwa yana son

ganin mijin Albina, dasauri Dan tanin yaje ya isar

da sakonshi, sedai kash tuni Aakil yadauki

matarshi yabar gidan, ankira wayarshi tafi akirka

Amma akashe ta Albina ma not reachable. Ajlal

da abbanta duk basa a hayyacinsu ganin hakan

yasa Sadauki fasa tafiyar Dama dalilin Aakil zaiyi

ta saboda kishin yagane masa mata gashi Kuma

yaji wani zancen.. Baba Ibrahim da maman

Albina sun tabbatar basu San inda suka Jeba

gashi anje gidan yana kulle duk ina za' a nemusu

anje Babu su, Babu abunda yafi daga musu

hankali irin Albina da batada lfy, Ajlal tadawo

wata iri lallashin duniya mama da sadauki sunyi

Amma taki sakuwa mutuwar uwarta ce kema ta

yawo akai, Abban Aljal yace kozai samu pics din

Aakil domin a tabbatar da Abunda ake zargi, Mai

martaba yajawo albums din auren Albina dayasa

akayi, Abban Aljal yace koh shakka babu shine

Amma yarage jiki yataso da kiba, Se alokacin

kowa yake ganin tsananin kamarsu da Ajlal

barinma ummy su dasuka fi daukowa, Kwanci

tashi yau kusan wata guda Ana neman Aakil da

Albina ankasa samun su kowa Wanda yanasu

ba'a samu ba Ajlal ta kode tayi wani iri akan

rashin cin abinci, sadauki kuwa yana nadamar

abunda yayiwa yayan matarshi, wani bangare na

zuciyar Shi kuma yace masa karka dame kanka

fah kwacen mata aka maka ana gab da aurenku

da ita so kowaye he deserves, Affan aka nemo

yazo kuwa har gidan Mai martaba bakaramun

mamaki yayi ba ganin Abban Aljal yace dama

abba kana raye ina matata gabanshi ne yabuga

yana tuna Kirki irin na Affan auren su aka daura

lokacin yana son wucewa south Korea saboda

baya son yayi luzin dinta but koda yadawo akace

sun bata har uwar har uban " bakaramun tashin

hankali yashiga ba dakyar yakoma normal Abban

Aljal yace kabani hankalinka Affan Ina so kamun

kyakykyawar ahimta "anan yazayyane masa

komai tin barin sa gidan da yanda sadauki

yacecesa. Affan ya nisa yagoge hawayen dasuka

zomasa yace Allah yasakawa sadauki da Alkhairi

Amma nikam yasakemun matana Ina sonta tana

sona, Mai martaba yace baka la'akari da baku

zauna ba shikuma sun dade, Affan yace Sam

wannan ba Hujja bace Ni Abunda nasani kawai

yasake mun matata, Abban Aljal yace haba Affan

na tabbatar Ka hakura da Ajlal indae ba yanxu

dakaji zancen ba Amma meyasa bazaka dauki

kaddarar da Allah ya baka ba, Affan yace gaskiya

bazanso jayayya da kuba domin dukanku ba

sa'annina bane hasalima kun haifeni abun kunya

Kuna fada Ina fada Amma abunda yafi kawai

abani matata Dan wlh sonta ne danye sharr

yadawo mun, mai martaba yace karka damu Bari

akirasu suzo, wayar shi yaciro yasaka kiran

Sadauki bugu daya yadaga yace " dad " mai

martaba yace kome kake kazo yanzu afada

tareda iyalinka yana Kai nan yakatse wayar,

sadauki yabi wayar da kallo kome Kefaruwa oho

ga shi yau sewani weakness yakeji dazu Kuma

Ajlal ta gaya masa cewa gabanta na bugawa

tsoro takeji akwai wani Abu kenan, Ajlal ce tafado

jikinsa tarungumesa nidai wlh yau faduwar

gabana se tsananta yake jinake kamar zan rasa

wani abu nawa mafi muhimmanci agareni.

SADAUKI yace kirika Addua kome nene yazo mana

da sauki Dan nima bana jin dadi gashi kuma Mai

martaba yace muzo nike yanxu yanzu, Ajlal ta

tashi dasauri kagani Koh Kar muje muji Abunda

zaifi karfin zukatanmu, sadauki yashafa fuskarta

Komai zaizo dai dai insha Allah. Part 54 A gaban

Mai martaba suka zube bayan sun gaisa da kowa,

sadauki yabawa Affan hannu suka gaisa cike da

kulawa se a lokacin Ajlal takai dubanta gun Affan,

atake tagane dalilin kiransu da ake Affan tafada

tana Mai nuna Shi da yatsa yace Ajlal yakike baya

tayi Zata fadi dasauri yaje zai tarota Sadauki

yamasa wani irin zungura yadagota tareda

tambayar ko lfy? Bayan sun nutsu Mai martaba

yafara yiwa sadauki bayanin komai sadauki kuwa

tun da akace mijin da aka fara daurawa aure da

Ajlal bai kara gane sauran zancen ba tuni gumi

yafara karye masa, wayar shi yaciro yayi dialling

no din ma, ring uku ta daga ' a hankali yace

mama kizo Ina bukatar ki a fada nan ya katse

wayar, Mai martaba yakallesa meyasa zaka gaya

mata macece ba lallai bane tamana kyakykyawar

fahimta, sadauki yadubesa yayi murmushi baice

komi ba Ajlal kuwa se aikin kuka take, mama na

zuwa taje gun mijinta tazauna tana son jin meke

faruwa, Mai martaba yasoma yimata bayani

baikarasa ba tace dakata da kam ba agabana aka

wanke Ajlah ba lokacin dana haifesa dana ce

anmun exchanging danshi mekake ne haka kara

bashi da Albina yanzu Kuma zaka raba Shi da

matar Shi wadda idan ba Allah yatsare ba bazata

rasa ciki ba, sadauki yace mama kiyi shiru saki

nawa ake son in mata ne, Affan yayi murmushi

yace uku mana, mama tace wlh kul Karka soma

bazaka saketaba sedai kotu tarabamu dasu

akanme, Ajlal takarbe zancen dacewa nidai basai

anje kotu ba mijina na yanxu nakeso kaga Affan

na tabbatar ba sona kake a yanxu ba yanda

nasan ka da kishi sokake kawai karabani da

mijina nikuma kamaidani bora gidanka ta harde

hannayenta tace plsss kabarmu Dan Allah, Affan

yayi murmushin takaici yace waya gaya miki

Bana sonki Hauka ce kadai banyi ba lokacin dana

tabbatar bazaki dawo ba dalilin daya Hanani aure

kenan har yanxu banga wadda tamun ba, Ajlal

tace nikuma wlh bantaba tinawa dakai ba Dama

hakan bazata faru ba dukda nasan cewa idan

nace ban sonka Nayi karya Amma kasani yanzu

mijina shine zuciyata, sadauki ya hadiye wasu

yawu masu Daci, Ajlal tace plsss my Ajlah Kayi

magana man, sadauki ya watsa mata harara yaja

hannun mama suka bar fada, Mai martaba

yasauke ajiyar zuciya yace kaga abunda nake jiye

maka ka hakura kawai yama fi dawani zuwa

gurin al'kali, Affan yace sedai angwada akansan

na kwarai, Ajlal tace to wlh bazan zauna dakai ba

Ajlah nakeso, Affan yayi murmushi yace damun

zauna zaki tuna soyyayyar da kike mun, Ajlal

tasunna kanta cikin jikin abbanta takara fashewa

da kuka Bayan tayi wanka tayi brush abincin ma

bazata iya ciba tanufi dakin mama, gabanta na

bugawa tashiga ciki, sallama tayi mama ta karba

cike da kulawa tasamu guri tazauna, sadauki na

kan cinyar mama yadago ya watsa mata harara

yace mekika zoyi anan kinzo kigaya mun baki son

kome, Ajlal tashare kwallan dasuka zubomata

tace bahaka bane wlh yakamata kamun shaidar

kwarai nariga Nagama yanke shawara koda zan

rasa raina bazan yarda akatse mana Aure ba,

sadauki yace wannan kuma yarage naki yabuga

tsaki yabar gurin, mama ce tajanyo ta ganin ta

durkushe tana kuka, kiyi hakuri kinsan halin mijin

naki antabo sane, Amma ke miye gaskiyar al '

amarin nan, Ajlal takalle mama tace Na tabbatar

bakiga karya ko yaudara a fuskataba wlh Bantaba

tuna cewa inada auren Affan ba kasancewar

auren kadai aka daura, Kuma Ni wlh Ajlah ne mafi

soyuwa agurina, mama tace shikenan indai duk

abunda natara zai kare to wlh bazan Bari araba

auren nan ba, Hotel Mai kyau Affan yakama

kasancewar Shi Dan Mai kudi ko ina yaje tareda

securities yake kwana uku anki tsaida zance mai

Karki saboda haka yakai kara kotu aka kai musu

sammaci, tuni Ajlal takara rudewa tunani ta zaa

rabata da sadauki ne, yagama karanta takardar

tsab yayi watsi da ita yace zan gani zanga uban

da zai raba auren nan wlh gwara ma shi yarasa

Ni narasa duka my mutu, Ajlal tace Dan Allah

kabari Allah Ni Kai nake so, se alokacin ya kalleta

yalura da yanda tarame gawani Haske datayi,

kauda kanshi yayi yafita yabar mata dakin anan

ta durkushe tana rero kukanta, Anan mama

tasameta taxube kasa bata wani motsin kirki,

dasauri takira Ajlah ta sanadda Shi yafito da

mota sukayi asibiti da ita, bayan likitoci sun kar

beta ne mama takira Mai martaba tana gaya

masa subhanallah yace wace asibiti gamu Nan

zuwa, ba'a jima ba segasu sunzo tareda

fadawanshi, An dade kafun A fito da ita sannan

akaje da ita dakin hutu, doctor din yace waye

mijinta anan, dasauri affan yace nine wanda

basuma lura da zuwansa ba, sadauki ya wulga

masa harara yabi doctor din, atare suka shiga,

sadauki yace luk man kafita mana kokuma sekaji

sirrin matata ne, Affan yace matar ka Ko matata,

sadauki yacakumu wuyan Shi kadena danganta

kanka da iyalina wlh kokuma na nuna maka kai

karamun Dan iska ne, doctor yace Ni Zan wuce

idan Baku tashi ba, sadauki yace Ina jinka, doctor

yacire glass dinshi yace Meyesa kuka bari

damuwa yamata yawa haka jininta yahau sosai

gashi kuma tanada juna biyu hakan barazana ne

ga Abunda yake cikinta dole tarage damuwa Abu

na biyu bata cin abinci yanda yakamata better a

kiyaye wannan, Affan yace doctor Zan iya ganin

ta, sadauki yace how dare u zaka ganta, miye

naka aciki, Affan yace wai kai kana takamar kai

mijinta ne Amma ka kasa bata farin ciki bare

Kuma abunfa zataci, sadauki cakumo wuyansa

yana maida nunfashi. Part 55 Baccinta take a

hankali tana maida nunfashi lfy Lau, mama dake

gefenta tausayinta yacika mata ruhi karamar

yarinya da hypertension, sadauki Ne yayi sallama

yashigo rike da ledoji yamusu guri ya'ajiye, yakalli

mama yace yamai jiki mama ta amsa da cewa

dasauki ita nake jiran tafarko taci abunci ga

magani, sadauki yace ok Ina waje idan ta tashi

seki gaya min, ' cak yatsaya ganin Affan na

shigowa gurin mama na ganin shi tadaure fuska

murmushi kawai yayi yace yamaijikin, wata uwar

harara tabisa da ita ay gaka ga ta Seka tambaye

ta bai kara cewa komai ba yanemi guri yazauna,

sadauki yace mama kisamata hijabinta, mama

tace aikuwa dai saboda akwai wadanda basu San

darajar aure ba suna yiwa matar wani kallon da

bai dace ba, Affan yayi murmushi yashafa fuskar

shi sanin cewa dashi ake, sadauki yajuya yafita

ko kallon inda Mai martaba baiyi ba bare Kuma

Abban Aljal, gurin motar Shi yaje yashiga yakunna

Ac tareda wakar chiris brown mai taken "do you

mind" ido Alumshe yake bin wakar, kusan minti

biyu zuwa uku yaji anbude motar Sannan aka rufe

bai bude idon shi ba illah yace waye ne? Jin

muryar Affan nacewa sannun ka dai yasaka Shi

bude ido batareda ya kallesa ba, Affan yayi

gyaran murya yace nazo ne mune mawa kanmu

solution mafi sauki agaremu, in za'ayi adalci nine

yafi can-canta dana zauna da Aljal amma

kasancewar kaine kafara tarawa da ita gakuma

babynka ajikinta yasaka nayanke shawara zan iya

barmaka ita har izuwa randa zata Haife abun

cikinta idan tagama shayar dashi Seka bani

matata simple basai munje gun kowa ba, sadauki

yadago idonsa dayake jin suna masa nauyi

kalaman Affan sun masa Daci, yace if kagama

kafita tareda nuna masa kofa, Affan yakalli kofa

yayi murmushi yace Zan fita mana Amma miye

mafita, sadauki yakara kuluwa yace don't lemme

talk again, Affan yayi murmushi yace Alright ka

saurari samma ci daga kotu, sadauki yabisa da

harara. 3 days Ajlal tasamu sauki mama tamaida

ta gurinta kafun hankali yakwanta abubuwa

sunma families din Mai martaba yawa anaji da

batan Albina gakuma case din" Affan da Ajlah "

Yau takama Monday yaune za'a fara saurarin

Kara daga Affan zuwa Ajlah, barrister hambali

yayi sallama yafara gabatar da kara, kan cewa

Affan yana karar sadauki ne akan matarsa daya

aura bayan yan watanni dasuka shude na

rabuwar su, Al'kali yayi rubutu yagyada kai,

yabukaci ganin lawyer mai kare wanda ake

tuhuma da laifin auren matar wani " sedai tsii

kakeji a hankali yafito cikin takonsa na kasaita

yakalli lawyer din Affan yaduba hagu da Dama

yatabe baki yakai dubansa gun AL'kali yace Ajlah

Muhammad bashida lawyer da zai karesa hujjarsa

kadai a bar gamsarwa ce, Al'kali dasauran

mutanen gurin suka bisa da kallon mamaki yes

hakane, Affan yayi murmushin jin dadi, Barr

hambali yafito yace zamuso musan Waye kai

daga Ina? ina kasan Ajlal Sannan ya akayi ka

aureta bayan tanada wasu igiyoyin a kanta???

Sadauki ya nisa yace anan gurin kowa yasan

Waye Ni ciki Harda kai yanuna AL'kali anyway am

Ajlah Muhammad Dan sarkin garinku, anan

yabada labarin inda yafara ganin Ajlal dakuma irin

zaman dasukayi kafun ya aureta, zuwa yanzu,

Al'kali yagyada kai yarubuta kana iya zama

yabasa umarni, Affan ma aka bukaci sanin Waye

nan yafara am Muhammad Affan Bashir Dan gov

din yola, anan aka haifeni harna girma, gurin

shopping muka hadu da Ajlal har muka yi

musayar waya muna rika gaisawa daga bisani

Soyy ta kullu a tsakanin mu da ita lokacin Da Zan

wuce Turkey gurin karatu nd Ina tsoron kar wani

yamun kwace nadage kan se an daura mana Aure

dukda bansamu masu supporting Dina ba Amma

ahaka nadage har iyayenmu suka yarda da

zancen, shekara na daya da bar in Nigeria akace

mama na ba lfy dalilin dawowana kenan anan

Nake cin karo da mummunan labari wai Aljal ta

bata da ummynta bakaramun tashin hankali na

shiga ba nasaka cigiya ko ta ina Amma Ko

Wanda yagansu ban samu ba haka nadawo

tamkar Mara lfy dakyar iyayena suka lallabani

nakoma skull, Yanzun Kuma Abban ta yakirani

bayan shima batan yayi yake gayamun baisan

sanda akayi auren ba, Al'kali ya nisa yasake

rubutu, barr hambali yace ina Aljal, tafito sanye

da hijab har kasa, brr hambali yace koxaki iya

gaya mana Waye ke? Anan tabada bayanin kanta,

meyasa kikayi aure cikin aure? Hawaye masu zafi

suka shiga sintiri a fuskar ta, tace wlh ALLAH

Koda dai rana bantaba tunawa da Affan ba bare

na tuna auren dayake kanmu, brr yace kinyi ciyo

ne Ko makaman cin wannan, Ajlal ta gyada kai

alamar a'a barr hambali yace taya zamu iya

yarda dacewa bada gayya kikayi hakan ba ' Ajlal

tace ALLAH ne kadai shaidana Barr hambali yayi

murmushi yace to muma shine shaidar mu ay,

dama guduwa kikayi saboda ki auri Ajlah, sadauki

yace wots diz yakana tirsasata ta yarda da

abunda bashine gaske ba, Al'Kali yace wa

sadauki bamu bukaci kayi magana ba, yamaida

Duban sa gurin Barr hambali yace cigaba.......

Muje zuwa☆☆☆ ALEEYU: ☆☆☆ SADAUKI

☆☆☆N@ B ALEEYU 56... AL'kali yabukaci da aje

hospital da Ajlal domin aduba lafiyarta kota taba

samun lozin memory dinta , kuka sosai take

ganin ta kamar batada gaskiya, mama ce keta

bata baki, sadauki yace to wai kukan me kike Ina

dai bance na sakeki ba, Ajlal cikin muryar kuka

tace to idan Kuma kotu taraba auren fah yazakayi

ne, sadauki cikin muryar tsawa yace "stop fucking

saying dat " banga ubanda ya isa raba wannan

auren ba ' sedai duka mu mutu, mama tace

karika sanin mekake fada Ina gaya maka, sadauki

yace momma indai jarumta Zata iya siyan komai

to wlh Ajlal matata ce har aljannah, mama tayi

murmushi tace mezai hana ka nemi "lawyer it will

help" Sadauki yace bana bukatar lawyer nine

lauyan kaina, Ajlal tace Dan Allah mugudu daga

garin nan, sadauki yace "Astagfirullah" mugun

Abun da Ajlah zai aikata Wanda har Abada bazai

yafewa zuciyar Shi ba, idan nagudu "it means I'm

scared ba " bazai Yuba Inada gaskiya kai Koma

Banda Ita Bai isa na gudu akanshi ba, Zan ga iya

gudun ruwan shi. After 3 hours" aka dawo hutun

wani lokaci da kotu ta taje " bayan kowa yazauna

doctor yafara bayani kamar haka, a iya

bincikenmu Ajlal Azeez lfy Lau take bata taba

samun wani rauni ko abunda yayi kama da

wannan ba, bran dinta its noms " blood dinta

yana tafiya yanda yaka mata, na'urar dake

sadarda tunanin Dan Adam lfu qlw take Komai

yana tafiya yanda akeso ga result din, tareda

brain scanning dinda aka mata, Affan yadubi Barr

hambali yamasa murmushi tareda girgiza masa

hannu, Ina baban Ajlal Al'kali ya tambaya, Abban

Aljal yafito cikin shiga ta al'farma Wanda dagani

basai an tambaya ba ansan cewa sarki Ne,

yatsaya gurin inda ake bukata, Al'kali yace ranka

yadade yarka bata taba samun ciyo kowani firgici

daya taba kwakwalwar taba kokuma ciyon iska,

Abban Aljal yace ko daya batada sedai Abunda

nafi yarda akai shine asiri ne aka mata Wanda

yasaka ta manta auren dayake kanta domun

kuwa bazaiyu ace itada mahaifiyar ta su saka

kafa su shure hukuncin ALLAH ba, ina kyautata

zaton hakan, Al'kali yacire glass yace kamar

suwa kenan Abban Aljal yace wannan kuma wani

sirri ne na iyalina da bazan iya fada ba a bainar

jama'a, Barr hambali yace if that kenan kana son

kace kunada makiya, Abban Aljal yace "yes that's

wat i mean " barr hambali yace Affan kozaka Iya

gaya mana Waye makiyanka dazasu maka

wannan , Affan yace nikam banda su Itama fake

ne cos bamu taba cin karo da kowa ce matsala

ba tin zaman mu idan Kuma akwai se su fada,

kan Al'kali ya dau zafi sosai yace zamu dage

wannan karar har zuwa Sati na gaba kafun nan

kotu tayi nazari akan shari'ar akwai Mai

magana? Sadauki yace yes Al'kali yace muna

saurare, sadauki yace yakamata ayiwa wannan

Jan kunne yanuna Affan batareda ya kallesa ba

yadena Kula matana kamar shine mijinta z gud

yasan cewa yanzu nine a sama, Al'kali yayi

murmushi aransa yace wannan yaron anyi

rigimamme, yakalle Affan yace kabar masa

matarshi indai hakan bazai cutar dakai ba kafun

angama yanke hukunci yana Kai nan yabuga table

kowa yamike tsaye Amma Banda sadauki dayake

bin Al'kali da muguwar harara. Kabir yayan Albina

da nura ne suka dawo daga gidan da aka kai

Kayan auren Albina suna tambayar tsohon Ko

inane yake zuwa, tsohon yace sama da shekara

goma natsince yaron wani gurin narasa kyau

lokacin zanje Abuja nadaukesa yadade kafun

yadawo dai dai, daga baya muka fahimci yakasa

fahimtar komai hakan yasaka muka rikeshi

tamkar danmu ganin yanada brain yasaka Ni

saka sunan shi acikin wadanda governmenty take

daukar nauyin karatunsa a Pakistan yayi karatu,

yasamu cigaba sosai domin harkar na'urorin

zamani yake yayinda nikuma nayi retire daga

aikina shine yacigaba da Kula da sauran

harkokina a iya zaman mu dashi baitaba mun

zancen danginsa ba kowani nasa bantaba ganin

yarinyar dayake datin ba se wannan yar albArka

Albina, Nayi matukar farin ciki lokacin dayazo

mun da zancen aure abunda banzata ba alokacin,

banyi kasa agwiywa ba seda akayi auren,

kwanakin nan nake ganin duka yacanza mun idan

Nayi tambaya yace bakomai yanayin aikine seda

yaga na takura Sannan yace yagan wani daga

cikin Dan ginsa sedai bazai iya ganewa ba, ni

Nake murna Amma abun mamaki shikam kunci

yake abun na matukar daure mun kai, kwatsam

yamun text cewa yatafi wani guri inda yake

tunanin bazamu kara ganin sa ba duka wata

kadara da document nawa ya ajiye Harda Kari

acikin dukiyarsa, yana Kai nan yakashe da kuka,

yace rashin Aakil Babban abune agurinmu nida

ummansa yaron kirki Mai tarbiyar kwarai ' haka

suka zayyanewa Mai martaba da Abban Ajlal

tareda iyayensu biyu Baba iro da sule yanda

akayi, baba iro ya nisa yace lallai makiyi abun

gudu ne yanda kake iya raba da mahaifi, Mai

martaba yace nikam wadannan nuradden din da

hajiyarsa Sam bazan kyalesuba domin bakudai

suka taba ba Harda zuri'ar mu, ga Albina Itama

mijin yagudu da ita, ga Ajlah dana yiwa auren

kaddara. Abban Aljal yakasa cewa komai wannan

rayuwar Mai kama da dreaming. Part 57 Sadauki

Zaune kan kujera yana kallon wani Indian film

"ABCD 2 Any Body Can dance" Aljal tagama hada

masa abunci taje tayi wanka cikin wata riga Iya

cinya se wando karami ta gyara kanta ta baza

turare tsayawa tayi tana kallon kanta a madubi

anya Ina iya fita haka, dabara ta fado mata

tadauko hijabinta tasaka shidinma kyau yamata

gawani Haske data kara kan nata saboda cikinta,

bata samesa parlor ba zatonta yana dakinshi

tadan yaye hijabin gefe daya tana kallon TV Jin

kamshin turarensa yasakata juyowa da murmushi

ta tarbesa yakoma gefe yazauna yana kallonta,

yace Naga alamar abun nan dake cikinki

kyakkywa ne gashi nan yana sammiki kyan, Ajlal

ta hararesa Harda sharri ma abun naka wani irin

kyau, sadauki yace Allah kinganki kuwa bara dai

na duba ko powder ce kike shafawa da yawa '

tashi Zata gudu yayi saurin rikota Jin yayi kamar

ba kaya ajikinta yasoma Zare hijabin ta dasauri

tarike masa hannu tana miye haka Kuma, sadauki

yadan harareta mene Kuma yarage ingani dakike

wani boyo, cire mata hijabin yayi tsab, wow!

Yasoma fada yana ja dabaya yana ware ido

hannu tasa tarufe idonta, hannu ya ware mata

"comon bebi" da gudu taje tafada jikinsa tana

boye fuskar ta cikin kirjinshi, yadagota yana kare

Mata kallo kiss yasoma Bata a goshi Sekuma a

left eye's dinta da right yangaro a hancinta zuwa

lips dinta atake taji wani iri, shikan shi jikinsa

yasoma Bari suka fada kan kujera sewani

manneta yake kamar za'a kwace masa ita '

hannun sa yasaka a kirjinta dasuka soma cikowa,

Ajlal ta buge masa hannu miye haka, bakin Shi

taji anata takasa karasa zancen igiyar rigar ta ya

warware yana kallon bayanta komai nata iz

different yakara hugging dinta yana maida

nunfashi. Sati yazakayi saboda haka kotu tasoma

cika da mutane ciki harda Lolita yar Kanin yazata

kaya, Ajlal manne ajikin boo dinta se zuba

shagawa ba take, Affan kuwa se murmushin

mugunta yake sanin cewa yagama siye Al'kali da

kudinsa, minti goma aka soma gabarwa lawyer

din Affan yakara yimusu tambayoyi Sannan Al'kali

yashiga rubuce rubuce, dagowar dazaiyi ce ake

jira kafun nan Ajlal tazagaya toilet har sau biyu,

umm...Um...Uuum yayi kyaran murya " abisa

bincike da kotu ta kudanar tareda hujjar masu

kara kotu tayi Dogon naxari da bincike akai daga

karshe, Ajlal..... gabanta ne yaso ma faduwa tasa

hannu bibbiyu tarufe kunnuwanta, sadauki ya

rungumota relax bae! Al'kali yace Aljal Zata zauna

da tsohon mijinta Affan bayan tasauke abunda

yake cikinta Sannan Kuma Affan Zaya bawa Ajlah

kudin sadakin daya biya da duk wani Abu daya

kashe a auren bayan nan kotu tacika tarar dubu

shidda- shidda abisa doka da tsari! tin baigama

ba sadauki yayi kukan kura yacakumo wuyan

Al'kali "why you are runing my marriage" yasoma

buga kan Shi da Gina, dasauri yan sandan dake

gurin sukayo kanshi Amma inaaa! Haka yadinga

wulgi dasu tamkar wani ball, bakaramun azaba

Al'kali yashaba seda aka hada da sojoji Sannan

ya kyalesa yana haki yana nuna AL'kali Wanda

yagama shidewa ' taimakon gaggwa aka basa,

Ambulance ce tazo aka wuce dashi hospital

domin Ko shakka babu baxai rasa kariya ba, wani

sojan yacira hannu Zai mare Sadauki dasaurinsa

yadaga Kai sama yabuga masa fada yadawo

tsakanin su haka yadinga yi har seda yagaji Dan

kanshi yasamu guri ya zauna Babu Wanda yayi

kokarin hanasa sanin halinshi, wata murya sukaji

daga kofa nacewa ashee kai mahaukaci ne sha-

sha-sha bansaniba, gabadai aka juya ana

kallonshi his Excellency ne governor of yola, yana

zuwa ya wanke Affan da mari.marasa kunyar yaro

wato kai kafi karfin kadauki kaddarar data

zomaka Abunda kamanta kabarwa ALLAH shine

yanzu kuma zaka ce kana bukata saboda neman

rigima irin naka, Ina so yake anan yana nuna idon

Affan dasauri yadena kallon baban nashi ,

yacigaga da natabbata Koda Aljal Zata cigaba da

zama matarka bawani zaman amana zakuyi ba

yanzun bakai takeso ba Kai kanka kamanta da

soyyayyar ta, Toh bari kaji indai har kace zaka

kafe akan bakanka to wlh Zan cireka daga Sahun

"yayana dasauri Affan yafadi kasa yana baiwa

babanshi hakuri Dan Allah Karka mun baki dad

wlh nayafe masa matar Shi har lahira, tureshi

yayi yaja dogon tsaki yabar masa gurin, Dama

kuwa Affan yafara doubting akan abunda yayi

ganin irin dukan da Sadauki keyi idan aka kyalesa

kisa ma zaiyi, Haka dae taron yawatse zuciyar

kowa ba Dadi, Ajlal tabi motar mama sadauki

kuwa yaja tasa motar, gudu yake kamar me ta

wani lanbu yabi baibi hanyar da kowa kebi ba,

mutun yagani a kwance kamar gawa dasauri

yatsayar da motar yafito yana fadan subhanallah

Zai taba mutumin yaji an masa wani wawan bugu

akai tuni gurin yaso ma fidda jini da wani irin

kulki, Ahhhh! Yabuga kara juyowar dazaiyi aka

kara basa wani katon karfe ne mai uban nauyi

aka buga masa da kafar dama wata karar yasaki

kadan insaki fitsari, haka sukabi kowa ce kofa

tashi da hannu suka karye tareda buge masa baki

atake Sadauki yacanza kamanni fuskarshi taciko

nan gurin yasoma aman jini baki kirin dashi, suna

Ganin haha suka kira Ogan Su suka basa bayani,

ogansu yace Gud kunbarshi yakarasa lahira, Karfe

kusan 4 baby sadauki Babu labarinshi mama

tasoma kiran wayar Amma tajita akashe. Part 58

Hankali yasoma tashi ganin ba sadauki gashi Har

dare yayi, Mai martaba yace akyalesa zuwa gobe

myb kanshi yadau zafi ne Shi isa yaje gidan Shi

yadan wuta, mama tace Dan kanshi yadau zafi

shine zai rufe wayar shi ai seya tsorata mu, Mai

martaba yalakaci hancinta kekuma uwar tsoro ba,

hararanshi tayi tana murguda baki, yajanyota yayi

hugging Abunshi yau dakina zaki kwana kinsan

inata missing dinki fiyeda 2weeks anamun rowan

kayana, mama tasa hannu ta bige masa baki

yarka Aljal na jinka, mai martaba yaware ido and

so wot? da hakan aka samu mijinta, mama ta

kara hararanshi tace Kaga ban son wannan idan

taji tadena ganin girman mu fah, Mai martaba

yadaga kafada yace kobata jiba Tasan me ake

tinda har ta iya daukar ciki, Ganin yana neman

tona mata asiri yasaka mama janshi sukayi

dakinshi, dama kuwa haka yakeso! "O ni Asea

tsofaffi da soyayya " lol, Breakfast Mai rai da lfy

aka yowa Ajlal zuciyar mama fess anrufe shafin

wannan case din tinda Affan yace ya hakura da

matar, Aljal ta kalli mama dataga sewani

murmushi take tace mama har yaushe zan iya cin

abinci batareda naga Ajlah ba har yaushe zan

samu nutsuwar raina, mama tayi murmushi tace

kincika sonshi dayawa kirage nunawa kinji insha

Allah yana lfy anjima kadan zakijishi ba wannan

ne karo na farko daya soma wannan ba, hakan

yana nuni dacewa ranshi yakai kololuwa abaci

Amma fah sekinyi da gaske gurin Shawo kanshi '

Ajlal tayi murmushin yake tasoma cin abunda aka

kawo mata dukda bawani dadinshi takeji ba,

wasa-wasa har 3:am Babu labarin Ajlah ganin

yanda Ajlal tadaga hankali ta yasa mama tanemi

kabir dayaje gidan Shi aduba sa, bamusu yaje,

firstly abunda yasama gateman din gidan yace

rabonshi da Ajlah tin shekaranjiya kabir yayi

matukar mamaki, haka dai ya tuko motar Shi

yadawo goslow yayi yawa soboda haka yacanza

hanya yabi titin lanbu, nanma yasame mutane

dayawa anata kuka wasu na taslima, kabir yayi

parking yafito yana tambayar ko lfy? wani

saurayi dake kuka yasoma yimasa bayanin halin

da suka tsinci wani matashi wanda ba'a san ko

waye ba Wanda bashida rai a halin yanzu ,

kwallah suka zoma kabir yajuya yacanza hanya

cos yanada rauni bazai iya kallon abun ba, Kan

kujerar mama ya zube yana maida nunfashi.

mama tace yade Dana, kabir yace inada ya boye

wani gurin ne cos gateman dinshi yace baizo ba,

mama tayi shiru can Kuma tace yana yuwa ba

abunda baxai i yayi ba, Amma yana ga kamar

kana kwalla? Kabir yasauke nun fashi yace wani

accident ne Ko me Oho wani matashi akace ba

kyan gani harya sauya kamanni da alama tin jiya

Abun yafaru cos harya fara doyi, mama tace

subhanallah, "innalillahi wa'innah ilaihir raji'un"

ALLAH yasauwa mana wannan kasar Tamu

munada karamcin tsaro, Ajlal tace ina ne gurin

Dan Allah ka kaini ingani, kingani koh mama

nafada miki duk inda yake baya in good condition

' mama tace haba Ajlal ace miki mutun Har

yafara doyi ya mutu fah, Ajlal takara fashewa

dawani kukan no mama Dan Allah kuje kuduba

kingani koh ta nuna cikin ta Shi ma kuka yake na

rashin dad dinshi, ta shafa cikinta sorry baby dad

dinka zai zo very soon, jikin ma yayi sanyi

barinma kabir da ya soma wasu tunani dasauri

yatashi, mama tace ina zaka? Kabir yace Zan

koma in duba ne, mama tace Dan Allah Karka je

natabbata bashi bane, kabir yace Sena dawo

mama, itama din faduwa tayi a kasa bugun

zuciyar ta na karuwa, Zuwansa keda wuya yaga

anzo da Ambulance tareda yan sanda za'a saka

shi aciki dasauri yakutsa kanshi aciki yasamu

shiga lokacin da zaa rufe motar wani karfi ne

yazoma sa yadaga ganbun motar da Karfi tareda

yaye kyallen da aka masa rufa, ido da baki bude

yakasa motsi yaka feshi da ido yana huci kukan

ma bazaizo ba he" can't believe wot his eye's

seen " real ne kokuma dreaming yake ' wani daga

cikin dan sandan ne yarike kafadar shi yace

kasan Shi ne? Se alokacin kabir yafashe da kuka

dukanninku yanuna su Baku gane Waye ba

wannan sadauki Ajlah ne fah Ajlah Dan sarkinku '

kowannensu yaja dabaya yana kare masa kallo

dakyar suke iya gasgata zancen Shi domin komai

nashi yacanza ba Abunda kake iya ganewa nasa

ne, wani irin ihu kabir yayi yazube A gurin

sumamme Farkawarsa yaganshi ajikin Mai

martaba yana matsar kwallah har anyiwa gawar

wanka mama kuwa anyi asibiti da ita, Ajlal sun

hanata fitowa saboda gudun halin da Zata shiga,

kamar an tsikareta tabude ganbun dakin datake

tayi saa hadiman Sun daga a gurin, cikin sanda

ta canza hanya wadda Ke sadata da waje tin

kafun takae take jin Kuka kala-kala da hanzarinta

takarasa cakk ta tsaya tana kare musu kallo ga

gawa agaban Mai martaba yana zuba mishi

addua wasu na Alwala, bayan takaraso take bin

su da kallo tana son Ganin abbanta can ta

hangosa kefe, tayi murmushi a zuciyarta tashiga

neman sadauki har tagama binsu da ido Babu

Shi, harara ta war Watsawa Mai martaba lokacin

daya kalleta, tace lfy Ina mijina Naga kowa Babu

Shi har yanxu baidawo Ba koh. Kin kallon gawar

tayi tasamu kujera tazauna kanta ba dankwali ga

maza A gurin Mai martaba yayi karfin tashi

yarikota yace Ajlal kijini dakyau kome da kike Gani

mukaddarine daga Allah mutuwa da rayuwa duk

ahannun sa take shi yabamu Ajlah yakuma fimu

son shi, Ajlal tace wait duk wannan bayanin na

mene tinda ba mutuwa yayi ba ay nasan bai

mutuba bazai ma mutuba shine dakanshi zaiyiwa

danshi hudubar suna ta shafa cikinta, abbanta

yagirgiza kanshi yabar gurin bazai iya kallonta

ba, se alokacin tabuga uwar kara tafadawa gawar

tana zabga uban kuka Babu Wanda yayi kokarin

hanata, se wani malami daya ce acireta daga

gawar mamaci baya son tabi. Part 59 Kuka take

Wanda Ni kaina asea seda na zubar da kwallah

sambatu kala kala take, harta Kai bata iya kukan

iyakacinta hawaye idonta sun cika sunfito sunyi

jajir kanta ke mugun sarawa, ta mike tsaye tajuya

ta kalli jama'ar dake jiran ta daga a dauki gawar,

tace kubiyo da sabon likkafani gawa biyu ce a

gidannan Mai martaba yace ke kinada hankali

kuwa? Ajlal ta kyalkyale da dariya yo Ina hankalin

ay yatafi, girgiza kanshi yayi cike da tausayinta,

Nura ne dake kokarin hada butocin da akayi

al'wala dasu yalura da wani Abu, tsayawa yayi

yana confirming before yayi magana jifa yayi da

butar hannun shi lokacin daya lura cewa Abunda

yagani gaskiya, bai jira komai ba yaje gurin gawar

sadauki, yana tsayawa kanshi yayi Addua

yaruntse ido Sannan ya yaye likkafanin sa,

tabbas gaskiya ne, mutane sukayo kan nura da

niyyar fada musamman liman da ranshi yagama

baci anbar gawa ba'a mata sallah ba, baba iro

yace kodai bai mutu ba, mai martaba yayi

murmushi yace ana dawowa ne, Baba sule yace

aikuwa idan aka mutu jijiyoyi aiki suke denawa

Komai na bil'adama kafewa yake Amma Shi ga

jini na zuba abakinshi, wlh dasaura sauran

mutanen sukayo kanshi, anyi sa'a kabir likita ne

shine yayi kokarin gano meke faruwa, nunfashi sa

baya coming heart dinshi bata beating and why

Kuma ace yana bleeding blood gashi bakikirin,

kabir yace bazamu masa sallah ba dole hospital

na bukatar Shi Mai martaba yace ba inda zamu

gashi bayada nunfashin komai zakuce bai mutu

ba kokuma sokuke semun je asibiti sukara

tabbatar wa ya mutun ne inyaso masu masa

sallan suyi tafiyansu abarmu da gawa kabir yace

wlh semunje bai mutu ba, cos inbaku bukatar Shi

akwai hakkin kasa akanshi zanyi report naku idan

har Kuka Hanani yunkurina yana magana yana

hawaye tareda nuna su da yatsa, Nura ne yajawo

mota daga gurin zamanta kabir yadaukeshi dukda

yakara nauyi sosai sukayi, zumunta special

hospital, ba bata lokaci aka karbesa, kusan awa

uku Sannan kabir yafito yana cewa Mai martaba

congratulations Ajlah da ranshi sedai.... nan

yatsaya yana zubar da hawaye, rayuwanshi ba

tabbas zuciyar Shi yatabu sosai Sannan Kuma jini

yashiga a brain dinshi bana tunanin koda yatashi

ya iya samun cikkakken hankali Semun fara

treating raunukan daya Samu if ya warke normal

Sannan afara gyaran kariyar daya Samu domin

Babu inda baa karya Shiba ' lafiyar ma ba yanzu

ba sedai a Hankali, mai martaba yayi murmushi

Mai ciyo yace bakomai hakan ma "shukran lillah"

Farfado warta yayi dai dai da shigowar Mai

martaba tareda abbanta a hankali take iya tuno

meke faruwa ' tace wlh nida Abunda ke cikina

bazamu taba yagewa mutuwa ba indan har

tamana katanga da Rabin jiki, Abbanta ne yarufe

mata baki karkiyi Sabo Aljal kowa nan da kike

gani mataccene lokacin ne kawai baizo ba kisawa

ranki salama kadauki kaddarar data zomiki nasan

kinga jarabawa kala-kala a rayuwa idan kika

daure kika cinyesu duka 'yata aljanna zakiyi,

shima kukan ne yazo masa tinawa da yayi da

mahaifiyar ta, mai martaba yajuya yafita yashiga

dakin mama itakam har lokacin bata farfado ba '

mai martaba yazauna kan kujera yana kallonta

lokaci guda tafita hayyacinta, aransa yake cewa

Allah yabashi ikon cin wannan jarrabawar ace su

uku duka a kwance asibiti kowani danashi irin

condition din, mama ta soma motsawa tana

fadan "innalillahi wa'inna ilaihir raji'un " mai

martaba ne yacigaba da amsawa har takarashe a

hankali take binshi da ido lokaci guda ta tuna

meya kawota nan, wasu zafafan hawaye suka

biyo fuskarta, mai martaba yatashi yariko

hannunta yana murzawa yamatse Shi sosai anata

dayan hannun shi kuwa yana shafa bayanta a

hankali tafara samun nutsuwa nawani dan lokaci,

mai martaba yace duk tsanani yana tareda sauki,

danki Ajlah bai mutu ba sedai yana cikin wani

mawuyacin halin da bazamu iya fassarawa ba

Adduar ki itace gata agaresa, mama ta dago

kanta dakyar dayake mata mugun sarawa, tace

naji kace bai mutu ba kodai banaji da kyau ne,

mai martaba yace tashi muje inkaiki gurinshi, iya

ta window suka tsaya suna kallonshi babu wani

alamar rayuwa atattare dashi, mama tajuyo

idonta tab da hawaye tace yanzu kana so kace

mun wannan ta nuna inda sadauki yake akwai

rayuwa ajikinsa. Mai martaba yashafa fuskarta

haka suka ce nikaina nakasa gasgatawa mama

tashiga girgiza kanta no never ever, karku cuceni

Ku ajemun gawar Dana Har yafara gurzewa,

nikam dai wlh na yafe nakuma dauki kaddara

sannan na tabbatar wani SADAUKIN zaizo

matarshi Zata haifo new Ajlah "by the grace of

god" Mai martaba yajata suka koma Daki yana

cigaba da bata baki dakyar ta yarda ta kwanta

Amma zuciyar ta cike da tsoron abunda tagani.

Part 60 Rike take da hannun Aljal Wadda keta

rusa uban kuka tinda taga halin dayake ciki

takasa shan koda ruwa, mama kam dole ta Mike

diya biyu a kwance ' tabawa zuciyar ta salama

Addua kuwa bata gazaba kan sallaya take kwana

haka duk sauran 'yan uwa Kabir ne yashigo rike

da wasu drips yasakawa sadauki yana kallon

yanda nunfashinsa ketafiya one by one, yace Allah

yabaka lfy bloody bro ' Ajlal ce tsaye ta window

tana kallonshi cos ba'a Bari aganshi, hawaye

kadai ke yawo a fuskarta, sama ta kallah fuskar

ta tab da hawaye tace ya Allah "make my Ajlah

alright" Ameen taji an fada mama ce fuskarta ba

walwala tariko Ajlal tazaunadda ita, bai kamata

kina sakawa ranki damuwa ba Ajlal kada muyi

rashi biyu Koba komai zaki jawa Abunda Ke

cikinki matsala, kinga nikaina na Dena damuwa

Allah kadai nabarwa ikonshi Addua ce kawai

magani, Ajlal tashare kwallan da suka cika Mata

ido, ta kwanta ajikin mama, atake tayi bacci a

gurin abunda batayi sedai idan yasaceta, mama

ta sauke ajiyar zuciya ta shafa fuskar Ajlal, Albina

Dan Allah kiyi hakuri kikara kokari kisauke abunda

ke cikinki lfy, Aakil ne Ke wannan zancen, Albina

kuwa tayi nisa Se ummanta da abbanta take kira,

wata allurar aka kara mata atake tayo uban nishi

Sega baby boi yafado, hamdala yayi yabar gurin,

doctors suka shiga shirya uwar da babyn, Aakil

Kuwa fita yayi yasoma jido musu Kayan barka

abun kamar hauka tsabar murna harya rasa

mezai yi, seda yacikamata 2set na akwati nata

Dana baby, kwana daya aka sallamesu asibiti,

Baturiya yadauko ta musamman anayiwa Albina

gyaran jego ba irin namu na Nigeria ba, aikuwa

kan Sati daya Albina tazama katuwa kamar wata

fulawa, ran suna baby yaci sunan Abban Aljal

wato Abdul Azeez, suna ce dashi Afham, sati biyu

aka gama gyaran Albina anan ne ta bukaci

sukoma gida, Aakil yace baya son zancen kuka

sosai tadinga masa dole yadawo lallashinta duk

yanda zaiyi taki fahimtar Shi, acewarta yamaida

ta gurin dangin ta shikuma yayita zama, Tasan

yanzu haka hankalin iyayenta atashe yake, duk

yanda yaso tagane sam tama ki fahimtar shi, a

karshe tasamishi kuka duk yawani rude, bayanda

ya iya dole yace mata zasu tafi next week, domin

kwanciyar hankalin ta shine nasa, Shiri suke sosai

sunyi tsaraba Mai yawa jirgin safe suka bi se

Nigeria, gidanshi suka sauka bayan sun huta

sunci abunci Sannan yaje gidan tsohon daya

rikeshi suka fara gaisawa bakaramun murna yayi

ba ganin Aakil ga matarshi ta haihu anan yake

bawa Aakil labarin yanda aketa neman su agari

kwalla suka zubo mishi yashare Sannan yace

bakomai Baba insha Allah Gobe can zamuje cos

yanzu lokaci yakure unguwar da nisa, Sanye take

cikin Riga da zani na wani material tasaka Afham

cikin baby set tajawo Shi zuwa mota, horn yayi

mai gadi yabude musu suka shiga ciki sedai gidan

kamar ba kowa se hadimai ne kadai Ke yawo,

Aakil ne yarike Afham Albina narike da jakar

tsaraba, sallama tayi tashiga dakin mamanta

wadda Ke kallon sunna TV, dasauri tajuyo jin

muryar gudaliyar yarta Albina, da gudu taje ta

rungume mamanta tana hawaye, mama tace ya

banga ciki ba ko kin haihu ne, Aakil yakatseta

lokacin daya shigo, da murna ta isa gurinshi ta

tarbesa se yaba kyan yaron take da irin murjewar

da albina tayi, mama tace kinji gida tsitt ba lfy

ne! Anan tabata labarin Abunda ke faruwa Albina

kuka take sosai Aakil kanshi ya zubda hawaye

yakuma tausayawa Kanwar shi musamman idan

akace Sadauki ya mutu, Aakil yace wannan nasan

ba aikin kowa bane illah Deeni, mama tace nima

dai shi Nake zargi domin Affan tareda uban Shi

yabar garin nan hakuri ma yabawa Ajlah seda

yanemi gafarar kowa Sannan mahaifinshi yatafi

dashi saboda haka bana tunanin zai iya aikata

Abu mafi minu kamar wannan , Karfe 7 na yamma

Aakil yayi driving dinsu zuwa hospital dinda Ajlah

yake ' tinda suka fito ake binsu da ido barinma

kabir daya kasa karasawa gurinsu, mama ce tayi

karfin halin tasowa tace Albina kin tuna damu,

dukadda kanta tayi kasa tana wasa da yatsun

hannunta, Ajlal tazo dasauri tayi hugging din Aakil

shima din hugging dinta yayi yana shafa bayanta,

Ajlal tace yaya Sekuma ta fashe da kuka, Mai

martaba dai yakasa magana seda mama takai

masa Afham sannan yayi murmushin karfin hali

Addua yayiwa yaron Sannan yafara tambayar su

inda sukaje, Aakil yace amun afuwa nasan laifina

ne bana son rabuwa da matata ne Shi isa na

dauketa muka bar kasar nan tunanina zasu kara

batar dani dadewa nadawo hayyacina sedai

bantaba nunawa kowa ba cos bana son ace in

waiwayi gida inji wani mummunan labari akan

iyayena, Ajlal tace yaya ummy... ummy dasauri

yarufe mata baki Karki cemun ummy tarasu atake

shima yafashe da kukan, mai martaba yabisu da

ido cike da tausayawa.SADAUKI novels / SADAUKI part 61 to 70

SADAUKI part 61 to 70

Posted by Bashir Sani Fesan on 21 Dec 2016 - 12:13

Abban Ajlal ne rungume da Afham se murmushi

yakeyi yara sa inda zai saka kanshi saboda farin

ciki, he can't believe ace Aakil ne agabanshi

Harda Kuma danshi, Babban farin cikin bai wuce

irin yanda zumuncinsu yake kara karfi ba iyalan

Mai martaba.. after 7 months Karfe shida na

yamma tashiga gurin Ajlal tayi tsaye akanshi

tazubtazauna ido, Alhamdulillah yawarke duk

wasu ranuka daya Samu, sedai kariyar Shi ta

kafa ce taki zama normal, "ya Allah make my

husband fast and speedy recovery ya rabb" zaune

tayi tana karantun al qur'an kamar yanda tasaba

kullum Zata saka shi agaba tana masa karatun al

qur'an hawayen da take har sun fara goge

rubutun Qur'an din a hankali tasaka tissue ta

goge tacigaba da karatun ta zuciyar ta nawani

bugawa, computer dake nuna alamar rai tafara

wani kuka sosai, dasauri Ajlal ta ajiye Qur'an

dinta bayan ta rufe tafita neman doctor's doctor

Sunday yace hey mekika masa ne? Aljal tace

notin Ina karatun al qur'an ne naji komai

yasauya, Dr Sunday yace it's medicine ryt? Aljal

ta gyada kai, wow yafada tareda komawa ciki, a

hankali yafara marmasa idon shi Ganin hakan

yasa suka cire mishi oxygen da aka saka mishi,

aikuwa Sega Shi yayi wani tari Mai karfi, dai dai

wannan lokacin Ajlal taji maranta ya mugun

murdawa bayanta ya soma sarawa , ihu ta buga

tareda durkushe wa a gurin dasauri wata nurse

dake fitowa ta kamata tasaka kiran, sauran

doctors din, mama dake kokarin fitowa daga mota

ta tsinkayo Ajlal ta gudu ta isa gurinta dai dai

lokacin Da aka izo gado sukayi Labour room da

ita, Bata sha wani wuya ba ta haifo baby dinta

namiji, lokacin daya fara kara, a lokacin ne

Sadauki ya bude all eye's dinshi Wanda suka

koma blue yana son kallon ko ina agurin but

yakasa juya koda kwayar idonshi kafe suke aguri

guda idon sun bus he Kamar idon mamaci. Babyn

chocolate dashi cos baza'a kira shi da fari ba

minti kusan talatin aka gama shirya ta da baby

sukayi dakin hutu, mama da Anty maryam suka

rasa inda zasu saka ta da baby se alokacin

mama ta tuna, tajawo wayarta tayiwa Mai

martaba al'bishir mota kusan uku suka ciko

akazo ganin baby boi, Abban Aljal yafara

karbanshi yamasa kiran sallah tareda addua

Sannan sauran suka karba seda kowa yagani aka

bawa Mai martaba, kiss yasoma yiwa yaron

Wanda bai dauko kamanni kowa ba gashi kawai,

mama tafara da kiran nikam wannan mijin na

barwa maman Albina tinda bashida fari, na dauki

Afham, anty maryam tace aikuwa kuduba da kyau

yaron duka uban shine farin ne dai bai dauko ba

inaga irin chocolate babies dinnan ne, Mai

martaba yace lallai fah ya soma kama Harda Ke

gwaggon Shi, dukansu suka saka dariya, Aakil

yashigo aguje yana tambayar ina sister, anty

maryam tabisa da harara wato bama boi kake

tambaya ba sewani sister, Aakil yasosa keya

yace, nasan Shi yana lfy ne, nurse ce tashigo

tana musu congrat, tace baby yazo tareda dady

Shi, Anty maryam tace how? Nurse din tace

aikuwa dad dinshi yabude ido Kuma yana maida

nunfashi beautifully Bata karasa ba, gabadansu

suka bar dakin, Banda Ajlal da dadi ya hana mata

koda motsi se hawayen farin ciki take, mama ce

keta shafa Shi tana hawaye, ashe zanga wannan

ranar zokuga nunfashinsa na fita da kyau, idon

shi abude suke, mai martaba yayi hamdala yajuya

zuwa masallaci domin godiya ga Allah. Part 62

Ruwa! Ruwa! Ruwa! Shine Abunda bakinshi ya

soma furtawa, lokacin Da ba kowa a dakin se

Afham dayake wasan Shi yana kan baby bed

nashi, haka yayi ta fadan ruwa har bacci ya

daukeshi Babu Wanda yashigo dakin, sai bayan

wasu Lokuta kabir yashigo yana kallon Shi da

alama ya motsa jikin Shi yau, gurinshi yak'arasa

yana ďan duddu bawa tabbas ya motsa, zaune

yayi kan kujera yana kallon yanda yake fitarda

nunfashi so slowly, " Ajlal tayi sallama tashigo

tasamu guri ta zauna"kabir take tambayar yajikin

Sadauki? Kabir yace ansamu cigaba sosai naga

alamar yafara motsa jikin Shi, Ajlal ta washe baki

tace Allahu yakaro sauki, dai-dai nan yasoma

bude idonshi kaf suka sauka kan Aljal wadda ke

binshi da murmushi, shi kuwa yasaceta da ido

yana kallonta tunani yake Ina ne yataba ganin ta,

kabir yatab'ashi yace akwai Abunda kake so ne?

Sadauki ya dawo da idon shi kan kabir a hankaki

ya furta ruwa, kabir yace wow kana magana

lafiya tasamu kenan rudewa yayi dakyar ya Iya

hada masa ruwan lipton bayan yamasa brush

Sannan ya bashi 3 spoon yana son k'ari amma

kabir yace sun isa sedai bayan 3 1hr akara mishi,

Karfe shida yamma mama tazo tareda Anty

maryam, lokacin ya farka daga bacci mama tace

masa yajikin baice da ita komai ba, aunty

maryam ma haka, babyn dake hannun su

yakurawa ido, dasauri mama tak'arasa dashi

gurin tana cewa danka ne duba shi dakyau, jin ta

ambaci sunan dan shi ne yasaka yab'ata fuska

lokaci guda yakauda kan shi yana hararan mama,

aranshi yake cewa yaushe nake da baby nida

bantaba sanin mace ba, Ajlal takaraso tajuyo da

fuskar shi, sam yaki kallonta mama tace, baka

gane mu bane? Se alokacin yabude idon shi yace

ehh" mama tace nice mamanka wannan antyn

kace tadafa Anty maryam, sai Kuma wannan

matar kace Ajlal ga danka kabar cikin 2 months

shekarar ta haihu, sadauki yace mata Kuma

yaushe Nayi aure wannan babyn roban ce matata,

ni bana sonta kufitar mun da ita, a take ya rufe

idon shi, Ajlal tayi murmushi tace har yanzu dai

baidawo normal ba, anti maryam tace aikuwa a

hankali dai lafiyar me shigowa, a haka suka yi

magrib a dakin, mama tace dole Ajlal takoma gida

tayi jegonta, Ajlal kuwa fir taki yarda wai ita

jinyar miji zatayi, dakyar Anty maryam ta

lallabata suka koma gida. nan jekadiya tafara

gyaran ta da Kula da baby Ranar suna aka sawa

yaron Umar faruq, mai martaba ne yahada mata

komai na barka Babu Abunda Babu aciki, Abban

Aljal Se murna yake, barin Aakil dayake jin

k'anwar tashi tamkar wata rabin jikinshi kulawa

sosai yake bata kwatankwacin đa da uwa, tuni

Aljal ta manta da wani maraicin uwa kulawa take

samu takowani b'an gare mama da aunty

maryam baka ma Albana na ji da ita har cikin

ranta, Ajlal kam kullum cikin farin ciki take tarasa

Wanda yafi wani sonta kullum tana kara godewa

Allah abisa ni'imar da yayi mata. Yau kam tayi

arba'in dakyar taga safiya ta Waye tana son zuwa

duba mijinta tin bayan data baro asibitin bata

kara fita ba, Shiri tayi tsab cikin wata jallabiya

baka Mai stones jajaye ta yafa Dan kwalinta

tareda Jakarta red da takalmi, tareda Aakil sukaje

Albina na rike da faruq Ajlal kuwa na yiwa Afham

wasa, Aakil yakarbi faruq suka shiga ciki, Zaune

suka samesa yana rubutu da biro Wanda ya

zame masa al'ada kullum haka zai zauna yana

wasa da abubuwa kwata-kwata kwakwalwar Shi

yazama na yara yan 5 yrs, baya iya tuna abunda

akayi after one hour, bayan sun zazzauna suka

masa sannu ya karba batareda ya kalle su ba,

Ajlal ce ta karasa gurin Shi tace mekake haka ne

sekace karamun yaro, wata irin faduwar gaba

tasameshi lokacin dayaji muryar ta, sannu a

hankali yakoma ya kwanta bayan yayi wulgi da

biro dinshi, Ajlal ta daure fuska tace kayi fushi

ne? Sadauki yafashe da kuka, Aakil yace kinga

kitafiyanki baki san yadda ake lallabashi ba a

yanzu, Ajlal tace koma yane meyasa za'a rika

biye masa yana wasa da Kayan yara meyasa

baza'a nuna masa Shi babba bane Ana so ajuya

mun brain din mijina Sai kuma tafashe da kuka,

albina tazo tajata suka zauna tana bata baki,

sadauki dayake sauraren ta yace ni ba mijinki

bane nikuma ba babba ne, haka ne akilu na! Aakil

yayi murmushi yace haka ne Ajlah ka rabu da ita

kar kayi kuka wasa take maka. SADAUKI ce

baben roba ce fah Kuma itace matata, Ni wlh

bana sonta Allah bana sonta ' bana son ta, dai-

dai nan mama tashigo tace Toh kuma me akayi

rigimamme? Aakil ya soma labarta mata yanda

akayi, yar dariya tayi Sannan tace Ajlal fah hakuri

zakiyi kafun yasamu lfy, dole mubisa yanda

yakeso baya Son matsi ko takura, SADAUKI yace

mama zokiji yanuna Ajlal yace kinga waccan

baben robar wai Ni babba ne kuma wai mijinta I

donshi tab da hawaye, mama tace eh baka son ta

ne bakaga fara ceba, Sadauki yace nikam bana

sonta waccan nake so yanuna hoton wata

baturiya Mai tallar sabulu, duka suka kwashe

masa da dariya. Part 63 Kusan wata uku Ana

fama da sadauki wanda zuwa yanzun yana

magana lfy lau, yana tafiya sedai yana digishin

kafar Shi , Ajlal kuwa baya k'aunar ganin ta, tana

zuwa zai canza fuska, Komai nasa idan ta tab'a

baya so kullum yana kiranta da beben roba, tin

Ajlal bata damuwa har tasoma damuwa da abun,

Yau kam se murna yake zasuje gida, yana

tambayar Mai martaba "dad zamuje kasuwa ka

siyo mun teddy da kayan wasa", ? Mai martaba

yace "eh insha Allah Zan siya maka", murna sosai

Harda su tsalle, Kasuwa suka shiga gurin siyan

Kayan yara na wasa ba abunda bai đauko ba

daga baya suka wuce gida, Ajlal kam se binshi da

ido take yanda yake ball da wasan Shi, ba Wanda

yake bak'in cikin abun sedai suyi hamdala ga

Allah daya k'addara yanada kwana gaba, Ajlal ta

bisa ganin yana k'ok'arin shiga ruwa, ta ajiye cup

din hannun ta taje tarike Shi, "Kai miye haka zaka

shiga ruwa", harara yake binta dashi yacigaba da

abunda yake janyo Shi tayi da Karfi shikuma

yagama fusata ya wanke ta mari, dai-dai nan

Baba sule ya fito yace "kai kai Ajlah me tayi

maka ne kake marinta"? Sadauki ya murguda

baki yace "to meyasa take mun kaudi ne next

time karyata zanyi" Ajlal tadafe kumatu tana

zubadda kwallah, Shi kuwa ya wuce abun Shi

yabarta zaune a gurin tana matsar kwallah, Kabir

ne yakawo shawaran aje dashi outside domin a

gwada brain dinshi myb yasamu lfy acan, mai

martaba yace akara masa wata daya tareda

matar Shi a gyra gidan Shi sukoma yana yuwa

idan suna tareda matar Shi yarika tuno wasu

Abubuwan, haka kuwa akayi sati na zuwa Anty

maryam taje da sauran hadiman gidan suka

gyara gidan tsaf aka sauya wasu abubuwan,

Kabir yayi driving dinshi suka je gidan, daga baya

Aljal taje tareda su Albina, bayan An mata nasiha

sosai akan yanda Zata zauna da mijinta, Bayan

magrib suka wuce batareda sun Bari ya lura da

hakan ba, Ajlal kuwa ta bawa jekadiya faruq ita

Kuma tawuce dakin Sadauki bayan tayi wanka

tasaka sleeping dress dinta masu daukar hankali,

cikin sanda ta murda kofar dakin, Zaune

tasamesa yana k'irga yawan tiles din dakin,

tak'arasa tana masa sannu. Banza yamata hakan

yasa tariko hannun shi tace kayi sallah ne?

Sadauki ya watsa mata harara yace "Ina ruwanki

dani nagaya miki Bana sonki dole ne" Ajlal ta

runtse ido tana mai jin zafin furucin sa, fuskarshi

ta shafo tana son hada ido dashi sedai yak'i

juyowa yana sauraren ba k'on yanayin dayake ji,

Ganin yadaina Abunda yake yasa Aljal tak'ara

matsawa jikin shi tana shafa bayan Shi, atake ya

lumshe idon shi, yasakar mata komai nasa,

dakyar ta saita kanta tace masa" tashi kayi

sallah kayi shirin bacci Kaga yanzu 11 tayi", ba

musu yaje yayi al wala yatada sallah kafun

yagama bacci ya soma điban Ajlal, Kallonta kawai

yake yana murmushi light off yayi yakarasa inda

take yadagota cak se kan gado, Ajlal ta bude ido

da mamaki tace "mezaka mun ne".. Bata karasa

ba taji cutelips dinshi anata a hankali ya mirgino

da ita yana shafa jikinta tuni ya soma birkicewa

Ajlal tasoma Kuka "kace baka sona Dan Allah

kabarni inje in kwanta" alokacin baya jin me take

cewa idon shi arufe yasoma rabata da 'yar

mitsitsiyar rigar baccin ta a lokacin tagama hade

rai dashi, Sunkusa 1hr ahaka daga bisani

yaturata gefe yana maida nunfashi dasauri Ajlal

tasaka rigar ta Zata bar dakin yayi saurin rikota,

yace "zomuyi wasa" Ajlal tace um.. um ni bacci

nakeji, bai tanka taba yajuya fuskar shi yana son

fara kuka, dasauri Ajlal ta haye gadon tajuyo

dashi tana cewa "gani zamuyi wasar Amma bana

son kana mun irin Abun dazu" sadauki yace Toh

yasaka Hannayen sa gaba dai yazagayeta dasu

yadora kanshi akan k'irjinta atake bacci yayi

awon gaba dasu , Kiran farko suka farka atare,

murmushi Mai kyau tasakar masa yasa hannu

yana taba kumatunta yace da ita" ke kyakkywa ce

Amma kuma bana sonki " Aljal tace "nima ba

sonka nake ba " yana jin haka ya soma bubbuga

kafa yana kuka "Dan Allah kice kina sona" Ajlal

tace kaima kace kana sona" girgiza mata kai yayi

alamar a'a, Ajlal tace "nima ba ruwana da kai

bazan k'ars zuwa dakin kaba", jin haka yayi

saurin riketa gam "Dan Allah kirika zuwa kullum

muna irin wannan wasar" yana taba k'irjinta

dasauri ta rufe idon ta. Ajlal tace "Ok zamu kulla

a bota ne Ka yarda"? Sadauki yace" ehh " Ajlal

tace "duk Abunda nace kayi Shi zakayi idan ba

haka ba zamu bata da kai ne kana jina " yace

"ehh tareda Kara manneta Ajikin shi. Part 64

Tuwon dawa da miyar kubewa take kwashewa

Wanda ta saka aleda ta mulmula tuwon, kan

dining ta jera tadauko lemun exotic biyu ta Dora

akai tareda ruwan faro, Wanka tayi tasaka Riga

da wando blue nd white, ta tubke gashin kanta

tasaka wani ribbon Mai kyau daya k'ara fito da

asalin kyan ta Nono take bawa faruq dayake ta

rigima tin safe, SADAUKI yasauko kasa sanye da

Riga da wando 3Q sunyi matuk'ar karb'anshi

yatsaya cak yana kallon Ajlal da itama shiđin take

kallo, yak'araso cikeda murmushi a fuskarshi ya

ware mata hannu, idan kagani zaka dauka mai

cikakken Hankali ne, ba musu ta ajiye faruq

tafada jikin shi, suna jiyo bugun zuciyoyin su,

lokaci guda yaji Shi wani iri, Gashin kanta yake

shafawa yana jin dađin k'mashin sa, tsayuwar ta

soma gagarar su Ajlal ta dafa kujera tana maida

nunfashi. Jekadiya ta shigo tareda sallama ta

dauki faruq tamusu seda safe, Sadauki yaji dad'in

hakan yajata zuwa kujera yarungume ta sosai

yana aika mata wasu irin sak'onni, Ajlal ta

kallesa tace "meyasa idan muna Tare kake zama

Mai lfy Amma kan ajima kad'an kafara shirme "

shiru yayi yana kallon ta har tagaji da kallon da

yake mata ta turasa gefe tayi đakinta, binta yayi

da ido yana sosa k'eya, "bazan bita ba" yafađa

yawuce đakin Shi yarufe k'ofar da K'arfi Ajlal

kuwa undressing tayi sleeping dress tahaye

gadonta, Juyi yake kan gado yakasa yin komai se

tunanin Ajlal daya cika masa ruhi " Ganin ta

kawai yake son yi, amma Kuma idan yatuna

abunda ta masa seyaji baya son ganin ta, haka

yayi ta juyi kan gado Har kusan 3 bacci yak'i

zuwa, daga k'arshe ya yanke shawarar zuwa

đakinta, A Hankali yake buđe k'ofar đakin baya

son ta tashi a zatonshi bacci take, bed light

yasoma lalube ya kuwa yi sa'a ya kunna blue

yana kallonta, Ajlal kuwa Dama bata yi bacci ba,

tana ganin haka ta juya kwanciya yanda bazai

ganta ba, Sadauki yab'ata fuska yana nuna ta

kidena mun irin wannan abun kinji koh " hannunta

yariko yana matsawa a hankali ta juyi da sleeping

eye's đinta tace lafiya? Sadauki ya marairaice

murya "k'awata kinga bazan iya bacci ba kizo

muyi wasa", Ajlal taja dogon tsaki ba inda zani

kaima kawuce đakinka bacci zanyi tana kai nan

ta juya kwanciya abunta, Hawaye tab a idon shi

zaunawa yayi gurin yana matsar kwallah, sannu-

sannu bacci yakwashe su duka, Ana asubah ta

farka bakaramun mamaki tayi ba ganin shi

kwance a gurin, alwala tayi tazo zata tada sallah

anan ya farka, baiko kalle inda take ba yawuce

abun Shi, acewar Shi tamishi wulakanci Karfe

takwas tagama hada musu breakfast tacaba

adonta cikin wani less baki Wanda yayi mugun

fiddo da ita, light make up tayi tanufi dakin oga,

Kwance ta samesa yana kallon sama ga sallaya a

shimfide da alama yayi sallah ne, Ajlal takarasa

tana masa antashi lafiya, bai tanka taba Kuma

bai motsa ba, Ajlal tace " har yanzu fushin akeyi

dani" gadon tahaye ta đago fuskar shi, a fusace

yake kallonta yađago fuskar da nufin yimata

masifa sekuma ya fasa Ganin yanda tamasa

kwarjini gamida kyau, murmushi mai kyau ya

sakar mata, Itama ta mayar mishi amsa, Nan

gurin yasoma shinshina jikinta da alama turaren

yamasa dađi, kwantar da ita yayi yazura hannun

shi yayi light off, Sannan yacire mata đankwali

yacire sarka da 'yankunne a hankali yasoma

rabata da duk wani abu mai nauyi ajikinta, Ajlal

se binsa da ido take tana kallon shi, abubuwa

sosai yake mata tin tana turasa harta kasa yin

komai yagama kashe mata jiki, a wannan ranar

sadauki ya gurji amarcin shekara đaya

Bakaramun wuya ta sha ba tawahala sosai Ko

yatsanta takasa tsayawa, haka yake abunshi ba

tausayi baima San kukan da take ba, nan yabarta

yashige toilet, Ajlal cike da mamakin Dama mara

hankali yana iya kusantar mace har ya biya

bukatar Shi " shiri suke sosai an đauki Manyan

sojoji da police domin raka sarki Abdul Azeez

garinshi tareda duk wani Namiji na gidan mai

martaba akace hakama yahada mota kusan uku

na dakarun sarki, tin kan suje suka tura sakon

zasuzo kawo ziyara " Tarba mai kyau aka musu

Sun samu masauki da abunci a wadace, sun

kwanta Kan Gobe zasu raba kyau ta wa

takalawan garin saboda haka akwai Babban taro

acikin fadar, "Karfe goman safe aka soma

decoration gurin soye-soye ake Bana wasa ba,

abunci kala-kala akayi, zuwa 12 taro yafara aiki,

gurin mak'il yake da jama'a talakawa da masu

kuđin garin hatta governor yana gurin duk wani

babba a garin yola ya hallara, Mai martaba yayi

jawabin girma tareda yimusu ta aziyar rashe-

rashen da suka samu, nan yake shaida musu

cewa yana tareda Babban bak'o babbar kyau ta

wanda basu taba tsammani ba, Kabir ne keta

rabawa jama'ar gurin buhun shinkafa da 5k, ba

talakawan garin ba hatta masu kudin garin sunyi

matukar murna da hakan, Bayan an dawo azahar

Mai martaba ya umurci arufe gate domin yasan

cewa zasu razana zasu firgita wasu ma zasu

nemi guduwa taro ya lalace, kowa yak'gu yaga

wannan bak'on, mai martaba yabada umurni da a

fiddo SARKI Abdul Azeez wanda yasha kayan

sarauta shiga ta alfarma wanda yadawo da

haskensa da kiba yadawo asalin sarki Abdul

Azeez. Part 65 Sai da yazauna Sannan yasoma

warware Nadia fuskarshi! Aikuwa gurin yadau

ihun tsoro aka fara gudu wasu na take wasu

atake taron ya lalace, kasan cewar anzo da sojoji

tuni suka gyara gurin ta Han yar tsorata su da

bindiga, Deene kuwa dasauran mabiyanshi tuni

yafara kwara amai tsabar tsoro da firgici wannan

wani irin mafarki ne " mai martaba sarki Abdul

Azeez yayi gyaran murya yace, " Alhamdulillah!

Alhamdulillah! Alhamdulillah! dukkan godiya da

yabo su tabbata ga Allah (s w t ) Wanda

yakaddara mini rayuwa agaba nida đana Aakil,

Anan mutanen garin suka kara rudewa dan kuwa

Aakil tin gama makarantar gaba da primary ya

bata, Yafito rike da Afham yana nunawa yan gari

yaron Shi, murna ba'a magana gurin jama'a mai

martaba sarki Abdul Azeez yafara bayanin inda

yake da yanda aka cecesa hannun Makiya da irin

wahalhalun daya sha shida yarshi Ajlal dakuma

Aakil, jama'ar gari sukayi ta Kuka suna tsinewa

wannan azzaluman daga karshe yamika ta'aziya

wa iyalan waziri Aakil yayi gyaran murya yace

Kuna so kusan Waye wannan fajirin, baikarasa ba

sarki Abdul Azeez yace kuttt Karka fađa duniya ka

horon wawa, Aakil yace bai saurari zancen uban

nashi ba yace Deeni da uwarshi, Tuni jama'ar gari

sukayi Kan Deeni tsawa Mai firgitarwa sarki Abdul

Azeez yayi yace nace kukyalesa ni aka zalunta

Kuma na yafe masa Dan cikina ne sedai Nayi

Allah wadai da auren uwarka da samunka a

Duniya , "bana bukatar kowa yataba Shi kibarshi

yaje zaya gani Duniya Zata koya mishi hankali "

na koreshi daga garina tareda mahaifiyar Shi da

duk wani wanda yake tare dashi bana bukatar

dake Ganin fuskokin su a yau Har kusan dare Ana

Abu daya daga bisani aka watse dasafe sarki

Abdul Azeez yakomawa kujerar Shi ta mulki sedai

mutaya Shi da addua Tsab aka gama shirin

Kayan SADAUKI za'aje dashi Pakistan domin

duba brain din shi Sekuma kafar Shi dake digishi,

Ajlal manne dashi tana kukan zai barta, fuskar ta

ya tallabo yasa halshe ya share hawayen "

kawata kidena Kuka mana kinsan Allah yace yana

son Mai hakuri " Ajlal takara kankameshi tana

kuka, kabir ne yayi tari yace Ina fah kusa kuke

wannan abun, dasauri Ajlal tasake Shi, shikuwa

yakara riketa yana neman lips dinta sun dade a

haka daga bisani ya wuce, kabir cike da mamakin

Abunda yagani bashida Hankali Amma yasan

yataba mace, hmmm Sati uku sukayi a can bayan

an masa aiki, cikin sa'a yadawo normal sedai

sunki Bari yadawo seya cika wata daya sun kara

tabbatar da Abunda suka gani, Kwance take

tagama bawa faruq nono zuciyar tane take jin

tana tashi bata Ankara ba taji amai yazo mata

anan gurin take feso a man, jekadiya dake parlor

tazo a guje tana tambayar lfy meke damun ki

kasa amsawa tayi sema faduwa datayi agurin

tuni, jekadiya tabi fuskar ta da goshinta da kallo

ta ware ido tabdi jam wata sabuwa, Kusan sati

daya tana fama da zazzabi tarasa gane meke

damunta, Shiryawa tayi Don ganin doctor Sega

kabir yazo gidan zai wuce office yace bari yazo

yagaida su, jekadiya tace "me Zai hana ya dubaki

basai kinje can ba, Ajlal tace olryt bari in masa

magana, "Kabir yace Dama bakida lfy ne"? Aljal ta

gyada kai ta soma yimasa bayanin abunda

kedamunta, nan ya bukaci data yi fitsari takawo

masa, strip ya fidda a jakar Shi ya duba ta yana

murmushi yace your pregnant fah, Ajlal ta ware

ido na shiga uku aruwa Zan sha cikin ne kome,

kabir yadago ido yana murmushi yace wazaki

Maida karamun yaro yanda na ganku dinnan

randa zai bar Nigeria ai dagani komai kunayi,

jekadiya tace bar muna fuka dakinshi fa take

kwana, gaba dai suka sa dariya banda Aljal dake

jimamin wannan cikin. Yaune Ajlah zai dawo se

Soye soye ake Ana murnar dawowan sadauki

wanda yasamu lfy Koda wacce Zai dawo yanzu

Oho. Part 66 Wayar Shi yake danna har motar

tagama parking, yadau long time before ya fito

daga motar, seda aka bude mishi Sannan yafito,

wow na fada a raina real sadauki yadawo, sumar

Shi nake kallo da aka yiwa gyara tamkar arjun

kapoor, sanye yake cikin Riga da wando Wanda

suka matukar fiddo da Shi, a gogon hannun shi

Nake kallo Mai kyau, a hankali yasoma takawa

zuwa cikin gidan. Mama ce tazo dasauri tana

murnar ganin sadauki tareda Anty maryam kusan

duka families din gidan an hallara, murmushi

kadai yake har yanzu banji voice dinshi ba, kabir

ne yakai Shi dakin Shi domin yahuta, angyara

dakin tsab, bedroom ya wuce yahaye gado yana

Mai son kadaituwa shikadai, Ring din wayar shi

yatsayar dashi daga tunanin dayake, screen din

wayar yake kallo daga bisani yadaga wayar baice

komai ba se mutun dayake shimfide a fuskar shi,

hello my cuddle boo, ya hanya hope ka isa lfy,

yes yabata amsa tareda stinke wayar Ajlal

tagama shiri tsab tayi matukar kyau Zata Je

dakin Ajlah mama ce takirata tana bata wani

magani, sai gashi yashigo dasauri Ajlal tayi wulgi

da robar magani taje tayi hugging din sadauki so

tight, Sadauki kuwa se bata fuska yake, dakyar ya

banbareta ajikinsa, yace thanks yajuya yana

kallon faruq dayake mika masa hannu dasauri

yadaga shi ma yana mishi wasa, duk suka bisa

da kallo, "Anty maryam yaushe kika sake haihuwa

kin yi haihuwa Mai kyau boi din nan duk Ni

yadauko ", "Anty maryam tace baka gane Shiba

kenan Dan Ajlal ne, batareda yajuyo ba yace

Waye Kuma Ajlal, Anty maryam tace gata nan a

gaban ka" Ok ban santaba Shi isa, "mama tace

Ga iskanci matar taka zaka ce baka saniba", se

alokacin ya yajuyo da mamaki a fuskar shi ya

ajiye faruq kan kafar Shi yace "ban gane ba

kamar ya matata yaushe Nayi aure wannan ce

matata"? Daga mama har Anty maryam sunji

wani iri barinma Ajlal da kwallah suka cika Mata

ido, da gudu tashiga dakin mama tafada kan

gado, Anty maryam ta rufa mata baya. Mama ta

kalli SADAUKI tace "yazaka rika wahalda yar

mutane tin daka fara ciyon nan yarinyar nan take

cikin kunci da bacin barai akan me zaka ce baka

gane taba bayan ka gane kowa kokuwa ciyon

naka na manta mace daya ne" " Sadauki yace luk

mama Nifa all I know is ban santaba banma taba

ganin taba akan me zaki kakabamin ita wai harda

babyn ta Dan kawai muna kama dashi, yana kai

nan yasa kai yafita, Wayar Shi yacire suka Soyy

da nafee Sannan ya manta bacin ran daya Ke ciki,

Juyin Duniya anyi Sadauki yaki yardar dacewa

Ajlal matar Shi Sam yaki aminta da hakan, sema

zancen auren dayayi musu na nafee atake mama

tayi rantsuwa bazai aure taba, Mai kyau ne ya

katseta da cewa "insha Allah akan me zaki hana

sa aure bayan sunna ne " mama tace wace

sunnar ce tawuce wadda ya watsar wlh Allah

indai Ina raye ban zaiyi auren nan ba, Sadauki

yagama kuluwa da mama "yace Toh shikenan

indai har bazaku bari in auri zabina ba Toh wlh

bazan taba yarda da waccan ba Kuma Zan bar

muku garin inda bazaku kara ganina ba " Mai

martaba yace no soon zaka aureta Amma se in

har zaka yarda da matarka , wani irin daci yakeji

a zuciyar Shi a duk lokacin Da aka kira Aljal da

matar Shi, dakyar yace zai yarda cos bazai iya

losin nafee ba " bawani shagali da akayi agidan

mama taki sanar da kowa nata har yanzu kuma

fushi take da Sadauki, Karya sosai nafee tayi a

wannan auren ba shagalin da ba'ayi ba biki kala-

kala Sadauki yakara gyara gidan tsab yacanza

komai na parlor sedai Koda wasa baibi takan

dakin da aka kira dana uwargida ba, Alhamdulillah

andaura auren Ajlah Muhammad da nafisa

Ahmed, yar Babban minister a Abuja, Ajlal Kuwa

ta kode ta rame tayi bakikirin rabenta da abinci

harta manta sedai asako Mata tabarshi a gurin

mama da antiy maryam sunyi iyaa kokarin su taki

hakura ga cikinta na bata wahala ga kuma faruq

da mugun lakuwa, magani masu kyau kabir yake

basa saboda haka baiyi komai ba sema kiba daya

kara, " kana jina Ajlah kasaka matarka agaba kaje

da ita domin kuwa Babu uban dazai aje maka

mace da Igiya uku a gida, Sadauki yace amma

baba..... bai karasaba baba iro yace angama

magana kuma wlh idan naji ance kana cuta mata

nida Kai ne, Bakin ciki kamar ya kashe sadauki

yama za'ace randa amarya Zata zo yakoma da

wata banzar, tsaki yaja yasa kiran Dan tanin

bugu biyu yadaga, yace "Dan tanin kacewa

yarinyar nan tafito Ina jiranta awaje" bai jira

amsar Dan tanin ba ya stinke wayar. Part 67

Sanye take da hijabi har kasa tafito waje, can ta

hangoshi ya hade rai, Ko kallonsa batayiba

tabude ganbun motar tashiga, figar motar yayi da

karfin tsiya seda suka dau hanya sann yatsaya

yana mata mugun kallo yace "you think zan iya

daukar ki a motana gaskiya you think much

wrong kin cuci zuciyar ki, dallah malama

gerreout" Ba musu tafito motar fuskarta tab da

hawaye bandir dari biyar ya jefo mata yace "Kya

iya shiga napepe" Ko kallon kudin batayi ba

tsabar bakin ciki tacigaba da tafiya Har motar Shi

ya Bace mata, ita kadai tabi hanyar gashi dare ya

soma yi bata kai ba ga yunwa ga gajiya tana

tafiya tana hutawa, Kuka take kamar ranta zai

fita gawani ciyon baya datake fama dashi, ALLAH

kađai yakaita gidan lfy, Koda ta isa an rufe gate

din unguwar tsit tasamu guri tazauna tana maida

nunfashi. Tadau kusan minti goma Sannan ta

soma knocking gate din, cikin kwana Baba Mai

gadi yataso yana tambayar Waye, dakyar Ajlal ta

furta "nice Baba " yace "koma waye seda safe

oga yace kar abude wa kowani mutun ya shigo"

Ajlal tace baba baka shaidani bane ajlal ce

maman faruq dasauri ya bude gate din bazai

manta muryar taba, yana mamakin Abunda yasa

tazo ita kadai a tsohon Daren nan Dakyar takai

kofar parlon ta soma knocking, ta dade a gurin

Amma ba alamar za'a bude mata kofar tin tana

tsayawa har takai ga faduwa gurin baccin wahala

ne yadauketa, Kiran farko ta Mike Zaune taga

kofar abude hakan yasa tashiga a hankali bata ci

karo da kowa ba tawuce dakinta, tayi matukar

mamakin ganin yanda aka gyara gurin kamar ba

Shi ba komai an sauya a dakin ga kuma wasu set

din akwati dagani na fadar kishiya ne, cike da jin

dadin gyaran da aka mata tashiga toilet tayi

alwala ta tada sallah tadade tana Addua Allah

yabata hakuri da juriya daga bisani bacci ya

kwasheta " firgigit ta farka daga Dan baccin

datake saka makon mugun shirun da Sadauki

yamata aciki, ta dunkule tana ihu atake cikinta

yafara mata wani irin motsi, bai damu da halin

datake cikiba sema tabe bakin Shi da yayi yace

"kisaurareni da kyau Karki kuskura kirani da

mijinki bare kimun wani gurji or sometime else

bana bukatar komai daga gareki nd Karki kuskura

na ganki kin sauka kasa Dan matata bata san

dake ba tanada tsananin kishi Ban san mezai

biyo baya ba idan taganki, bana son Abunda

yataba ranta kina jina" A hankali ta gyada mishi

kai yace "Gud Zan rika kawo miki abinci koda

raginmu ne, yana kai nan yafita " nan tafada kan

gado tana matsanancin Kuka wannan wace irin

jarrabawa ce tausayin kanta take tana imagine

zaman dazatayi agidan Karfe 10 na safe mai aikin

nafee tagama hada masu breakfast, nafee kuwa

anci ado cikin wasu englishwears hadaddu tayi

matukar kyau tasaka gashin doki a bayanta se

kyalli yake, Sadauki ma yafito cikin wasu suit

bakake yamanna mata kiss pretty kinyi, taja

hannun shi suka je dinning Shi yake bata abincin

abaki har ta koshi Sannan ya soma cin nasa,

bayan sun gama yafito mata da key din mota ya

bata babbar mota ce, Se ihu take tana buga

tsalle, kiss ta mishi a goshi thank you so much

my sweet heart Dina, murmushi yamata kin

cancanci hakan a gurina, Seda ya tabbatar nafee

tashige đakin ta Sannan yahada abunda suka

raga a leda tareda cup din tea da bread ya nufi

đakin Aljal, extra key dinshi yasaka yabude

kwance yasameta kan gado, kallo daya yadauke

kanshi ya ajiye mata abincin a kan mirro ya juya

yafita Ajlal Kuwa Se 2 ta farka tana mamakin irin

baccin datayi agidan agurguje tayi wanka tasaka

wata atamfa Riga da skit ne sunyi tyt dinta sosai

boobs dinta kamar zasuyi magana Vaseline kawai

ta shafa kasancewar Ana sanyi tayi sallah

Sannan tajawo ledar tadake tunanin abunci ne

tabude, tea dinda yake a cup har ya soma yin

yana dole ta zuba a baf ta wanke cup din, taci

Irish da egg Sekuma faten plantain, Wata ledar

tagani da alama lunch ne aka kawo Mata saboda

haka bata Buda ba cikinta yacika dam, rasa

abunyi tayi ta tashi takoma kofar toilet tana leken

gidan dai dai nan ta Han goshi zai fita yayi

matukar kyau, gaban ta yasoma bugawa ganin

wata yar duniya tazo tana rungumar sadauki

agaban ma' aikan gidan dukda yana noke kai

tamanna mishi kiss tareda cewa "bye bye "

kaddai wannan itace matar Shi lallai kuwa akwai

aiki ko shakka Babu wannan bazatayi kirki ba

yanda take nanike masa dinnan agaban jama'a,

Jikinta take kallo komai nata a wadace yake

akwaita da hanci dai dai gwargwado se Manyan

eye's dinta dasuke a shanye baki ta small

doguwa ce ba sosai ba komai nata enough sedai

farin nata akwai hadi da Mai. Part 68 Haka

rayuwar Ke tafiya kusan wata hudu nafee bata

san da zaman Ajlal agidan ba hakama Ajlal takan

manta da wata kishiya sedai kullum idan sadauki

yazo kawo mata abunci yakan kunsa mata bakin

ciki. Yauma kamar kullum bayan ya fuskanci

nafee tashige đakinta Dama ci kawai yake fiddata

sedai in Zata mishi rakiya, cikin sanda ya isa

kofar Ajlal yabude dakin yarufe ledojin ya ajiye

mata kan mirror tamkar yanda yasaba sedai yau

bai gantaba yadan kishingida da gina Amma shiru

Babu labarinta, har kusan minti biyar yaduba a

gogon hannun shi, hanyar bathroom ya nufa can

yaji motsin ruwa yadawo yazauna, yadade gurin

Sannan tafito wanka sanye da towel đaya akanta

tana goge gashinta yana gurin tayi drying kanta

tagama tayi oiling dinshi Sannan tayi parking da

Babban ribbon, tagama shafa Mai tajawo drawer

kenan ta hangesa ta mirror dasauri tajuyo da

mamaki tanufi toilet Zata koma, Sadauki yayi

saurin shan gabanta yana kare Mata kallo aranshi

yace shona she's very very beautiful i like her

dimple long hair wow everything nata is beautiful

she look like karina kapoor, turasa tayi dakarfi

tajawo hijabinta Zata saka ya kwace hijab din,

Ajlal tadago rinannun idonta tace "lfy " sadauki

yakasa cewa komai se binta da ido yake a hankali

yasoma taba gashin ta yana jin dadin oiling đinta

matseta yayi sosai a gina yana shakar kamshinta,

cike da haushinsa Wanda take ji a yanzu tace

dallah kasakeni malam bata karasaba taji lips

dinshi anata yana mata wani kiss Wanda ya

birkitashi har ita đin kafafunta ne sukayi sanyi

Ganin zata fađi yajuyo da Ita suka fada kan gado,

hannun shi yazira ya kashe wutar dakin duhu

yabayyana ba sosai ba irin romanticism đinnan,

towel dinta ya warware yana karewa kirjinta kallo

dasuka ciko kamar ba ita akace ta haihu ba,

romancing đinta yake yanda yaga Dama duk

yanda Ajlal tayi dashi yaki sakinta seda yagaji

dan kanshi ya kyaleta dasauri tajawo towel din ta

tasaka takoma toilet tarufe kanta, Kanshi yadafe

yace oh God menakeyi ne haka meyasa na tabata

ne karfa ta rainani uban tsaki yaja yafice dasauri

daga đakin kan tafito, kuka sosai Ajlal take

Wanda bata san manufar kukan ba seda taji

kanta na ciyo zuciyar ta na zafi sannan tafito

tahaye gado batareda ta shirya ba, Lunch yakawo

Mata Amma ba'ataba abincin safe ba, ya kunna

light din dakin ya hangota kan sallaya da alama

sallar walaha tayi idonta rufe dagani tasha kuka,

lips dinshi ya lasa lokacin daya kai eye's dinshi

kan pinky lips dinta, Tari yayi tabude ido tana

masa mugun kallo Mai cike da tsana tajuya masa

baya, a hankali yace meyasa bakiyi breakfast ba,

seda tayi kamar baxata amsaba sann tace

banajin yunwa, Sadauki yace impossible yadauko

plate din ya ajiye agaban ta, yana kallonta kicinye

kabani plate dina yanxu, Aljal ta watsa masa

harara tace "ina ruwanka da cina ko shana "

sadauki yace "ALLAH idan bakici ba dure zan

miki" ko kallonsa batayi ba tawuce kan gado tayi

light off ta haye gado, Hakan yabasa haushi

yakunna wutar cikin tsawa yace "wlh kisauko kici

kokuma ranki yabaci " ba musu tasauko yanda

yayi maganar ba wasa a fuskarshi Kamar tayi

kuka takecin abincin harta gama Sekuma taji

wani tashin zuciya aikuwa tashiga kwara amai

gurin kamar Zata amayadda yayan cikinta dakyar

ta samu aman yatsaya tajawo tissue ta goge

bakin ta Zata mike tsaye sadauki yarike ta, Ido

tadago tana kallon shi Wanda sukayi jajir, hanyar

bathroom yabi da ita yagyara mata jikinta sannan

yabata guri tayi wanka kafun ta fito harya gyara

gurin ya fiddo mata Kayan da Zata saka , Shi ya

taimaka mata tasaka Kayan Sekuma yabita da

mugun kallo yace "keee! Zo nan" cikinta yake

kallo daya fara fitowa, ya ware ido Dama cikine

dake, Ajlal tace da seyanxu kagani, Sadauki yace

calm down cikin Waye kaddai kice nawa ne? Ajlal

tace "bana bukatar ka karbi cikin Burina in sauke

Shi lfy kabani ta kardata Dan bazan cigaba da

zama da Wanda baisan da rajata ba", Sadauki

yace "ummm! Ina farooq ne meyasa baa kawo

Shi nan gidan " Ajlal ta buga tsaki ta haye gado

ta barshi tsaye kamar an dasa Shi a gurin, part

69 Yadade yana nazarin kanshi sa'annan yafita,

haba nafee meyasa zaki rika kashe mun yaya

kinsan Duniya Babu abunda yakai kyautar 'yaya

dađi, wasu na nema kekam kinsamu amma kina

watsar wa, nafee dake binshi da mugun kallo

tace "lallai Ajlah seka tasani agaba kana zuba

mun masifa akan nazubar da ciki biyu, Nifa bazan

iya haihuwa ba wlh bana son wahalar ciki

bakuma Zan iya bada nono na ba naka ne Kai đai

tareda kashe mishi ido", Rungumesa tayi "kagane

baby nima Ina son babies fah Amma ba yanzu

kabari musamu shekara uku Sannan mufara Tara

yaya kafun nan mungama amarci Ko kana son

ciki yahanaka walawa ne"? Cike da gamsuwa

yagyada mata kai tareda zura hannun shi a rigar

ta nan suka manta matsalar su, bayan sun nutsu

ne yake mata zancen yaushe zataje gaida iyayen

Shi? Cike da haushin zancen tace " not yet dts all

"sadauki ya kalleta yace " kisani wannan ne karo

na karshe da Zan kara tambayar ki akan zuwa

gidanmu kinsan Abunda yake dai-dai kinsan

wanda ba dai-dai ba so kiyi yanda kike so" yana

kai nan yafita tareda rufo kofar da karfin tsiya,

tsaki kawai taja masa "zaka dawo ne " đakin Ajlal

ya nufa yashiga yarufe kofar, kwance yasameta

kan gado tana mutsu-mutsu dasauri yakarasa

inda take yana mata sannu "bakida lfy ne meke

damunki" Bata cemasa komai ba se lebenta

datake cizo, Sadauki yakalle cikinta yace

"haihuwa zakiyi ne kome"? Girgiza masa kai tayi

tashiga mika masa hannu dukowa yayi yariketa

atake tayi lamo ajikin sa tana maida nunfashi

sosai takejin ciyon Mara da baya Amma haka ta

daure tana juye-juye sadauki duk ya rude yace "

Ko dai zamuje muga likitane " Ajlal bata ce komai

ba se hawayen datake shiru yaji koda yaduba tayi

bacci yasauke ajiyar zuciya yagyara mata

kwanciya yarufe ta da bargo karo na farko daya

fara jin tausayinta aranshi yanaso yayi tunani

akanta Amma yakasa hakan ' Zuwa yamma

yakara zuwa dubata yasa meta kan mirror tana

shafa Mai yayi murmushi yace "Zan tayaki " "no

thanks " taba Shi amsa, hannunta yarike ya

lakaci man data debo ya fara shafa mata abaya,

wani irin shock yaji lokacin daya Kai hannu Kan

lallausar fatarta haka yadinga bin bayan ta yana

shafawa yana rufe ido, Aljal tajuyo tarike masa

hannu control your..... Bata karasaba yajawota

jikin shi yarungume, kara shigewa tayi jikinshi

kamar wata baby, wayar shi tasoma kara ya zura

hannun shi cikin aljihun rigar Shi yaciro yadade

yana wayar, Ajlal nason yasaketa yaki sakinta

seda yagama, yace " sewani guduwa kike kamar

nace Zan miki wani abun", da mamaki take kallon

shi yanda yacanza lokaci guda kamar bashiba, Ni

Zan fita Sena dawo plsss ki Kula da kanki kici

abinci yanda ya kamata, Harya kai kofa yajuyo

yana kallon Ajlal data kasa motsi murmushi

yamata yazo dab da ita yarike fuskarta da

hannayenshi biyu yakai mata kiss a forehead

tareda fadan "your darling muahh" yakai mata

second a cheek "your sweet heart muah " yakara

kai mata na uku a lips your simply superb

muahh" Sena dawo yafice yabarta tsaye tadafe

goshinta inda yadora lips dinshi kalaman Shi na

mata yawo a brain "your darling " your sweet

heart " your simply superb " murmushi tayi

tasoma taba lips cheek dinta simply superb, I like

it. Part 70 Tare suka shigo da anty maryam

dawowan shi kenan, se wani hamdala yake da

Allah yasa yagan shigar ta, tabaya suka shiga

gidan yayi sa'a bakowa dasauri yawuce ya bude

mata Kodak dakin Ajlal yarufe, anty maryam se

binshi take da kallo bayan sun gama gaisawa

Anty maryam take tambayar "baki motsa jikinki

ne dubi yanda kafafunki suka kunbura", Ajlal tace

"ina Zan motsa jiki daga bathroom se nan",

"banganeba cewar Anty maryam, nan Aljal

tashiga bata labarin halin datake ciki tindaga

randa yadauko ta har yanzu, anty maryam tasaka

salati tareda rike baki, da mamaki take kallon

Ajlal tace "shikenan sekika yarda wata ta kwace

miki miji koh ke bazaki tashi tsaye ki shigadda

kanki a zuciyar ba" Ajlal tace "mezanyi ne Anty

harfa dukana yake", Anty maryam tace "wlh kutt

Karki kara yarda ya dakeki da wannan tsohon

cikin in yaso ya kasheki ya kashe babyn cikinki"

"Kuma daga yau zaki fara sauka sama dan

ubanshi yatabaki, ki sauka kidafa duk Abunda kike

so karki kula matarshi dukda yahanaki kwanan ki.

kirika masa girki kibasa Sam Karki basa fuskar da

Zai kara ganin saukinki bare ya miki wani Abun,

wanka zaki rika ci kina daukar dress kala-kala

kimasa biyayya Banda tsiwa ungo wannan wayar

ta danki ce misbahu kirke inda wata matsala seki

sanar dani zanna turo miki credit yanzu tashi kiyi

wanka mufara lesson din Naga alamar kina son

kizama zuhura da Hamza komai se an koya miki"

Bata dauki wani dogon lokaci ba tagama shirinta

tsab cikin wata atamfa Riga da zani dinkin

yamata kyau tayi daurin nan ture kaga tsiya, anty

maryam tace yauwa Ni Zan wuce muje kirakani

daga nan ki shiga kitchen kidafa duk Abunda kike

so, Ajlal tace toh Anty nagode Har gate sukaje

seda ta tada motarta Sannan Ajlal tadawo

tashige kitchen tana kallon yanda aka canza

komai naciki, bata b'ata lokaci ba ta kunna gas

ta soma dafa farar shinkafa pried rice tayi wadda

taji vegetables tini gidan ya gauraye da kam shin

girkinta , nafee dake cin fruit salad tareda sadauki

tace "wow baby Kaji wani kamshi yau kenan

sanerita girkin kwarai takeyi" Sadauki yadago

yadan Harare ta yace "ok dama kinsan jaga-jaga

ne take mana " nafee tace "no fah durlin just naji

kam shin na yau da ban ne kagafa har na kagu

inci bara in sameta kitchen din " Tagama hada

komai tajera a tire tareda lemunta zobo take

hadawa wanda yaji abarba, "Sanerita wani special

cook kike mana haka! cak komai yatsaya mata

ganin bayan Ajlal wadda ko tantama Babu ba

senarita ce ba, tsayawa tayi tana kallon yanda

mazau nan ta suke cib dasu, Jin kamar Ana

kallon ta yasa takara motsa jikinta dukda tagaji

da tsayuwar gurin kamshin turaren su ya gauraye

gurin, Ajlal tajuyo batareda ta kalli inda nafee

take ba bayan tagama zuba zobon a jug ta Dora

a tire, "excuse me madam" abunda naji Aljal ta

fada kenan ganin yanda nafee ta rude da kallon

ta, dai-dai nan Sadauki yafito. System din

hannun shi yasaki ta fado kasa tass kakeji

gabadai suka juya suna kallon shi, idon Shi kyarr

akan Ajlal yana kissima kyan surarta gabadai ya

shagala da kallonta yama manta da wata nafee a

gurin, Seda ta daka mishi tsawa Sannan yadawo

daga dream would daya je.ADAUKI novels / SADAUKI part 71 to 78 the end

SADAUKI part 71 to 78 the end

Posted by Bashir Sani Fesan on 21 Dec 2016 - 12:17

Dakarfi ya bude ganbun dakin yana maida

nunfashi. bata dago ba bare nasaka ran zasu

hada ido kawai tacigaba da cin abuncinta ne

Sannan, "Kee " yakirata batareda ta juyo ba tace"

kai bazaka iya sallama bane kawani zo katsare ni

da ido " sadauki yace "me kike shirin aikatawa ne

haka kokinsan cewa saukarki downstairs Babban

laifine" Ajlal tace "ina fatar ba Allah nayiwa laifi

ba cos shine kadai abun tsorona " sadauki yace

"gud wato sister ta zugaki zaki fara min tsiya koh

"? Ajlal tace nikam zaka cikani da surutu dan

Allah kaje nd ka gargadi matarka tadena mun

kallon "who are you" cos duk randa ta kuskusa

tambayana zan gaya mata koni waye " sadauki

yace "ai kuwa wlh da Sena kusan kasheki a

gidanna" Ajlal tayi murmushi lokacin datake

kwashe kwanukan abincin tace Allah yaba kura

sa'ar zomo" gefen shi ta ratsa ta wuce kitchen ta

maida kwanukan Sannan ta kwaba fulawa da yis

zatayi fanke, Zata wuce kenan ta hadu da nafee

sanye cikin wata rigar bacci da ita da Babu duk

daya, kallo daya ta kauda kanta nafee tace "kee

bai gaya miki koni Waye ba "? Ajlal kamar bata

jiba seda ta hau step uku Sannan tace yagaya

min Ke matar sace kamar yanda Nima Nake

ma.... bata karasa ba sadauki yace Aljal zo ki

wuce, bamusu tawuce sama tana tunzure baki,

Nafee ta bita da kallon mamaki har akwai

yarinyar dazata zo har gidan ta Sannan tamata

tsiwa, Sadauki yace "kidena har kanta yarinyar

akwai rashin kunya Ina tabata mama Zata daga

mun nono " nafee tace tabb kaine zata dagawa

nonon Amma wlh nikam bazan zauna yarinya

kamar wannan tamun iya shege ba in samata ido

" sadauki yace "ok baki son farin cikin mijinki ne

so kike mama tamun baki in lalace" Nafee tace

"haba baby bazaka lalace ba kadena wannan

zancen " sadauki yace "toh kisa mata ido

kimaidata itada Babu duk daya seki zauna kalau

na tabbata Aljal bazata kulaki ba matsawar ba

kece kika tabata ba " Nafee tace Aljal! Sunanta

kenan? Sadauki yace "ehh" nafee tace "nice name

kaida ita kamar twin kuna kama ga name dinku

daya" Sadauki yayi murmushi yace "girkinta zanci

ta iya girki fah", nafee tace yo wannan

marowaciyar ai na duba inga kota rage inci amma

bakomai daga ita se cikinta tayi abunta Sadauki

yace "aiko ta fito tayi Shi " Dakinta yashiga Jim

kadan segasu sun fito tare yarike hannun ta

sukayi kitchen nafee na kallon Su bata kawo

komai ba tinda yace mata Kanwar shi ce, Yadan

leko yace "baby zaki tayata ne"? Nafee tace "wah

Ni? Se kun gama Ina bedroom idan kungama

zaka iya kirana " baiji haushin komai ba Dama so

yake tawuce yaji Dadin sakewa da Aljal, carrot

take yanka shikuma yana yanka albasa se

hawaye yake Aljal na kallon shi ta gefen ido,

jellop din shinkafa suka hada da kifi, duk inda

Aljal tayi yana bayanta, tagama hada komai

tarufe shin kafar tajawo kujera ta zauna tana

duba agogo, Sadauki yace "u'unn bazaki mana

zobo ba "? Ajlal tace bazanyi ba kanada mata" ya

marairaice murya yace "haba shona kimun mana"

dariya ya bata yanda yayi maganar tace zaka

kaini gun su mama? Sadauki yace "sedai in baki

driver mama fushi take dani bazan iya zuwa ba "

Ajlal tace " Kuma bazaka nemi hanyar settling din

kanku ba sedai kayita guduwa, hannun ta yakamo

yarike gam yace "taya Zan gyara komai duk

akanki ne take mun wasu abubuwan" Ajlal tace

"worry not Zan bata hakuri insha Allah Zata yafe

maka dasauri yadago fuskar shi yace "Dan Allah?

Ajlal ta gyada mishi kai alamar "yes" rungume ta

yayi thank you so much "my shona" Karfe ukun

rana suka gama hada komai bayan sun jera a

dining, suka wuce Don yin wanka, kusan tare

suka fito da sadauki da nafee kowanne su yayi

kyau nafee kan ta k'agu tafara cin wannan

delicious din na Ajlal, har sun fara ci nafee tace "

dear why not tazo muci tare "? sadauki yaji dadin

zancen yace jeki kirata, ba musu taje tajawo Ajlal

wadda tayi shiga cikin Riga da wando rigar har

gwiywa take blue nd white kanta ba dankwali,

nafee tace "wow yar Kanwar nan tamu baturiya

ce dear Kagan hair dinta black gashi da tsawo",

Ajlal tayi murmushi tace thanks, nafee tace

"gaskiya bazan yarda ba ya akayi kikafi mijina

kyau" sadauki "yace aradu bata fini ba powder ce

" gaba dai suka sa dariya barin Ajlal da takasa

cin abincin kwata-kwata bai mata ba, sukam ci

suke sosai suna yaba Dadin girkin nata, Sallama

akayi suka amsa da gudu nafee taje ta rungume

kawar tata teema, teema kuwa idonta kyar akan

Aljal har nafee tagane ta tace "ke Kanwar shi ce

matsala suka samu Da mijinta Shine yazo Da ita

nan, teema taja hannun nafee sukayi cikin dakin

ta batareda ta gam su da abunda nafee kagaya

mata ba, Teema tace "kanwar Shi ce yake mata

wannan kallon yana wani kashe mata ido kanwar

Shi ce zatayi wannan shigar ba dankwali at least

zatayi kunyar yayan ta after tana da ciki tafito

hakan, Ina hankalinki da wayonki ina iliminki,

Nafee tace "wait teema karki birkitamun brain cos

nasan Ajlah bazai taba cutar dani ba", wangale da

baki teema Ke kallon nafee tace "lallai baki san

maza ba munafurcin su yawa ne dashi ba

mamaki yar wani ce kokuma kanwar Shi din

yanda kikace Amma badai same mother nd father

ba cos kallon dayake mata yawuce da halad,

waya sani ko ciki yamata aka koreta ya kwaso

miki rigima, Tunani kala-kala nafee keyi ta kasa

gasgata zancen teema, sun dade suna tattaunawa

akan abunda yakawo teema dakuma zancen Ajlal

daga baya tayo mata rakiya zuwa parlor, Mezata

gani sadauki rike da hannun Ajlal ya kai bakinshi

zai Mata peck da hannu. Part 72 Kansu tayo

dasauri tana huci tana isowa Sadauki na jawo

Aljal tafado ajikin sa yana lallashinta itakuma se

Kuka take ganin hakan yasa nafee komawa baya,

Sadauki yace "baby zan kai ta gurin mama ina

ganin da matsala taki gaya min " nafee tace ayya

kodai bakida lfy ne", Ajlal taki cewa komai se

kukaj da take Wanda bashida dalili sadauki yaja

hannun ta sukayi đakinta suna shiga yarufe

ganbun đakin yajawo ta yace "ya akai kikayi haka

" Ajlal tace inajin tawowar sune " sadauki yace

thank you shona " after dress tasaka tareda

karamun hijab, suka fito tamkar wasu sabon aure,

Sadauki yacewa nafee Zan kaita gida myb in

dade, Ajlal takara lafewa ajikin sa tace "Anty

zakizo muje ne " murmushi nafee tayi mata tace

no se kun dawo inada aiki ne sai kun dawo

agaida mama" Ba Wanda ya Kula ta cikinsu Wani

shago yatsaya yayi siyayya Mai yawa Sannan

suka dau hanya tinda suka shiga area corner din

SADAUKI yafara wani iri, Ajlal na kule da yana

yinsa musamman da suka iso dai- dai gate din

seda yaja mugun birki yakoma baya, Ajlal tace

lfy? um.. ahm... lfy Lau yabata amsa, slow-slow

yake Jan motar har yayi parking, Ajlal tarike

hannun shi tace "calm down namaka alkawari

komai zai zo yanda kake so " "huuuuu yayi wani

irin huci yafita motar Fadar sarki suka fara zuwa

bakaramun dadi yaji ba ganin su atare yasha

albarka iri-iri Abunda yadade baisamu ba gun

baban Shi, haka suka dunguma guri mama Ajlal

ce rike dashi har parlon mama sun same ta tana

cin tufa, kallo daya tamasa ta kauda kanta, tuni

jikinsa yayi sanyi yazare hannun shi daga rikon

da Ajlal ta masa yana neman fita waje, sake riko

Shi tayi karo na biyu suka zauna kan carpet suna

gaida mama, Gaisuwar Ajlal dai ta karba tana

tambayar ta ygd ya tsufa, sundade suna fira

kamar batasan da zaman Ajlah a gurin ba, Ajlal

ce ta soma cewa "mama Ajlah na jin yunwa "

mama ta ballah mata harara tace "waye hakan

shi bayada baki ne sai ke uwar son miji koh "

Ajlal ta karasa gun mama tarike mata hannu tace

"haba mama Allah ma muna Mai laifi ya yafe

mana bare Dan Adam tinda yagane kuskurensa

yaka mata kiyafe masa kozai samu yagama da

duniya lfy, kinsan fushinki akan shi babban bala'i

ne tattare dashi komai nashi bazai yi albarka ba,

na tabbata bazakizo ya lalace ba " takarashe

zancen da muryar tausayi. Sadauki yakaraso

tareda haye kafar mama yana mata kuka, ganin

haka yasa Ajlal shigewa bedroom, Fada sosai

mama tamasa daga karshe tamasa nasiha sosai

takarashe zancen da kuka, bakaramun firgita yayi

ba ganin kukan mama, aransa kuwa yadau al

kawarin zai rike Ajlal tasakani da Allah zai soma

raba musu kwana, gaban sane yabuga tunawa

yayi da nafee ko ya zai fuskanceta da wannan

zancen Oho gashi mama tamasa rantsuwa akan

idan yakara cutawa Ajlal bata yafe masa ba dafe

kan shi yayi dayake masa zafi, Ajlal kanta mama

bata barta ba ta nuna mata hanyar dazatabi

domin kwata mijin ta "koda ya manta dake kamar

yanda fada bai zama hujja da zaki kyalesa ba

dole ki jawo sa ajiki kina masa irin abubuwan da

suka wuce a Hankali zai soma Tina ki, gashi har

ya fara sauraren ki kinga kuwa ansamu cigaba

acikin wannan damar zakibi ki Tina masa komai

wani lokacin zaki iya fada da baki 'katina ranar

munyi kaza Kayi me da me' wasu abubuwan

kuwa basai kin fada ba zaki mai mata irin sune a

Hankali zakiga yana tuna komai indai kinsa shi a

hanya wasu ababen da kanshi zaiyi su", Ajlal tayi

godiya sosai tana jin mama tamkar uwar cikinta,

Abunda sauran iyayen maza basa yi meyasa kike

kishin matar danki, meyasa kike bakin cikin kiga

danki yayiwa matarshi Alkhairi, bayan kina so

ayiwa yarki, kisani matar danki 'yarki ce indai kin

rikata da daraja tsakani da ALLAH duk Abunda

tayi Wanda ba dai-dai ba kisata a hanya kijawo

ta jiki kinuna mata yanda ake zama da miji domin

kin fita sanin komai, kekuma kiga yanda zata

rikeki uwa, wani lokacin uwayen miji su suke

sakaci matan 'yayansu suna rainasu bakija

girmanki ba yaza'ayi ta girmamaki, kekuma 'yar

uwa Banda rashin kunya kina nuna miji nakine

kisani uwar miji tanada daraja tinda ta Haifa miki

miji ki girmamata tamkar uwarki duk Abunda kika

samu kibata kirika nunawa mijinki muhimnancita

idan yasiyo Dan nama ki gutsara a leda ki maita

zaiji Dadi sosai Kuma zai yaba da hankalinki zaki

Kara shiga ranshi sosai. Part 73 Har đakinta

yarakata yamata seda safe, saida yatabbar tayi

shirin kwanciya Sannan yashiga đakin nafee

wadda keta aikin chatting abunta, oyoyo tamasa

tareda hugging dinshi, "bara na kawo maka ruwa

" murmushi yamata "thank you baby " binta yayi

da kallo shikam yana son nafee batada matsala

tana son Shi sosai, haduwar su da ita yake

tunawa a "Raj malhotra hospital Pakistan "

lokacin ankai mamanta za'a mata dashen kidney,

Sadauki Kuwa daga Shi se doctor dinshi na

Nigeria suka je tausayi da halin dayake ciki

yasaka nafee Kula dashi ta hanyar basa abunci

tareda debe masa kewa a hankali shakuwa tafara

shiga tsakanin Su Wanda nafee ce tafara nuna

mishi so bayan yasamu lfy, baiki karban tayin

nata ba cos tana birgeshi komai nata so simple

ne, baitaba gaya mata cewa yanada aure ba bare

Tasan da danshi faruq Wanda shikanshi baisan

shiba, Honey ga ruwan seda tayi clapping sannan

yadawo daga duniyar tunani ya Karbi lemun yana

kurba a hankali, nafee tazauna gefen shi tana

masa wani kallo "baby meke damunka ne "

murmushi yamata nothing dear just Ina tuna

haduwar mu dake ne " nafee tayi hugging dinshi

oh.. durlin Koda akayi 8 tagama hada musu

breakfast Wanda senarita ta tayata suka yi,

wanka tayi ta shiryo cikin wata atamfa viva

simple style ne Amma yamata kyau bata wani

bata lokaci gurin make up highlight up kawai tayi

ta đaura dankwalinta simple ta sauka kasa ta

kunna tv tana kallon tashar Africa tv, Kusan 9

suka fito kowannensu ya shirya Kuma sunyi kyau

karo na farko da Aljal tafara jin kishin sadauki

akan nafee irin yanda taga nafee na like masa

sewani shafa wuyanshi take shikuma yana Dan

kaucewa, Kanwarmu har kin tashi, mugun kallo ta

watsawa nafee batareda ta bata amsar maganar

taba, nafee kam tabe baki tayi tahaye dining tayi

saving dinsu Zata fara bashi abaki kamar yanda

suka Saba Ajlal tace bro Zan baka tareda langabe

kai wani yarrr yaji ajikinsa lokacin daya kalleta

tamasa kyau sosai, ta gefen ido yake kallon nafee

yaga mezatayi, sabanin abunda yake tunani

yagani Dan kuwa murmushi nafee keyi tana fadan

" shine Abunda yake Bata miki rai zan bawa

mijina abunci harda wani bata rai " murmushin

mugunta Ajlal tayi aranta tace Zaki sani ne,

Sadauki baice komai ba yasoma shan tea abunsa,

nafee tarike masa hannu tace " baby kabari taba

ka man myb tana tuna randa Kuna yara Ne kasan

Mai ciki akwai rigima, Sadauki kam yakasa yin

magana haka yadinga bin Ajlal tana bashi Irish da

egg abun kamar wani yaro yanda take kutsuro

Dan kalin sekace bakin wani Dan 2yrs, nafee kam

tagama tayi kissing mijinta tareda masa bye

ALLAH kiyaye hanya, "nikam baby Zan shiga ciki

Naga alamar Kanwar nan taka nason kayi late "

Tana wucewa Ajlal ta tura masa plate din a

gaban Shi da mamaki yake kallonta yace lfy?

Ajlal ta tabe baki "ka k'arasa da kanka " harara

yabita da ita Har kin isa ma kezaki k'arasa Bani

bayan kin korar min mata koh. Kuka ta fashe

danshi naji nida ba matar kaba kujerar gaban ta

tura tawuce sama da gudu tana sharar kwallah,

dasauri ya bita kan ta rufe kofar đakin. Da kanshi

ya rufe đakin yajawota ajikin Shi yana pecking

dinta a wuya, "kema matata ce fah kawai Ina

kokarin gano wace hanya zanbi Dan ganar da

nafee gaskiyar al'amari " Tabe bakinta tayi "Ni

baruwana yau đakinta zaka kwana in ba haka ba

Zan gayawa mama", Sadauki yace "haba shona

kimun uzuri man " uzuri ta Maimaita uzuri

yawuce Wanda na maka bawani uzurin dazan

kara maka akan raba mana kwana dasauran

hakkina dakake dannewa, kankameta yayi yana

shakar kamshinta "Nima kuwa daga yau bazan

Kara hakuri akan hakkina daga yanzu zaki bani "

Ajlal ta zaro ido "Ni bahaka Nake nufi ba kawai

Nima ka kwana đakina yanda kake yi anata "

sadauki yace " ai yanda nakeyi dinne zan miki "

light off yayi Suka Lula wata duniyar Hauka Daine

baiyi ba cos yanda yajita tamkar wata honey

Kofar dakin ake bubbugawa Aljal ce tayi karfin

halin lekawa taga Waye, "tabe bakinta tayi

tadawo tace masa matarka ce fah " Dasauri

yatashi yashige toilet yarufe Aljal tabisa da kallo

tashiga gyara gadon tasaka hijabi da shimfida

sallaya, Tana budewa nafee ta leko đakin tana

haki ina "yayanki? Ajlal tace tinda muka dawo

yafita Ina sallah naji knocking dinki, nafee tace

"oh.. sorry ko ina yake Bana jin yana dai-dai

yana tareda wata i know inaji ajikina wani abu

yafaru Mara kyau da mugun mamaki Aljal take

kallonta tace lallai wannan kishi zai kasheta. Part

74 Aljah kagaya mun gaya mun gaskiya ka

fadawa wata cewa kana sonta kokuma wata ta

fada maka tana sonka lallai akwai wani abu daya

shiga tsakanin ka da wata jiya " Sadauki yabita

da mugun kallo yace "kekuma gaki waliyiya koh "

nafee tace ba "haka bane abunda nakeji ajikina

Nake gaya maka " sadauki yace "koma yane yaka

mata kirage wannan bakin kishin domin kuwa

kinsan duk namiji mijin mace hudu ne sai dai

Wanda baiyi ba " Wani irin daci taji a makogaron

ta wuyan Shi ta cakuma "Ajlah kanada hankali

kuwa agabana kake fadan wannan kalmar

mekake nufi " banbare hannun ta yayi ya wulgata

kasa yafita daga đakin, wayarta taciro Zata saka

kiran mamanta Sega calling dinta yashigo hello

baby sunan da maman take mata kenan kina

gida? Nafee tace eh mama lfy koh? Lfy Lau baby

dama muna kan hanya ne nace bara mubiyo ihu

tabuga Toh mama sekun zo, Kitchen ta nufa tana

tunanin irin girkin da Zata hada mata, Ajlal ce ta

fado mata a rai ta nufi đakin ta, tin kan ta kai

take jin kamshin tiraren sadauki knocking take

har kusan 3 Times ba'a bude ba , Ajlal kuwa

soyyayyar su suke Shi tamkar ango da amarya

seda takara wani knocking din da karfin tsiya

Sannan suka farga da gudu yashige toilet har

yana tintibe yarufo kofar Ajlal tabisa da kallon

takaici tawuce ta bude kofar, nafee tashigo đakin

tana kare masa kallo ba Abunda Babu aciki ga

hotunan ta dana Sadauki ga na faruq, juyowa tayi

tana kallon Ajlal tace "wannan dakin na Waye Ko

dai ke matarsa ce bansaniba" " Ajlal tace Dan

Kuma kinga hotona da yayana seki ce Ni matar

sace hotunan aurena nane da mukayi da Shi ya

wanka su" ajiyar zuciya ta sauke tace "toh yana

Ina inajin kamshin tiraren sa" Ajlah tace ya shigo

dazu ne da zai fita koda akwai Abunda nake

bukata nace mishi Babu " Nafee tace "alright Dan

Allah wata alfarma zaki mun Mamana Zata zo

Ina son amata girki Mai kyau " Ajlah ta balla

mata harara Ni kukun gidan ce Naga ai kinada

Mai aiki kidubi tsohon cikina Baku min girki ba

Dan rashin tausayi kusani dole Sena muku "

Nafee tayi shiru kamar Mai nazari tace " bakomai

nagode" tajuya tafita Ajlal ta rakata da harara ,

Har tafara aikin tareda senarita Sega Ajlal tafito

tace "mezan taya ku"? Nafee ta washe hakora

tace "kizo ki hada mana zobo " cikin k'ank'anin

lokaci tagama hada musu zobo ta taya su aka

gama sauran aikin, Ba'awani dadewa ba hajiyar

nafee tazo gidan, tana yaba kyan gidan da tsarin

sa kasan cewar Bata taba zuwa ba, bayan Sun

gaisa nafee takawo mata abunci tana ci tace

"wannan ba girkin ki bane nasan bazaki iya girkin

hausawa ba " nafee tace da hannuna mama

tareda Kanwar Ajlah dake gidan, dasauri uwar

Tata ta ajiye cup din zobo tace " kaddai kice mun

yar riko aka kawo miki " nafee tace "no haba

mama mamansu daya fah sabani suka samu Da

mijin ta shine take zama nan tama kusa komawa

baki ganta ba abun tausayi tsohon ciki ne da ita

Amma Ita Ke hada mana abinci " " yauwa

gwanda haka karki bata fuska ta rai naki Dan gin

miji ba Abun so bane " sun dade suna fira irin ta

uwa da đa Sannan tafito ta mata sallama dai-dai

nan Sadauki yafito daga restroom dinshi zai fita,

har kasa ya duka ya gaida maman nafee, ta

karba cike da jin dadin yanda ya girma mata suna

cikin gaisawa Sega Ajlal da gudu tana saukowa

downstairs bibbiyu take tsallake wasu, hankalin

su yakoma kanta, Sadauki yayi jifa da a gogon

hannun shi dayake sawa ya nufi gurin ta da gudu

yana fadar Ajlallllllllll....... saurin rikota yayi

tafado jikinshi suka fada kan tiles hannun shi

yadan goge bai damu da ciyon daya jiba burin Shi

yasan Abunda yasa kata fitowa aguje daga ita se

towel ajiki, " Ajlal tok to me meya sameki ne?

dakyar ta iya hada kalmar snake! Ido ya ware

yace snake in my house, how come, nafee yake

kira da karfi yace tacire masa rigar Shi ta sama

yasoma yiwa Ajlah fitara wadda tagama

sankarewa, nafee ce tayi karfin halin cewa baby

ta suma fah a yayyafa mata ruwa, Sadauki yace

kitaimaka plss, dasauri ta bude fridge tadauko

ruwan faro aka yayyafa mata kusan sau hudu

Sannan ta bude ido Sekuma ta fashe da Kuka

tareda k'ank'ame Sadauki tana kuka ta boye

fuskarta acikin kirjin shi, Hajiya kam ta sankare

tana kallon I kon God taja hannun 'yarta sukayi

bedroom din nafee. Part 75 Baby Waye wannan

yarinyar kamar 'yar larabawa kyanta kadai Abun

tsoro ne ace mijinki yagan ta fadan Waye Ita?

Nafee tayi murmushi tace haba mama kanwar shi

ce fah bakiga kama ba, dallah yimun shiru

wawiya kanwar shi zai wani rudewa haka ke baki

lura da reaction din shi kiduba irin kallon daya Ke

mata man, wlh da sake, nafee tace mama Karki

juya mun brain me kike son cewa ne, kallon

'yarta take cike da haushin rashin fahimta irin

nata tace baby kisaka ido sosai akan Shi Amma

tabbas Ina gaya miki wannan ba nono daya suka

shaba hakama ba wando daya ya fidda su ba

kisake tunani tana kai nan tawuce tabar nafee

cikin zullumi da tashin hankali, Bayan hajiyar

nafee ta wuce ta nufi đakin Ajlal bata tsaya

neman izini ba tabude ganbun đakin, cak ta tsaya

ganin sadauki rungume da Ajlal yana bubbuga

bayanta, Ajlah miye haka Waye wannan ne Dan

Allah firgice ya juyo yace yazaki shigo mana daki

ba sallam kinzo da wasu silly question naki, lok

Ajlah na gaji da Rena mun wayo da kake akan

yarinyar nan kace Kanwar kace Amma Naga

abubuwa suna faruwa wadanda suka wuce

soyyayyar jini, Sadauki yace fine seki kure bincike

kinji na kawo kanwata tanada matsala ga tsohon

ciki Ke bakiyi hankalin tausaya mata ba bare

kirika mata wasu abubuwan nikuma seki hana

mun in kula da ita nan gaba atare zamu rika

kwana Dan bazan Bari wani Abu yasa meta ba

mama tayi kuka dani, Sum-sum nafee tajuya

tafita duk sun birkita mata kwakwalwa zancen wa

Zata dauka, Bayan kwana biyu Ajlal ta canza

musu ta Dena musu breakfast kanta kawai take

yiwa aiki ba ruwanta dasu, Da shirin sa yashiga

gurin ta yana mata sai yadawo bata tanka masa

ba Har ya juya yafita, Saukowa kasa tayi Zata

dafa indomie nan ne ta hadu da nafee wadda

tasha gaban Ajlal tace "ke wai mekike jine dame

kike takama agidannan da har zaki rika share

mutane" Ajlal ta ajiye indomie dinta tace "duk

Abunda kike ji shi nake ji Sannan duk matsayin

da kike da Shi inada fiyeda naki gidanna" Nafee

tace "karya kike yarinya yaushe ma kikayi bakin

magana keda kike Kanwar Mai gida wane matsayi

gareki anan" Ajlal tayi wata dariya tace "kekuma

amarya koh idan Kuma ga uwar gida fah kinga

dole matsayin ki karami ne" tana kai nan ta

haura sama Saurin rikota nafee tayi tace "mekike

fada haka kedin ce matar Shi" "Kwaraiiiii da

gaske seki tambayesa" Sosai jikin nafee ke rawa

tajawo wayarta takira Sadauki ta sheda masa

Aljal kuwa ta haura sama, A fusace ya shigo

gidan dai-dai lokacin Da Ajlal tafito đakin ta

yariko wuyan rigarta fuskarshi ba annuri yace

"mekika cewa matata" Ajlal ta tabe baki tace

mekuwa nace mata na gaya mata gaskiyar da ka

kasa furtawa ne " Tasss kakeji yawanke ta da

Mari Sannan yaturata kan kujera wani uban kara

tasaki lokaci guda jini yafara mata zuba wani irin

juyi take ganin duniyar na mata Hannun nafee

yaja wadda jikinta yagama sanyi sukayi đakin Shi

da ita, Ajlal kuwa da rarrafe ta isa kofa bata

ganin abunda take takawa Har ta isa waje tana

dagawa Mai gadi hannu yazo aguje yana salati

dakyar tace masa Ina driver, Asibiti suka nufa

aguje yake tuki ganin halin da take ciki, suna isa

aka karbeta bata sha wahala sosai ba ta haifo

yarta mace kyakkyawa duk sadauki ce yar ba

inda ta baroshi bayan ta huta da awa daya aka

nemi ganin Mai gidan ta Ajlal tace komenene

zatayi, Dama Zata saka hannu ne akan wata

paper ba musu tasaka kusan awa uku aka

sallameta bayan tasha tea dasauran magunguna,

Tashar mota ta nufa direct ta shiga motar yola ta

bar garin su Ajlah, Kusan 6 na yamma suka isa

ta shiga taxi zuwa gidan su, ba karamun murna

Abban ta yayi ba musamman ganin ta da jariri

sedai jikin shi yayi sanyi ganin ta ita kadai, Nan

Ajlal Ke bashi labarin wuyar data sha agidan da

irin wulakancin da aka mata harta haihu, ranshi

yayi matukar baci yace lallai koda shine autan

maza bazaki koma gidan Shi ba aure tsakanin Ku

yakare yazo nan yabaki takardarki Ina jiransa...

Toh fah wata sabuwa inji yan caca part 76 Karo

na farko da mama ta fara zuwa gidan Sadauki,

saboda wata nurse data cewa kabir Ajlal tazo

haihuwa ita kadai, ko sallama batayiba ta tura

ganbun parlorn da karfi dai dai nan nafee tafito

daga kitchen dauke da try a hannun ta, bin mama

tayi da kallon mamaki koba a fadaba Tasan

wannan maman Sadauki ce Toh Amma meyasa

zata shigo musu gida haka kai tsaye ba sallama

ba neman excuse, mama ta daka mata tsawa "lfy

kika wani tsareni da idonki masu kama Dana

mujiya" nafee ta tabe " toh fah kekuma boyar

Allah daga ina" mama ta kara har zuka tace " Ina

mijinki "? Nafee tace "umm yana bacci waza'a ce

masa " Mama ta bita da mugun kallo aranta tace

zamanki gidan Dana yakare a yau, Jin hayaniya

tayi yawa yafito sanye yake da jallabiyar bacci,

cak yatsaya ganin mama gaban Shi yayi mugun

bugawa lokaci guda kalaman ta suka dawo masa

a kwanya, mama tace kaiii Ina 'yata? Jikinshi ne

yasoma Bari am Im eh tana sama, murmushin

takaici tayi tace jeka kirawo ta, kafafunsa ne

Suka kasa daukar Shi yadade dakin Ajlal ba inda

bai duba taba Amma Babu alamun ta har mama

tagaji da tsayuwa ta samesa ciki, Ina 'yata nace?

Sadauki yace am wlh mama Dama Dama tassss

kakeji ta wankeshi da mari "kana tunanin bamuda

masaniyar abunda kayi ne? Toh wlh kaje kanemo

yar mutane in bahaka ba wlh Zan daga maka

nono, Sannan yanzu yanzu nake son kasaki

waccan Mara kunyar matar taka " "Haba mama

bai kamata laifina yashafi ta ba" hannun shi

tajawo tamkar karamun yaro har kasa nafee na

cin Apple ko kallon mama batayi ba, mama tace

oya saketa nace in bahaka ba wlh Zan tsine maka

indai ita ke saka kana mun rashin kunya kana

wulakanta yar mutane Toh wlh yau seta bar

gidan nan Abu daya zaisa ta zauna in San cewa

tana Juna biyu albarkacin jikana Zata zauna da

kai shidinma yau seta bar gidan nan se randa aka

ga Ajlal " Wayarta taciro tasa kiran kabir minti

shabiyar segashi yashigo ta nuna nafee tace

"kabir waccan Mara kunyar zaka auna mun muga

kotanada ciki " Gabaki daya hankalin nafee baya

jikinta tasoma kuka tana rokon mama karta

rabata da Ajlah, Mama tayi murmushi takaici tace

"se yanzu kika San Allah se yanzu kika San

darajar uwar miji, kabir kayi abunda nasaka

mana, nafee tace no basai an gwada ba Ni banida

ciki Amma Dan Allah Karki rabani da mijina,

Sallama sukaji Anyi da babbar murya dasauri

nafee taje ta rungume uwar tata tana kuka, kallon

wulakanci take yiwa mama tace " Ke "yimun shiru

akan tace danta yasakeki shine kike Kuka miye

garesa Wanda kika rasa iye, Toh wlh kinfi karfin

nan idan harshi nonon halal yasha Toh yasakeki "

Sadauki ya runtse ido yana jin kalamanta har

cikin ranshi, kabir yace " mekake jira kokuma ba

nonon halal kasha ba " Dafe kanshi yayi yana

kallon mama dake binshi da murmushin takaici.

Maman nafee tayi guda "Ayyirrrrr yaro bazai iya

rabuwa da baby ba, kinga ta nuna mama da

yatsa tace danki..... bata karasa ba sadauki yace

na saketa, se alokacin kwallar da mama Ke

makalewa ta fado mata, Maman nafee tace "saki

nawa? Sadauki da zuciyarshi tagama kulawa

yace Wanda ba'a dawowa, nafee ta buga kara

tafada jikin mamanta. Gudu yake sosai kamar zai

tashi sama shikadai a motar fuskar shi ba

walwala, karfe ukun dare ya isa yola yaje yakama

hotel. Tinda sassafe yayi wanka yafita batareda

yayi breakfast ba yadauki hanyar gidansu Ajlal,

kasancewar yayi zama agidan baiwani sha

wahala ba yashiga fadar sarki, dukda gabanshi na

faduwa baisan mezai tarar ba, Dakata! Sarki

Abdul Azeez ne yadaka mishi tsawa "dama nasan

zaka zo a lokacin Da Dama ta kubce maka bana

bukatar jin wasu kalaman yaudara abakinka

kawai kabani takardar 'yata karshen zance,

Durkushewa yayi gurin idon shi sun kada sunyi

jajir yace "nasan Nayi ba dai dai ba Amma Ni

kaina bansan ya hakan take faruwa ba Nayi iya

bakin kokarina na ganin na kyautatawa 'yarka

Amma hakan ya faskara, duk acikin watannan ne

nagane cewa Ajlal matata ce nagane kowa ye ita

na boye mata ne Dan in mata surprise a duk

lokacin data haihu " Bansan ya akayi wannan

kaddarar ta afku ba Amma wlh.... Mai martaba

ya katse Shi dacewa yimun shiru kafun kazo

Duniya an rigaka so maza-maza kabace mun

dagani bana bukatar sake Ganin ka acikin garin

nan ma bare kayo tattaki har zuwa fada ta,

Sadauki ya dafe kan shi believe me wlh Ina son

matata sharrin shaidhan ne kurum Dan Allah ka

Kara bani wata Dama, Mai martaba yace ai Kaine

shaidhan din sakaran yaro. Part 77 Oyoyo my

baby girl muahh, Ajlal ce ke cira yarta sama tana

dawowa da ita a farfamiyar gidan, cak ta tsaya

ganin sadauki a gabanta duk ya rame yatara

suma dayawa akanshi, se alokacin yasamu ganin

Ajlal tsawon wata biyu kenan an hanashi shigowa

gidan, yar shi yake kallo Mai kama dashi, dasauri

tasa ikram a keken yara ta tura ta zuwa cikin

gidan. Sadauki yaci gaban ta yarike keken, kallon

shi take cike da tsana bata samu damar furta

kalma ko daya ba, yayi karfin halin cewa koda

bazaki bari mugaisa ba kindai bani 'yata in ganta,

sakar masa keken tayi ta juya Zata wuce Yariko

mata hannu ta baya, seda yagama kallon 'yarshi

yamata addua Sannan ya kalli Ajlal yace ya

sunan ta? Tsaki ta buga ta kwace hannunta

tawuce tabar masa ikram, murmushi yayi Koba

komai yau zai samu bacci yaga kyakkywar fuskar

ta yadade rike da ikram yana mata wasa Sannan

wata hadimar tazo ta bukaci da abata ikram Zata

mata wanka. Ba musu yabada ta wayarshi

tasoma ring yaduba yaga Dan tanin ne kamar

bazai daga ba Sekuma yadaga. Yeh oga yaushe

zaka dawo ne? Sadauki yayi guntun tsaki yace

har yanzu Ba abunda yacanza wlh sunki bani

matata Amma fah na ganta yfan, Dan tanin yace

ga shawara mezai hana ka gayawa yayanta Aakil,

Sadauki yace wow haka ne fah Zan kirasa inji

kafunnan ka Kara rokar mun Mai martaba yazo

Dan Allah, dan tanin yace Ina iya kar kokarina fah

mai martaba yace idan nakara zancen zaisa a

bulaleni. Sundade suna tattaunawa da Aakil sunyi

kan Gobe zaizo yola, ranar kam cike da farin ciki

Sadauki yayi baccinshi yarshi kawai yake gani yar

fara sol da ita, Da yamma ya iso garin baibi

takan kowa ya yawuce đakin ummynsa yadade

tsaye a gurin yana tuna wasu abubuwan da suka

shude fuskarshi tabb da kwallah yamata addua

Sannan yashige bathroom. Bayan sallan magrib

ne yacanza kaya ya nufi fadar sarki yaci saa

bakowa se liman kadai, sarki Abdul Azeez yayi

matukar mamakin ganin Aakil a wannan lokacin

yace wannan tafiya ba sanarwa Ina iyalin naka?

Aakil yazauna tareda gaida Abban nasa Sannan

yace Ni kadai nazo abba, Sarki yace Toh lfy dai

koh? Aakil yace eh Toh lfy ba lfy ba, jin haka

yasa liman tashi yace seda safe, Aakil yace a'a

zauna zaka taimaka akan abun, Kan zancen Ajlal

ne da mijinta Sam baidace kayi haka ba, abba

Karka manta sadaukarwa da yayi da rayuwarshi

akanka dani kaina shine ya farfado da rayuwar

masarautar nan Sannan duk ta sana dinmu ne

hakan yafaru dashi bayan doguwar jin yar da

yayi, liman ya karbe zancen da cewa Nima

Abunda nagani kenan yaron bai cancanci hakan

ba kodan rikon da uban Shi yayi muku, sarki

Abdul Azeez yace naji banki takuba Amma Sam

bazai yu inaji Ina gani a wulakanta mun ya ba

insa kafa in shure, nan dai sukayi ta bashi baki

har ya sauka daga fushinsa ya yarda kan cewa

Ajlal tabi mijinta, Kwana biyu Ana fama da Ajlal

amma taki tabi mijinta ita kawai takardar saki

take nema, a gaban Sadauki tace tafi son ta mutu

ba Aure akan ta koma gidan Shi, Aakil yajata

suka shiga bedroom Sun dau 30 mns daga baya

suka fito tana sharar kwallah, Aakil ne yatayata

hada kayanta tsab tayiwa mutanen gidan

sallama, Sadauki kam yaki bari su hadu da sarki

wani tsoron haduwa dashi yake. A mota se janta

da fira yake taki kula Shi daga karshe ma

baccinta ma tayi har suka kusa isowa gari

Sannan yatada ta, ikram ma baccinta take, wata

yar karamar market yatsaya yamusu siyayya mai

yawa, Ajlal dai sai kallon shi take, har suka so

gidan Shi tafito bata Kula Shiba ya Karbi ikram

suka shige ciki. Bayan sun yi wanka ta shirya

ikram yadauko musu take away, ko kallon Shi

batayiba ta haye gado tayi light off tabarshi a

gurin Zaune. Dasafe ma haka tamasa tin da

asubah ta gyara ko ina tahada musu breakfast

tashige dakinta tarufe kofa, ba yanda baiyiba

yaganta Amma taki Bari suhadu har yagaji yafita,

direct gurin mama ya nufa ya mata albishir cewa

yadawo da Ajlal gidanshi. Part 78 Ajlal ya kamata

kiyi hakuri kiya femun Allah da kanshi idan muka

mashi laifi muka tuba yana yafewa bare Kuma mu

bayinsa kobaki son idan kinyi masa laifi ya yafe

miki Allah hakuri ne yana Kuma tareda Mai hakuri

*innallaha ma'assabirin* Murmushi tayi tajanyo

sa nayafe maka Amma kamun al kawarin bazaka

kara wulakanta niba bazaka kara aure ba, dasauri

yace wa Ni na isa ma aikece farko kece karshe

wulakanci kuwa idan kika gani to bani bane.

Soyayya sosai suke cike da jin dadi a rayuwar shi

yana godiya da Allah yabashi mata irin Ajlal

Itama haka take tayiwa Allah hamdala Sosai

Sadauki yasa aka daure Deeni akan Abunda yasa

aka masa tareda daure duk wani wanda yake aiki

karkashin sa, wanka tayi ta shirya cikin wata

jallabiya Brown tayi matukar kyau barinma ogan

daya canza yakoma Dan yaro dashi, Ajlal ta

kallesa ta kwabe fuska gaskiya banyarda da

wannan shigar ba kai kenan kullum yaro kake

komawa " sadauki yasaki baki kekuma fah jiwata

shiga da kikayi kamar wata budurwa zuciya ta a

hannu take kar mazan banza surika kalle mun

kyakkywar surarki" Dariya suka sa gabadai ya

dauki ikram suka shiga mota, se gidan su, mama

tayi matukar murna da ganin su musamman

dataga ikram ta girma, nan faruq yaso da gudu

yana momy momy, Sadauki yace "wato mom

dinka dai kasani koh " Faruq yace Hadda kai ma

dady na.. Bayan shekara uku Ajlal tasake

haihuwan wata baby gul wadda taci sunan mama

suna ce mata simra batafi wata shidda ba tasake

kwasar wani cikin wannan Karon rigima sosai

sukayi da sadauki ita Sam bazata yarda da

wannan cikin ba dole azubar dashi seda taga

ranshi yabaci Sannan tasauko taba shi hakuri

tace tahakura da cikin Kiss yakai mata a face I

love you my special wife Langabe kai tana

kunkuni " ohh bazaki ce I love you too ba "? Ajlal

tace ehh din, Ok shikenan sakeni inje inda za'a

fadan yana mikewa tajawo shi yafada kanta tana

dariya love you toooooo my boo.......

Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah Godiya

ga Allah subhanahu wata'Alah daya bani ikon

kammala wannan littafan nawa Ina godiya ga duk

wanda yake bibiyata tareda muku fatan alkhairi

Loves you so much fans

No comments