Sadauki Complete Hausa Novel
ovels / SADAUKI part 1 to 10
SADAUKI part 1 to 10
Posted by Bashir Sani Fesan on 20 Dec 2016 - 20:27
ba abunda kakeji se gudun dawaki da
mutanewadanda zasu kai kimamin mutum 100 dikansu
dakarun wani azzalumin sardine, dik wannan
angayar mutun biyu ake bi, Gudu suke kamar
zasu tashi sama can Naga wata babbar mace
Mai kimanin 40 yrs tafadi tana haki, acan gefe
wata yarinya tayi magana da Sanyayyar murya
ummy kitashi muje bamuda lokacin Hutu yanzu,
ahankali wadda aka kira da ummy tace no Ajlal
banida wani karfi ko zarafin da Zan iya tashi,
hawaye suka cika idon Ajlal dasauri ta cakumi
ummy tagoya sukayi cikin daji sanadiyyar jin
kukan dawakin na karasowa, Haka suka cigaba
Da yankar DAJI Ajlal na Goya ummy tin tana
bacci harta kasa. tafiya sukayi Mai Nissan gaske
baci basha. Sunaji sunaganin manyan dabbobi se
ummy ce ke firgita amma dazaran suka nufuso
zanga Ajlal takalli sama tayi addua sann tadubi
dabbar komin girmanta dazaran suka hada ido da
Ajlal Zata koma yatsanta biyu take nuna su dashi
yanxun zasu juya ikon God kenan, Kusan 3:00AM
tayi musu basu Dena cin dajiba dayaki karewa ko
alamun mutum babu haka suka samu gu suka
kwanta bayan Ajlal ta musu shimpida da haki
tama ummy filo da cinyanta sann ta tofesu da
addua, Kukan tsuntsaye ne yatadasu hakan
yabasu tabbacin safiya ta Waye ahankali Ajlal
tajanye jikinta taje yawon neman ruwa Amma
bata samuba dole tadawo tasame ummy har
tafara sallah ' gefe takoma tana kallon yanda
ummynta Ke kuka Acikin Sallah, bayan tagama ne
tace ummy kintashi lfy, kanta kawai tadaga mata
kasancewar tana lazimi ' taimama tayi tayi lullubi
da mayafinta ta tada sallah. Suna gamawa suka
dauki hanya ba Wanda kema wani magana
kowannensu da Abunda yake sakawa aransa,
WANI Kuka kakeji da gurnani dasauri ummy ta
koma bayan Ajlal, wata babbar dabba ce dani
kaina bantaba ganin irintaba ko a film. Ajlal
takurawa wann dabbar Ido Sega ta taduka
murmushi Ajlal tayi Abbu kana Raye har yanzu
abbu kana Ina ne?? Hannun ummy taja suka nufi
dabbar bamusu suka hau gaban ummy nacigaba
da faduwa ba halin magana tinda abbu
yabarmata wasiyar cewa kartayi wa Ajlal
Gardama idan taga wani abun nafaruwa tsakanin
ta da animals. Haka suka hau dabbar segasu
suntashi sama tamkar tsuntsu Bai diresu ko
inaba se wani dajin Mai kyau da haske daga nan
Yakoma inda yafito. Aljal taja hannun ummy suka
cigaba Da tafiya...... Kwance yake kan carpet
gefensa fadawa ne Sekuma yan mata masu
yimasa hidima. Ahankali yake kutsura Apple
rayuwarshi Fal take bashida damuwar komai
anahaka. sega calling din Albina yashiga
murmushi yayi Sannan yadaga wayar gud
morning beautiful one, Murmushi tayi tareda
gyara kwanciyar ta. Takara hugging din pillow
how are you my hero Yabata amsa da fine ya
exam. Alhamdulilah tace tareda tambayar mutan
gida haka suka cigaba Da soyewa nikam Ina gefe
Ina daukar tips na love. Tafiya sukayi Mai Nisan
gaske dik acikin wannan dajin ahankali suka fara
jiyo kukan tsuntsaye tareda sanyi hade da wani
yanayi mai dadi. Ajlal tadubi ummy tace mamana
munkawo inda mutane najiyo kamshin mutum.
Ummy dai batace uffan ba illah tayi murmushi Da
azama Ajlal Taja hannun ummy suka kutsa cikin
gurin ganin ruwa agurin da flowers Mai kyau
yasaka Ajlal yin wani irin Kara tareda sauri taje
gurin ruwan tasha tasha harta kasa tashi ummy
ma tasha Aykuwa a take suka zube agurin bamai
nun fashi acikinsu Tafe yake kan dokinsa yana cin
Apple fadawa ba biye dashi . Zuma naji yafada
dasauri aka basa yasha aka basa tissue yagoge
bakinsa Sannan suka cigaba Da tafiya. Acan nesa
suka hango Kaman mutane Kuma da alama
matane kallonsu kawai yayi hakan yabasu
tabbacin meyake nufi dasauri sukayi kansu tareda
dubawa. Ranka yadade suna nunfashi. Dan tanin
yace ku yayyafa musu ruwa. Haka kuwa akayi
dakyar suke nunfashi Dan tanin yabada order aje
dasu cikin gari sasashen yallabai kan sudawo.
Part 2 Katon gida Wanda yawanashi kadai abun
kallo ne yakai girman wani karamun Kauye. Filine
babba Wanda zaisaka tsawon tafiya acan nesa
nake hango motoci tareda hadiman gidan daga
maza zuwa mata, tafiya Mai Dan nisa takaisu ga
gate din gidan idan kashiga flowers ne birjir
gwanin sha'awa se wasu kofofi kusan uku
kowacce kofa katuwar gaskece sa'Annan ginine
na sarauta ta tsakiyar tafi kowaci girma da kyau
kowace kofa akwai fadawa Akanta tareda
soldiers, Kofar tsakiya nagan sunbi tareda
shugabansu direct part dinshi aka wuce dashi
batareda yabi takansuba. Gurin matar Mai
martaba sukaje wato Nana hauwa wadda kowa
me kira da mama, Dan tanin yayi sallama
jekadiyarta ce ta amsa se masu yimata hidima.
Kozan samu ganin mama kuwa tambayar da jefo
kenan. Jekadiya tace ko alama mama nada baki
sedai ko Gobe, Dan tanin yace just two minute
fah, afusace jekadiya tace wannan Kuma kaikasan
mekake cewa. Murmushi yayi Allah huci ranki
gwaggoji, harya juya Sega mama tafito. Kasa ya
zube yana kwasar gaisuwa, mama tace Dan tanin
bajabakaji koh, saunawa Zan gayama bana San
Ana dukamun nida kai dik matsayinmu daya
agurin Allah it myb ma kafini daraja if kafini
tsoron Allah. Jekadiya tace habawa yoshe Kuma
Dan tanin zaifiki tsoron Allah, mama tace kinjiki
dawani zance Ke harkullum kina tsoron gayamun
gaskiya bana son irin hakan akiyaye gaba, cike da
mutuwar jiki jekadiya tace ALLAH ya huci ranki
shugabata dasauri mama tajuyo mekikace jikin
jekadiya yadau bari tace amun afuwa ranki
yadade cike da takaici ta girgiza kai tamaida
dubanta ga Dan tanin dayake murmushi Meke
tafe dakai? Dan tanin yabata lbrn abunda suka
tsinta wato Ajlal da ummynta. Mama tace
subhanallah shine tindazu Kayi shiru baka saurin
gaya mun ba Ina suke din ' Dan tanin gaba mama
baya har inda suke wani zaure fadawa na musu
ferfita Mama tace maza akaisu side dinta
jekadiya kikula dasu abasu sutura da abunci idan
kinga da matsala contact me Inji mezanyi akai
tana kai nan tawuce wasu hadiman suka bita.....
Daki aka basu tareda kyakkyawan masauki bacci
suke hakan yasaka aka kyalesu se kusan magrib
suka farka atare dasauri wata hadimar takawo
musu abunci kyada kai sukayi Ajlal tace Ina
mukene ko mundawo gidane.? Hadimar tace
wannan amsa se wadanda suka tsinto ku yanzu
dik ba wann ba kuci abunci kucanza kaya sann
muji lbrn ku, Ajlal zatayi magana ummy tadafata
"halas binti " it's ok daughter. Gyda kai tayi tace
abasu ruwa zasu wanke bakinsu tukun. Bayan
sun gama sukaci abunci bana wasaba sann
sukayi alwala saboda ramakon salloli dake kansu.
After sungama sukayi wanka aka basu sutura
suka saka wani baccin ne yakara kwashe
su........ impossible taya za'ace ba'agansuba
bayan antsince Dan kwalin Aljal. WANI bafade
Naga yasunkuyadda kai kasa yace Allah huci
zuciyanka wlh ba irin neman daba muyi musuba
Amma ba'a samesuba ko wani Abu Mai kama da
su bamu samuba Se wann Dan kwalin. Sedai
kuwa idan dabbobi suka cinye su. How comes
dabba bata taba Ajlal bare ta cinyeta, I know
something happened I know dunkule hannunshi
yayi tareda dukan kujera too bad... Get out of
here. Dasauri mugu yafita kan ya ballasa Mom
tashigo dakin relax bom boy komai zaiyi dai2.
Mom..... shiiiii tafada tareda nuna masa gado
dole yazauna badan yasoba, Haba shamsu
meyasa zaka tada hankalinka akan abunda
yarigada yagama faruwa, matukar banaso ba
Tokuwa ba Wanda ya isa yaja damu barema wani
zancen Ajlal yo Ina Mai Goya mata baya din? Na
wulgasa lafira Ina jarumatarshi dawani
kwarewarshi yo Ina baiwar dayake taqama daita,
ina baiwar yar tashi dik suntafi abanza Dan
basazu amfanesu dakomai ba, Shamsudden ya
nisa tareda yes hakane but momy matukar
wannan awarwayo yana hannun Ajlal ratuwarmu
tab take da barazana sa'Annan koyaushe
mulkinnan zai iya juyawa akanmu, mutane gari
sunyi obey da wasiyyar da Abbu yabayar ' don't
worry son zanyi clearing komai it's my pleasure..
okay yadaga kai fuskarka bayabo ba fallasa. Part
3 Jekadiya Zaune agaban mama tace ranki
yadade mutanenan da aka tsinto suna bukatar
taimako Mama tagyara zama kamar name kenan,
jekadiya tace ga dukkan alamu wahala ce tafidda
su daga inda suke, sa'Annan sunce ataimaka
abasu kowani irin ayki zasu iya sudai burinsu su
samu masauki da abunci basu damu da
albashiba. Mama tace Allah sarki zanga Ajlah
idan yana bukatar hadimai abasa nagan ya kori
hadimarshi mace. Jekadiya tace hakane Allah ya
biya Ameen Kwance yake yana karatun jarida
karar kibiya tayi yawa hakan yafidda shi waje
tsaye yayi yana kallon Nura dake faman fafatawa
da yaran Ajlah. Har zai koma ciki, Nura yace hey
maza SADAUKI jarumin maza kozaka Dan Dana
ne, Murmushi yayi yagirgiza kanshi Sannan yace
Nura ka rike girmanka har kullum Ina gaya maka
cewa naga yayi gaba na baya sea labari. Nura
yace adane wlh yanzu kam bana Jin akwai wani
jarumin dazai iya gwabzawa dani, murmushi yayi
yanufi hanyar ciki, kamar mafarki yagan ansako
masa tasoki hannun rigarshi Sannan Kuma ta
kafe da gina zai juyo aka sake halbo wani, cike
da bacin rai yazare su tareda jifa da cup dinda Ke
hannunsa yanufi Nura, Nura na ganin haka yayi
murmushin mugunta yanufesa bil-haqqi fafatawa
takasance tsananin jaruman biyu, bawanda yayi
nasarar kauda wani acikinsu, can Nura dayaga
bada karfi yakeba aykuwa ya manna masa takobi
a gefen hannu Tini jini yafara sintiri, fadawansa
suka yo caaa a take yadaga musu hannu alamar
su dakata tareda soka takobi akasa, sann ya
yaga rigarshi dik kaurinta yadaure inda jinin Ke
zuba, Dubi daya na masa nakoma aguje yanda
yasauya alokaci guda ya rikida yazama wani irin
lion, takobinsa yajanyo yacigaba da fafatawa da
Nura tuni yacire hular dake kan nura ciki Harda
uwar sumar dayake tarawa, sann ya wangale
Abun dasuke karawa ahannu ahaka yacigaba da
ketar nura seda yazare dik wani Abu dake jikinsa
na karfe baibarsaba suka cigaba wani tsalle yayi
yadoki nura awuya segashi a kasa hakan yabasa
damar cira takobinsa da nufin soka masa. Karka
aykata hakan aka fada dawata muryar ta
dattawa, tsohone dazai kai kimanin 70 yrs cikin
shiga ta alfarma se wasu mazan dasuke kamar
twins suna gefensa kowannensu yana Mai jin
haushin SADAUKI dakuma rashin kasance dansa
ne yakeda wannan karfin da jarumta, Hakan yasa
dole yajefar da takobinsa sann ya cakumi wuyan
Nura, "ko a bacci kayi mafarkin zaka fafata dani
to kace karya ne, Ni Ajlah ibn Muhammad ibn
Umar bawanda ya isa yaja dani Ni jarumi ne
nikuma SADAUKI ne SADAUKIn ragwayen maza
yana kai nan yajuya afusace ya nufi room dinshi
dasauri Dan tanin yarufa masa baya Dan tanin ya
bude fridge yadauko masa gorar ruwan faro
yamika masa ya karba ya ajiye Dan tanin plss
leave me for while I want be alone Dan tanin yace
ok sir wish you happy now and for ever. Thanks
yafada tareda fadawa kan gadonsa seda yaji relief
sann ya tashi yadora ruwan zafi dakanshi yayi
dressing gurinda yaji ciyo sann yaje toilet a
gurguje yayi wanka tareda alwala yafito waje Dan
bin jam'I Anan suka Hade kabir dasauri ya sakar
masa murmushi hey kabir saukar yaushe, kabir
yace wlh jiya cikin dare. Ajlah yace toya hanya ya
skull hup dae komai fyn. Kabir yace insha Allah
kagama da takardata nazo har Sun daukeni ayki
a can but bana tunanin Mai martaba zai bari,
Ajlah yayi murmushi hakane fah gamu Nan daga
gida se company's bara abar mutun da abunda
ya karanta ba, Kabir yace banga kana shirye2
dawowan Albina ba " cikin rashin fahimta yace
Kaman yah"? Kabir yace kaddai kacemun baka
San da zuwanta ba " Ajlah yace agunka naji myb
zatai surprising Dina ne ' yes hakane inji kabir,
Haka suka cigaba da fira har kofar masallaci
Waye Ajlah miye asalinsu da sarautarsu kubi yo
yar mutan sakkwatawa domain jin amsoshinku.
Part 4 Ajlah SADAUKI Dane ga Mai martaba
Muhammad wanda yagadi sarauta a gun
abbanshi malam Umar su hudu ne gun
mahaifinsu Muhammad babba se gwaggo uwani
sekuma Alh Ibrahim da Alh Suleiman Bayan
rasuwar malam Umar akabawa Muhammad
sarauta kasancewar Shi babba agaresu
kiyayyarsu da Suleiman da Ibrahim tasoma ne
daga lokacin dasuka fahimci cewa iyayensu sunfi
son Shi akansu Ba dan komai Ba sedan kawai
tarbiyarsu ta banbanta saudayawa Abu ke faruwa
Amma sedai Shi ya hakura yabarmusu Bayan ya
karbi sarauta ne aka bukaci dayayi aure ananko
rigima ta taso Dan a iya shekarunsa Bai iya kula
mace ba bare yace yana sonta, Hakan ya Sanya
aka basa nana hauwa yar wazirin sarki wadda
takasance abun yabo ga kowa basu wani dade
waba tasamu cikin maryam wadda takai kusan
shekara biyar Sannan aka Haifi Ajlah bayan Ajlah
ta haifi yaya biyu mata sedai basuda lfy basu
wani jimawaba suka rasu daga Nan Kuma
haihuwar ta tsaya mata. Ibrahim yanada mata
daya Mai suna kulu tanada yaya biyu Albina ce
babba se Nura Sulaiman yanada yaya hudu kabir
ne babba Wanda suke age mate da Ajlah se
sayyid da Kuma nuwaira karamunsu shine jafar
Aljlah Kabir da nura sunyi karatunsu ne a
Indonesia Maryam kuwa tuni tayi aure tana auren
Dan wani sarki. Karatu suke bana wasaba dik
wannan Mai martaba ne yake dauke da nauyin
karatunsu, Albina takasance kyakkyawan gaske
hakan yasaka Ajlah santa tin tana karama, hakan
yasanya aka kulla alqawarin aurensu Soyy suke
cike da tsabta dikda ita tana Turkey gurin karatu
tana shekarar karshe a yanxu, Aljah yakaranci
newscasts, kabir kuwa business, Albina na
karanta micro biology, inda Nura yakaranci
computer science, Ajlah 1 yr kenan dagama
karatunsa amma Mai martaba ya hana shi yiwa
Indonesia aiki cos acan suka daukesa ayki,
acewarsa baiga amfanin yiwa wata kasa hidima
ba ga kasarku, hakan yasanya yake son komawa
domin Karo ilmi sedai har yanxu Mai martaba
yaki bada bakin yaje kullum rigimarsu kenan, Bari
mu leka Ajlah da ummy! Wadanda Zuwa yanxu
Sun zama yan gida ummy tashiga daga cikin ma
aikatan mama tana taya jekadiya bakaramun jin
Dadin zama da ita suke ba ' musamman dasuka
fahimci cewa da gaskiya take ayki ba munafukar
ci aciki, Mama takira Ajlah ta nuna masa Ajlal son
ga wata yarinya nan idan kanoso tarika maka
hidima tinda ka kori maimuna " cike da isa da
gadara yakalli Ajlal da ita kanta Shi take kallo
bakaramun kwarjini yamata ba " yakatse Mata
tunani da cewa me wannan kwailar Zata mun
Dafa tea ko coffee? Mama tace hava son zatafi
Dan tanin iya gyara maka dakinka dakuma
sauran ayyuka bakowani ayki mace namiji zai iya
ba karka Rena mace komai kankantarta mace
tana da girma da daraja mace.... yakatar da ita
da cewa mama Zan wuce inada baki fah, Harara
ta balla masa Ina magana zaka katseni, momma
yafada cike da tsiwa kibar zancen yarinyar nan
kawai waima daga wani kauye ta fito ne, Ajlal
tadago kanta cike da bacin rai kome ta tuna Oho
Sekuma ta Maida kanta kasa, Ajlah yace momma
you know I hate mace fah mata akwai makirci
bana son abunda yafaru baya yasake faruwa.
Mama tace I promise hakan bazai faruba, sadauki
yace shikenan mama Amma atabbatar mai tsabta
ce Dan tanin check and research her works tell
her my rules bana son rubbish okay, Yana kai nan
yasa kai yawuce fadawansa suka rufa masa baya,
Dan tanin yace zo muje na nuna miki aykinki a
sanyaye ta dauki takalminta ta wuce baya yana
gaba har side din sadauki, tayi matukar mamakin
ganin wannan dakin iya haduwa ya hadu kyace
outside kike, Dan tanin ya Katse mata tunani. Kin
iya girki tace eh gyaran Daki fah wankin toilet
muje na nuna miki yanda ake amfani da komai
kitchen suka fara yana nuna mata yanda ake
kunna gas da kashewa tareda sauran abubuwa
hakama toilet, Ajlal kallansa kawai take aranta
kuwa tace ba abunda bansaniba anan nama fika
sanin wasu Abun, Kinga oga baya San yawan
motsi baya San yawan magana dasafe idan kun
hadu zaki masa Ina kwana shaken ba lallai vane
ya amsa zaki gan yafi yawan magana da jikin sa
like hannu kafa ido and other's idan zaki fahimta
oga magana nabasa wuya, Ajlal tagyada kai
aranta kuwa tace yo mema zaisa inmasa wani
morning Naga alamar Dan rainin sense ne..... Toh
pha kubi yoni domin jin wannan zaman yaxai
kare. Part 5 Tin safe tamasa knocking Amma yaki
budewa hakan yasaka takoma dakinsu tayi
baccinta bata farka ba se 12 taware ido tareda
taslima agurguje taje toilet tayi brush tawuce side
dinshi kofa abude hakan yabata damar shiga,
muryar sadauki taji yiwa Dan tanin fada meyasa
Baa basa break ba gashi har 12 tayi sann komai
ba'aga gyara ba Adakin, Dan tanin yace Allah
yahuci zuciyar sadauki ba laifina bane mama
tariga tamikawa wannan yarinyar aykinka, Ajlah
yace how dare you where is she? Dole ta
fuskanci fushina a yau har Zata barni da yunwa
irin wannan lokacin, shiru yayi jin sallama da
wata zakakkar murya kanta akasa tace sannunku
da fira tawuce kitchen, sadauki yabita da kallon
mamaki. Dan tanin yace Ke bazaki kwashi
gaisuwa ba kin shigo ko kallon mutane Babu,
Ajlal data shige kitchen ta jepo masa magana da
ba lokacin gaisuwa bane yanzu Banda ishash
shen lokaci sann ba gaisuwa nazo yiba ayki
kawai dafatar kagane yaren. Dan tanin yasaki
baki yana jin ikon God itakuma wannan waye ita
dame takeji? Sadauki yashige dakinsa rai bace
yabar Dan tanin parlor, agurguje ta soya Irish da
kwai sann tadafa ruwan tea ta soya biredi tareda
soyen alaiyahu da egg kitchen din tasake gyarawa
sann ta aza dawuwar ganda takara gass, bata
samesa ba tacigaba da gyaran parlor can taji
fitowarshi bata dago ta kallesa ba kawai tace
ankammala Karin safe Zan shiga bedroom in
gyara idan akwai Abunda Babu zaka iya kirana,
tana kai nan tashige ciki, bata tsaya wasaba
tashiga gyaran dakin har tagama tatsaya tana
kallon tsarin baiyi ba, damara tasha tashiga
kwance Kayan tana sauya jeren dakin dik seda
tacire pics dinda suke dakin da daddaya tana
gogewa tana maidawa pics din Albina Sun
matukar birgeta ta canza masa guri dae dae
fuskar gado sanda tazo goge pics din sadauki
wata kasala ta ziyarceta tareda faduwar gaba ta
takurawa pic dinda Ke hannunta ido yana saye da
suit farare fuskarshi dauke da karamun glass yayi
murmushi yana dauke da wani frem, bakaramun
kyau yayi ba agurin, haka dai tacigaba da sauya
dakin har kusan 1 sann tagama har toilet tiraruka
tagani awata karamar drawer ahankali tabude
tadebo wann da wancan ta hadasu takunna
aykuwa tuni Dakin ya gauraye dawani kamshi it
kanta kamshin yamata, Tafito bata samesaba tayi
kitchen tawanke kwanukan daya gama break dasu
tashiga dafuwar ganda wadda taji Kayan kamshi
kuskus tadafa da veritable sekuma hanci data
zuba akai taduba ba Kayan ruwa bare tahada
lemu tadai gama zuwa 2 komai ready tasake
gyarawa takunna tirare taja kofar tafice, Tin a
baranda yake jiyo kamshin wani tirare Mai Dadin
gaske hakan yasanya yayi saurin shiga, kamshin
abunci Dana tirare dik sun gauraya, Dan tanin
yakira yace asamai kiran yarinyar nan, atare suka
zo yace Ke meyasa zaki fita kibarmin dakina
bakowa kinada hankali kuwa? Aljal tace hankalin
kenan to mezanyi aciki bayan Nagama Abunda
yakawo Ni, tas ta tas kakeji sadauki yadauketa
da Mari nizaki gayawa magana Ke har kinyi
matsayinda Zan fada ki fada, Ajlal tace dikanmu
matsayinmu daya agurin Allah so banga wani
dalili dazaisa in maka biyayyar data wuce wann
ba wuyanta yacukuma zai mannata a kofa Dan
tanin yace relax oga take it easy mana mezaka
raga ajikin wannan kwailar, kalmar Data tsana
kenan Ajlal tace Waye kwailar acikin nida ku, Dan
tanin yace Ke wai wace irin Mara kunya ce? Ajlal
tace wann kuma Seka shiga duniyar tambaya
tana kai nan tajuya tawuce, sadauki yace wai
Waye wann kam meyasa bata tsorona kamar
yanda sauran mata suke meyasa bata shakkata
kamar yanda sauran mutane keyi Kodai niba Ajlah
bane, Dan tanin yace hava ranka yadade shawara
daya ka cire dik wani damuwa ko bacin rai
kacigaba da rayuwanka kamanta da ita yarinyar
akwai manyan kalamai lokacin datake gayamin
magana naso na mareta Sekuma nagan tamun
kwarjini, sadauki yace oho wann Kuma matsalar
kace kanada feeling da itane " Dan tanin yace
Kutt yaushe hadima Zata shiga raina, sadauki
yace get out plss " Dan tanin yace koba komai
yarinyar akwai iya girki da tsabta ji yanda kamshi
ketashi , sadauki yaja tsaki u know me but kullum
Sena maimaita I hate long talk, Dan tanin yace
tuba nake yajuya yafita, Randa yashiga dakinsa
bakaramun mutuwar jiki yayiba ganin wann tsarin
nata abun ya matukar burgesa baikara jin Dadi
ba seda yakwanta kan gadonsa idonsa a lumshe
yana shakar kamshin dakin yana bude ido idonsa
yasauka kan hoton Albina wani murmushi Naga
yayi much love for you Albina. Part 6 A hankali
take tafiya hannunta rikeda leda wadda aka Bata
sako takaiwa kulu uwar albina, sallama tayi sann
aka Bata izinin shigowa cike da fara'a takarbeta
sann ta karbi sakon, amma dai ke sabuwar
hadimar gidann ce cos bantaba ganinki ba, Ajlal
tayi murmushi eh Ni sabuwa ce momy, hjy kulu
tayi matukar jin Dadin data kirata da momy
yarinya Mai nutsuwa da hankali bakamar sauran
hadiman ba, Fitowa tayi tana rero wata waqar na
larabci kai tsaye tawuce sashen sadauki bata
samesaba, hakan yabata damar fara girkin dare a
gurguje tagama tagyara komai ta kullo masa kofa
haka aykinta yacigaba da tafiya aduk lokacin
daya San zatazo zaibar dakin gudun kar su hadu
sedai yana mamakin irin kamshin jikin yarinyar
daban yake kowanne turare take using Oho, "
girmanta na matukar masa dadi harya manta
rabensa dayaje restaurant. Mama ta katse masa
tunani da cewa Ajlah kai kadai yau Ina Dan tanin,
Ajlah yayi murmushi barka da yamma mama Dan
tanin na aykesa " just bana son hayaniya Shi isa
nafito daga dakin, nd Kuma yarinyar nan na ciki
"mama ta gyada kai ince dai komai normal ta iya
ayki? Sadauki yayi murmushi sosai mama akwai
tsabta by mistake bazaki samu something
rubbish ba akanta sedai fah akwaita da barnar
tirare da kayan abunci, mama tace to ay shikenan
tinda dai ansamu yanda akeso wadannan ba
matsala bane koh? Ya gyada kai but mama
yarinyar yar tsiwa ce Sam batada tarbiya wlh,
mama tace Kutt Ajlah wannan Ajlal nada tarbiya
sosai fiyeda zatonka watakila ka nemi mata
rashin gaskiya ne Shi isa, sadauki yace mekikace
sunanta mama tace Ajlal nace any problem "yace
no, Haka yacigaba da maimaita name din Ajlal
wow nice name I like it, muah yaji anbasa kiss a
kunne baijuyoba baikuma motsaba sanin kowaye,
ta zagayo ta baya honey baka murna da zuwana
ne, sadauki yace of course Indai surprise ne wann
to zero, yana kai nan yatureta yatashi yayi side
dinshi, dariya tayi tabi bayansa, part 7 Wow
honey kamshin menake ji tabi kitchen din dakallo
inda take jiyo kamshin nuggets ne akayi se paten
plantain gakuma soyayyar doya da kwai gefe anyi
zobo, tsayawa tayi bin Kayan da kallo, honey
wayake wann, Yamata banza kanshi tafada hava
love plss my head down, sadauki yaballa mata
harara kisauka ajikina banason hakan, idonta
yaciko da kwalla tajuya dasauri tabar dakin, a
take yaji wani iri Bai kyautaba daga dawowanta
yafara sakata kuka, yatabe baki anyway ma ita
taja kawai seta dawo ba announcement, Kuji
sadauki fah lover's surprising ne aka masa Amma
yakasa ganewa saboda rigimarsa, Plate yajawo
yazuba abunda zai iyaci yasha zobo sann yawuce
gurin ball " A dai dai kofa Ajlal tahadu dashi cikin
Kayan kwallo red yana daure takalminsa kansa
akasa baima San da itaba sedai yana jiyo
kamshin turarenta kadan2 " Ajlal kuwa mutuwar
tsaye tayi tana kallonsa yayi matukar kyau a
wann shigar yabirgeta setana jin wani feelings
sosai agamedashi , ya Katse mata tunani a
lokacin dayace you! Yanamai nuna ta da
yatsansa mekike agabana kin wani tsureni da ido,
Ajlal tawani fari da ido yo in kalleka kai madubine
kokuwa bansanka ba, sadauki yayi fuuu zai
bigeta ta goce cike da mamakin gocewar datayi
tamkar wata jaruma yadago yana Mai jin ciyon
hannunsa daya buge gina, Ajlal tace auu yi hakuri
fah ba laifina bane kaine kakeda zafin hannu,
sadauki ya kuramata ido se uban karuwanci idan
tana magana kamar babyn roba, Ajlal tace waima
tsaya tukunna Ina zakaje ne? SADAUKI yace
gidan ubanki yar iskar yarinya wlh kishiga
hankalinka bana son hayaniya ko yawan magana
meyasa kikeso dole Sekin takurawa rayuwana
meyasa kikeso kizama mace ta farko dazata fara
ban problems arayuwana why? Ajlal tayi shiru
kalamansa suna mata yawo a brain ahankali tace
Kayi hakuri Allah huci zuciyanka, tsaki yabuga
yanufi hanyar sauka step din, dasauri tasha
gabansa tace minti daya, yatsaya cak yana
kallonta jiyake tamkar ya shaketa, Ajlal tace kaci
abincin rana kuwa? Sadauki yace Ina ruwanki
kadai ki girka kawai, Ajlal tace nikuwa nakeda
ruwa, a fusace yace banciba Kuma baci Zanyi ba
and so wot, Ajlal tace aykuwa ba inda zakaje,
mama tace inkula dakai tayadda bazaka taba
neman Abu ka rasaba ta fannin girki Dan haka
kakoma kaci abincin kawai kafun kadawo anyi na
dare, sadauki yace Allah Zan ballaki wlh kikauce
mun karna jimaki ciyo, Ajlal tace bafa inda zaka
sekaci abincin, sadauki ya balain tureta kasa
seda tabuga kara, Dagudu tacimmasa tareda
rikemasa riga Allah kawuce kona gayawa mama
ince Sam yau bakaci komai ba, Ana hakan sukaji
muryar mama nacewa ke ke Ajlal lfy kike rikesa
haka, Ajlal tace mama wai bazai ci abunci ba
zaije gurin ball, mama tace kaikuwa kaje kaci
mana aykinmun dai dai wann yanuna mun kin iya
Kula dashi sosai Sadauki yakasa cewa komai,
mama tace kawuce nace kosena karaso, agogon
hannunsa yaduba remain 15mns yarinyar nan zan
koya mata hankali wlh itakuwa tamasa gwalo
tana dariya. Part 8 Crab cake tareda coconut jus
se chicken pie, bakaramun Dadi abincin yamasaba
yanaci yana yiwa mama firar ball, mama kuwa se
murmushi take tana yaba iya abunci irin na Aljal
Bai ankaraba ashe har yaci 20minute acikin time
din ball, kambuu yafada tareda Dubin agogonsa
dasauri ya goge hannunsa da tissue yashiga
toilet yayi brush yafito aguje, Ajlal tace Ajalin ball,
cak yatsaya tareda juyowa mekikace fuskarsa
adaure, Ajlal tace cewa Nayi adawo lfy, ball dinda
Ke hannunsa yajefa mata aykuwa ta cabketa rass
baki yasaki yana kallon ta, Allah mama Zan Zane
yarinyar nan, mama tace aykuwa dakayi abun
kunya ace kamarka sadauki ya doki mace baijira
mexata Kara cewa yafice yana fadan Sena dawo,
mama tajuyo tana kallon aljal Ajlah nagode miki
yata dakike Kula mun da Dana Kuma kike masa
girki Lafiyayye ko awaje iyakaci kenan Ajlal tace
lah haba dai mama akullum mune da godiya
saboda hallacin da yardar dakuka mana hadida
amana bayan baku sanmuba bakusan Waye
muba, mama ta dafa ta Karki damu da wannan
yata Dan Adam Abun darajarwa wane Allah
dakanshi yafifita halittar Dan Adam akan kowaci
halitta dakika sani mudai namu kawai muji tsoron
sa muhanu daga haninsa, Ajlal tace hakane mama
Albina nagani anci ado kamar wata queen tazo
dakin sadauki Bata samesaba ta Dan kwanta
akujera bacci yasoma dibanta taji motsi a kitchen,
a hankali ta tashi ta shiga sewani yanga da
kariraya take, tace ohh ashe kece aciki, Ajlal tace
ehh, Albina tace baki iya gaisuwa bane? Ajlal tace
ba ita nazo yiba, Albina tace wot kinsan dawa
kike talk, Ajlal tace nasani Ina magana da mutum
kamar kowa, akwai wani abu bayan wannan,
Albina tagama kuluwa tace kee ki iya bakinki wlh
banason raini Ke har kin isa kigaya mun magana
kina matsayin boyata, Ajlal waye boyarki toko
wanda kike kuri dashi yayi kadan yace min
boyarshi bare Ke, kiduba dakyau niba karamar
yarinya bace dazaki kawomin raini kinajina,
Albina tace wlh yau se kin shiga uku Sena
wulakantaki sann zansa a koreki agidann korar
kare wlh, Ajlal tamata banza tacigaba da aykinta,
Albina takoma parlor kan kujera ta Dora kafa
daya kan daya sewani cika take tana batsewa ay
wlh yau Zan nuna miki matsayina da isata
agidannan, Sadauki ne yayi sallama tareda fadan
wow nice one wann kashe colour haka gaskiya na
siye wankan nan dole Zan biya, shiru yayi ganin
kamar ranta abace Ohh"sorry bae of life waya
taba matar sarki waya taba matar sadauki Ajlal
yanzu yafuskanci hukuncinsa kowaye Shi, cike da
Jin dadin kalamansa wadanda suka Dan rage
mata bacin rai tace waccan Mai aykin taka waye
ita daga Ina taxo inaso yau kanuna mata
matsayina agidannan, sadauki yatabe baki
Bansan amsar wadann tambayoyinba sedai ko
mama zaki iya tambayar ta, Ajlal dake kitchen
tana jinsu ta tuntsure da dariya, Albina tace
rashin kunya fah tamun har nitake sa'insa dani
infada ta fada kamar wata tsaranta, sadauki
dayake warware takalminsa yace halinta ne keki
fara gani yau just kimanta da ita kawai ki
fuskanci meke gabanki okay. Albina tace tab ai
Se black stomach yakasheni if ban nuna mata
matsayina ba, sadauki yace okay gaki ga guri
tinda bakyaji, marasa kunya irin wannan banza
akeyi da al'amarinsu kulata zaisa takara miki
wani Abun, Amma idan kika kama girminki
musamman matsayinku na mata seta rika
girmamaki, Albina tace Dan bakasan meta mun
bane, sadauki yace ok kije kiyi dik Abunda kike
ganin yafimiki, ganin yafara fusata yasakata yin
shiru badan yasoba Aljal tashigo dauke da tire
abunci har tagama bawuya tahada cook Kuma
Mai ma'Ana, jin kamshin danbu yasakashi fasa
wankan dazaiyi yafito, Ajlal naganinsa tadawo
tazuba masa komai tace akwai mango jus baiyi
sanyi sosaiba Zan iya saka kankara, banza
yamata kamar baiji ba ' Albina tayi murmushi
mugunta, Ajlal tace magana nake oga, sadauki
yadaka mata tsawa kinsan dai dai yakikeso kirika
sakani magana, Karki bari inkara warning dinki,
Ajlal tace Kayi hakuri, Albina tace mekike nufi Ni
bazaki yi saved Dina ba, Ajlal tamata banza
tacigaba da tafiya ' Albina tace kee dake nake
Ajlal tace mekikace madam, Albina cike da gadara
tace kizo kiyi saved Dina nace. Part 9 Ajalal tace
lokacin da aka daukeni ayki oga kadai akace
ba'agaban da wata yar tsuma ba, Albina ta Mike
tsaye ke Dan uwarki kin isa, Ajlal tajuyo afusace
karki soma Kuma karki Kara zagina Dan kuwa wlh
zakisha mamaki ban hada iyayena dakowa ba,
Albina tace anfada Dan uwarki da ubank... bata
karasaba kaji tasss Aljal ta wanketa da Mari bata
sauke hannuntaba sadauki yabata bashi har biyu
baya da gaba Aljal tayi baya da gaba yafadi gurin
tsananin zafin Marin yakaimata har cikin
zuciyarta, sadauki kuwa yaja Albina kan kujera
yana lallashinta itama bakaramun zafi tajiba a
take fuskarka tayi ja Abu ga farin mutum, sadauki
yace zaki bar mana guri kosena ballaki Dan kinga
Ana kyaleki Ke har kin isa kimare matata
agabana kizauna lfy, kinci darajar mama wlh da
Sena miki abunda yafi wannan, Ajlal tadago
jajayen idonta dasuka kumbura tace nizaks Mara
akan wannan koh tanuna Albina, sadauki yace
ehh kozaki ramane, Ajlal tace wlh sekayi Andaman
dukana dakayi Sannan inamai tabbatar maka
sedai kanemi wata Mai aykin Amma Ni nafi karfin
wulakanci agurin kowa tana kai nan tafita,
sadauki dayagama kuluwa yace, aykuwa zaki bar
gidannan yau ba'ayi mutun dazai Maida mun
magana ba kowaye Shi afadin garin nan, Albina
tace Kayi hakuri sweet boo, sadauki yakwabe
mata hannu ay dik kece kikaja kowacce Mai ayki
aka kawo sekin saka na koreta akan masifarki,
yanxu wannan kina tunanin za'a samu Mai tsabta
da iya girki kamarta ' Albina tace don't worry Zan
rika dafama, yajuyo yakalleta da mamaki tace yes
Zan iya, Ajlal kuwa tana zuwa tafadi kan gado
tana cigaba da kuka. Ummynta na kallonta Bata
kulataba sedai acikin zuciyarta tana Mai jin zafin
kukan komene yasaka Aljal Kuka tokuwa
bakaramun abu bane, tagama kukanta tajanyo
sallaya ta shimpida taje ta dauro alwala ta tada
sallah, bayan tagama takoma ta kwanta bataci
abunci ba, se alokacin ummy tamata magana,
Ajlal kitashi zanyi magana dake, Ajlal ta tashi
tana kallon mahaifiyarta, ummy tace Aljal kisani
fah wannan halin da muka tsinci kanmu aciki
jarabawa ce babba maimuna wuyar ci ga Dan
Adam idan kika daure muka cinye wann jarabawa
natabbata zamu ribanta anan duniya ko lafira,
mafi a'ala lafirar Karki manta wasiyyar mahaifinki
kirike hakurin nan Dana sanki dashi sann
banyarda kidauki reni ko wulakanci ba a gun
kowa Dan kinfi karfin hakan Karki Ina gargadinki
da karki kuskura fushin zuciya yakaiki ga aykata
dana sani Karki dauki mataki alokacin da kike
fushi sann kisani yanxu badai da bayaba dole kiyi
biyayya wa jama'ar gidannan Indai har kinaso
mutsira da kanmu da mutuncinmu karkiyi abunda
zaisa akoremu Dan Allah yata; Ajlal tace insha
Allah ummy "takwanta kan cinyar ummynta har
bacci yayi awon gaba da ita, Bangaren sadauki
kuwa nadama ce fal aranshi domin kuwa har
yafara ganin banbanci gashi 9 tayi bashida
abunda zaici se Dan tanin yakira yace yahada
masa tea da Irish ' Dan tanin yace ranka yadade
Inada tambaya plss, sadauki yace nope banda
amsar ta yanzu ' Dan tanin yace Kodai batada
lfy, ne kai anya kuwa agurguje yahada komai
yakaimasa, Amma me yakasa ci dankuwa yaji ban
banci ' yariga yasaba da girkin Aljal bazai iyaciba,
Albina tafito dauke da tray din abinci takai masa,
honey ga abunci nakawo maka, ya kalleta yakalli
abuncin yace thank you, tagaji da tsayuwa
tazauna dole ' mexan zuba maka yanxu, sadauki
yayi murmushi kibarshi zanci anjima yanxu naci
abunci, aranta bataso hakanba dole ta kyalesa
sanin halinshi baya magana biyu. Aljal kitashi har
8 yayi bakije kin hada masa breakfast ba, Ajlal
tace yau ba ayki ummy, ummy tace kamarka
banganeba Aljal tace kawai bazan Jeba ummy nd
Karki tambaye dalili, gaban ummy yafadi kaddai
wani Abun sadauki yayiwa yarta tinda jiya
tadawo tana kuka, zuciyarta tashiga har bawa
Allah kacecemu kakare mana imaninmu da
mutuncinmu ya Allah, tajuyo da fuskar Aljal tace
yata nashiga duhu kigayan meke faruwa Dan
Allah, Ajlal tayi murmushi karki damu ummana ba
Abunda kike tunani bane baima shafe hakan ba nd
Karki taba tunanin hakan zai faru bi'iznillah,
ummy tayi murmushi shikenan yata Allah yashige
mana, Amma ki tabbatar koma menene kece da
gaskiya, Ajlal tace kinfi kowa Sanina kece mutum
nadauko dazai bada labarina so baki bukatar
wani bayani akan hakan, ummy tace Karki sauya
Aljal kimun al-qawari kudi ko mulki baxasu saka
kimanta koke waceba ' Ajlal tace Toh ummyna
Zan kiyaye Albina a kitchen zatayi fanke Amma
me a yau ta kwaba kullum Kuma take tunanin
zaiyi gashi ba rana, se hayaniya take da kaya
takashe Abun glass yafi biyar, sadauki yayi tsaki
yakoma bedroom dinshi, se 12 sann tagama hada
komai takira wata hadimar ta gyara kitchen din
tayi wanke2, yunwa kam tacisa kamar me raben
dayaji irin wannan tin kan yasamu hatsabibiyar
yarinyar nan. Brush yayi yafito tin a daki yake jiyo
Kairi baidai yi magana ba seda yaxo cin fanke
Wanda yayi black tamkar gawayi, a storace yakai
daya abaki ya kutsira ganin ta kura masa ido
wani irin daci yaziyarci zuciyanshi gakuma uban
mai dayasha atake ya furzar beena mekika mun
haka kasheni zakiyi kome miye wannan abun,
baikarasa magana ba amai taxo masa da gudu
yayi toilet yana kwara a man da bakomai acikinsu
se tsabar yunwa gakuma ulcer. Part 10 Yana
gama aman yakai kasa yafadi, Albina da Dan
tanin suka shigo suna taslima kan gado suka
Maida Shi bayan Sun goge masa bakinshi, Albina
tace Dan tanin la gyara masa toilet dinn Ni zanje
Inyi wanka, Dan tanin ya kalleta cike da haushi
yace shikenan, bayan yagama Ne yace Dan Allah
sadauki kabari akira yarinyar nan nafahimta
abuncinta kadai yake iya kosadda kai, nikaina
danake cin ragowar naka wlh 2dyz dinn nakasa
cin kowani abunci se Kayan kwalama, plss oga,
sadauki yace nakoreta ne, Dan tanin yazaro ido
kan wane dalili, ya amsa a kufule Albina bataso,
Dan tanin yaja dogon tsaki wannan yarinyar seta
rabaka da kowa naka aduniya wlh, Mama kam
taga har azahar sadauki baixo gaidataba hakama
Mai martaba dakanshi yaje domin dubo lfyr gidan
dansa atare suka Hade da mama, tace kaima kaji
shiru koh? Sarki yace kema kin sani bazan iya
zama batareda nasan halin da dana yake cikiba
lfy ko rashinta, mama tace hakane Allah yaraya
mana Shi yabashi ikon adalci da rikon amana
tamkar yanda mahaifinsa yayi, sarki yace amin
yakuma kara masa kyawawan halaye irin nakiba
mama tadago idonta tasakar masa murmushi
Wanda yake kara masa sonta azuciyarshi
hannunta yajawo yarike mama ta kallesa fuskar
ta dauke da murmushi muna kan hanya fah, sarki
yace toh ay hannun matata na rike bana wata ba
kokinso na rike hannun wata ne, mama ta girgiza
kai tasauya fuska, dariya yayi aikece farko da
karshe agareni, mama tace Allah yabarmun kai
ogana yakara Nisan kwana, ya amsa da amin
tareda rungumota zuwa jikinsa, Dan tanin suka
sama yana moping se uban ruwa daya zube,
mama tace aa Dan tanin lfy Ina Ajlal? Dan tanin
yace ranki yadade Waye Aljal? Mama tace
yarinyar dake mawa Ajlah ayki mana, se alokacin
yakira taresuke da sarki atake yazube kasa yana
kwasar gaisuwa, sarki yace Ina son meke
damunsa yau ban gansaba, Dan tanin yace
zazzabi ne ranka yadade, subhanallah yasha
magani kuwa Inji mama, Dan tanin yace Ina
tunanin hakan Dan Albina na ciki, Mama ta Bata
fuska metake adakinsa Nifa Bana son irin wannan
takalli sarki da shikanshi ita yake kallo tace ayi
auren Nan kowama yahuta plsss, Yaja hannunta
suka shiga cikin dakin kan dadduma suka sameta
tana Sallah hakan yasanya zuciyarta yin sanyi
dakuma ta mai martaba, tana gamawa tayi da
gudu gurin mai martaba ta rungume Shi abbana
sannu da zuwa ya amsa cike da fara'a idonshi na
kan sadauki, gurin mama takoma mamana sannu
da fitowa mama tace yauwa yar shagawaba ke
har yanxu kinkasa gane kin girma kineda shiga
jikin babba koh nan gaba kadan kema Umma
za'akiraki Albina ta juya tana dariya. Son meyake
damunka? Sadauki yadago yace zazzabi fah ne
abbana Kuma naji sauki insha Allah zanfito
anjima ingan fafatawan jarumai, Gud son Amma
katabbar kasha magani yace zankiyaye ranka
yadade, mama tace yauwa lfy bangan Aljal tazo
aykiba dakinma kamar ba'amsa gyaran safeba
banji kamshi natashi ba, sadauki yace momma
yarinyar nan batada kirki wlh na koreta, mama
tace fuck you. Son bazaka taba samun irinta ba
wlh I'm telling you, tsabta Amana hankali da
biyayya iya girkinma ba wasaba, Saduki yace
anemo wata dai mama ' tace Kutt nagaji da
samomaka masu ayki kana wulakantawa, sadauki
yayi fuskar kuka abbana kasa baki mana, sarki
yace nope tsananin da uwa ba'a shiga kaidai ka
gyara halayenka ahakan kake tunanin zaka iya
shugabanci in Bani adoron duniya? Ajlah yasadda
kai kasa, mama tace Ni Kaga fitata Kaine aruwa,
Yau kusan sati daya kenan da korar Aljal dayayi
ko ince data bar zuwa gurinsa ayki harya fara
Rama saboda rashin cin abunci dayake, sedai
Albina takawo masa na ummanta hakanan yake
daurawa yaci badan yasoba, Dan tanin yace
ranka yadade kayi hakuri mezai hana kamaida
yarinyar nan kan aykinta na tabbata baxata ki
kiranka ba, sadauki yace wot kana nufin ni
nameta bazai yuba, haushina daya nakin korarta
Da mama ta hana sekace wasu Dan ginta, Dan
tanin yace Ni Zan Bata hakuri, sadauki yace
kodaya ban sakaba wann yarinyar yar zafin kai ce
gwarama kasamata ido, Dan tanin yace bazan
zuba ido Ina kallo ulcer tamaka lahadi ba daga
sarki hara mama nuzasu tuhuma akan rashin
baka cikakkiyar kulawa yana kai nan yasakai
yafice se gurin mama, bayan tamasa izinin
shigowa ta kore hadimanta, atake yamata
bayanin meke faruwa, Mama tayi shiru tace dama
nasan ita zatasa yakoreta bayan ko ruwan tea
bata iya hadawa ba bare tamasa girki saboda
masifarta yakasa yin 'yar ayki 1, mama tace jeka
kirata Zan Bata hakuri ' Aljal taxo tagaida mama
tasamu guri tazauna kamarma atare suke da
sadauki zamanta keda wuya segashi ya shigo,
Mama tace yauwa gwara dakuka hadu, sadauki
yabi Dan tanin da kallon tuhuma Dan tanin
yashiga Sosa keya, mama tace Aljal kiyi hakuri
kikoma kan aikinki, Ajlal tace kiyi hakuri mama
anema min wani aikin komai wayarshi komai
wahalanshi Zan iya Amma Dan Allah kijanye
zancen sadauki./ SADAUKI part 11 to 20
SADAUKI part 11 to 20
Posted by Bashir Sani Fesan on 21 Dec 2016 - 00:42
SADAUKI yace u see koh momma har yaushe zaki
tsaya sa'insa da wannan ke har kin isa mama ta
fada kice a'a, Ajlal tace kai kake ganin tafini
Amma Ni akan gaskiya na nake, sadauki
yawanketa da wawan Mari tareda turata kan
kujera, ba yanda mama batayiba ta kwace Ajlah
Amma takasa, mama tace Dan tanin help mana,
Dan tanin yace I can mama ita taja wannan ne
hukunta shidinma Mai sassaucine akan atsigeta,
sadauki kuwa dukan Aljal yake ta ko ina, mama
tace wlh idan kaqara samata hannu to zan daga
maka nono, hannunsa ya dunkule yadaki kujera
mama meyasa zaki hana in ladabtar da ita, kuma
wlh Sekin koma kan aikinki ko kinaso kobakyaso
yana kai nan yajuya yafice, Se alokacin mama ta
lura Ajlal bata nunfashi se jini dake bin bakinta da
gefen kafarta, a tsorace tasa kiran jekadiya tana
mata bayani, jekadiya tace itakuma meya kaita
yimasa fitsara haka, mama tace dama ya
gayamun tana masa rashin kunya se ban yarda
ba se yanxu danaga tana mun musu akan abunda
dace dikda ban San hujjartaba, jekadiya takira
family doctor dinsu yadubata, yamata dressing
inda taji ciyo Sannan yace akula da ita sosai Dan
taji ciyo sosai a accident din, Shi azotonsa hadari
ne, hannun sadauki kenan! Mama tace wa
jekadiya sucewa Mamanta mashin yabugeta
tayadda baxata ji hAushin abunba, haka kuwa
akayi batareda gardama ba ummy tace Allah
kiyaye gaba tacigaba da Kula da yarta, mama
kuwa kullum setazo dubata tareda kaya iri-iri,
☆☆☆ FADAR MAI MARTABA SARKI MUHAMMAD
☆☆☆ Zaune yake kan kujerarshi ta mulki fadawa
ne ta ko Ina se masu masa ferfita, gefen
damansa Alh ibrahim ne segefe daya Alh
Suleiman, ankawo karar wani mutum daya yiya
yar wani bawon Allah fyade, shedu dayawa Sun
tabbatar da hakan saboda haka ba bata lokaci
sarki yace, ke yarinya kina sonsa tace ehh, sarki
yace to Ina liman Ina malam shehu nasiya sadaki
30k kuyi addua za'a daura masa ita fatan dai
kanada gida da sana'a, jikinsa jagab da gumi
yana tunanin auren wannan yarinyar Mai uban
muni Sannan yazaiyi da fitinar matarshi, sadauki
yace kai Ana magana fah, mutumin yace ranka
yadade amun a afuwa ina da mata yara uku,
sadauki yace wannan ba Hujja bace da kasan
kanada mata meya hana da bukatarka yataso
kaje gunta saboda haka inma abun ciyadda su
kebaka wuya to Zan saka Dan tanin yabaka ayki
a gonar Mai martaba, Sarki yajinjina kai waziri
yace Kayi dai2 sarki Dan sarki, liman yace
wannan kenuna mana cewa zaka iya Mulkin
kujerar nan nan gaba kadan, sadauki yabata
fuska nifa bazan iya mulki ba aykina zanyi, gasu
Baba ibro nan da Baba sule, Suleiman yace kuji
munafukar yaro ma yasan gaskiya, ibro yakarbe
dacewa har yaushe zamu zuba ido sarautar
takoma kansu shida danginsa, malam shehu yayi
gyaran murya yace to kukuwa har yaushe zakuyi
sarautar shekaru sunja kafun Mai martaba yayi
murabus, sadauki zaiyi magana Mai martaba
yadaga hannu kowa yaje zuwa harkan gabanshi
banason irin wannan zancen, mulki na Allah ne
duk Wanda Allah yazaba ba makawa, Sannan
bawani Dadi ne acikiba se hadarin dayake dauke
dashi idan is kuskura Kayi rashin adalci gawasu
kokuma kabari al- Umar dake karkashinka ta
koka da rashin ci ko sha Koda Hakinka. Part 12
Kwananta 6 tana jinya Sannan tadawo dai-dai,
takalli ummynta tace ummy na bakiyi mamakin
ace mashin yakad'eni ba, kuma kinsan bana
wuce side d'in sadauki se nan, ummy tace to
miye yaji maki ciyo haka? Ajlal tanisa tabawa
ummy Labarin komai, sannan tace wlh ummy
Sena d'au fansa Sena Rama, ummy tace kutt
karna k'ara jin irin wannan yo ai kece da laifin
bakisan yanzu bakida wani gata ko mulki isa ko
gadara anan ba, k'ar-ka'shin su muke dole ki
nad'e komai naki ki ajiye kiyi biyayya Indai
kinason mutsira da mutuncinmu, in bahakaba
watarana Ni mahaifiyarki za'ayiwa, Ajlal tace
ALLAH ya wadaran lafiyata, k'arfina, sarautarmu,
muddin aka ci miki mutunci ina raye ban d'auki
mataki ba, Ummy tajanyo Ajlal ta zaunarda ita,
Ajlal inaso kisauke dik wani abu dayake kanki Dan
Allah kidauka keba kowa bace Sannan bakida
ikon komai, kiyiwa sadauki biyayya tamkar yanda
hadimansa kemasa hakama Albina da dik sauran
mutan gidannan, Ajlal tace Amma ummy, dasauri
ummy tarufe mata baki, banason musu 'yata
kawai ki aikata ba cutarda Ke zaiyiba hakan,
kekanki zakiji dad'in hakan nan gaba kad'an, Ajlal
tashare hawayen da suka gangaro mata takwanta
ajikin ummynta, Sati d'aya cib mama tazo takara
bawa Ajlal hakuri Sannan tasata agaba har d'akin
sadauki, knocking tayi yace who? Mama tace nice
kabude, dasauri yataso jin muryar mamanshi,
yana murmushi yagaidata fara'arshi ta tsaya cak
ganin Ajlal, bayan Sun Zauna mama tace Toh ga
Ajlal tadawo kan aikinta banaso abunda yafaru
abaya yasake faruwa ayanzu kowan nenku yarik'e
girmanshi Sannan Banda cin zatafi nasanka
fiyeda kaina, kajawa matarka kunne akan Aljal
karta kuskura tace Zata wulakantata banaso kana
jina yace eh, but mama indai har bazata iya
yimun aiki nida Albina ba tin yanxu kikoma tare,
mama tadafe kai "o gosh " ita Albina d'in ina
hadimanta dik basu ishetaba ne, sadauki yace
nope i mean idan tazo nan tana bukatar wani
abu, mama tace kekuwa ai dik yana cikin aikinki
kiyi saving dik wani bak'o nasa kingane? Ajlal ta
gyada kai tana Mai tausayin kanta da kanta,
mama takara yimasu nasiha Sannan tawuce, tafi
minti goma da fita Amma Ajlal takasa tashi daga
inda take, sadauki yace tokuma mekike jira, Ajlal
tace meza'a girka? Sadauki yace dacan dakikeyi
nikika Saba tambaya, Ajlal tashare kawallan
dasuka zomata tashiga kitchen seda tafara
gyaranshi tsab Sannan tadora girki, kafun yadahu
tagyara dakin ko ina har toilet takunna tiraren
wuta, kan yagama wanka har ta kwashe takai a
table tajera, yana fitowa kamshin abuncin da
tiraren yadoki hancinsa agurguje yagama shirinsa
yana son fara cin abuncin, kawai Kuma seya fasa,
Dan tanin yakira awaya yace aturo masa yarinyar
nan, ba jimawa segata tazo, sadauki yace ke
kingama aikinki ne dazaki fita? Ajlal tace miye
sauran yanzu? Sadauki yace saved d'ina zakiyi,
bata jira wata cewarshiba tafara zuba masa yace
is ok, takoma gefe tazauna, yadaka mata tsawa
Ke tsareni zakiyi Ina cin abinci kina kallona dallah
kifita, Ajlal tahadiye rai tafita waje seda ta
tabbatar yagama tadawo takwashe komai
tagyara tawanke tasake Dora wani, tazo goge
table ne Albina tayi sallama, Ajlal tadago ta amsa
bayabo ba fallasa, Albina tace yana ciki ne? Ajlal
tace wakenan? Albina tace oho wakikisan zan
tambaya, waima tsaya tukun waya maidoki nan,
wato bazaki iya zama baki gan fuskar sadauki
ba, Ajlal tamata banza tacigab da aikinta dai-dai
nan yafito yana saka aninin rigarshi, Albina tace
woww kaganka kuwa? Ajlal tadago atsorace tana
kallonsa dai- dai nan yakalle gurin da take,
dasauri takauda kanta shikuma ya balla Mata
harara, zuciyarta tacigaba da halbawa Dana tuno
mata kyau irin na sadauki, lallae dole Albina ta
sosa domin dik inda ake neman namiji yakai,
sadauki yakatsemata tunani dacewa kinyi saved
matata, Ajlal tace no bata bukata ba, Albina tace
Ni nakoshi dear ganinka kadai yasaka nadena jin
yunwa, sadauki yace hava dai, bara nabaki da
kaina, yajawo kula yazuba yajanyota kan kujera
yana bata abaki itakuma sewani shagawaba take,
Ajlal dawani kololo yatokareta a makoshi takasa
dagawa se ido data zuba musu, tana jin zuciyarta
ha wani Nauyi, ahankali tafade zuciyanta aranta
tana maimata innalillahi wa inna ilaihir raji un...
sadauki dayagama karanta reaction dinta yayi
murmushin mugunta yace babyna bara na goge
miki bakinki with Mah lips! da sauri Aljal
tadago...... Hehehe Ajlal what's wrong with
you..? Part 13 SADAUKI yace honey kin koshi
muje muhuta a Daki koh, Albina tawaro ido no
nikam nanma ya isa, sadauki yace ok dear yanda
kikace haka za'ayi just na lura zuciyan mage
Zata fashene shi'isa kar mukarasa gawar da
batamuba, Albina tayi murmushin da bata San me
wannan Karin maganar ke nufiba, Ajlal tafusata
ainun ganin yazama kamar wani masanin sirrin
zuciyarta, tace Zan iya tafiya bawani abun
bukata, Albina tace to dama tsayawa zakiyi kina
kallonmu, sadauki yace no barta koba komai
tamana amfani koba haka ba, Albina tadaga kai
aranta kuwa tace yaukuma meyasamasa dadi
wannan irin soyayyar haka kamar zai hadiyeni,
Ajlal takauda kanta ganin yana mata wani mugun
kallo Mai cike da tsana, dasauri ta Mike tayi
kitchen Dan Dora abuncin dare, jellop tamasa da
kayan lambu se kunun aya tareda soyayyar
plantain tagama tagyara ko ina cikeda gajiya
Sannan tace ba'a bukatar komai Zan wuce, game
dinshi yacigaba dayi yamata banza, Ajlal kuwa ta
tabe baki ta nufi kofar fita, wata uwar tsawa
yadaka mata dani kaina nakusa fitsari a wandona,
Ina zaki? Ajlal tace Zan je cikine na Kammala
aykina, sadauki yace no baki gamaba zoki zauna
anan yanuna mata kasa, ba musu tazauna tana
jiran aykin dazai bata Amma shiru har bacci
yasoma dibanta ganin hakan yasashi fita yabarta
anan. Firgigit ta farka dawani mafarki Mai cike da
abubuwa kala-kala, ido taxare lokacin da idonta
yakai gun a gogo taga 12 harta gota, taduba ko
ina bata ganshi ba, cike da tsoro taje tana bude
ganbu amma me tajishi gam arufe, sadauki da
bacci yasoma dibanshi yace waye nan, Ajlal tace
ni.... ni.... nice gida zan wuce... tsaki yayi Sannan
yafito dagashi se guntun wando se vest, Ajlal
tarufe ido Dan bata taba ganin babba ahaka ba,
ganin jikinta yasoma rawa kuma sanadiyyar
ganinsa ahaka yasaka yakoma Daki yasanya
jallabiya fara yazo yana kokarin bude ganbun,
Yajuyo yana mata kallon tuhuma, meyasa kika
taba ganbun nan? Security ne dashi Kuma gashi
kin dagula Shi narasa numbers dinda kika saka,
Ajlal tace nashiga uku, yajuyo yakura mata ido da
akayi me? Ajlal tace ummyna bazatayi bacciba
muddin Bata ganniba, tsaki yaja to uban wa
yasakaki kika taba meya hana ki kirani? Wama
yasaki bacci anan, Aljal tabisa da ido, tana tuno
randa yace mata tazo tazauna ai dik laifinsa ne,
yakatse mata tunani a lokacin Da ganbun ya
bude, yace oya go.... yanuna mata kofa, Ajlal kam
jikinta yasoma Bari inda abunda take tsoro Bai
wuce dare da duhu ba, Sam kukan karnikan Bai
tsora tataba illa rashin ganin haske dakuma
rashin sanin inda Zata Dosa, dankuwa kwata2
takasa gane hanya, sannu a hankali take tafiya
tana waigoshi ganin duhun yakaro tadawo aguje
Dan Allah ranka yadade ka rakani wlh bazan iya
wucewa ba! Sadauki yace kinci uban rainin wayo
nine Zan rakaki lallaima yarinyar nan, Ajlal kam
tafashe da kuka, sadauki kuwa ansamu abunda
akeso, har tayi nisa kadan tasake dawowa, Dan
Allah kataimakeni, sadauki yatabe baki zoki
kwana anan amma ni ba inda zanje a tsohon
daren nan inyaso ace atare muke, Ajlal tafashe
dakuka ka aromin fitila dan Allah, tsaki yaja
yawuce "mata matsala mtssww" bai'jimaba
segashi da torchlight yabata nagode tafada jiki na
rawa tafita, Ajiyar zuciya yayi ashe tana kuka,
murmushi yayi yajuya zai rufe ganbu dai dai nan
yaji ihunta aguje tayada fitila tadawo, lekawar
dazaiyi yagan komenene kawai segata tadanno
aguje, se ajikiinsa tafada tana Maida nunfashi,
WANI irin shock yaji yabi kwakwal wanshi har
zuwa yatsanshi na kafa, Ajlal ma haka ba Wanda
ya motsa bare nasaka ran zasu rabu, nikam asea
nakoma gefe ina kallon "ikon God " dakyar ya iya
dagata ajikinsa idonta arufe tana sauraren Sabon
yanayin daya zomata Hannunsa kan kafadunta
yana kare Mata kallo dasauri yayi "A'Uzu billah
Minash-shaidanin rajim" yasaketa da karfi, Ajlal
tadafe kai tana nunfashi sama-sama, shikanshi
dai yakasa gane me hakan Ke nufi hannunta dake
kanta yabi dakallo yakurawa wani awarwaro dake
hannunta ido, A ahankali yake karasowa Har ya
iso gurinta, anan ta dago kai tana kallonsa
shikuma awarwaron yake kallo yariko hannunta
yana tuna wani abu gameda a warwaron, gaban
Ajlal yabuga, tace kataba ganni shine? kanshi
yagigriza mata alamar a'a atake tasauke ajiyar
zuciya, yabita da kallon tuhuma, tashi muje
narakaki....... Uhm.. tirkashi part 14 Firgigit ta
farka dawani mafarki Wanda zuwa yanxu yazame
mata jiki, kullum setayi, agurguje tayi wanka ko
karyawa batayiba tawuce gurin aykinta, taci sa'ar
bakowa dakin Dan haka tafara da kitchen special
brkfst tahada masa Sannan tafara da gyaran
dakinsa zuwa toilet, cikin Sauri ta Kampala komai
tana shirin fita segashi yashigo se wani Sauri2
yake Aljal tace komai ready, kansa yadaga mata
yashige dakinsa kafun tafita Sega Dan tanin yaxo
shima Sauri2 gudu2 Ajlal tabisu da ido aranta
kuwa tace ko lfy suke, ba'ajimaba segasu Sun
fito atare Dan tanin yana dorawa sadauki rigar
sama basai antambaya ba kasan wannan shirin
na zuwa yaki ne! Kowani gasa, bata Kara
tabbatar da Abunda take zargiba seda taganshi
yana Shan rubutu yana karanta addu'oi aranta
tace ashe yanada ilimin muhammadiyya, kuji Aljal
fah Har ya kai kofa yajuyo hey gul we need you
on dis trip, Ajlal tabisa da ido, yace Opps kishirya
nace muna bukatar ki a wannan tafitar okay, Ajlal
ta tabe baki meyake nufi bana jin turanci kenan ,
uhm tayi murmushi ko baturen Dubai, tokuma
wani shirin zatayi, kofar fita tahadu da Dan tanin
umm Dan Allah inada tambaya! Dan tanin yace
ok gurguje plss, Ajlal tace wani shiri zanyi? Dan
tanin yace gwara dakika tambaya, kihada special
cook da abun sha Sannan kema kizo da shirin
kota kwana, Ajlal ta ware ido kaddai yaki zaku?
Dan tanin yace da yakin ne dasauki ma yana kai
nan yasakai yawuce yabarta atsaye, aguje takoma
kitchen tafara soya fulawar data gama yanka Dan
yin cin-cin Sekuma cek tahada zobo ta zubasu a
cooler taje tayi wanka tayi sallah tayiwa ummy
sallama tafito bakinta Fal da addua, Dan tanin
tagani yadauko Kayan yace suwuce yana gaba
tana baya, tin randa tashigo gidan yaune rana
tafarko dazata fara fita get din gidan se bin gidan
da kallo take yahadu yakuma tsaru seyawan tsiya
dawakai taga Sun hay Aljal tazare ido Ni ban iya
hawan dokiba, sadauki dake kokarin hawa yace
seki koya daga yau Dan tanin ahadata da dogarai,
Ajlal tace kambu abarni Zan gwada iyawata, Dan
tanin yace baki Saba ba zaki wahala fah, Ajlal
tace nasani abarni kawai, sadauki baice uffan ba
alokacin Mai martaba yawuce tareda Baba sule
da iro kowani yasha adon sarauta fuskar nan ba
annuri acikinta, hannu kawai yake dagawa masu
basa gaisuwa Sekuma dayakai gurin sadauki
yace kusakai kufice zamuzo bayanku niqab Aljal
tafara tarufe fuskarta, Sannan suka dau hanya
gudu sadauki keyi bana wasaba kowa na kokarin
cimmasa Amma ankasa Dan tanin shine kebinsa
baya Sannan sauran fadawa, Ajlal tayi wani
yunkuri tafara gudu basauki basaigata dai2
sadauki ba! Juyowar dazaiyi yaganta, waye nan
yatambaya? Ajlal tabude niqab dinta tamasa
murmushi, sadauki yacigaba da gudunsa har suka
kai wani gurin anja layi da bakin alli anan suka
tsaya sadauki yasauko yashiga wata runfa atake
sauran sukayo kanshi aka dire masa abinci da
ruwa ba abunda ya kula aciki illah yasha zobo
yadan kwanta yana maida nunfashi, bajimawa
sega su mai martaba yahau kan kujerarshi cikin
runfa yana kallon wadanda suka aiko musu
gayyatar bazata akan cewa sunaso yarima dinsu
ya gwabza da sadauki idan yarima yakada
sadauki har sau uku tau sune da Rabin saharar,
se alokacin Ajlal tagane gurin inda aka biyosu ne.
Mintina shabiyar aka fara busa sadauki yamike
dasauri yadauko zobo yasha, Ajlal tace ALLAH
yabada sa'a, ameen yafada batareda yajuyoba
part 15 Anfara gasar tsakanin sadauki da yarima,
wadda ko wannensu yake kokarin nuna irin
jarumtar da Allah yabasa, abun yabawa sadauki
mamaki ganin yakasa kauda yarima, atake yayi
wani yunkuri yatashi sama yafada kan yarima
tareda jifa da takobin hannunsa, baba ibro yace
yes se dana" Ajlah SADAUKI" atake aka yiwa
yarima kasuwa uku lokaci guda, sadauki yadaga
hannunsa sama ko akwai sauran Mai Jin kansa
Shi wani ne? Wani ne yazo da katon icce zai
bugawa sadauki ta baya, Ajlal dake murmushi
tana kallonsa Wanda baima San tanayi ba, tace
Ajlah kajuya kajuya Dan Allah! SADAUKI yabita da
ido Dan baigane metake nufiba Cox sunyi nisa da
juna, ganin yazo gab da sadauki yasaka Aljal yin
gudu tamkar tsuntsuwa ta cabke wani takobi
dayake hannun wani dogari tajefa saiti da
sadauki dai2 nan sadauki yajuyo yazare ido yana
kallon yanda takobin yazo dakuma daga inda
yafito, ta kafafunsa yabi yasoki kafar gardin dake
zuwa, ajiyar zuciya Aljal tayi, sadauki Kuma
yajuya dasauri yana kallon wannan mutum daya
fadi kasa, loudspeaker ya karba yana fadan ragon
namiji shine Mai kaiwa maza hari ta baya Mai Jin
kansa Shi namiji ne gaba da gaba da ake dashi,
shin ko akwai Wanda yake jin kanshi Shi namiji
ne yafito ga sadauki maza uban majaje zaki sa
maza gudu sadaukin ragwayen maza, guri yayi
tsiiit yayi kadi da loudspeaker yajuya zai wuce
Sega wani kan doki yana haki, ganin hakan
yasaka Dan tanin sakin dokin sadauki fari ne tas
dokin gwanin sha'awa ' tsalle daya yayi yahaye
kan dokinsa, suka fara fafatawa shida wannan
jarumin bawani jimawa sadauki yakaishi kasa
daga Shi har dokinsa, jarumin yace Dan Allah
Karka kasheni, sadauki yayi murmushi bana kisa
sedai Ina kashe zuciyar maza nasa tayi rauni,
bana kisa Amma Ina illatarwa, bana kisa Kuma
Ina nakasa jikin namijin dayake jin kansa waishi
jarumi ne, Sannan Kuma Ina karye maza tamkar
yanda ake karye Kara! Yasa kafa yatake Shi so
yakaji zancen, jarumin yace plsss Karka kasheni,
sadauki yace inafa Zan maka illar dabaxaka kara
iya daukar takobi ba, yasa kafarshi yatake masa
hannu da kafa rak'ak'as kake ji alamar kasusuwa
suna karyewa Karfe shida na yamma suka dawo
cikin gari, direct dakinsa yawuce yahada ruwan
wanka yana bukatar Hutu sosai, Dan yadade Bai
fita fafatawa irin wannan ba nura keyi se kuma
kabir, Ajlal ma side dinsu tawuce tafada wanka
saboda ranar da suka dauko tana fitowa tafara
bacci, ummy tace Ke Aljal baccin yamma ba kyau
fah, Ajlal tace ummy nagaji ne banida zabin daya
wuce in huta, ummy tace kenan yau bazakiyiwa
sadauki girkin dare ba, Ajlal tace wlh baran iyama
nima rayuwa ce ina bukatar hutu, ummy tace toh
Allah yasa karya fusata, Ajlal ta tabe baki
tacigaba da kwanciyarta, Tea take hadawa Sega
shi yafito da alama bacci yake, bata kulasaba
kuma bata Dena me take ba, sadauki yace ke Dan
gidanku shine jiya kika ki zuwa kimun girki koh,
bayan kinsan mun debo yunwa da gajiya, Ajlal
tace yo nima ay gajiyar ce da yunwa Jan doki ay
bakaramun Abu bane, sadauki yace ay cewa
kikayi baki iya ba segashi kina gwadin sa'a dani
Aljal tace daga dokin ne tamike tsaye takoma
kitchen tacigaba da hada masa breakfast, kamar
jira yake tagama yahau ci, Ajlal ta kura masa ido
kamar Wanda yayi sati daya baici komai ba,
sadauki yace ke kin kalli ubanki A'a kinzo kin
tasani agaba se kallona kike sekace wani mirror,
Ajlal ta tabe baki Ni adena zagin ubana ehe,
sadauki yace idan Kuma aka k' ifa Ajlal tace
koma miye dai iyaye daraja ne dasu, sadauki yace
wlh idan kika Kara minti daya anan jikinki ne zai
gaya, Ajlal tace ashe kana dukan mace, Albina
tabanu arayuwa na tsani madokin namiji mai
zagin iyaye, sadauki yajefa mata spoon din
hannunshi tace wayyo Ni abbi na Kuma wlh ban
yafeba, tana fada ta lema aguje tabar gurin,
sadauki yabita da kallo wannan yarinyar dole seta
sakani yawan magana. Part 16 Yau kimanin wata
7 kenan Aljal tana yiwa sadauki ayki kullum se
sunyi drama dashi tin baya biye mata har yafara
bugunta akan rashin jinta, Ajlal akwai jan
magana, yau kam tin safe ta tashi da ciyon baya
hade da kafafu ko shakka babu Tasan bakon
watanta ne zaizo saboda haka tayi shirinta tsab
tafara hada masa breakfast anatse se cizon lebe
take, yana parlor tawuce bedroom tafara gyara ko
'Ina Sannan tawanke toilet tafito Zata kunna
Bonner ne abun yagagara Dan wani Murda yake
mata tana jin blood nabin kafafunta atake tafadi
kasa tana Maida nunfashi se nishi take, dik yanda
taso tadaure Amma takasa seda tafadi kasa tana
haki Tsawon minti 20 sadauki yajita shiru ba
labarinta yakuma Dena jin motsinta, a ka'idarshi
baya zama matukar tana Daki idan tana parlor to
yana bedroom idan tana ciki yakan koma parlor
saboda gudun faruwar wani al'amari, ficewarshi
yayi waje Dan Shan iska, ball yabuga shida Dan
Anty maryam misbahu, yaro Dan shekara 10 ga
hankali ga wayo se ilimi kyakkyawa sedai ba fari
bane sosai irin chocolate dinnan yaron akwai
shiga rai dakyar zakaji yayi Hausa sedai turanci
ko larabci kasan Cewar a madina aka haifeshi
acan yake rayuwa Hutu kadai ke kawosu Nigeria,
sungama buga ball yaje yadane jikin Ajlah sukayo
Daki suna haki, sadauki yakurawa parlor idon
ganin ba'a kwashe kwanukan dayayi breakfast
dasuba Sekuma wani Kauri dayakeji a kitchen,
dasauri ya ajiye misbahu kasa, yaje ya kashe gas
din yanufi bedroom tin Bai kaiba yake jiyo
nunfashinta kadan2 gabansa yafadi kaddai wani
abun yasame yar mutane, yana isa yasameta
tadafe Mara se mutsu-mutsu take, sadauki yace
subhanallah meyasameki hannu tamika masa
yaki karba Bari na kirawo mamanki plsss, Ajlal
tafashe da kuka Mai tsanani misbahu yace wayyo
unkul mutaimaka mata Zata mutu kiyi hakuri kinji
Anty na Allah yabaki lfy atake yafara hawaye
saboda tausayi, sadauki ya kallesa meza'amata
misbahu yace mukaita kan gado se akirawo
family doctor, sadauki yace hakane son yadafa
kanshi atake ya sunkuceta ya yorata kan
gadonshi se hawaye take, se alokacin misbahu ya
lura da jini yace lah unkul taji ciyo ne dubi jini a
jikinta da naka, sadauki yaware ido "o god" wots
dis badai period ba wannan uban jinin, ya kalleta
period kike ta daga masa kai alamar eh, sadauki
yace but kuma dik wannan jinin dama haka kika
Saba kome, Ajlal tarufe ido kamar Mai bacci,
misbahu yafara kuka plss unkul help her "sadauki
yaciro wayarshi yakira family doctor dinsu atake
yazo yaduddu bata yabata magani tareda allura
har biyu, ya dubi sadauki tareda cire glasses
dinshi yace wato Ajlah akwai wata yar matsala
fah, sadauki yace Ina jinka doctor yace irin su
sunada rauni Kuma sunada karamci a 'al Umma
wato dai abunda nake nufi shine kwayoyin halittar
dake cikin mahaifanta sune suke cizonta Wanda
hakan ne yake Haifar Mata da ciyon Mara suna
bukatar kwayoyin halittar namiji akowani lokaci
akwai hadari babba atare da ita saboda dik randa
kaddara ta afku tahadu da wani namiji tokuwa
tabbas zata dauki ciki saboda ajiraye suke,
sa'annan daukar lokaci gameda rashin
saduwanta da namiji na iya haifar da mutuwar
kwayoyin halittar ta ma'ana dai bazata dauki ciki
ba harta gaifu, sadauki yace wayyo Allah sarki,
yanzun miye abunyi, doctor yace Zan rubuta
maka magani dazaisa tarage wannan ciyon
maganin akwai tatsada fah sadauki yace don't
worry for it just write, doctor yace mafi saukin
samun lfynta kumata aure Nan da 8 month
kokuma kufidda ita wAje India kenan acan nafi
kyautata zaton Zata samu lfy idan anmata ayki
amma dai auren zaifi danfa ba lallai bane asamu
nasara ga aikin, saboda za'a'iya samun
somesproblem mahaifarta ta mutu, sadauki
yashare wani zazzafan gumin daya keto masa har
cikin ranshi tabasa tausayi, Karo na farko daya
fara tausayin mace wadda ba families dinshi ba.
Part 17 Se kusan karfe biyu na yamma Sannan ta
farka misbahu na tareda ita yana mata ferfita
dikda akwai sanyin AC, Albina ce tafado da gudu
taje tasunkuce misbahu tabasa kiss "O little one
really miss you " misbahu yace miss you too little
momma " Albina ta ajiyeshi lokacin data lura da
mutun kan gado, Waye wannan Ajlah tanuna Ajlal
dake kokarin tashi tsaye, sadauki yace kiduba
kigani Mai aykin nan ce batada lfy, Albina tace
batada lfy ko kabata rashin lfy, wato iskancin
naka harya kai Ka ga yar aiki in bahakaba wani
irin ciyo ne zaisa ka dorata kan gadonka, ga
alama nan kafito daga wAnka kayi sallah itakuma
ta tashi daga baccin gajiya, sadauki yace mekike
fada haka kinada hankali kuwa saunawa kina
kawo mun tallar jikinki Amma nashare mata nawa
Nayi tarayya dasu gurin karatu wadanda suka fita
suka fiki amma bantaba kulasu ba Se ita, ita
autar mata ce kotafi sauran matan ne? Albina
tace ni wlh bazaka yaudareni ba ga jini nan
ajikinta, Ajlal tafashe da kuka wlh wlh ba abunda
kike zargi bane jinin period ne kizo kiduba kigani
still yana zuba, sadauki yabita da kallon tausayi,
Albina ta hankadota ta wulgata kasa kifita daga
dakin Nan wlh ko in kasheki, misbahu yace hava
little momma kiya femata wlh tin dazu batada lfy
tunda muka dawo ball muka sameta nida unkul
adakin nan tana kuka nidai bansan meya jimata
ciyo ba Amma naji likita yace ciyon mara ne Mai
tsanani Albina tabuga tsaki tabar gurin, dasauri
misbahu yaje gunta sannu antyna kinji kai kawai
tadaga masa tareda murmushi tamike tsaye zata
fita sadauki yace Ina zaki a haka kobaki gan
yanda jikinki yake ba, Ajlal tace zanje side dinmu
ne ingyara kaina nagode da taimakon daka mun,
sadauki yace kizo wannan toilet din akwai warm
water kigyara kanki misbahu kaje kadauko Mata
kayan mamanka daya ' dasauri yace Toh unkul
yafita, Ajlal tace daka kabarshi hakanma nagode,
kafadanshi yadaga yace ok zaki iya tafiya, ganin
kamar bata kyau taba yasaka tadawo tana jiran
dawowar misbahu, ba'ajima ba segashi da
jallabiya fara Mai hawa uku da Dan kwalinta, Ajlal
taware Ido nagode Kaji, ta mike tashiga toilet din,
ganin haka yasaka sadauki fita waje, kusan
mintina dayawa Sannan tafito, tasaka rigar
bakaramun kyau tamata ba Sekuma tayi wani fari
fauuu da ita, Mai tashafa taduba kanta da
madubi yaushe Rabon data saka irin wannan
Kayan Sekuma hawaye suka biyo baya, dasauri
tashafe tadauko powder fara data gani tashafa
tasaka tirare, misbahu yace luk at dis little
momma she's so cute nd beautiful, Ajlal tajuyo
tayi murmushi tarike Dan kwalin hannunta tace
ya sunanka, yace banganeba, Ajlal tace ur name
nace yace misbahu Umar, Ni Dan maryam ne
babbar yar gidannan dik wannan zancen Da
larabci suke, Ajlal tace ALLAH yamaka albarka,
sadauki yanata jin dariyar misbahu dakuma
zancen sa, yadan yaye labule yana kallon su suna
magana a harshen larabci, sadauki ya murza ido
yasake murzawa Aljal ce wannan dama haka take
da kyau ashe fara ce to me take shafawa ne idan
zatazo ayki Bai Kara rudewa ba seda yafara bin
sassan jikinta da kallo diri kam akwaishi dukiyar
fulani kuwa ba'a magana sadauki yace o god
she's kill me luk at her cuves, aransa yake fada
pinky lips golden voice, dimple dinta yake kallo
tana dariya Bai Kara rudewa ba seda yaga tamike
tsaye tajuya mazaunanta abun kallo gashinta har
gadon baya a take ta nannade Shi takunsa acikin
Dan kwali, se kallonta yake yana hadiyar yawu to
kwalelenka sadauki ehe Zanin gadon tajefa a
washing marching tadora wani ta goge dakin
bayan tawanke har Kayan ta, kitchen tawuce
Batama lura dashi ba, sadauki yace meyasa take
Boye kyau da baiwar da Allah yamata zani biyu
take daurawa Shi isa go boobs dinta ba'a gani
baitaba mata kallon tsabta ba Se yau, Albina
nada kyau Amma na Ajlal dabanne, hunn, yasauke
ajiyar zuciya menakeyi haka ne wai, misbahu
yace unkul Kagan little Aunty dincan tanada kirki
wlh Kuma tanada kyau, unkul plss ka aureta ta
haifamun babies masu kama da ita i like her hair
smile eye's everything nata is special wlh nd so
in needed, sadauki yazare ido yana kallon sa, Ajlal
dake kwashe kaya tasaki tire atake yawatse
agurin kallo yakoma kanta, se alokacin ta tuna
bayyana kanta datayi tafara bin jikinta da kallo
shep din yabi jikin ta dab, sadauki yace mekike
kallo abunda kike boyo ne kika fidda da kanki
kina zaton za'a cinye kine kome dakike sauya
halittar da Allah yamiki, Ajlal tace inada dalili ne
Mai karfi, sadauki yace miye Shi din, Ajlal tace
zaka sani idan lokacin sani yazo zaka sani idan
kai Ka cancanci kasani, sadauki yatabe baki ya
akayi naji kina turanci da larabci, Ajlal tace
koyamun akayi, sadauki yace wannan karyar bata
shiga ba sake wata daga jin yanda kike fidda
words ansan ba anan Nigeria kika koyaba, ganin
zai ganota yasaka ta tashi tashige kitchen. Part
18 Kusan kwana hudu basu sake magana da
sadauki ba misbahu kuwa kullum yana tareda
Aljal yana jin nishadi atareda ita, yau tin safe
maryam bataga misbahu ba tarasa Ina yake zuwa
2dyz dinnan bibiyanshi tayi lungu2 na gidan tana
nema Sega zancen Shi taji yana dariya, lekawa
tayi a inda take jiyo muryarsa wato dakin
jekadiya, Ajlal tagani tareda misbahu se fira suke
Aljal nakoya masa wasu abubuwa, maryam ta
labe tana murmushi wannan fah hadimar mai
kyau da kwarjini sallama tayi dasauri Aljal
tajanyo dankwalinta tarufe kanta dashi, ranki
yadade ina kwana, maryam ta karba da antashi
lfy? Ajlal tace lfy lau, maryam tace dama nan
kake zuwa kace gurin unkul Ajlah koh? Misbahu
yace sorry mama, maryam tace better wuce muje
kayi wanka 10 tayi, Ajlal tawaro Ido ten banje na
hadawa sadauki breakfast ba, atare suka fito
kowani yabi tasa hanya, kan kujera tasamesa se
wani tagama yake bata kulasaba tayi kitchen a
gurguje tahada tea da soyyayyar daya takai
masa, takoma Dan gyara dakin sa da toilet har
tadawo bai taba break din ba, tace kafa break
dinka nan, yadaka mata tsawa banaci seyanxu
kikaga damar xua bayan yunwa tacini harta cinye
ni, Ajlal tace sorry baccine yayi kuskure yaxo ba
lokacin saba, sadauki yadauki cup din tea ya
watsa mata a fuska aykuwa tuni tasa Kara
saboda zafin ruwan fuskarta tayi jajir lebenta
yakara zama jah tissue tasaka tagoge fuskarta
Sannan tagoge dakin, lunch tadora masa, har ta
gama bai fito ba saboda haka tasakai tawuce,
Maryam ce agaban mam tana tambayar ta waye
wannan hadimar mai kyau da ita, mama tayi
murmushi Ajlal ce bakuwa ce tareda mahaifiyarta
aka tsinto su sedai har yanxu bamu san daga Ina
sukeba kome yafiddosu kasancewar sunada
kyakkyawan alaka da mutane yasaka ban faye bin
cikensuba, abu daya na fahimta wahala ce ta
fiddosu aduk inda suka fito Dan ga alama ba
marasa hali bane, bamu sha wuya gurin nuna
musu komai Ba sedai sukara wayar mana dakai,
maryam tace ALLAH sarki ashe gunta misbahu Ke
xuwa, Aljal ce sanye da farin yadi Mai ratsin jah
wanda yamata kyau sedai yamata yawa kayanda
mama kebata ne, bata daurin dankwali sedai ta
yafa Shi ta rufe kanta gurin wani step tahadu da
Dan tanin yace _Assalamu Alaiki_ Aljal ta juyo
tace _Amin wa'alaikas salam_ Dan tanin yayi
murmushi barka da Warhaka fatan kina lfy, Aljal
tacigaba da tafiya lfy Lau hup bawata matsala
koh? Dan tanin yace a'a *dama dama* Aljal
tajuyo tana rufe ido tana budewa dama me? Dan
tanin yace aa shikenan jeki kawai baki ta tabe
Alright tawuce duk Abunda ake sadauki na
kallonsu agefe se dariya yake, Dan tanin
yakwalawa kira yaxo yana sosa keya, Sam bazaci
Ajlah na gurin ba, sadauki yace mekake ne haka
yakana tsoron ta! Dan tanin yace tsoro fah kace
macece fah, sadauki yayi murmushi yace so da
tsoro akwai wuya tabbas zaka sha wuya Kayi
kokarin cire tsoron ta kafun kafada mata cewa
_kana sonta_ Dan tanin yajuyo dakarfi bafa sonta
nakeba hadimar zanso Allah kiyaye sadauki yace
namaka karya kenan? Dan tanin yace aa ranka
yadade kawai dai tafara bugeni ne, sadauki yace
zama kafada dallah tashi kabani guri sakarai, Dan
tanin ya mike tsaye yana sosa keya ' Aljal kam
tuni tamanta dawani zancen Dan tanin aykinta
take tana rero wata waka ta larabci Mai taken
*ummy wa abbi* Albina tashigo dakin tace wa
Ajlal ke ina mai dakin Nan? Ajlal tace yaje Inda
salamatu gurin koyon sallama, Albina tace wot Ni
kike mayarwa magana, Ajlal tace of course niba
musulma bace dazaki shigo ba sallama kawai
sewani ke hekace boyarki Albina tawatsa ma Aljal
Mari dai dai nan yashigo dakin tareda cewa lfy
meke faruwa, Albina tajuye masa komai yace to
ay gaskiyarta akanme zaki shigo Daki ba sallama
sekace gidan arna nayi2 akan kidena wannab
dabi'ar kinki wai meyasa kika zabi bacin raina
akan komai Albina tace kayi hakuri insha Allah
Zan daina tsaki yaja yace kibata hakuri fuska
nada daraja akan me zaki mareta, Ajlal tace kutt
karma ta soma bani hakuri Dan bazanba Sena
rama ba wata maccen data isa tamareni aduniyar
nan takwana lfy ban Rama ba, Sadauki yadafe
Kai oh_ _gosh alright kirama a fuskata domin
bazan lamunce koda kuda yataba fuskar matata
ba bare hannu, Albina tace aa wlh mace bazata
mareka ba Ina raye na yarda tarama, sadauki
yace shot up dole taja da baya, Ajlal kuwa
murmushin mugunta take koba komai Zata jefi
tsunstu daya da dutse biyu Zata Rama Marin
daya Mata abaya akan Albina din, ta matso
tareda dago hannunta domin marinsa Tohpah
SADAUKI zaisha Mari lol. Part 19 Ajlal tadaga
hannunta da nufin Marin sadauki atake taji wani
abu yana tsarata kamar tsoro kamar fargaba,
sadauki yace kefa nake jira, Ajlal tace u'nn Ni
nikam, kekema me? Albina ta tambaya, Ajlal tace
nayafe tajuya dasauri tashige kitchen tafashe da
kuka haba zuciyata meyasa kike son jangwalo
mun masifa meyasa zaki fada tarkon Wanda bai
dace ba yazakimun haka, seda tagama kukanta
tafito tawuce side dinsu, Albina cikin shigar
sarauta taja Mota tafita kasuwa Dan yin siyayyar
komawa skull zatayo masters dinta 7month
tadawo ayi auren su da sadauki abun kaunarta '
parking tayi tafito zuwa shagon data Saba
siyayya kaya tashiga jibga bana wasa ba tagaba
tajanyo domin biyan kudi dai dai wani step tayi
carab dawani handsome yataka kafarta suka fadi
atare, "O God yafada tareda taimaka mata ta
mike tsaye I'm so sorry babe " Albina tace no
don't worry, fatar bakiji ciyo ba koh? Albina tayi
murmushi eh kaifa? Same here yabata amsa
murmushi tamasa wanda yarudasa aransa yana
hamdala ga Allah yau yaga matar aure, ta katse
masa tunani dacewa Zan wuce, oh sorry but plss
brow me ur time koda 5 minutes ne, Albina tace
ok go on ' Farko dai Sunana Aakil kepa Albina
tace Sunana Albina any problem, no yafada take
dis my address card akwai phone number aciki
kiyi saved plss zakijini, Albina tace Amma meyasa
Zan rike wannan kona maka laifi ne? Aakil yace
sosai makuwa sata kikayi bama laifi ba anyway
dai kibani address card dinki, Albina tace amma
ay kafadan mena sata myb ban lurabane tin ban
wuce ba, murmushi yayi karki damu nabaki
yanxun dai kibani, Albina tace shikenan muje yana
a mota, Aakil ya karbi Kayan yamata rakiya har
Mota sukayi musayar phone numbers dinsu,
Albina tawuce tabarsa agurin cike da murna da
hamdala ga Allah, tana isa bajimawa sega call
dinshi tsaki tayi nifa nahadu da gam haba,
tagama ring ta tsinke har sau uku bata daga ba,
daga bayama ta kashe wayar saboda takura, yau
Sun bata da sadauki saboda haka bazataje
gurinsaba, karfe goman dare ta kunna wayarta
sega calling ya shigo dafe kanta tayi ohni nabanu
yau wai meyasa nabasa no ba nane mtsww taja
tsaki, Text yashigo kamar haka... _Hello Albina
kisani mutun yanada daraja tinda kika ga nadage
da kiranka yakamata ki daga ba mugunta ko
shedanci a lamarina Amma kiyi hakuri_ Jikinta
yayi sanyi tasa kiransa Amma bai daga ba setaji
duk ba Dadi haka tacigaba da kiransa adaren har
12 Amma shiru tunani kala2 bawanda batayi ba,
haka sadauki ma yakwana kiran Albina Amma
taki dagawa, seda safe Sannan yakirata hello
Albana kintashi lfy, ido tarufe jin tamkar yafi
kowa iya fadan sunanta, kalau tabasa shiru
yabiyo baya, Aakil yace Naga miss calls dinki kiyi
hakuri nabar wayar kan gado, yawuce tabasa
amsa, so Albina bawani dogon zance ko lokaci ko
boye2 a gaskiya Ina sonki Kuma da aure idan kin
amunce mun Zan turo iyayena yakikace, shiru
tayi can tanisa agaskiya anmun miji har ansaka
rana, wayyo Allah yafada Allah sarki haka Allah
yaso Dana sani da ban bar zuciyata ta kamu da
sonki ba " Albina tace wani irin so gani daya
kwana daya, ohh Albina baki San so bane, kece
mace tafarko Dana fara so aduniya har Ina
mamakin kaina, Albina taji tausayinshi lokaci
guda tana tuno kyakkyawar surarshi ' Albina
zamu iya zama abokai? Shiru tayi sanin halin
sadauki can tabasa amsa da ehh, wow
Alhamdulillah naji dadi sosai wlh nagode se
anjima zanje Inyi sallah, Aranar Albina wuni tayi
tunanin sa gaskiya yana burgeta kokuma tace
tana sonsa saboda shima namiji ne nafada,
Shakuwa Mai tsanani tashiga tsakanin Aakil da
Albina Wanda sadauki baisan komai ba sedai
yulura cewa Albina tacanza masa sosai biris yayi
da ita saboda tsabar epizy. Ahankali soyyayya
tafara kulluwa tsakanin Aakil da Albina tuni
mamanta tagane halinda ake ciki, takira babanta
wato Alh sule tamasa bayanin komai fada sosai
yayiwa Albina itakuma tafashe da kuka acewarta
Aakil yafi sonta da nuna damuwarta akan
sadauki, Mama kiduba shifa ya gyara rayuwata
kullum burinshi in kasance mar'atu saliha
yahanani saka kananan kaya in fita da sauran
abubuwa yakoya mun abubuwa dayawa acikin
addini Wanda ku iyayena kun kasa sauke nauyin
dake kanku taya zakuce inbar wannan inje ga
Wanda nasan bamakawa ko dukana zai iya yi
Wata sabuwa inji "yan caca part 20 MAI
MARTABA.....shiru yayi yana saurarin bayanin
Baba sule, gyaran murya yayi anya kuwa tafadi
wannan maganar Baba sule yace akirata kaji
abakinta ' haka kuwa akayi Mai martaba yasaka
family meeting after azahar, bawanda yadamu
dankuwa Sun Sancewa sau dayawa yakan tara
family ayi shawara akan abunda yashige musu
duhu, 1:40 PM, Ajlal tagama hada lunch tadora
komai inda yadace, kitchen takoma tana kokarin
hada dinner sotake takare dawuri taje takwanta,
tuwon semo tamasa da miyar agushi Wadda taji
ganda, Ajlal tace ranka yadade waiba meeting ne
dakuba nagan har 2 baka shiryaba ko sallah
bakayi ba, sadauki ya balla Mata harara zanci
uwarki wlh Ina ruwanki dani shegiya Mai bakin
baki, inda sabo tasaba da wannan dukda tana jin
zafin zagin dayake mata amma haka take
sharewa, murmushi tayi uwata ta gode Sannan
Kuma Ni shegiya bace cikin halal akayi aka
haifeni, Kalamanta sunkara kulal dashi saboda
haka yanufota sewani huci yake, Ajlal kuwa ko
gezau batayiba danmko kanta yayi yabuga a
kujera you don't know me koh " hannu yadaga zai
mareta dasauri tarike Shi Karka soma kayi
nafarko kayi nakarshe Kuma kasani bazan Dena
kulasaba tinda mama tabani wannan damar dik
acikin aykina ne inkula dakai, tsaki yaja yaturata
a bango zaki gamu da wahala wlh, A Babban
falon Mai martaba aka yada zango duk Wanda
yake gidan Indai yana acikin families din to
yahallara agurin, Mai martaba yayi gran murya
yace Albina mekika fadawa iyayenki gabanta ne
yafadi lokacin data lura sadauki ita yake, magana
ake mamanta ta zungureta kifada da bakinka,
sadauki aransa yace kaddai tace bazata koma
skull ba domin yin masters dinta, Albina tace
dama abba cewa nayi nafasa auren Ajlah Inada
wanda nakeso, sadauki yabude baki yana kallonta
can yayi murmushi yace Dan kawai munyi fada
Seki bullo da wannan hanyar Karkiyi judge Dina ta
wannan hanyar mana, Albina tace kokadan nidai
kawai Shi nakeso Kuma shizan aura matukar
iyayena Sun amunce, aykuwa bazamu taba
amincewa ba cewar Baba sule, Mai martaba
yadaga masa hannu alamar yayi shiru, ahankali
yace Albina kina sonsa tadaga kai kintabbatar da
halayensa da komai tace ehh abba yace to waye
shi, Albina tace sunanshi Aakil anan tabasu lbrn
haduwarta dashi dakuma soyyansu dayanda yake
koya mata addini, Mai martaba yace lallai kinyi
miji idan dai har yanda kika ambata gaskiya ne,
batayi miji ba dankuwa bazan yardaba cewar
baba sule, kowa nadakin jikinsa yayi sanyi barin
sadauki dayakeji kamar a mafarki yake, Mai
martaba yace kai kake badata ne koni bazanyiwa
yata auren dole ba duk wanda take so shizata
aura matukar yanada halaye nagari, mama ce tayi
magana tace ALLAH yasa hakan shiyafi alkhairi,
Anty maryam tace Albina miye haka kinsan
mekike kuwa, kabir yakarbe zancen dacewa
babuni Babu wannan auren yayinda Baba ibro
yace mungode da wannan goron Albina, nura kam
shiru yayi Dama haushin sadauki yake, Ajlah kasa
motsi yayi sebinsu yake Da kallo ahankali ya
mike tsaye batareda yayi wa kowa magana ba
idonsa jajir wani Jiri kedibanshi dakyar yakai
dakinshi yakulle kansa, *NOOO* yafada dakarfi
Albina bata sona no wasa take impossible nasani
fushi take dani bahaka Abun yake ba se ayanzu
yake tabbatar da son da yake yiwa Albina lokaci
guda yaji zuciyanshi na bugawa ban go yarike
dakyar yana huci, Sam bazai Yuba yazama
mahaukaci aranar, bawanda baizoba domin agan
meyake Amma bugun Duniya yaki bude ganbu
dole aka kyalesa, Albina kuwa tasha fada a gun
yan uwanta, seda Mai martaba yatsawatar
akanme za' a takurawa yarshi bawanda yaji
Dadin lamarin, musamman mama datasan sonda
yake mata, maryam tace dole ayi wani Abu akai
karyace zai halaka Dan mutane kinsan shi
Sadauki baikara tabbatar da hakan ba seda
yagan idan yakirata tana rejecting koyajita busy,
rigarshi yajanyo yasaka yanufi side dinsu.vels / SADAUKI part 21 to 30
SADAUKI part 21 to 30
Posted by Bashir Sani Fesan on 21 Dec 2016 - 02:03
DAkyar yakai side dinsu baihadu dakowa ba
saboda haka yasamu damar wucewa cikin falon
maman Albina ce zaune tayi tagumi Abun Duniya
ya isheta baiyi sallama ba bare Tasan da
zuwansa zaunawarshi kawai taji, tadago kai,
ah'ah Ajlah kaine nan, bai masaba Kuma bai
daina kallonta ba kusan minti biyar Sannan yace
Ina Albina? Tana dakinta akira maka itane shiru
yayi yana kallonta, dakin Albina taje takirata Kuka
tasameta tanayi tsaki uwar taja kizo Ajlah na
nemanki , umma bazanjeba tabata amsa, umma
tarike baki bazaki ba kindai San koba so Ajlah
yayanki ne dole kije, wlh umma ba inda zanje
tafashe dawani kukan, Umma tace kinsan Allah
Zan Bata miki rai, sadauki yashigo dakin yana
kallonsu kamshin turarensa taji dasauri tadago
kanta, suka hada ido bai daina kallontaba
itakuma se hawaye take, Ajlal Dan Allah kabarni
in auri Wanda nakeso wlh Zan rasa lfy da R
ayuwata idan ban auri Aakil ba, sadauki yayi
karfin halin zaunawa kan gadon yace Umma
anemo Mai rukiya Aljanu ne suka shigeta, Albina
tana sona sosai sam bazata juyamun baya ba,
umma hawaye ne suka fara mata zuba cike da
tausayinsu, karasawa yayi yadago kanta Albina
kidago ki kalleni kitabbar mun da abunda kike
fada gaskiyane, idonta ta kura masa ba
kyabtawa, dasauri yadena kallonta yatashi tsaye,
Umma lfynta qlw Albina bata sona ayanzu
wannan wanene shi Dahar ya isa maye gurbina
azuciyanki, murmushi yayi Wanda yafi kuka ciyo
shikenan Zan barki ki auri Wanda kikeso badan
kinfi karfina ba sedan kawai bazan taba auren
macen dabata sona ba, Allah Sanya alkhairi
yabada zaman lfy, Aakil ne Zaune agaban Mai
martaba yana masa tambayoyi Aakil nabada
amsa duk yadda akeson miji Aakil yakai saboda
haka Mai martaba yabashi bakin yaturo iyayensa
domin neman aurenta godiya yayi sosai Sannan
yaje gurin Albina Wadda wannan shine gani na
biyu data masa fuskarshi na mata kama da
kamar dacan tasanshi, tadi suke na Soyy yana
bata labarin yadda bikinsu zai kasance itakuwa
tana murna dajin wannan labarin, Antsaida
zancen aure wata nagaba anbada sadaki da
kudin aure, Awannan ranar ce Sadauki yaje wata
market yakwaso win da kalolin giya iri-iri
acewarshi zaiji relief, Dan tanin yayi tagumi yana
kallon rayuwar da sadauki yadaukarwa kanshi,
hawaye na bin kumatunshi yatashi domin sanarda
mama abunda ake ciki kafun abun yazama worst
' mama shiru tayi tsoro yakamata jin wannan
mummunar labarin Anty maryam tace muje
nagani, atareda Dan tanin sukazo, akofar Daki
suka same Ajlal tana goge2 sannu dazuwa tayiwa
Anty maryam Amma taga bata kulataba, dole kam
tasan wani Abu Ke faruwa kaddai sadauki Ne ba
lafiya kwana biyu baya fitowa Koda falo, yahaniya
taji dasauri taleka tareda yada towel dinda take
goge2 dashi, muryar sadauki taji cikin maye yana
cewa Albina face wai bazata aureni ba toko
ubanta ya isa, Anty maryam cike da tausayi
tazaunarda dashi se hawaye yake, haba Sadauki
Ajlah, meyaci karfin zuciyarka ina jarumtarka da
meyasa mace zata saka kuka Abunda bantaba
gani kayiba, dariya yayi Ke maryam kinkuwa San
yanda nake son Albina ay shi so ba'a nuna masa
jarumta ko dauriya kawai abunda nasani zuciyata
Zata fashene daga randa aka daura auren Albina
dawani wawannnn Tim kakeji yafadi kasa se
bacci, Ajlal ta bude ido subhanallah meke faruwa
ne haka me kunnuwa ne jiyo min haka, Anty
maryam tayi ajiyar zuciya ta tofeshi da turaruka
Sannan Dan tanin yataimaka mata suka maidashi
kan gado, hawayene sharr a fuskarta, Haka mama
tazo tasamesa cikin yanayi na maye hakika ta
matukar tausayawa gudan danta sannan takuma
tsinewa albina data zamo sanadiyyar shigar tilon
danta wannan halin, Kwanaki sunja ranaku Suna
tafiya, sadauki yamaida shaye2 abincinsa ba
kalar giyar dabaya sha, sauki daya baya fita
kullum yana acikin dakinsa, yayi baki yarame
yatara gashi duk yalalace, Aljal kam tana Shan
wahalar Shi bakaramun tsoron sa takeba
musamman idan yayi shaye2 duka kuwa tana
shanshi kamar me ita kanta tafara lalacewa
saboda wuya, sedai mama tabata hakuri Da nuna
mata ladan hakan, sau dayawa takan sameta
tana karanta masa al-qur'ani idan yana bacci ko
wasu addu'oi, Yauma Kamar kullum yayi shaye2
yafarfasa abubuwa dayawa, yafadi acikinsu Ajlal
taga bakowa cike da tsoro tamasa dress din
hannunshi takuma dora masa filo tafara yimasa
karatun al-Qur'an, tin kan kashiga muryarta
ketashi ko Ina a gurin Mai martaba ne yazo duba
sadauki tareda fadawansa sallama uku ba'a
amsaba seda takai aya tace sadakallahul Azim
sann takarba sallama, Mai martaba yabita da
kallo cike da sha'awa yasunanki yatambaya, Ajlal
tabasa amsa, kobai tambaya ba yasan hadimar
gidan ce amma wannan ta daban ce, biyanki
akene karatun da kike masa, Ajlal tace aa kawai
inayine Dan Allah dakuma zamansa musulmi, Mai
martaba yace kina so mu biyaki ne? Ajlal tadaga
Kai alamar Ehh, ok Toh zaki rika karban 100k dik
month, Ajlal tayi murmushi nagode ranka yadade
hakika bazaku iya biyana ba koda kuwa zaku bani
abunda kuka Tara aduniya baxai isheniba, ladar
da nake samu agurin Allah tafimun dukan Abunda
zaku bani, Abu daya nake so zuwa biyu ina son
Dan Allah arikeni da mahaifiyata amana aciremu
daga Sahun hadiman gidannan Sannan
anisantarda sadauki da Albina. Part 22 MAI
MARTABA ya nisa yace wannan ne kadai bukatar
ki, Ajlal tace eh, Mai martaba yace kinsamu insha
Allah daga yau Ke "yatace Amma daga Ina kike
ne?? Hawaye ne suka fara mata zuba Dan Allah
Mai martaba karka tambayeni labarin gida
banaso intuna komai akan gidanmu da angina
Amma kayarda damu wlh bamuda wani nufi
akanku, ya isa yace Allah shige mana gaba dai
dai nan sadauki yatashi dawani irin tari jini
nazuba a bakinsa, Ajlal tace innalillahi wa inna
ilaihir raji'un, mai martaba yarude yarungumo
Sadauki dayake tari ba tsaitsayawa, addu'oi
yashiga topa masa sannan tarin yatsaya, Ajlal jeki
kiramin mamanshi, Ajlal tamike dasauri tana
hawaye taje yakira masa mama tareda jekadiya
da Anty suka zo, yace takira masa family doctor
yaduba sa, Jim kadan segashi yazo, bayan
kwaje2 dayayi yatabbar jinin Ajlal yahau har 160-
Sannan ga ciyon zuciya koyaushe zai iya rasa
ransa aKula dashi abashi abunda yakeso sannan
kuma adena basa tsoro aguji bacin ransa, mama
ta fashe da kuka shikenan ka kashe mun yaro
kasani farin cikin yar wani akan tilon danka gashi
ciyon zuciya zai kashemana Shi takara fashewa
da kuka, Mai martaba yahadiye yawu masu Daci
yace haba hauwa'u kizamo Mai tawakkali ga
Allah meyasa bazaki rungumi kaddarar data
zomiki ba, wannan abun bayin mubane yin Allah
ne, Albina ce tashigo dakin dagudu tana haki,
tayo kansa tana Ajlah katashi wlh nafasa auren
Aakil Zan aureka bana so kamutu, dikda bayada
wani power alokacin haka yatashi yamike Zaune
yana kallonta Ni SADAUKI Ajlah wlh bazan Aure
kiba koda kuwa kekadai ce macen data rage a
duniya kinfurta bakya sona nagan hakan a kwayar
donki, yanxu Kuma zakizo mun da salon yaudara
bazan taba auren macen da bata sonaba kitashi
bana son ganinki, Albina takara fashewa da kuka
Dan Allah kayi hakuri wlh ina sonka nafasa auren
Aakil, Mai martaba yace baki isaba bayan saura
2weeks auren kice kin fasa ko alama bazaki
maidamu dattijawan banza ba tashi kibani guri,
Mai martaba yace Dan tanin kasamar masa visa
dakai dakuma yarinyar nan za'aje da jekadiya har
yasamu relief Sannan kudawo, Dan tanin yace
shikenan angama ranka yadade, aranar dai kusan
dakinsa Mai martaba yawuni yana topesa da
addu'a yana kallon yadda Ajlal Ke kula da
Sadauki da Kuma abincinsa, mama kanta tayaba
mata da anty maryam, Anan Mai martaba kebawa
mama labarin cewa yacire Ajlal da mahaifiyarta
acikin hadiman gidan, mama tayi matukar murna
insha Allah daga yau Ke yarmu ce, Anty maryam
tace Nayi kanwa daga sama, Ajlal tayi dariya
tareda jin kunya sadauki yabita da kallon tsana
da hantara, ALLAH SARKI yaune ranar daurin
auren Albina da Aakil wadda jibi zasu wuce Egypt
da matarsa, SADAUKI yadanne zuciyar Shi yafito
gurin daurin aure dakuma walimar da Mai
martaba yahada ma ango da amarya, gefe daya
yakoma yayi Zaune yasaka bakin glasses dikda
baki da ramewar dayayi Amma bai hana masa
kyau ba fuskarshi Babu annuri kokadan, Ajlal
tasamu kujera tazauna tana fuskantar Shi shitake
kallo tana yaba kyau da halitta irin tashi jitake
tamkar tajita ajikinsa ido ta lumshe aranta tace
ya rabbi you know everything, Anci ansha nataba
kyauta kala-kala sarakuna biyar suka halarci
bikin dayake anyishi ne cikin gaggawa, sarkin
zazzau yabada umarnin Afito da amarya tamusu
kara tun Qur'ani, gaban Albina yafadi sanin
batada good haddar al-qur' ani, Nidai Bansan ya
akayi Ba Amma dai naji muryar Ajlal tana godiya
ga iyayenta dakuma yan uwa da abokan arziki
dasuka halarci bikin Sann tafara addua dakuma
hamdala ga Allah daya nuna mata ranar aurenta
fuskarka sanye da niqab fari da katon hijab,
Isti'aza tayi tareda basmalah tafara karatun
qur'ani cikin zakakkiyar muryarta acikin suratun
maryam, yadda take fidda haruffan dakuma yadda
gurin yadauki ruri da muryarta yasaka jikin kowa
sanyi barin Ajlah daya dafe kunnuwansa yana jin
karatun har cikin zuciyarshi, page biyu tayi a
surar Sannan ta rufe da hamdala, bakaramun
Dadi iyayenta sukajiba sedai ango Aakil yakasa
samun nutsuwa tin randa amarya tafara karatu
wani irin Abu yakeji dayakasa gane komeye,
Wasan dawakai akafara da manyan dabbobi yan
tsuru sunyi nasu wasan sungama, ahankali
sadauki yataso cike da isa kasaita gamida gadara
yacire rigarshi yadauro Dan kwalin wasa, ganin
haka yasa Dan tanin rikesa, haba oga kaida
bakada lfy mezaka iya yi, harara yabuga masa
tareda tsaki yaturasa Sannan yashiga filin wasar,
loudspeaker yakarba, yana kallon mutane lalace,
sannunku barka da zuwa manyan sarakuna
nakusa dana Nesa, godiya muke, Ala'ada irin
tamu mukan bawa jarumai yayan sarakuna
yayanmu amma wannan karon baha kabane, ko
akwai daya daga cikin dangin ango dazai nuna
bajintarsa domin kare ango agurina daga yimasa
suna Mai taken jemagen miji. Part 23 Aakil
yakurawa sadauki ido ko shakka babu wannan
shine mijin da Albina taso aura, amma meyasa
yake kishi haka dayawa, sadauki yadaga murya
Alright ashe dai ragon namiji muka samu jemagen
mij..... baikarasa ba, Aakil yace niba rago bane
Sannan kuma ni nafi karfin akirani da jemagen
miji, rigarshi yacire yadaura dankwali yanufi
sadauki! Mai martaba yayi jigum yana kallonsu
kowa yamaida hankalinsa gurinsu, Aakil ya dubi
sadauki yace Abar ganin allura kankanuwa karfa
ce, SADAUKI yace Wanda ruwa keja ko takobi aka
mika masa kamawa zaiyi, Aakil yayi murmushi
Dana gaba ake gane Zurfin ruwa ' Aakil yace
aturo musu lion, aka warware waya aka turo,
shidai sadauki bai iya wasa da lion ba hasalima
bai iya wasa da kowani animals ba , Amma dik
da haka bai nuna tsoro ko fargaba, anaso ne
daya daga cikinsu yahau lion din, Amma me daya
dubo sadauki zakagan yayi wuu yana son cizonsa
tuni Aakil ya haye aka bar sadauki da wuya yayi
zupa yayi kura Amma yakasa Zuwa koda kusada
lion din saboda yanda yake kamar zai cinye Shi,
Aakil yace ko akwai wani wAnda zai karba masa,
Ajlal dake gefe tayi shiru, arana tana tunani, can
naga tawuce dakin Sadauki tashiga bedroom
tabude wadrop dinshi tadauko kayansa tasaka
yadda baza'a gane cewa ita ce ba ko mace ne ,
Aakil ne da loudspeaker yana bawa Sadauki
magana yana dariya Sega Ajlal tafado gurin,
hannu Naga tadaga sama tayi addua Sannan ta
Dora idonta kan lion din tuni lion yayi kneel down,
Ajlal tayi tsalle ta kamo hannun sadauki suka hau
lion atare tuni gurin yadauki ruri da ihu, Aakil
yace Waye wannan gabansa yacigaba da
mummunan faduwa, Mai martaba yatashi tsaye
yana murna, sadauki yariko kunkumin Ajlal domin
Shi zatonsa namiji ne yarada mata thank you,
zaka karbi kyauta wadda bakayi zatoba ayanda
yariketa seda taji wani yanayi barinma daya daga
hannunta sama ya sumbace sa, kyakkyawar
runguma yamata, yana murmushi, Ajlal ta lumshe
ido oh Allah ta ambata tareda kwace kanta, tabar
gurin, dasauri yabita, yaci gabanta kafadi duk
Abunda kake so aduniya wlh I promised zan
maka, Ajlal tace ok Abu uku nakeso, firstly niba
namiji bane Ni macece ' gashin kanta da warware
tayi juyi dashi Se a fuskar sadauki, ya lumshe ido
tareda rike gashin taku biyu zuwa uku ta isa
gurinshi, hannu ta Dora masa a kafada Sannan
tace Ina bukatar phone da number ka, 2 Kuma Ina
bukatar ka soni batareda Kagan fuskata ba 3 Ina
so ka aureni tareda al kawarin bazaka mun
kishiya ba and wann yazama sirri nida kai ,
sadauki ya lumshe ido yakurawa wuyanta ido
shez so beautiful and humbled, i like her acting
yes i think zan iya aurenta zamu dace ita jaruma
ce, Ajlal ta katsesa yade kayi shiru idonta yake
kallo wanda ba kalar na mutane ba kamar idon
mage, innalillahi wa inna ilaihir raji'un ya ambata
Allah yasa ba jinnu bane, Ajlal tace karka yi
tunanin koni ba mutun bane Ni mutun ce wadda
take dawainiya da sonka ' sadauki yace ya akayi
kikai reading mind Dina, Ajlal tayi murmushi na
fahimci hakan ne da yanda Naga yanayinka da
reaction din ka, sadauki yace shikenan yanxu ga
wannan wayar akwai number na aciki bana Komai
da ita se gem da browsing, Ajlal tarike wayar
tajuya Samsung ce galaxy A8 tahadu kam dan
iphone bazAta nuna mata komai ba, daga nan
tajuya tawuce, murmushi yayi yana yiwa Allah
godiya wani hani ga Allah baiwa ne, narasa
Albina nasamu wadda ta fita a dai dai lokacin
danakeso ' Ajlal kuwa juyawa tayi se dakin sa
tacire masa Kayan sa tamaida, tafito adakin
kenan sega shi yashigo ke ubanme kike a dakina
Aljal tace ruwa naji yana zuba a pampo shine na
kashe, tsaki yayi yawuce yabarta, murmushi tayi
kakusa zuwa hannu Ankai amarya gidanta yan
biki Sun watse, se fatan zaman lfy da zuri'a
dayyiba,. Part 24 Zaune take tagama yimasa
goge2 takunna tv tashar zee tv tana kallon drama
Rangrasiya, actor din na burgeta sosai se
murmushi take, bata San da shigowarshiba
seganin tayi yakashe tv, ta dago ido cike da
harara what's diz, sadauki yace Ke kinpa rai nani
wlh Allah zanci ubanki, Ajlal tace ubana Mau
martaba kobakasan shine ubana ba a yanxu,
sadauki yadamkota da karfi yana huci nizaki
Zaga, yadaga hannu da nufin marinta Anty
maryam tashigo kai bakada hankali ne zaka
mareta, metayi maka, sadauki yace anty kibarni
in koya mata hankali zagina tayi, Anty maryam
baka gane metake nufiba nasani sarai Ajlal
bazata mareka ba, Ajlal ta murguda masa baki,
sadauki yahadiye rai, kinga fah metake, Anty
maryam tayi murmushi wai Kodai kana ciki ne?
Sadauki yace cikin wah? ALLAH kiyaye Ni wlh
mexan da wannan ay wlh Ko tsirara tayi bazata
birgeni ba Ni banga mace ba anan, Ajlal tace wlh
kafada ne ' bara Kuma Nayi tsirarar kagani hijab
dinta tacire tashiga warware Zane, sadauki yace
ke bakida hankali ne kinga fah Anty maryam Zata
yi zigidir, nashiga uku, rigarshi yajanyo yarufe
fuskarshi yashige daki dagudu ' Anty maryam
tasaka dariya, " bacci ne Mai bauyi yayi awon
gaba dashi bayan yagama shaye2 sa, Ajlal
tashigo dakin tarufe hancinta Sannan ta dauke
kwalaben wine ta zubar ta gyara dakin takunna
turare, Zaune tayi kansa tana karanta masa Al-
Qur'ani suratul kahafi, cikin bacci yake jin
zakakkiyar muryarta acikin kunnuwansa, ahankali
yabude idonsa yana kallonta biyu biyu yake ganin
ta, ganin hakan yasa Ajlal tarufe Qur'anin tace me
kake bukata shiru yamata yana kallonta, Ajlal
tace Dan Allah kataimaka kadena shaye- shayen
nan koba komai kana cutarda kanka karka bata
kuriciyarka akan mace Dan Allah, takarasa zancen
idonta tab da hawaye, bai kulataba yamike tsaye
yashiga toilet wanka yayi yadauro alwala yazo
yatada Sallah, Ajlal kuwa tafita tawuce kitchen
domin Dora girkin dare, ☆ MUMMUNAN SAFIYA☆
ga Ajlal, bayan ta tashi tayi sallah tayi wanka,
takalli jekadiya Dan Allah kitada ummy nah tayi
sallah Ni zan wuce gurin ayki, jekadiya tayi dariya
yauwa Mai iyaye biyu ummy da mama, Ajlal tayi
murmushi tawuce, tana shiga bata tarda kowa ba
a gurin, kitchen ta shiga ta Dora indomie da kwai
se tea, tagyara dakin ko Ina tana jiran Sadauki
yafito ta gyara bedroom dinshi, kwata-kwata yau
bata jin dadin jikinta wani irin weakness takeji,
bacci yasoma dibanta taji anbude ganbu, sadauki
Ne yafita, dasauri tashige tagyara ko ina tadawo
falo taxauna, Ganin anshafe, minti ashirin Ajlal
bata kirasaba yasaka Shi zuwa dakanshi , Zaune
yasameta taji shiru yana ta sallama batajiba,
seda ya buga kujera sannan tace na'am, sadauki
yace what's wrong mekike thinking haka, Ajlal
tace notin fah just bana jin Dadi ne, sadauki
yatabe baki ALLAH yasauwaka yajawo breakfast
dinshi, keee wannan shine breakfast dina daga
indomie se tea, Ajlal tace kayi hakuri wlh yau
bansan meyake damuna bane kwata-kwata na....
bata karasaba yakatseta ya isa haka, Ajlal ta
dukadda kanta kasa tana wasa da yatsun kafarta,
sadauki kuwa se masifa yake Mata abunda ta
tsana kenan, ay kuwa sejin yayi tafashe masa da
kuka, ba tsaitsayawa, sadauki yace Mena miki Ne
zakimun kuka, shikanshi yadanji tsoro saboda
baitaba ganin kukan taba se yau ' Ana haka Sega
Anty maryam tazo tace Aljal lfy kike kuka, Ajlal
tace wlh nima bansaniba kawai nakasa samun
farin ciki ne a yau, anty maryam tace shikenan
kiyita maimaita innalillahi kinji, Anty maryam taja
sadauki Daki Bansan meta cemasa ba nagan
yana taslima, Bayan tafito taja Aljal suka fita, Mai
martaba tagani kofar dakinsu Abunda bata taba
Ganiba, gabanta ne yafadi lfy kaddai korarmu
za'ayi, bata kara rudewa ba seda taga mama ta
rungo mota tana kuka kiyi hakuri Aljal dikkan rai
mamaci ne kowaci rayuwa dole Zata Dan dani
mutuwa, Ajlal tace Toni waya mutu ne, mama
takara fashewa da kuka, tasakaki Ajlal, Ajlal tace
ina ummynah karku cemun ummy tace tamutu
karku soma fah! Mai martaba yace tabbas
mahaifiyarki tarigamu gidan gaskiya sedai mubita
da addua' ihu Ajlal tabuga tafadi kasa
somammiya. Paty 25 Kwana hudu cur Sannan
Ajlal tafarfado ummy take kira tana kan gadon
asibiti, dasauri Anty maryam tazo ta tadata
Zaune, toilet sukaje tayi brush tabata guri tayi
wanka, tana fitowa ta fara ramakon sallah, bayan
tagama ne takoma kan gado tayi shiru tana
tunano meya faru yanxu Ana nufin ummy ta
mutu, innalillahi wa inna ilaihir raji'un hawaye ne
kadai kefita idonta, Anty maryam bata hanata ba
Dan kuwa rashin uwa Babban rashine musamman
ga irin Aljal da batada kowa, "gyara kimtsi dai
gaba salamun baya salamun" lol bafaden sarki Ne
keta zabga kirari, tareda mama suke, Mai
martaba yace sannu yata yajikinki, mama tace
auta na kinsamu sauki koh? Ajlal tayi murmushi
bata ce komai ba, mai martaba yayi gyaran
murya Ajlal insha Allah bazakiyi maraicin uwa Ko
uba Ba Ni mahaifinkine Zan rikeki tamkar yata
gata nan maryam kisaka aranki Ni na haifeki,
sann ga mahaifiyarki nan yanuna mama Karki ji
komai kirekemu tamkar iyayenki kimana biyayya
yanda kika San kina yiwa iyayenki komai kike
bukata kifada bazamu kasa ba, Mama tace karki
sakawa ranki damuwa ummynki tasamu
kyakkyawan rabo domin kuwa Har aka binneta
kamshi take takara fari se murmushi take, Ajlal
kuwa murmushi tayi tafashe da kuka, ALLAH
sarki ummyta kin tafi kin barni kinbarni cikin
kadaici da kewa da akwai maganar dazamuyi
Amma ummy kintapi, yah Allah kasa manzo
yakarbi bakuncinta ALLAH kasadata da rahmarka
ALLAH ka haskaka kabarinta kabata ikon shiga
aljanna batareda hisabi ba batareda ketarar siradi
ba ya zaljalalu Wal-ikram, Ameen yarabbi kowa
na dakin yace Ameen! Bayan sati daya, Ajlal
tadawo so silent har yanxu taki sakewa dikda mai
martaba yana son sakata ajiki amma inah
hakama mama da anty maryam, misbahu kuwa
kullum yana like da ita suna fira tana koya masa
wasu abubuwa, Ajlal bata kara komawa dakin
Sadauki ba bare tamasa girki da gyaran dakinsa
hasalima tana dauke da kurjinsa na rashin yimata
gaisuwar mutuwar mahaifiyarta, bata kara
sakashi a Ido ba, Sadauki kuwa shaye shaye se
Abunda yakaru, dakinsa bai shiguwa saboda
warin giya da Kayan maye Dan tanin be kawai
keshiga yana gyara masa, dik YA lalace rayuwar
Shi ta canza kwata kwata komai baya iyayi
kullum a bige yake, sedai dik yanda yasha baya
mantawa da Sallah ko kadan, Abun Duniya ya
Ishe Mai martaba zance se yawo yake agari cewa
Mai martaba yabar gudan dansa ya lalace akan
mace, wanda bahaka bane mutane sugane cewar
kaddara idan ta tashi zuwar ma bawa koya ne
zata zo, sau dayawa kike Ganin mutun yana aykin
alkhairi a iya tsawon rayuwar shi daga baya ya
akaita aykin sabo daya tak yamutu akanshi se
ubangiji yayi hujja akan wannan aykin yasakashi
wuta, hakama mutun yana kasancewa yana
aykata sabo a' iya tsawon rayuwar shi daga
karshe yayi kyakkyawan ayki yamutu akanshi
idan ALLAH yaso Shi da rahmar sa seya sakashi
aljannah badan wayonsa ko dabarar saba,
saboda haka yan uwa mukasance akoda yaushe
cikin rokon gafara da karshe kyakkyawa, badan
kinga mutun yana sabon Allah ba kice kinfishi ko
kice Dan wuta Ne no bahaka abun yake ba Allahu
gafurun rahim ne, Wanda ma yake aykin alkhairi
idan ALLAH bai soshi da rahma ba seyayi masa
hujja dawani laifin akaishi wuta, yan uwa
mugyara Duniya tazo karshe kwanakinmu suna
jah bamu aykata komai ba bamuda wani Babban
guziri da zamu jewa ubangiji dashi, istigfari,
hailala salatin annabi karatun Qur'ani sukadaine
mafita agaremu bawai social media ba, Ke kullum
baki instagram baki facebook baki whatsapp
Twitter, snapchat, bakida hour daya dakika kebe
dan bautar ALLAH taya zamu shiga aljanna muna
yanda muke so, bayan munki umarnin rabbi kina
iya bata lokaci akan chating Amma baki iya bata
lokaci akan ibadar Allah ' YA RABBI KAYI MANA
GATA BADAN HALINMU BA KASOMU BADAN
IBADAR MUBA KA GAFARTA MANA BADAN
WAYONMU BA YARABBI ALAMIN Mai martaba
yakira Sadauki yanata zuba masa masifa, kasani
Gobe Gobe zaka bar kasar nan nagaji daza gin da
ake mun agari, Ka koma skull ka karasa sauran
courses dinda zakayi nd zakuje da Dan tanin
dakuma jekadiya saboda ba'a barin yaro ba
mafadi tashi kabani guri, sadauki yace Amma ay
ah Bari na shirya tafitar, mai martaba yace tuni
Nagama magana ta, sadauki yafito ranshi abace,
Dan tanin yace Amma Mai martaba inada
shawara mezai hana aje da Ajlal saboda baya iya
cin abincin kowa Senata, mai martaba yace kaji
zancen banza taya zan bawa mashayi "yata ko
ka manta amanata ce, dan tanin yace tinda ga
jekadiya ai ba komai guri daya zasu dinga zama
Ni zan rika Kula da komai, mai martaba yace jeka
zanyi tunani, Anty maryam ce da mama tareda
Mai martaba suna shawarar yanda zasuyi anty
maryam tace tabbas zancen Dan tanin dutse ne
abasa Ajlal suje Tare tinda tanada addini gashi
batada tsoro, watakila yarage wasu ababen, mai
martaba yadaga kanshi Amma fah bazan ma yata
tilas ba, Aka kira Ajlal aka sanar da ita Abunda
kakeso, shiru tayi bazata iya cewa aa ba Amma
zuciyarta cike da kunar zama da sadauki, tin
lokacin mutuwar mahaifiyarta daya kasa mata
gaisuwa tin alokacin yafita ranta bata san Shi ko
kadan haushin sa takeji kamar me, Sungama
hada kayansu tsab suka bi jirgin 12 se Egypt,
Bawanda Ya kula wani ita dashi har suka sauka
masaukin su, dan tanin ne yataimaka suka shiga
da kayan ciki, Ajlal kuwa wanka tayi tashiga
kitchen tadora abinci dikda akwai gajiya acikinta
haka ta daure tayi tafito tajera a table tabar gurin
da nasu itada jekadiya, sukaci sukayi sallah suka
bi lafiyar gado, Yauma tin safe ta tashi jekadiya
ce Mai shara da goge2 Ajlal kuwa iya kacinta
abunci, Dan tanin Ke gyara masa dakinsa, abunci
kuwa sedai yazo yaci baruwansa damaiyi
hasalima basu taba haduwa ba, tana jin motsin
sa zata bar inda take badan komai ba, sedan
kawai ta tsanesa aranta, Sadauki ne kwance yana
tunani anya ba aljana ce nahadu da ita ba gashi
nan yayi ta kiran wayar daya bata Amma bata
shiga tin bayan rabuwar su yake neman Layin
Amma switch off take, bayada tunanin daya wuce
na wannan yarinyar, ita yakeso ita yake muradi
yakuma yi alkawarin ita zai aura dik rintsi bazaiyi
aure ba dole yajirata, imagine ita tace tana sona
nasan kuwa itama tana can tana fama da
dawainiyar sona aranta, Zan jiraki har kizo, my
wifey! Akanki Zan koyi drawing saboda in zana
surarki dakuma cat eye's dinki, ido ya lumshe
yana tuna yanda eyelashes dinta suke kamar an
daura mata su, a haka bacci yayi awon gaba
dashi... Restaurant yaje domin yin shaye2 dayake
acan ne yahadu da wani Aaryan shima karatu
yazo Dan kaduna ne, bashida abunda yawuce
masa shaye shaye se bibiyar mata, ya matso
kusada sadauki yace hi, handsome u luk so
beautiful ' hw u doing, sadauki yadago red eyes
dinshi yakallesa baice masa komai ba, ganin haka
yasa Aaryan zaunawa tareda sadauki plss ur
name, sadauki yace Ajlah Muhammad bin Umar,
wow cute name Ajlah very nice, I'm Aaryan sultan
from kd, Nice Sadauki yafada batareda yakara
magana ba, Aaryan yace man Naga kamar kasha
mezai hana ka dandana irin wannan Tamu new
ce tahadu akwai kauda bakin ciki, ( subhanallah )
kusani Babu wani music ko giyar dake gusar da
bakin ciki face innalillahi wa inna ilaihir raji'un
shine Abunda annabi ya ko yar, annabi yace
kowaci cuta akwai maganinta acikin Qur'ani face
Abu biyu. Tsufa dakuma mutuwa wadannan
basuda magani idan sun so dole akarba, dik
Abunda al-Qur'ani bai warkar dashiba annabi
yace kada Allah yabada saukinsa domin Babu
ciyon da Qur'ani baya warkarwa. Part 26 Rayuwa
takara gurbacewa domin kuwa sadauki ba abun
Mayen dabaya sha sedai taba kawai ce baya so,
haduwan Shi da Aaryan yakara kurbata masa
rayuwa har takai yanxu idan yasha wani Kalan
giyan dole seda mata a gefensa suna romancing
dinshi a haka zaiyi realizing yabiya bukatar Shi,
Aaryan yace haba Ajlah mezai hana kayi Mai
gaba daya xxx mana kawuta da wannan dagulen,
sadauki ya ballah masa harara stop fucking
saying dat, dik iskancina ban iya zina ba Kuma
bana fatar in aykata ta sega matana ta sunna
insha Allah, Ajlal tafito dauke da try tagama hada
musu abunci ko kallon inda suke batayiba ta aje
ta juya Zata wuce, Aaryan yace wow man "I see d
beautiful wot ov diz gul" sadauki yaja tsaki forget
about her house gul ce, Aaryan yace kutmar uba
Amma wlh tahadu hekace balaraba, sadauki yace
plss idan zancenta zakamun get out, tareda nuna
masa kofa, Aaryan yace miye matsalar ka da
house gul Ni gaskiya tamun Zan gwada sa'ata,
sadauki yace fine kofa a bude take Dan tanin
yashigo da sallamar Shi jekadiya ce ta karba
saboda Ajlal tana bitar Qur'an sebayan takai aya
Sannan tace sannu da zuwa, Dan tanin yace
yauwa yakuke, shiru sukayi ganin mata Sun shigo
rike da sadauki turawa ne daga su se brah da
pant da alama daga club suke, "A'UZUBILLAHI
MINASH SHAIDHANIN RAJIM" Ajlal tace yanxu
lalacewar harta kaishi ga neman mata ya salam,
dan tanin hawaye suka shiga sintiri a fuskar shi
bakin ciki ya ishe shi, tsawa da dakawa yan
matan ba shiri suka gudu Sadauki yace yaxaka
korar mun babies kasan amfanin su ne, koxaka
mun Abunda suke mun ne, Dan tanin yagirgiza
kanshi yafita daga gidan, Tinda sassafe kakejin
ihun Nubia Wadda suka kwana tareda Sadauki
tana masa tausa, haka abun yake idan yaje club
atare suke dawowa sukwana atare Amma
dazaran yadawo normal zai mata korar kare,
Nobia kuwa bakaramun so take yiwa sadauki ba
shi isa tarabu da kowani guy sedai Sadauki tana
sonsa sosai, when shikuma bata damesa ba
burinshi idan yasha ayi romancing dinshi bukatar
Shi yabiya, Yauma kamar kullum Sun shigo tareda
Nobia sedai yau ba'a buge yakeba, zai wuce Sega
Ajlal dasauri tabashi hanya Harda karkabe jikinta
saboda yaso yadan takata, Ajlal tayi tsaki dole
yau senayi wankan tsarki tinda nahadu da najasa,
sadauki yajuyo da karfi yacabko ta, waye najasar,
Ajlal tace you mana konayi karya ne wlh kai
najasa ne bakada tsarki duk Abunda ya rabeka
dole a tsabtaceshi, sadauki yadauketa da
gigitaccen Mari, Ajlal tace bazan Rama ba Amma
karkayi tunanin ko kafi karfina ne, ALLAH zai
saka mun tana kai nan tawuce, Nobia takalli
sadauki da ransa yagama bachi tace "asif ya
habebty" kayi hakuri masoyina, Ajlah yakalleta
yace mata "yumkinuk aldhdhahab" zaki iya
komawa, Nobia Ajlah "aismahuu li qarib mink"
Ajlal yace no tank you, Nobia tace Alright let
uqbilak" kiss bakinta tasaka anasha tana sarrafa
lips dinshi, wani abune yatokare makagaron Ajlal
lokacin da tagansu a wannan yanayin, Ajlal tace
wa'iya zu billah ALLAH kashirya bayinka, bayan
Nobia tawuce Aljal tadawo falo se huci take tana
tuna yanda tagansu , sadauki yafito yace mata Ke
zokiyi save Dina, Ajlal tace ay sekaje kwartuwarka
tamaka, Sadauki yace kee bakida hankali ne? Ajlal
tace bazaka gane ba Seka tabani Sadauki yazo
yatada ita tsaye meyasa kike kishina meyasa kika
damu dani meyasa komai dare idan ban dawo ba
bakya iya bacci Meyesa zuciyarki ke tafasa idan
taganni da mace, Ajlal tace ALLAH kiyaye ne ina
ruwana Ni wlh Baka dame Niba, sadauki yace
myb but Ni nasan kina sona sosai, Ajlal tace
ALLAH tsaran in so ka wlh, sadauki yace ok in
haka ne ki kalleni kice bakya sona. Part 27 Club
ba abunda ketashi se kida masu shaye2 Nayi
masu rawa Nayi, Ajlah kuwa ba abunda yake
tunani illah wifey dinshi duk matan dake gurin
basa Burgesa, 'yan matan kuwa hankalinsu na
gurin Ajlah Wanda Nobia ketare dashi tarike
yatsunsa tana masa tausa, wata cheris ce tazo
tace wa Ajlah hey, Zan iya zama acikin harshen
su, sadauki yace why not yabata guri, zamanta
keda wuya Nobia tawanke ta da madari how dare
you nida guy Dina kizo kizauna, cheris tace nizaki
Mara, Nobia tace YES kozaki Rama ne? Cheris ta
dubi sadauki tace hi guy you see, Ajlah yace no I
don't care it's up to you, cheris tajanyo Nobia
suka dinga fada, sadauki dayawa zasu damesa
da yahaniya yafita yabar musu club din yaje gida,
Zamansa keda wuya Aaryan yakirasa yake
sanadda Shi cewa Nobia tskashe cheris, Ajlah
yaware ido meyasa ta kashe ta? Aaryan yace all
Bcuz ov u, cheris tanuna tana sonka dts why
Nobia ta kasheta kasan dacewa Nobia bazata
taba barin wata tarabeka ba, Ajlah yace Dan
ubanta ta Isa Ni nagaya mata Ina sonta ne,
Aaryan yace calm down man Nobia last level ce
tahada komai kawai la more banza; Sadauki yayi
tsaki yakashe wayar, Zan ci ubanta ne, Dik sanda
Aljal tahadu da Nobia agidan jitake tamkar ta
kasheta haka Nobia ma bata kaunar ganin Ajlal
saboda yanda take pretty bakowani namiji
keganin taba yasa masa ido bai Kula taba sedai
kawai ta kyaleta ne saboda taga sadauki baya
Kula ta, Dan tanin kuwa Se fama yake Da
dawainiyar son Aljal yAkasa fada mata, Amma ya
yanke shawara zai gayawa Mai martaba, haka
kuwa akayi awaya yake sanadar da Mai martaba,
mai martaba yayi matukar murna yakira Ajlal
yasanarda ita dikda bawani burgeta Dan tanin
keyi ba Amma bashida mini kyakkyawa ne Kuma
yanada ilimi da tsoron Allah, aranta tace koda
Ajlah Zaya soni bazan auresa ba saboda yanda
ya bata rayuwar shi ko shakka banayi bazai rasa
wani ciyon ba, Ajlal ta amunce da auren Dan
tanin koba komai tahuta da ganin bakin ciki
tsakanin ta da Ajlah kuwa se addua da fatan
shirya, ansaka lokacin biki Sati uku tinda yagama
hada komai tuni suka fara karamar Soyy kokuma
ince yake Wadda ba so a zuciyar Aljal Indai akan
Dan tanin ne, Jekadiya kuwa takasa Zaune
takasa tsaye saboda wani nauyi dake kanta akan
Aljal, Dan tanin yagama hada musu komai nasu
ranar litinin zuwa bi flight, mama Se murnar ganin
Ajlal take, Jekadiya tace wa mama inada
muhimmiyar magana akan auren Ajlal da Dan
tanin Amma inaso kigayawa Mai martaba cewa
atara family meeting al'amarin babba ne, mama
tace Toh pha. Part 28 Bayan kowa ya halarci
family meeting dinne jekadiya tafara bayani kamar
haka: Adaren da mahaifiyar Aljal Zata rasu inaji
ALLAH yanuna mata ita ke bani wasiyya akan
yarta Ajlal inkula Mata da ita Kuma in rike
amana. Ajlal tafi karfin auren Dan tanin Sam basu
dace ba, Dan tanin yace for wot reason? Jekadiya
tace Mai martaba Ajlal yar sarki ce Kuma Babban
sarki, mama tace kifito kimana bayani taya Ajlal
tazama yar sarki, sadauki yace ahto wai Sabon
salo gemu a kafada, mai martaba yace jekadiya
miye hujjarki nacewa hakan miye Kuma
gamsashshiyar magana akai, jekadiya tace Ajlal
yar sarkin yola ce mamanta yar sarkin sudan ce
gaba sarauta baya sarauta, Ajlal tace Dan Allah
kiyi shiru Ni Ina son mijina, sadauki yayi
murmushi yana kallon ta, Mai martaba yace Ajlal
bamu rikeki da munafurci ba meyasa zaki
ha'incemu kiboye mana sirrinki, muna son sanin
komai a yanxu miye tarihin ki , Ajlal tafashe da
Kuka, dafarko: Sunana Ajlal sunan mahaifina
Abdul-Aziz Wanda akafi sani da Aziz mahaifiyata
saudatu, maifina Dan sarkin yola. Yake wani
program ne yahadu da ummy na anan suka kulla
soyy har ta kaisu ga aure, Wanda dakyar yan
uwanta suka bashi ita, ummy na tarayu cikin
kadaici da maraicin iyaye tin bata Saba ba harta
Saba, ALLAH yajarrabe ummy na da ciyon mara
Wanda seda aka mata wankin Mara Amma dik
banza bataji sauki ba, ganin haka yasaka yan
uwan Abba na suka fara tsangwamar abba akan
yakara aure ciki kuwa Harda mahaifinsa wato Mai
martaba idris Amma biris abba na yace baisan
zance ba. Bayanda ba'ayi dashi ba Amma yaki
aure, ganin hakan yasaka Mai martaba idris aura
masa yar aminsa wato Aisha, abba yayi bakin ciki
kamar me. Haka ummy tadan tsorata gaskiya,
Mai martaba Kuma ya tsawatarwa Da abbu cewa
Sam baiyarda yayi rashin adalci ba kasan cewar
kowa yasan irin sonda yakewa ummy na, bayan
aurensa da Aisha da wata biyar tafara laulayi
ummy na tafi kowa murna koba komai za'a rage
mata gorin haihuwa, Amma me Sam Aisha bata
bata fuskar da Zata kusan cetaba bare tayi
tunanin rika abunda Zata Haifa, rashin haihuwa
da tsangwamar Aisha yasakawa ummy na tension
Wanda abbu yake kaffa- kaffa da ita, Aisha ta
haifo danta namiji family da yan uwa kowa se
murna yake ummy kuwa na gefe tana tsoron
shiga jama'a kyawunta kadai nasa ta tsargu da
jama'a saboda yanda ake kallonta Ana nuna ta,
Ranar suna yaro yaci sunan shamsuddin suna
cemasa deeni. Kula yake samu sosai gurin abbu
hakama mai martaba da kakarmu hjy maimunatu,
deeni yanada shekara daya cib ummy tafara
laulayin ciki, Boyewa tayi har saida cikin
yabayyana kansa, kiyayya takaru tsakanin su da
Aisha dikda cewa ummy bata kulata, lokacin
haihuwa ummy ta haifo danta babba mai kyau
Mai kama da ita ' tana kai nan tafashe da kuka,
yayana yanada shekara biyar aka haifeni. Yana
secondary school zai dawo hutun karshe yabata
anan kukanta yakaru, tissue sadauki yamika mata
seda ta kallesa Sannan takarba ta goge idonta,
tacigaba dacewa Har yanxu ba labarinshi, abbu
yashiga matukar tashin hankali da ummy saboda
sonda suke masa, zuwa shekara biyu aka cire rai
da samunsa ba'inda ba'asaka nemanshiba Amma
ko Wanda yaganshi ba'a samu ba. Deeni deeni
deeni takara fashewa da kuka dayafi wancan.
Part 29 Deeni bashida gaskiya da rikonta duka
halin mahaifiyarshi yagada a Koda yaushe abbu
Nagaya masa cewa da yayana yana raye tokuwa
tabasa Shi zai gaje sarautar garin. Nikuma
nataso cikin wani irin gata da so Nayi primary da
secondary a Turkey ne nafara college a istanbul
dake cikin Turkey. Hakika nice kadai nadauko
mahaifina Sekuma yayana daya bata, Abbu wani
irin mutun ne da baza'a iya gane kanshi ba, baya
bacci kwana yake sallah yana ibadar Allah haka
rana Seya wuni yana istigfari da hailala Sam baya
Bari lokaci yawuce masa abanza, Allah yabawa
abbu baiwa kala-kala wasu ababen basa faduwa,
Lokacin Dana dawo hutuna abbu yahada mun
walima ta kammala karatuna akayi raben ababe
dayawa, anan gurin ne bom yasoma tashi, Wanda
bamu San yanda akayi ba, nice nazama zakara
domin Kayan abbu nasaka nafita Ina ceto rayukan
al-Umma bayan abun ya lafa nasa Shela kan
cewa duk wanda yayi asara yazo za'a biyasa
Wanda sukaji rauni maza-da-mata za'a cigaba
da Kula dasu da iyalansu har suji sauki, Abbu
yayi matukar farin ciki abunda Nayi har yake
cewa dani namiji ne nice Zan gaje sarautar domin
kuwa deeni bai can canci kujerar ba, koyaushe
jama'a kuka suke da halin deeni musamman ma
dasuka San cewa bawani Wanda zai gaje
sarautar bayan Shi, Taimakon al-Umma da
marayu yajawo mun tashin hankali arayuwata '
domin kuwa jama'ar gari sunyi supporting Dina
akan Ni zan gaji sarauta dikda sunsan cewa mace
bata shagbaanci ko mulki, ba'a jima da wannan
zancen ba, yan fashi suka zo gidanmu suka
kwashe mana dik wani zinari da gold da ummy
na suka Kuma Humana barazana da mutuwa,
bazan iya ganin wani banza ya kwanta ba
mahaifiyata kasaba dalilin dayasa na jefa musu
kwalba Sannan na bade dakin da powder hakan
yabani damar fafatawa dasu har dayan ya
yankeni a kafa anan ta yaye zanin ta tana nuna
ciyon dataji, sadauki yawaro ido yana kallon
beauty legs dinta. Tacigaba bayan wasu yan
kwanaki abbu yakamu da matsanan cin ciyo
bayada abun fada se Ajlal kullum zaice kusamin
takalmina infita nan ba gidana bane. Mutane
dayawa sunyi supporting cewa asiri aka Mar
ganin hakan yasaka Ni nadage daga abunda
nasani nida ummy muna hada masa maganin
kare asiri kowani iri bi'izni lahi. Duk safiya zaiyi
dabino 7 tareda ruwan zam-zam sa'Annan
akowani dare Zan karanta masa ayatul-kursiy
tareda mu'awazatayn suratul bakara nake tofeshi
da ita. Ahankali sauki yafara samuwa, kowa na
murna dakuwa Har ancire rai, dik wannan ciyon
da abbu keyi sau daya Aisha kezuwa duba shi
itada danta deeni shima daga baya sai suka
daina zuwa dubasa, kullum nice rungume da abbu
Ina tofeshi da addu'oin Dana sani inayi ummy
Nayi hakama mutanen gari da malamai kowa na
bada nashi taimako, cikin iyawar ubangiji sauki
yafara samuwa, watarana abbu yakirani yasaka
mun wannan awarwaron dacewa in Kula dashi
kamar yanda Zan Kula da rayuwata kar in
kuskura in cire ko in bayar ajiya, Yasanarda
wazirinsa cewa yabada mulki da kujerarshi wa
yar shi Ajlal sedai ajira cikawarshi, wannan sirrin
daga abbu se waziri bawanda yasani se lokacin
da abbu yafita, anan ma kukan take, shima
yabata kamar yayana, kullum Ina ganin Shi ta
mafarkina yana cewa indaina kuka yana raye
Kuma zai dawo sedai bazasu barshi ba nakasa
gane suwaye, wani lokacin zanga abbu yazomin
muhi fira daga bisani yabata tin ina damuwa
harna daina dik wannan Abun ummy na bata
saniba sedai in bata labari amma bata ganin shi,
bayan wata daya waziri na kan mulki kafun
atabbatarda bacewar abbu yayi Shela cewa za'a
yi taro a fadar Mai martaba Aziz. Bayan kowa
yataru waziri yafara bayani. Dama kunsan cewa a
ka'idar masarautar nan awarwaro shine tabbacin
Wanda aka bawa sarauta saboda haka, mai
martaba Aziz Allah yabayyana Shi, kafun batanshi
yabawa yar shi Ajlal awarwaro badan komai ba
sedan cancantarta mutanen gari kuzama shaida
Kuma ku amunce da wannan, atake Kowa yace
yana goyon baya, Mama Aisha da danta deeni
Sun shiga matsanan cin tashin hankali basu taba
zaton abun zai sauya musu haka ba. Ganin
basuda mafita suka fara mana barazana da
rayuwar mu kullum cikin tsoro da fargabar
abunda zai biyo baya muke, watarana jekadiya
tafado mana Daki agigice tana sanadarda mu
cewa deeni da mahaifiyarshi Sun hada sharri da
wasu mutane cewa azo cikin dare akashe mu
batareda angane ba Sannan yahada Kai da likiita
Koda ance za'a bincika to lallai yabada shaidar
cewa ba abunda yakashe su, Jin haka yasa
ummy tarude tafara kuka tana tsoron rabata da
yarta da ranta, tanemi dana basu awarwaron
mutsira da ranmu. Nikuwa abunda baxan iyaba,
jekadiya takawo shawarar mugudu adaren karsu
samemu sannan mugudu da awarwaron indai
mulkine deeni bazai hau ba sedai waziri yacigaba
dama shiyafi can canta kafun Dan Kanin abbu
yakai age din amsar kujerar abasa, Acikin dare
muka gudu muka yanki daji, kwana biyu muna
wahala kafun mukawo nan garin! Mai martaba
yanisa tareda fadan innalillahi wa inna ilaihir raji
'un tabbas Ajlal tafi karfin Dan tanin sedai muma
bazamu zauna haka ba zamu tayaki neman
mahaifinki da yayanki sannan atona asirin deeni
da mahaifiyarshi, dole kina bukatar gwarzo atare
dake, sadauki shine yafi kowa cancan ta daya
zamo mijinki, Ajlal shiru tayi batama San mezata
ceba miye ribarta ga auren Ajlal Wanda ko
shakka babu bazai rasa ciyo ba, sadauki yakatse
mata tunani dacewa NOO dad wlh bayanzu nake
son yin aure ba Sannan akwai wadda nakeso
nakuma yimata al-qawarin bazan mata kishiya.
Sedai abata kabir ' Mai martaba yace tafi karfin
ayi sadaka da ita. kaima badan kafi karfinta ba
sedan jarumtarka zamu hadaku domin taku tazo
daya, seyanxu Nake gano dalilin rashin tsoro da
izza datake ga Ajlal ' SADAUKI yace Nifa dad my
wifey ce matata, mai martaba yace Waye ita
kafada ko yar gidan Waye zamu aura maka ita,
sadauki yace NOO dad kugane sau daya naganta
Kuma bankara ganintaba dabakinta ta furta cewa
tana sona kyakkyawa ce nasan zaku sota idan
kuka ganta jaruma ce sosai i love her so much so
much dad.... plss Mama tace lallai shaye-shayen
yaron nan yafara tabamasa brain, Baba sule da
iro suka ce ikon God shi isa bai aure Albina ba
ashe matarsa na tareda Shi. SADAUKI yace wlh
bana sonta I so much hate her karku auramun
ita, d only one I love z my wifey. Part 30 Aljal
tace Dama angaya maka Ina..... Bata karasa ba
mama tarufe mata baki kiyi shiru kibarshi bayada
kunya ne. Mai martaba yace Ina liman da waziri
kushaida daurin auren yata Ajlal da Dan ku Ajlah
ibro da sule Kubiya sadakinta, Ajlal nawa kike son
abiya sadakinki Ajlal ta kalle Sadauki yawatso
mata harara tace a 'aldarmu gold da zinari sune
sadakinmu. Mai martaba yace ok kaje bank kaciro
5 million acikin kudinka kuje @jabir jewellery
super market > kusiyo gold da zinari if basu isaba
contact me, Aljal tace Sekuma Ana yimana
akwatin tirare na Mai kyau, mai martaba yace
duka za'ayi, mama ta rungumo Ajlal inlaw kinyi
tsada dole namiji yarikeku da daraja, sadauki
yace billahil'azim bazata sabuba ace duka
wannan sadakin mace daya sekace yar gold
nikam dai ba a kudina ba sedai Kubiya mutum
yace baya so za'a Mar dole, dan tanin yace Ni
katashi muje mudebo kudin, sadauki yace wlh ba
inda zani Kuma ba'a kudina ba, mai martaba yace
zaka tashi kokuwa Sena Saba maka awa daya
nabaka kazo ka kawo sadaki adaura maka
aure.... Haka kuwa akayi yayo akwatin tirare da
gold da zinari masu tsada da bala'in kyau, antaso
masallacin jumu'a Mai martaba yadaura auren
Ajlah da Ajlal, Wanda akayi a fadar sa, dikda bai
samu Shela ba Amma jama'a sun taru sosai,
sadauki yasha kyauta hakama amarya, bayan
angama daurin auren Mai martaba yayiwa
sadauki zancen lefe, sadauki yace Sam bazai
mata lefe Ba, dole Mai martaba yasa aka hado
mata lefe na Gani da fada na yayan sarakuna, tin
daga ranar Aljal tafara saka Kayan sarauta
aranta farin ciki Fal tadawo aina fin Ajlal dinta,
sashen Sadauki aka gyara musu kafun akammala
gidan Sadauki, Mama ce ta tasa Ajlal agaba se
gyaranta take yar Mai duguri aka dauko mata
kwana biyar ana gyaran fatarta sannan akazo
gyaran gashi wanda yake bala'in santsi yakara
tsawo da kyau, tasha kayan mata kamar me, duk
Abunda ake bata saka sadauki a ido ba hasalima
fushi yake Da kowa agidan. Ajlal kam batabi da
kanshi ba, domin Tasan itace wifey dinshi dayake
tunani itace yake so, Ajlal tayi murmushin
mugunta tanan zan rama dik abunda kaimun
kafun kasan koni wace, Kwance take kan gadon
mama tagama cin kazar mata tana game da
waya, phone dinta ta dauko wadda Ajlah yabata
murmushi take tana juya phone din rayuwar
sadauki, a hankali ta kunna wayar tashiga
dubawa, phone din yamata Dadi sosai. Gallery
tashiga gabanta ne yafadi lokacin datayi tozali da
pics din sadauki wadanda sunkai 100 tareda na
Albina kallon pics din take tana jin wani sanyi a
zuciyar ta, kaman daga sama taji wayar ta dau
ruri, Hello tayi bayan tayi picking call din, sadauki
daya rude kasa magana yayi se nunfashi yake har
Ajlal na jiyo nunfashinsa. Ahankali ya furta wifey
_where have u been?i have been nowhere_, naji
ance kayi aure Shi isa na kira namaka congrat,
kacika namiji gwarzo Mai cika al-kawari Wanda
baya manta hallaci, Sadauki yace plss ki
saurareni kimun kyakkyawar fahimta, Ajlal tace ko
kadan bakada wannan damar bakada wani
sauran Dama agurinka bakada kalaman da zaka
furta min Wanda zaisa in yarda da kai, atake
yace koda zan saki matata domin Ke, Ajlal ta
waro ido eh yakanyu in yarda, sadauki yace
shikenan nikuma namiki al-kawarin bazan zauna
da ita ba, Ajlal tace banyarda ka kusan cetaba,
sadauki yayi mtsww don't worry Ni bata gabana
Amma yakamata in kara ganin pretty face dinki,
bayanxu ba tabasa amsa atakai ce, Sadauki yace
Amma Dan Allah karki kara rufe wayar nan wlh
ina matukar cutuwa da rashin ki, Ajlal tace har
kana sona haka? Sadauki yace fiyeda zatonki Ina
miki son da bantaba yiwa kowa ba, Ajlal tace
kana nufin sonda kake mun yafi Wanda kayiwa
Albina abaya, sadauki yaja tsaki kidena mun
zancen mayaudariya irinta, Ajlal tace akwai
sharudda agaba but yanzun inada abunyi bye...
sadauki yace no plss Karki kashe. Dif yaji wayar
bata tafiya yakira yafi goma Amma switch off
dole yahakura ya kwanta yana tunanin ta da
voice dinta pink eye's golden voice I like her so
much ya lumshe ido yana jiyo sautin
muryarta...... *Masu karatu Ina Baku hakuri zan
tsayar da typing daga yau har sai after Sallah '
idan ALLAH yakaimu, nd* _plsss karku manta da
azimin Gobe ranar arfa Yanada falala sosai.
Lastly Dan Allah Ina barar adduar Ku Wanda
yasamu damar azum tar Gobe Harda ma
wadanda basuyi ba kusani a addu'oinku Allah
yasa mudace Amin_KI novels / SADAUKI part 31 to 40
SADAUKI part 31 to 40
Posted by Bashir Sani Fesan on 21 Dec 2016 - 02:06
Sati biyu kenan da auren sadauki da Aljal Amma
har yanxu baruwansa da ita itama haka, sedai in
yazo gaida mama anan ne zasu fara Rigima,
yauma kamar kullum yazo gaida mama yasame
Ajlal na cin tuwon semo kamshin miyar yadoki
hancinsa atake yaji sha'awar cin tuwon, bai tsaya
wata-wata ba yajefa hannunsa aciki, Ajlal tace
miye haka bai ko kalletaba Yacigaba da cin
abunshi, mama na kallon su se murmushi take,
Ajlal tace mama kin ganshi koh? Mama tace To
ba mijinki bane tinda kinki girka masa yaci gashi
harya fara maita, sadauki ko kallonsu baiyi ba
yacigaba da cin abunshi harya gama, Ajlal kuwa
zuciya tayi tabar tuwon, shikam Ko ajikinsa Dama
taci baxai ishe su ba. Bayan yagama yajanyo
newspaper yana Karantawa, Ajlal tabuga tsaki yau
Kuma zaman dakin yakeji, mama dai tashige
dakinta tabarsu nan ahankali bacci yasoma diban
Ajlal tana kan karamin gado irin na sarautar nan,
mai lilo, juyawan da zatayi tafado timm se ajikin
sadauki, hularta tacire gashinta dik yarufe mata
fuska, wani yarrr yaji ajikinsa lokaci guda yasoma
bin fuskarta da kallo eyelashes dinta Sun matukar
birgesa kamar ansaka mata su, Sekuma pinkylips
dinta bakinta karami sosai kamar teaspoon baxai
shiga ba dariya yayi lokacin daya kara kallon
bakinta koya take cin abinci Oho, hannun ta
yajanyo yana bin yatsunta da kallo dai-dai nan
tasoma juyawa tareda tunzure bakinta, tana wani
kunkumi baisan metake cewa ba, lashes dinta
suka fara motsawa alamar zata bude ido, dasauri
yadena kallon ta, azatonsa Zata farka baccin ne
Amma me, Sekuma takara juya kwanciya tashige
ajikinsa sosai tareda zagayesa da hannun ta tayi
Mai yar karamar runguma, sadauki yaware eye's
ita wai bata san metake bane bai Ankara ba yaji
ta matsesa sosai tana baccinta, gabaki daya ta
burkitashi hankalinsa yasoma fita ganin haka
yasaka yasoma warware ta daga jikinsa ' Amma
me Ajlal kam kara kankame sa tayi, sadauki
yadafe goshinsa `O ALLAH help me ' dakyar
yacire hannayenta ajikinsa ya daukota kamar
karamar yarinya yamaidata kan gadon datake,
yagyara mata filo yanade mata gashinta, zai juya
ne tafara wani magana, U'nn..... ni... um.. ma...
ma kidena bacci nake..... jiiii.....Sekuma tasauke
ajiyar zuciya Bai ankareba yaji hannunta yana
shafo fuskarshi har zuwa lips dinshi Sekuma
tajuya kwanciyarta yakasance bata kallon Shi,
shima din ajiyar zuciya yayi yatashi tsaye da
zummar yafita Dan yaga alamar idan yacigaba da
tsayuwa anan komai zai iya faruwa, Har ya kai
kofa yasake jinta timm tafado tabuga ihu tareda
fadan wayyo kafata, sadauki yabita da harara
wani irin bacci ne dake haka hekace matatta,
Ajlal ta tunzuro baki. Ni ka kyaleni kajiko, sadauki
yatabe baki tareda daga kafada yafita daga dakin,
gabaki daya taji jikinta na kamshin tiraren Shi.
Haushi yaka mata aranta tace kilama tabani
yayi.... nan ko ita takawo kanta.. lol. Part 32
Aljal ce sanye da hijabi zata sashen Sadauki,
sewani Bata fuska take, tacewa mama nawuce.
Mama tace To 'yar albarka sai kin dawo banda
masa tsiwa kinsan yanzu ba dai da daba, Ajlal
tace Zan kiyaye mama, shikenan sai kin dawo din,
Kofar dakinsa tasamesa yana game a stark dinshi
ko kallonsa batayi ba tashiga dakin, tsayawa tayi
kallon yanda aka canza komai na dakin abun ya
birgeta Kai tsaye ta nufi kitchen tareda ajiye hijab
dinta tadora ruwan zafi den tafara fere doya
tazuba tareda gishiri kadan, sakwara ce tayi da
miyar egusi Wadda taji ganda, agurguje tagyara
dakin tareda wanke toilet dinshi takunna tirare
atake dakin ya gauraye da kamshin girki dakuma
kamshin tiraren vest dinshi taci Karo dasu tareda
boxer se jallaboya ta bacci atake tasaka su acikin
washingm tawanke tass tashanya, kamshi ya kure
Sadauki jikinsa har kyarma yake yazo yaci
abincin Ajlal bakaramun missing din abuncinta
yakeba. Ajere yasamesu kan dinning baijira komai
ba yazuba yafara ci yana shan soya milk, har
mamaki yake yanda yabuge flate daya, baiji
motsinta ba yatashi yashiga dakin ko alamunta
Babu adakin yacigaba da tafiya, karab yaji yayi
tintibe da kafar mutin dasauri yakunna light din
dakin, kan sallaya take hannunta rikeda carbi
bacci yadauketa Kai dagani kasan baccin gajiya
ne, hijab dinta yarufe mata fuska da alama iskan
fanker ne, wuyanta yakai dubansa garesa Dan
siriri sai tsawo gawani layi-layi aciki atake
yatuna Albina hakan wuyanta yake yana matukar
birgesa, rigar datake saye ta matseta sosai har
dukiyar fulanin ta Sun taso sama dasauri yajuya
fuskarshi yana Maida nunfashi, ummy kijirani
Ganinan zuwa plss ummy kinsan bazan iya
ingantacciyar rayuwa Babu keba ummy....
ummy... hawaye ne suka gangaro a fuskarta.
fuskarta tasauya alamun mafarki take. Karo na
farko daya soma tausayinta, dukawa yayi yazaro
tissue yagoge mata hawayen fuskarta, Sannan
yawuce yadauro al wala yawuce masallaci, koda
yadawo bata adakin baidamuba yawuce toilet
domin yin wanka yasaka manyan kaya farar
shadda ce wadda taji aykin surfani Sekuma
takalmi baki da hula baka, Gurin mama yanufa
yamata sallama zai wuce jumu'a mama tamasa
addua'a kamar yanda tasaba, takalli Ajlal bazaki
yiwa mijinki addu'a bane Ajlal ta tabe baki, to
mama yafa ganni shine bazai cemun zai wuce Ni
kenan kullum Banda daraja a gurinsa atake tafara
hawaye, mama tace kai zonan itama yanzu
tanada hakki akanka dole kamata sallama dik
randa zaka fita baka San rayuwa ba zaka dawo
ko zaka sameta, sadauki yace haba mama taya
zaki rika biyewa wannan uwar shirmen, baijira
wata magana ba yafita ' mama tace Ajlal tashi
kimasa rakiya ke kullum Se annuna miki hanya,
Ajlal ta bisa tana 'yan kunkuni, a kofa tasa mesa
yana saka talkaminsa, dukawa tayi tana daure
masa igiyar dasauri yabige mata hannu waya
saki, harara Aljal tabasa taci gaba da kulle masa,
bankadeta yayi tayi baya Zata fadi dasauri
yatarota tafada kan kirjinsa, sun dade a haka
daga bisani ya Han kadata yawuce abunsa, Ajlal
tayi murmushi uhm... tafada kenan miye haka
Toh..? Koma yane Ni zan kwatarwa kai na da
'yan cina insha Allah idan bahakaba ina wasa
wata zatai mun kwace, lokaci daya zuciyarta tayi
baki alokacin data tuna cewa yana shaye-shaye
ya ALLAH katai makeni kashirya mun mijina
hawaye masu zafi suka gangaro mata. Paty 33
Fizgota yayi tareda haddata da Ban go wot do u
mean, Ajlal tace wot u understand? Sadauki
yakara matseta da Gina. Kifita rayuwata da al-
amarina nace bana bukatar wa'azinki ko wani
Abun dolene?. Yes tafada dole Ne Ni matarka ce
dole in Kula da duk wani abu daya shafi
rayuwarka hakama in Kula da lafiyanka wot
married for? Ajlah ya Hadiye wani yawu masu
daci ollryt continue. yana kai nan yasakai yafice,
Ajlal tayi murmushi ko yanzu Naga giya da Kayan
maye baxan barsu ba matukar Ina raye bazaka
kara shaye-shaye ba, Karfe takwas tagama hada
dinner tajera a table tana jiranshi tayi wanka
tasaka gown Brown da sky blue se Dan kwalinta
baki tayi parking kanta har baya. Kujera ta hau
tana game har bacci ya kwasheta bata farka ba
se 2:00am ta ware ido tareda bin dakin da kallo
wani irin bacci nake haka ne ' ahankali ta nufi
kofa ta murda key akulle yake, kofar bedroom ta
Nufa gabanta na faduwa, light din a kashe tafiya
tacigaba dayi batareda Tasan inda ta dosa,
aikuwa taci tintibe da system dinshi daya gama
dubawa dumm tajita tafada kan gado se asaman
Sadauki. SADAUKI dayake baccinsa Mai Dadi yaji
fadowar mutum tuni ya dunkule hannunsa yakai
mata wawan duka aciki, wani gigitaccen ihu
tasaki tareda rike cikinta, Jin ihun mace yasakashi
kunna bed light... rudewa yayi ganin Ajlal atare
dashi, Ajlal kuwa se ihu take tana kuka, sadauki
yace "O God " am really sorry banzata kece ba,
meya kawoki atsohon Daren nan, cikin muryar
kuka Ajlal tace kofa zaka bude mun inje inda
mama SADAUKI yaduba a gogo kusan 2:15 AM
yace kinga tym kuwa bakya tsoro ne? Ajlal tace
ehh Ni kawai kabude mun, sadauki yace bazan
barki kifita a wannan daren ba sedai kizo ki
kwanta har zuwa asubah idan zanje masallaci in
rakaki. Aljal tace ni bazan kwana dakai ba,
sadauki yaja dogon tsaki Sekuma akace miki Ina
cin mutane koh? Ajlal tace Ni kawai ka Rakani.
Wani tsakin yasaki yakashe ligt yayi kwanciyar
Shi Aljal ta lalubo gado tahayo tashiga neman Shi
can ta lalubo fuskar shi plsss Dan Allah kabude
Kar mama tamun fada, sadauki yace ur most
stupid wlh wai kinga Karfe nawa Ne yanzu if
tsoron kike tace anan kika kwana nace Zan rakaki
da asubah kafun ta tashi bacci, Ajlal tace ni
banyar daba so nake karakani kawai inzakaje In
bazakajeba kabude mun kofa in tafi da kaina.
SADAUKI yace to ko daya bazan ba sedai ki mutu
yana Kai nan yajuya Kwan ciyar Shi, Aljal kuwa
tafashe da kuka tashiga jijjigashi tana squeezing
din Shi, sadauki yace enough kin jiko yaxaki
hanani bacci sekace Ni na dora miki bacci, Ajlal
tace Amma ay mugunta kamun kaida yaka mata
katada ni intafi, sadauki yace baki san niba
atsarina Bana tada mutum idan yana bacci komai
nake bukata nakan Iya hakura, Sallah kadai kesa
na tada mutum idan yafara bacci. Aljal tace ni Ina
ruwana da tsarin ka Ni wlh bazakayi baccin nan
ba, shiru tayi lokacin data jishi ya mirgino da ita
akanshi bakinshi taji anata yana bata wasu
sakonni lokaci guda jikinta yasoma rawa tafara
kiciniyar kwace kanta Amma Ina takasa sunkai 10
mns a haka Sannan ya kyaleta. Lokacin daya
saketa nunfashinta nafita dai-dai dakyar tafurta
wannan zaluncine kawai..... bata karasa ba
yasake hada bakinsa danata wannan karon kam
shure-shure tadinga yi ' dakyar ya saurara mata.
Bata kara magana ba har bacci ya de beta, ajiyar
zuciya yasauke shima yagyara kwanciyarshi. Part
34 Da asubah yatada ita tayi sallah Ajlal tajuya
masa baya yayi juyin duniya Amma taki tashi.
Har yadawo masallaci baccinta take, bai sake bi
takanta ba yashiga kitchen yahada ma kansa
breaking, yana ci Sega Aljal tafito tana wani mika,
kallo daya yamata Bai kara wani ba, seda tagama
yatsine fuska Sannan tanufi kofa, sadauki yace
kee cak ta tsaya batareda ta juyo ba, sadauki
yace ke baki iya gaisuwa bane. Aljal tace eh ba'a
koya mun bane, sadauki yace ok shikenan, Ajlal
ta tabe baki tafice abunda. Lokacin data shiga
dakin mama bata nan saboda haka tawuce toilet
tayi wanka tacanza kaya sann tafara breakfast sa
kosai da kunu yau shi take ra'ayin ci. Mama ce
tashigo dauke da tire da alama daga gurin Mai
martaba take, Ajlal tamata morning ta karba,
mama tace shine jiya kika gudu gurin mijinki kika
barni inata zura ido baki ba lbrnki, Ajlal tace Kai
mama wlh bacci ne yakwasheni kan kujera ma se
karfe biyu na farka. Shikuma wai baxai Raka
Niba. Mama tayi murmushi uhm Aljal kenan
nizaki Dana bayan da mafarki kikaje kinci ado kun
shirya kanku da kanku, Ajlal ta tunzure baki
tashiga shure-shure da kafa Nifa mama banaso
kidena Allah bakomai daya faru Ni a falo ma na
kwana, mama kam kasa takai tana dariya lallai
yarinyar nan kin tonawa kanku, ALLAH yabada
ladan aure tana kai nan tawuce dakinta, Ajlal
tadafe kai tana mai jin haushin kanta abunda
take gudu kenan, Jellop din shinkafa tamasa
tareda danyar zogale se zobo data hada yaji
Kayan yaji da abarba se kamshi yake lunch
kenan, sadauki yadawo daga ball kenan yacire
takalmi yadane table, Nooo yaji tafada tareda rike
kunkuminta da hannu biyu tana kallonsa tawani
daurin dankwali (kenya style ) ido yakura mata
me yarinyar nan take nufi da wannan daukar
wankan, Ajlal ta katse masa tunani da cewa Seka
fara wanka tukun Sannan zaka ci abunci, ruwan
wankanka iz ready, sadauki yace to Ni abunci
Nake son ci yunwa ta isheni daga baya zanyi
wankan, Ajlal tace aikuwa Baka isaba wankan
zakayi bata jira cewar Shiba ta Janyo Shi dakarfi
dikda ba imasa take ba seda suka kai kofa ya
hankadata, Ajlal tace banyafeba mugu kawai,
tsaki yayi yashige bedroom yayi wanka yasaka
kananan kaya bakar T-shirt se bakin Jens ya yaje
sumarsa yayi matukar kyau se kamshi yake yana
fitowa, Ajlal tabisa da ido aranta tace wow,
sadauki yace lfy ni bakonki ne wannan kallon
haka. Aljal tace mtsww ALLAH bakayi kyau ba,
sadauki yayi murmushi nayi kyau kenan dts why
kika Kula kinga Dan handsome, Ajlal tace ni
banganiba ugly dakai zaka wani handsome, bai
kara kulataba yacigaba da cin abinci, se ganin
Ajlal yayi ta kwaso Kayan mayen Shi a leda ta
rufe Hanci ta nufi waje, SADAUKI yace Ke Ina
zuwa? Waya saki mun bincike, duk boyon Dana
musu seda kika dauko Shi koh? Ajlal tace bazan
gaji da zubarwa ba matukar bazaka gaji da
siyowa ba hakkina ne in kare lafiyar mijina tana
kuka take wannan zancen, jikin Sadauki yayi
sanyi yana kallonta ta zubar dasu bai hanata ba,
lokacin data dawo seta makale acikin kujera tana
kuka, bai kulataba seda yagama cin abinci yazo
yariko hannunta yana murzawa hawaye na diga a
hannun su, dakyar tasaita kukanta, sadauki yace
mekike sone na tasani Naga mace a damuwa ko
Kuka, Ajlal takara fashewa da kuka, sadauki
yarungumota yana shafa bayanta it's okay plss
tell me miye damuwarki namiki wani abun ne,?
Ajlal tadaga kai alamun ehh, sadauki yace ok
fadamun menene, Ajlal tace ni Ina son kadena
shaye-shayen nan plss kadawo asalin kai
darajarka da kimarka yakaru a idon jama'a Mai
martaba yayi alfahari dakai nima Nayi alfahari
dakai amatsayin mijina yayanmu daxamu Haifa
suyi alfahari da dad dinsu, Wani sanyi da Dadi
yaji lokacin data ce yayan su yana matukar son
yara, dago fuskarta yayi yace Ajlal! Seda gabanta
yabuga danko bata taba jin ya ambato sunan
taba, Zan tambayeki kibani amsa tsakani da
ALLAH, Ajlal tagyada masa kai SADAUKI yace
Aljal kina sona Ne dakika kirani da mijinki? Ajlal
tarufe fuskarta ajikinshi, sadauki yace Ina
tambaya kinyi shiru Ajlal tace hakika idan nace
bana sonka nayi karya, domin kuwa Babu wata
macen da Zata ganka sonka bai ginu a zuciyar
taba sedai halinka ne kawai abunda na tsana,
SADAUKI yace good, two kina son mu haifi yaya
ne dake? Ajlal tace ina so idan kazama nagari,
sadauki yace naji, zamu haifi yayan Amma ba
tym Dan bazan iya tarawa da macen da bana so
ba Amma zanyi tunanin ki nan gaba Cox kinada
Qualities dinda nake so, sedai my wifey Dina ce a
mind Dina tahana Ni ganin kowaci mace. Aljal
tace shikenan Amma kozamu Iya zama friend
before, seda yayi Jim kadan Sannan yace
badamuwa we are friend from now, murmushi
suka Sakarwa juna alokacin. Part 35 SADAUKI
yace Amma promise bazaki shiga zuciyata ba
domin zuciyata ta mutum daya ce itace my wifey
Dina. Ajlal tayi murmushi tace naji dama banice
zan shiga zuciyarka ba Kaine zaka sakani aciki.
SADAUKI yatabe baki kaddai kizake dayawa, Ajlal
tace uhm we go see, littafi yadauko yana dubawa
itakuma ta mike tsaye domin gyara inda yaci
abincin, ever friend jekiyi sallah idan kinyi kya
gyara gurin, Ajlal tace jekayi dai, sadauki yace
aww ke bazakiyi bane, Ajlal tace tinda Sena fada
ay shikenan, sadauki yace no Karki fada plss
ansha Hutu lfy, Ajlal tayi murmushi takara
maimaita abunda yace ever friend! u're ever guy
insha Allah, Mai martaba Ne yakira Sadauki yana
tambayi Shi akan batan yayan Aljal da babanta,
Ajlah dame-dame kake shiryawa akan batan
wadannan bayin Allah. SADAUKI yasauke ajiyar
zuciya yace dad Nagama hada komai next week
nake son inwuce Egypt zanzo dawani lawyer
afara bin cike yafi neman wani Dan-sanda. Mai
martaba yace kana ganin hakan zaiyu?. SADAUKI
yace eh dad Dama Inada jarabawa biyu Ina son
inkammala komai nawa yanda idan nadawo
Banda tunanin komai zanfi jin dadin Komai akan
case din nan, Mai martaba yace good da matarka
zakaje ne? Sadauki yayi Jim. Sannan yace no dad
bazama zanyi agida ba gwara kawai tazauna
tareda mama harna dawo, mai martaba yace
shikenan jeka ALLAH yamaka al- barka, Rigima
suke sosai da Ajlal akan seta bisa Egypt. Ni wlh
sekaje dani kawai kana son kajene Dan kawai
kacigaba da shaye-shayenka acan da iskanci da
matan banza, sadauki yabata fuska mekike so
kice Ni Dan iska ne kome? Ajlal tace koma me
kadauke Shi miye ban-ban cinka da sunan .
Sadauki yace ki iya bakinki dik iskanci na ban iya
zina ba asali ma mata basa bani sha' awa ciki
kuwa Harda ke, Ajlal tace naji bana burgeka
amma Seka fadan dame wannan banzar wifey din
taka tafini? Sadauki yace ke kisan kalaman
dazaki furta akanta komai zan iya yi idan aka
tabata, Ajlal tace banga alama ba wifey dinda ba
hotonta ba sautinta bantaba ganin ta ba kai
kadai ne kake ambatonta, sadauki yace yau zan
zana miki wifey dina dikda cewa ni ba mazani
bane, Katuwar paper yajanyo da pencil se
different colours ' yafara zanata idon Shi arufe
yana ganin fuskar ta da dress dinta a idon shi,
haka yacigaba da zana ta ba kuskure ko daya
yanda tasaka kayan shi da niqab dinta da komai
nata Tagumi Ajlal tayi tana kallon yanda ya zana
siffarta abun gwanin sha'awa, farin ciki ne sosai
ya lullubeta, se alokacin ya bude idon shi fuskar
shi dauke da murmushi yana kallon zanen yes
hakan yake, kinganta koh I so much love her gani
daya Ina ganeta daga idonta ita. jaruma ce ita
kadai tadace dani zanyi Babban kyauta alokacin
da idona ya kara saduwa da nata, Ajlal tace ay
Tin-tini sun hadu, sadauki yadago yace mekike
ce? Ajlal tace no.. um... eh bance komai ba,
murmushi yayi Karki soma kishinta ita tada bance
ko acikin mata tayi zarra, tafiyanta tamkar
wahainiya kirar Coca- Cola ce shez very cute ♡.
Ajlal ta tashi tsaye Ni zan wuce se anjima,
sadauki yace meya faru ever friend? Ajlal ta juyo
tamasa murmushi nothing ' aranta tana maimata
ever friend watarama zai Koma ever wife, Rigimar
datake yasaka Mai martaba cewa atafi da ita.
dole badan yasoba yaje da ita tareda jekadiya
cewarta tasaba da ita ta kan debe mata kewar
ummyn ta. Part 36 Alhamdulillah Sun isa lfy
kowa yawuce side dinshi wanka sukayi tareda yin
Sallah sann suka fito domin bawa cikinsu abinci,
fira suke itada sadauki har bacci yayi awon gaba
da ita. korean film yake kallo saboda haka bai
Kula time ba har kusan 3. Mika yayi gameda
bubbuga kafar Ajlal, sema kara juya kwanciyarta
tayi, dAkyar yasamu ta bude ido yace kitashi
kikoma dakinki ' hannu ta mika masa ba yadda
ya iya dole ya karba, yadagota a hankali tafado
ajikinsa , dasauri yajanye yatikata har dakin ta ya
shimpideta kan gado yamata light off yawuce
nasa dakin, Karfe 9 a gogon dakin nasoma yin
kara, a hankali take bude ido tareda mika tana
karanto adduar tashi daga bacci, God tafada
lokacin data dubi a gogo, a gurguje taje tayi
wanka Bata tsaya make-up ba tirare kawai
tasaka tazuba doguwar Riga tanufi parlor, bata
same kowa ba ta leka dakin jekadiya tasa meta
tana bacci takoma nasa dakin tayi knocking
amma shiru alamar yafita kenan, abunci tagani a
dining taje tana dubawa ferfesun kaza ne da
soyen bired se Kayan tea. Ta hada Komai taci
takoma dakinta Sadauki kuwa direct wani park
yanufa inda yasan zai samu information akan
barrister Abid, baiwani sha wuya ba yasami komai
akansa, da bayanai masu yawa, bai koma gida ba
se kusan 6. Ajlal na Zaune tasake Caba ado cikin
stamps super Holland red n blue tayi simple make
up daya karbeta, sallama kadai yayi yanufi
dakinsa, Ajlal tabisa da ido lfy kuwa? Binsa tayi
dakinsa Bata samesa ba Dan haka tazauna
zaman jiranshi , yajima kafun yafito daga toilet
daure da towel, bataji fitowarshi ba Se motsin
mutum taji, shima kuwa baisan Da zamanta a
gurin ba dasauri ta kauda idonta akanshi, ever
friend lafiya? Ajlal tace qlw Dama sasafe
banganka bane Kuma yanzun kadawo Naga
kamar baka a hayyacinka se wani sauri kake,
Sadauki yadauko oile yana shafawa seda yagama
sann yace nafara mission din neman family's
dinki ne so bazaki rika samu na in good Ba
anytime I'm busy kitayamu da addua domun
bakaramun ayki bane neman Wanda ya haura 20
da bacewa, Ajlal tace insha Allah, ALLAH yabada
sa'a yataimaka, Ameen ya ambata lokacin
dayake kokarin saka riganshi, Ajlal tace idan
kafito abuncinka iz ready. Olryt sena fito Doya da
miyar kwai ce zobo, yagyara zama se ci yake,
Anan gurin wayarshi tasoma ruri ' seda yayi Dan
tsaki sann yadaga, bataji me ake cewa ba kawai
taji sadauki nacewa no baxan zoba Inada
important tinz dasuka kawoni nan, by den Inada
exams ' so kaga Banda enough time dazan rika
zuwa gurin, okay yana Kai nan yatsinke wayar,
jim kadan wani Kiran yasoma shigowa uban tsaki
yayi yadaga hello da karfin tsiya yafada Nobia hi..
friend 2dyz, sadauki yadan saki fuska nobia hw ar
u how tinz, everything x fine but I'm really miss
you, sadauki yayi murmushi even me ollryt I will
call you back okay. Tinda yafara wayar Ajlal kejin
tamkar ta cabko shi jin yakira sunnan Nobia
bazata taba mantawa da ita ba. Ajiyar zuciya ta
soma uhm.. lallai akwai jan ayki a gabana dole in
raba Nobia da mijina. Part 37 A skull ya Hadu da
Aaryan, cike da zumudi yakarasa gurin sadauki
suka gaisa akan bayan rabo, anan yake sanarda
Sadauki cewa wata sabuwar giya tazo fah very
tested, sadauki ya girgiza kanshi na daina shaye2
fah abunda nazoyi shine gabana kaima Ina
yimaka fatan shirya, Aaryan yabuga table yana
dariya haba dai man yaxaka bawa shaedhan
kunya, sadauki bai kara kulasaba yacigaba da
dannar wayarshi, Tabaya yaji anrugomasa hadi
da basa kiss kala-kala, "O my love"Good Time,
Bad Time, Day Time, Work Time, Off Time, Night
Time, Happy Time, Sad Time, Sleep Time, In the
Mean Time I Miss U All The Time.... Sadauki
yajuyo da ita tabayan Shi zuwa gaba yanuna
mata kujera ta zauna, Nobia takafeshi da
narkakkun idonta wadanda suke ruda Ajlah, Nobia
tace hey... wot x D matter ov u " Sadauki yadanyi
murmushi nothing, why u love me like dat "?
Nobia tashare kwallan dasuka zo mata I dunno " I
dunno Ajlah just loving u 4rm D bottom ov my ht
but you didn't understand, Sadauki yace it's ok
yamika mata handkerchief ta goge idonta,
Sabuwar giyar data fito ce Nobia tafidda a
Jakarta tazuba musu a 2 cups sadauki yace no
bazan sha ba a kawo mun coc kawai Nobia
bataso hakan ba domin kuwa aranta taso yasha
domin tasamu biyan bukatar ta akan Shi tin
bayau ba take da kwadayin sa amma ko inda bai
dace ba Ajlah bazai bari ta taba ajikinsa ba hakan
na matukar damunta, Nobia yar Mai kudi ce sosai
ita kadaice mace gun iyayenta bayan maza biyar
itace auta itace macen dai, so dagata kam tana
samun Shi bawanda zaiga Nobia baiji yana sonta
ba, ALLAH yayi mata white blood sedai tsabar
epiziy dinta kesa kowani namiji Ke shakkar
tinkararta, bata taba Soyy ba hasalima maza
haushi suke bata sewani Dan India raj shima
kuwa tasaka ankasheshi cewarta ya cuceta tinda
yakuma wata hukuncin Nobia kenan ba lawyer
bare al-Kali ' Ajlah ne kadai namijin datake tsoro
kasancewar itake sonsa bashi ba, yanda yake lion
din nan kebata tsoro, Haka abun ketafiya kusan
2weeks kenan kullum yana tareda Nobia su sha
fira kowa yakama gabansa dik sanda tanemi kai
masa ziyara zaice no, Abun na bata mamaki
gashi yadena shan komai bare ta yaudaresa
tanan, Barristers Abid ne tareda Ajlah suna
tattauna yanda zasu fullowa lamarin, dole zaka
hada zumunci da deeni domin tanan ne kadai
zaka Samu cikakken bayani akan komai, yanzun
muga wayarka atake suka shiga IG akayi
searching deeni Azeez, 150 post, 2k followers, 80
following. Sadauki ya ware ido lallai wannan
expert Ne, muje fb Nan ma uban frindz fiyeda 2k
Twitter, snap ko Ina seda akayi like n request
dinshi, Cikin kwana biyar suka fara communicate
da sadauki ganin sadauki shima babban yaro ne
yasaka deeni yayi accepting dinshi, Watarana
Sadauki yacewa deeni on my way to yola need ur
prayer, deeni yace wow garinmu kenan a gaskiya
gidanmu zaka sauka, sadauki no gidan abokina
zanje biki ne. Haka sukayi ta argument daga
karshe Ajlal ya yarda zaije gidansu deeni . Ajlal
kimun addua zanje yola tomorrow, dasauri Ajlal
tadago fuskarta cike da tsoro da fargaba, no plss
Dan Allah Karka Je bana son in rasaka zasu batar
mun dake ' sadauki yace no believe me ba
Abunda zai faru kobakya son agano miki bro dinki
da abbanki, Ajlal tadaga masa kai tana share
kwalla. Aranar batayi bacci ba juyi tayi tana
tunanin abunda zai biyo baya, Karfe shida na safe
yafito yakarya bayan yagama hada Komai nashi
tareda barrister zasuje, Ajlal tarikesa tana kuka,
kyakkyawar runguma yabata tareda kiss a goshi
Sena dawo ever friend, Ajlal tarike masa Riga,
dole ya ajiye jakarshi yace Ajlal kalleni dasauri
takara dukarda kanta kasa, yace plss naaa, Ajlal
tadago idonta dasuka canza launi saboda kuka
tana kallon Shi, tashin hankali ne babba ya ziyarji
zuciyar Ajlah wannan ay kamar idon wifey dinshi
ne, Ajlal tajuya tana masa bye bye haka yafice jiki
ba kwari, ko dai idon shi kemasa gizo ne. Part 38
Hotel suka kama bayan Sun isa yola tin da
sassafe suka fara bincike akan SARKI Abdul
Azeez da Abunda ya shafesa, sunyi waya da
deeni kan zuwa 2dyz idan angama bikin abokinshi
zaizo, gidan tsohon waziri suka samu Wanda
yasoma tsufa sosai, sadauki yasoma yimasa
bayanin koshi Waye tsananin murna Harda kerma
jikinsa keyi, Jin cewa Ajlal na raye harta auri Dan
wani sarki, sedai fara'arshi ta tsaya cak lokacin
dayaji cewa ummyn Ajlal tarasu, addu' a yamata
sosai kafun yacigaba da sauraren sadauki.
Sadauki yace munzo ne ka taimaka mana Kuma
ka bamu wasu ababen dazasu taimaka mana ga
wannan abun. Waziri yace bakomai zanyi iyakar
kokarina na ganin ancimma nasara da kauda
Makiya. Atake yashiga basu labarin sarki Abdul
Azeez da duk wani abu da yafaru tin hawansa
mulki har kamowa yanzu da babu tabbcin yana
raye ko baida rai, sadauki yace muna bukatar
hotonshi in akwai da hoton yaron daya bata ina
nufin yayan aljal ' waziri yace dik akwaisu, ina
xua, fita yayi Jim kadan yadawo dawani katon
photo album yana nuna musu sadauki yakurawa
hoton yaron ido yana tuna inda yasan Shi, dik iya
tunanin Shi yakasa ganewa ' dole yahakura da
tunanin, Zaune suke tareda deeni suna cin tupa
Sadauki yace nikuwa bakada yan uwa ne, atake
fuskar deeni ta sauya gudun kar aganesa yasaka
yace meyasa kamun wannan tambayar? Sadauki
yace kanwarka nakeso inason hada zumunci
daku, deeni yayi murmushi aikuwa nikadai ne dik
sun rasu, sadauki yace Allah sarki Allah yajikansa
Ameen, Har gun maman deeni kai Sadauki yakarbi
gaisuwa, fira sukayi sosai kafun abashi gurin da
zai zauna, Kusan kwana uku Sadauki yakasa
fahimtar komai dole ya canza plan. Nollywood
wani film mai suna prince suke kallo, sadauki
yadubi deeni yace wato sarauta tayi, deeni dake
Shan drink yace sosaima kataka dik wanda kaso
ka waste Wanda kaga Dama, sadauki yace
nikuma ga shi za'a bawa Kanin babana idan
shekarun babanmu yayi na murabus bai rasu ba,
Deeni yace wot kana me? Sadauki yace to
yaxanyi ne banida wata mafita, deeni yace how
comes mah friend ga ways da Dama, sadauki
yace Kamar ya kenan. Deeni yace ka batar dashi
tamkar yanda na batar da Abba, sadauki yace
wani abban, Deeni yarage murya yace babanmu
man da ake zaton baya raye to da ranshi nikadai
nasan inda yake se mama, sadauki yace ina ne
gurin. Deeni yace no bazaka jiba jira muke
yamutu kawai sannan nadauko gawarshi amma
shegen yaki tafiya, sadauki yacije lebensa yace
hi... maza abani sirrin? Deeni yace zomuje, wani
daki yakai shi wanda yagama tsaruwa dakin yayi
matukar kura a hankali sadauki yasoma bin dakin
da kallo, zuciyar Shi na bugawa sakamakon ganin
hotunan Ajlal da ummynta sekuma na abbansu da
yayan Aljal, idonta yakurawa ido wannan idon
baxan taba manta Suba idon wifey dinshi ne ' to
Amma kodai gizo ne take masa, Deeni ya tabo sa
"hi.. man wts wrong " sadauki yasauke ajiyar
zuciya ntn babyn nan tamun kyau, Deeni yatabe
baki ay Nagaya maka tarasu itada ummynta,
center carpet yajanye da karfi se ga wata rijiya
Mai matukar zurfi, Deeni yace wa Ajlal zomuje
Kaga, Step ne keci tamkar ba akasa ake ba haka
suka dinga bin gurin da taimakon torchlight din
wayar Deeni har suka isa wata kofa Mai katon
gate, Deeni yafara danna lambobin Sadauki na bin
sa da kallo a rayuwar shi wannan shine Karo na
farko daya soma jin tsoro da fargaba, Deeni ya
fidda wasu ruwa a gora yazubawa padlock din
segashi yana budewa a hankali , wani uban duhu
ne ya bayyana tareda wani kuka Mai ban tsoro,
sadauki yarike rigar Deeni. Yana dube2 Deeni Ina
zaka kai ni? Deeni yace dubi can, dai dai nan
Haske ya bayyana wani guri ne Mai sanyin gaske
ko ina ruwa ne masu duhu, haka suka dinga bi
cikin duhun suna wucewa Sega su wani Daki,
dakarfin tsiya Deeni ya banki kofar tsohon dake
Zaune Wanda bawani tsufa yayi ba sedai tsufan
wuya da wahala kecinsa fuskar shi dik gashine
sumar kanshi tayi matukar yawa sadauki yayi
matukar tausaya masa dattijon yabi sadauki da
kallo Wanda ko kiftawa Babu, Deeni yace hey..
man why u're lukin him ' sadauki yace kabarshi
man, Shinkafa ce agefenshi fara ba miya haka
ake dafa mai ita acikin Sati sau daya, Ko gishiri
Babu bare magi ruwa ko se anga Dama ake basa
a tea cup. Idon Sadauki yaciko da kwallah yace
Deeni yakukayi wannan? Part 39 Deeni yace WANI
mugun malami ne yamana wannan aykin wannan
gidan kasan dakake gani aljanu sukayi Shi nikadai
Nake iya takashi batareda komai yafaruba.
Wadannan ruwan sukadaine suke iya bude
wannan ganbun Sekuma security code din dayake
akaina Sadauki yace to baya magana ne? Deeni
yace eh narasa meya maidashi kurma yau
shekara uku kenan bai magana bayan da aljanu
suka dauke Shi, alokacin najashi da firan dare
ban Bari yayi alwalan bacci ba hakama ban Bari
yayi adduar bacci ba har bacci yakwasheshi
alokacin ne suka samu damar awon gaba dashi.
Sadauki yace to meyake kare asirin? Deeni yace
idan wannan tsohon yafita daga nan Sekuma
waccan robar dakake gani ruhin dansa ne
damuka batar yayi nisa damu bazai taba iya
waiwayar gida ba matukar robar Bata fashe ba,
Sadauki yace ok muje, Deeni yace ina zuwa
yawuce wani gurin, dasauri Sadauki yakarasa
gurin tsohon yace baba debeni, dAkyar yake iya
daga kanshi yana kallon Shi, sadauki yace ni....
Ni.... mijin yarika.. Ne Ajlal ya.... Yarka..... data
bata..... tana Gunmu....... Ni.... Ni... Dan sarkin
gabas..... ne... tsohon yarike sadauki sosai
jikinshi na Bari bakinshi na motsi Amma zancen
bai fitowa Sadauki yace Karka damu dasannu
zaka dawo duniyarmu Zan fasa waccan kwalbar
Zan Kuma fidda kai Ni jarumine Kuma SADAUKI.
Tsohon yagyada kai yana hawaye masu matukar
zafi da ciyo a zuciya Dai dai nan deeni yafito. Kai
meyasa kaje gurinshine baka ganin dattin jikinshi.
Sadauki yace no don't worry. Deeni yace kaikuma
mena wani rikesa sekace wani danka. Bai
ankareba Deeni yabasa mugun shuri seda yayi
wani kugi, sadauki yarike kafar deeni haba dai
azabar ya isa haka, Deeni ya ware ido tausayin
Shi kakeji? Sadauki yace no ko kadan gwara
yamutu da kanshi akan shurin nan yakwasheshi,
dole idan ka fidda gawar asibity za'ace sukuma
zasu gane meya kashesa idan kabuge masa
zuciya ko hanji dole result zai nuna. Deeni yace
wow... dts my sugar friend let's go.... hannu
sadauki yayiwa sarki Abdul Azeez tabaya yana
waigenshi, Sun dade kafun su fito ganbun yaki
buduwa seya nuna incorrect, Deeni yace miye
haka baitaba mun wannan ba, sadauki yace myb
saboda nine, Deeni yace exactly mtsww, sunfi
karfin 30mnt kafun asamu yabude ga gurin da
uban sanyi wani sa'in zafi ya bugo, Dakinshi
yawuce bayan sun fito yayi sallah yakwanta bai
Iya cin komai ba Abunda yagani yau yayi matukar
rudashi jiki ba kwari yakira barrister yagaya masa
shikanshi yajinjina al amarin dole zamu rabawa
malamai kudi ayi addua da saukan al Quran
Amma bazan Iya tunkarar gurin ba guri Ne Mai
had'arin gaske. Yana tsinke wayar yasa Kiran
Mai martaba Bai gaya masa Abunda yagani ba
Amma dai yace dole al'amarin na bukatar addua
sosai mugun asiri ne Mai wuyar karyewa, Mai
martaba yace insha Allah Dama anayi sedai akara
wani bacci kuma banamu bane har sau buri
yacika' Waziri yayi matukar tsorata da jin labarin
inda sarki Abdul Azeez yake sedai yadan saku jin
cewa yana raye shida danshi. Yace dole Sadauki
zaka nisance gidan za'ayi sati kana wanka da
ruwan magani Sannan Ana neman abun karya
asirin zanyi istihara Gobe kazo inji yadda za'ayi
dole kai zakayi gaba-da- gaba dasu kaida kukaje
tare kasan komai akai. Part 40 Zaune yake bayan
Sungama cin abincin dare tareda deeni. Kowanni
yawuce dakin Shi, aranar SADAUKI yagama
shirinshi tsab zaije gurin sarki Abdul Azeez.
Sallah ya farayi yadade A gurin yana neman
tsarin ubangiji akan sharrin mutun da aljan,
Sannan ya shafe jikin Shi dawani turare shikanshi
baya son warin tiraren daurewa kawai yayi,
Ahankali yafito daga dakinshi bakinsa Bai daina
karanto ayatul-khursiyyu ba ba'adadi Direct dakin
Deeni yawuce yakuwa yi sa'a dakin abude yake.
kwance yasami Deeni kan carpet yayi bacci da
alama ko sallah baiyiba, ga takalmansa baicire ba
bare yarage kayan jikinshi, Da sanda ya karasa
kusan Deeni yarasa ta inda zai soma neman
key's din dik yaduba aljihun wandon Deeni
nagaba da baya baigan Komai ba ' wata dabara
ta fadomasa yafara bubbuga deeni. Yana
tambayar Ina key din kitchen zai dafa coffee ne,
Deeni cike da haushin ankatse masa dreaming
yace waye ne dallah. Sadauki yace friend nine.
Deeni ya nuna masa wani akwati yace suna ciki
kadauka kaje ka gwada bazan iya tsayawa nuna
maka Wanda yake Shi ba. Sadauki yace no ba
damuwa tnkuu" Dasauri yafita dakin yanufi inda
sukaje wato dakin ummyn Ajlal, bakinsa baidaina
maimaita ayatul-khursiyyu ba Har yabude dakin,
Anan Kuma yasoma shafe jikinshi da suratul-
baqrah har inda yake iya tsawa, duk wata addua
daya sani yayi ta alokacin. Carpet din ya yaye.
Da bismillah yashiga rijiyar atake dakin yasoma
rawa Komai yafara fadowa aciki yana jin fadowar
hotunan su Aljal da sauran kayan glasses. A
hankali komai yatsaya cak yacigaba da tafiya Har
yakai karashen step din anan ake yinta. Bismillah
yakarya sann yasoma karanto ( TAHSANTU
BHIZIL IZZI WALJABARUT ) Har karshenta. Bai
manta code dinda yagan Deeni yasaka ba. Bai
tsaya shawara ba yasaka, atake ganbun ya
motsa sedai bashida ruwan dake bude ganbun,
Ruwan zam-zam ne atare dashi wadanda suka
sha addu'a gun waziri, bismillah yayi yadebi
ruwan ya watsa yana maimaita "ya malikal mulki
"ya Zil jalal wal ikhram" yana zubawa ganbun ya
bude wani dadi ne ya lullubeshi Har kasa yaduga
yayi sujjada yayi hamdala ga Allah ' sann ya fara
shiga a ruwan wannan karon ruwan Sun taba Shi,
sabanin zuwan Shi tareda Deeni, bai tsaya wata-
wata ba ya shiga dakin da sarki Abdul Azeez
yake, yana kwance yatara duwarwatsu alamar
yana zikiri ne, ALLAH sarki hawaye tab a idon
sadauki, Sallama yayi. sarki Abdul Azeez yadago
Kai yakurawa sadauki ido, sadauki ya karasa
yace sannu Baba zaka shaidani kuwa, sarki Abdul
Azeez yadaga kai alamar eh, sadauki yace ga
abunci zokaci, dAkyar yashawo kanshi yaci
abincin tuwon semolina da miyar kubewa se
"gorar faro "babba da Kuma kwalin soya milk, Ci
yake kamar za'a kwace masa sadauki yakura
masa ido tausayin Shi yakeshi kota yaya, kadan
yarage acikin tuwon yasha ruwa Sannan yasha
milk din sadauki yawanke masa hannu yasa
handkerchief ya goge masa baki Anan sadauki
yayi Zaune yana basa lbrn su Ajlal sedai yaboye
masa cewa ummyn Ajlal tarasu, ganin irin
condition dinda yake ciki ' sadauki yace kayi
magana Baba nasan kanaji na, sarki Abdul Azeez
yarike hannun Sadauki yana kuka, sadauki yace
shikenan Ni zan wuce kullum Zan rika zuwa da
dare in kawo maka abunci " insha Allah da sannu
Zan fitar dakai Allah yabaka lfy paracetamol
yabasa yasha domin yasan koba komai yana
bukatar shi, Toh... Baba Ni zan wuce, kanshi
yadaga alamar Toh. Sannan yahade hannayensa
yana yimasa godiya, fuskar Shi bata daina zubda
hawaye ba, sadauki yace no Baba nima danka ne,
Yana kai nan yafita yana mai karanto addu'o'in
tsari har yafita acikin ruwan yakama hanyar waje,
Juyin Duniya ganbun nan yaki buduwa sedai
yanuna masa ur code is incorrect , bayan Kuma
yasan dai-dai ne, "O Allah help me" haka yayi ta
tsayuwa kan Abu daya fiyeda Rabin awa yaki
budewa gashi touch din wayar Shi tayi off yarasa
dalili ga wayar full of charge " Allah kadai yake
ambato zuciyar Shi na bugawa imagine yake idan
akace ganbun yaki buduwa, Deeni yagane dalilin
karbar keys din aransa yace dole zai zargi wani
Abu, no hakan bazai faruba "by the grace of God"
wasa-wasa Sadauki tashare fiyeda awa daya
hannun sa yasoma zafi akan murda ganbun
dayawa tsayuwar batayi dole ya jingina seme......
bacci dayake barawo yakwasheshi. Bai farka ba
seda Alarm din wayarshi yatada Shi, 5:00Am
subhanallah ya ambata dasauri yatashi yana
goge fuskar shi cike da mamakin irin wannan
baccin dayayi Seya fara tunanin anya kuwa
dagaske wayarshi keyi kodai agogon ta ya rikice
ne. Cak yatsaya ganin ganbun abude, kaddai
Deeni yashigo to Amma kuma baiji alamar hakan
ba, Addua yayi yafita yasake rufe ganbun yasoma
hawan step din, sedai wannan karon duhun
yatsananta har baya ganin komai addua yake
yafita lfy Kar yayi missing 1 step yafadi.
Alhamdulillah yasamu yafito lfy sedai gaba dai
yanayin jikinshi ya canza baya jin karfi ko kadan
gawani azababben bacci dayake ji, dakyar ya iya
daga murfin Rijiyar yarufe yamaida carpet din.
Mamaki ya ishesa ganin baiga abunda yaji suna
watsewa ba ' bakinshi dae bai Gaza gurin addua
ba Har yafita dakin yarufe yanufi nashi dakin.I novels / SADAUKI part 41 to 50
SADAUKI part 41 to 50
Posted by Bashir Sani Fesan on 21 Dec 2016 - 02:13
Kan kujera ya yarda zango, se bacci bai farka ba
se 10. Mamaki yacikashi lfyta kuwa wannan
baccin, cike da bakin cikin rashin sallah asubah,
yamike tsaye yadauro al'wala yayi sallah, Qur'an
din wayarshi yabude yana karantawa a hankali
baccin yasoma barin jikin Shi sedai har yanxu ba
karfin jiki, ga wata irin mura data kamashi ba
shakka sanyin gurin ne, paracetamol yasha
Sekuma yaji zazzabi na neman rufeshi, baya so
ya kwanta kar abun yayi tsanani dakyar yake
wasu abubuwan, wani Abu yatuna zunbur
yatashi. Jakarshi yabude yadauko sabulu Mai
kyau da ita babba. Sekuma yadauko key's din
yasoma dorawa akai atake shatin key din yafito,
murmushi yayi ganin sunfito dai-dai haka yayi da
duk sauran key dinda yasan zai amfanesa , Gidan
waziri yaje yana basa lbrn yadda abun yakasance
dakuma wahalar daya sha, yayi matukar tausaya
masa hakama barrister atare suke shawaran
yanda abun zai kasance, Daga nan yawuce
mak'era inda ake yin key's yabada sabulun daya
hada aka ce yadawo zuwa night atake yabiyasu
kudin su harda kara musu wasu akai, Wayarshi
yake game da ita duk abun Duniya ya isheshi
kanshi tadau zafi yarasa meyake masa Dadi tin
randa yashiga gurin baikara lfy ba, zazzabi Mai
tsananin gaske ya kamashi dik yadda yaso
daurewa hakan Bai samu ba, Deeni sanye da
wata Riga black n white T-shirt ce da wando iya
cinyarshi hannun shi rikeda cups guda biyu na
coffee yanufi dakin da aka ware wa sadauki,
Kwance yasamesa yak'udundume kan gado cikin
katon bargo hak'oransa har suna haduwa Dana
juna, ya salam my friend "wts wrong with you "
Da saurinsa yanufesa yaye bargon Dama bakada
lfy shine kak'i sanar dani, sadauki yai masa
murmushin karfin hali yace bawani ciyo bane
zazzabi ne kawai, Deeni yadago sa jikinsa radau
da zafi " towel yadauko yana gasa masa jikinsa a
hankali jikin yarage zafi yakira family doctor din
su yaduba shi tareda basa magani, coffee yabasa
yana sha, wani bacci yasaki tafiya dashi, ajiyar
zuciya Deeni yake Allah yabawa friend Dina lfy,
Zuwa 8 yasamu cikin nasa yafara sauki dikda
baida wani power ajikin haka yadaure yaje
yakarbo key's dinshi godiya yayi musu sosai
ganin Sun cika masa al'kawari. Gurin sayadda
abunci yanufa amala da miyar egusi se naman
dayake aciki birjiki. Sallah isha'i yayi seda
yatabbar kowa yayi bacci agidan 11:30PM yanufi
dakin ummyn Ajlal da addua abakinshi yabude
Sega Shi Ko gardama ganbun yabude murmushi
yayi key dinnan Sun samoshi sosai, Yau Kuma
wani iska da kura ya Gani a dakin tin kafun
yabude carpet din da rijiyar, baiji wani tsoro ba
Yabude yashiga tareda bismillah da neman tsarin
ubangiji " Katuwar torchlight yasiya yashiga gurin
Amma dafara hawan step din tafara rage haske
abubuwa yaketa gani bai tsaya kulawa ba Shi dai
Addua kadai yarike, yasoma saka code din yazuba
ruwan zam-zam ganbun yabude, yawuce yana
ratsa ruwan Har yakai inda ganbun dakin da sarki
Abdul Azeez yake, Bacci yasamesa yanayi
ahankali yatada Shi yabashi abunci dakan Shi
yake basa bayan yayi masa brush sosai, tas
yacinye shi yasha exotic sann yakara da ruwa.
Sadauki ya ajiye masa biscuits dayawa da kwalin
Madara yace karike wannan kadinga breakfast
dashi kafun in zo. Addua yayi yajuya zai wuce
sarki Abdul Azeez yayi tari, sadauki yajuyo yace
na'am Baba hannu yahade yana masa godiya,
sadauki yadawo yarike masa hannun Shi yace
Bana so kana kuka baba insha Allah wahalarka
tazo karshe katayamu da Addua kawai, Sanda
yaxo bude code din ganbun kusan ranshi inyayi
dubu seda yabaci yadade a haka kafun daga
bisani ya rage tsawo, yau dinma bacci Ne
yakwasheshi se asubah yafarka, a firgice ya tashi
wannan karon ma kofar abude bismillah yayi
yawuce tareda rufo kofar, dakyar yafita saboda
yanda idonshi ke nauyi, Sallah yayi yafadi a gurin
wani irin ciyon ciki ne Mai wuyar ganewa ya
kama Shi rike yake Da cikin Shi yana juyi amai
yake fesawa kota Ina tin yana amai harya fara
amayo wasu abun kamar hanjin cikinsa idonshi
suka sauya launi zuwa blue gabadai jikinshi
yacanza kala. Bashida wani karfi bare yayi ihu
akawo masa dauki Aljal na kwance ta zabura
wani faduwar gaba ne yasameta Sadauki yayi
mata tsaye arai, aranta tace dik inda yake ba lfy
ba, Mama tana kwance kan cinyar mijinta bayan
sungama sallar asubah" innalillahi wa'inna ilaihir
raji'un. Mai martaba yace lfy haduwa, Mama tace
gabana naji yayi mumman faduwa Kuma naji
muryar Ajlah yana cewa mama kizo, anya dik inda
yake yana lfy, Mai martaba yace lfy Lau yake ke
kadai ce kike ganin hakan. Kwanta kiyi baccinki
Badan tasoba takwanta zuciyarta Sam taki
aminta da zancen mijinta. Shi kanshi Mai
martaba danne zuciyar Shi yayi Amma tin jiya
yake Jini wani Abu akan danshi ga numbers
dinshi duk sunki shiga. Part 42 Sadauki kwance
ko motsin kirki ba yayi. Deeni yaji shirun yayi
yawa har 11 sadauki bai fito ba, yasaka jallabiya
yace bara yaduba ko lfy? Kwance yasamesa
bakinshi na fitar da kumpa yarike cikinsa, ya
salam yafurta da gudu yakarasa yana tambayar
Sadauki lfy. Hantar cikinsa takada lokacin daya
lura cewa gabaki daya fuskar sa tacanza kala
Harda jikin Shi ma, Family doctor dinshi yayiwa
waya dasauri yazo yaduba Shi yamasa text yafi
biyar Amma ba'aga wani Abu dayake damunsa
ba bayan typhoid, magani yarubuta Deeni yaje
yakarbo aka basa tareda allurai kala-kala ansaka
masa drip lokacin yafara dawowa mutum. Wani
nan nauyan bacci yayi awon gaba dashi ' Deeni
na rike dashi yana kallon shi. Aljal kwance takasa
cin komai ba abunda take tunani se mijinta. Tsil
naga ta mike tsaye kamar wadda aka tsakura,
wadrop tabude tashiga wulgi da tupapinta dAkyar
taga Abunda take nema kasan cewar tayi mata
mugun boyo bakomai bane face wayarta da
Sadauki yabata Murmushi tayi ta mannawa
wayar kiss kana tahaye gado cike da zumudin jin
muryar hubby dinta! Bayan ta kunna wayar
tasaka kiran wayar Shi. Abun takaici taji wayar
switch off tasake kira again Amma dik kanwar ja
ce, takira yafi a k'irga amma wayar off Kuka
tafashe dashi sosai tana fadan Ina kashige '
Kadawo plsss karsu batar mun dakai kadawo in
gaya maka cewa nice wifey dinka, a haka bacci
yazo yad'e beta bata farka ba se kusan la'asar
cike da mafarkin mijinta sunfara soyy Har tanada
ciki.... lol. cikin ta shafa tayi murmushi I hope so
tadugu tayi tsalle tahaye kujera tana rawa tana
ihu, jekadiya tafito da gudu tana ke ke lfynki
kuwa? Ajlal tasauko kasa tarike kafadun jekadiya
tana juyi da ita. Jekadiya tabuge mata hannu
tana maida nunfashi idani zakiyi kome mekike
yiwa murna ne,? Ajlal tace mafarki nayi Mai dadi!
Jekadiya tayi tsaki tawuce kitchen tace shirmen
banza kin dau mafarkin gaskene dazaki rika
murna Harda tsalle ' Aljal tace Oho dai jeki dai.
Manyan Dabbo bine masu kama da siffar mutum
jikinsu fari fuskar su red halshen su har kasa
yake ja hakoransu kuwa tamkar kibiya wasu
tafasash shen ruwan zafi ke fita abakinsu
amaimakon yawun mutun. A kufule suka dun faro
sadauki suna wani irin kuka sadauki dake kwance
yatashi dakarfin shi yana ja dabawa, Babban su
yafara magana dawa irin murya, Kai jahili Dan
jahilai jikan dakikai zaka fita daga hanyar mune
ko kuma Semun hallakaka dubi nan, sadauki
yaduba atake jikin Shi yadau rawa Ganin mutun
irinshi sak basuda maraba sedai wancan din
andaure Shi da igiya baya iya motsin Komai, da
zama yasoma karanto ayatul-khursiyyu tareda
mu'awazatain, wani atake yaji wani karfi yasoma
zuwar masa, iccen dake gefen shi yadauko
yabugawa dayansu atake yafadi! Firgigit yafarka
daga wannan mummanan mafarkin yana ambaton
ALLAH Farkawanshi yayi Dai dai da tada kiran
sallar magrib, Deeni yazuba masa ido yace friend
kanada aljanu Ne tin dazu Nake fama dakai
sewasu zance kake ma rasa kan gado dubi yanda
ka maidani, sadauki yabi rigar dake jikin Deeni da
kallo Wadda batada Maraba da ta mahaukata
yayi murmushi yace sorry banida lfy koh? Deeni
yasaki baki yana kallon Shi yace Hmmm tashi
kayi wanka kaci abunci kayi ramuwar sallolinka
yana Kai nan yasa kai yafice sadauki yabisa da
harara yace zamu Ga winner nida kai ne, Haka
dai yadaure yayi wanka yaci abincin Sannan
yasoma biyan sallolin ranar, kusan 9:00PM yaje
gidan waziri yana basa lbrn yanda abun yacanza
waziri ya nisa yace Dama bazaka tsallake sharrin
su ba sedai akara dagewa Ina mamakin wannan
Al'amarin, sadaikosadauki yace yanzu bawani
taimako da Zan samu ne, Waziri yace akwai na
fahimce cewa dole zaka gwabza da wadannan
mutanen daka gano a mafarkin ka mutanen ba
aljanu ba sune sukayi aykin sedai sunfi wani jinnu
bala'i dole ka Kula, idan suka sake zuwar maka a
mafarki Kayi kokarin Ganin bayansu da "ayar
Allah " insha Allah bazasuyi galaba akanmu ba
ALLAH yana bayan Mai gaskiya ' yau kam baya
jin fita ko Ina sunyi waya da barrister yasanar
dashi komai Barr ya jinjina AL amarin kana
yakara da addua. Abincin shi ne yajuye da leda
yadauki gorar ruwa da miz fruits, bakinsa bai
Gaza gurin addua ba yanufi gurin sarki Abdul
Azeez yau ma kamar kullum takasance yasha
wahala kafun yabude gurin, sarki na ganin shi
yataso ya rungumesa yana taba sadauki yana son
yace ko lfy Amma yakasa magana, sadauki yayi
murmushi yace zauna Baba kaci abunci, ba musu
yazauna yaci, sadauki yana basa lbrn zaman Su
da Ajlal sarki Se murmushi yake yana kallon
Sadauki daga bisani yamasa sallama yawuce,
Tashin hankali iri-da- iri yagani Amma koka d'an
zuciyar shi Bata karaya ba akan abunda yake.
Yana shiga dakinshi yarufo kofa ya kishingida kan
kofa yana maimaita *innalillahi wa'inna ilaihir
raji'un* kanshi ne ke mugun sarawa kamar zai
tsage ' dakyar yakai kan gado yakishinda... Das
das yake Jin tafiya a hankali Kamar mace, yabude
ido yazubawa kofa ido ' yau kuma bakaken kaya
suka saka gaba dai, SADAUKI zaka mutu! zaka
mutu! Matukar Baka daina bibiyar muba kana
karye mana ayki kasani bazaka taba samun
nasara ba Wanda Kuma yake karfafa maka gwiwa
shima a yanzu zai bakin ci Lahira, waziri suka
jawo suka saka wuka aka cire masa wuya, kukan
kura yayi yadaka tsalle ya dane kan dayan yana
_ALLAHU AKBAR!_ wukar hannun daya yajanyo
ya aje kan Shi akasa gabadai sauran sukayo kan
Shi. Firgigit ya farka daga baccin Shi shiru yayi
yana nazarin wan nan wani irin mafarki ne idan
waziri yamutu ay banida sauran gata anan.
Addua yayi yaje yadauro al wala yatada Sallah
asubah, Jin hayaniya tayi yawa shi fitowa yana
tambayar ko lfy? Deeni ne yace dallah share
mutua ce akayi, da dan tsoro yace who naga ko
ajikinka? Deeni yace tsohon wazirin SARKI Ne,
sadauki yace wottttttt...... dakarfin sa, Deeni
yajuyo yana kallon Shi da tuhuma irin wannan
razana kamar yasan Shi neeeee. Part 43 Shiru
yarasa meke masa Dadi a Duniya, yanxu Dagaske
ne Sun kashe wazirin sarki ya salam Ina zan
nemo taimako wazai karamun kaimi akan Abunda
nake, tausayin kanshi yake yana maida nunfashi,
Wayar Shi tasoma ruri bai kulaba bare nasaka ran
zai daga, wayar tacigaba da ring, akaro na uku
yadaga tareda yin tsawa wai wayene, shiru akayi
yasake tambaya a kufule ' kuka ne sosai yazo
mata dakyar ta iya saita muryar tace barka da
wuni Bansan ranka ba Dadi ba ay da bazan
kiraka ba, tana Kai nan ta tsinke wayar, shiru
yana nazarin voice din. rudewa yayi lokacin daya
ga name din wifey dinshi kan wayar, dasauri yayi
dialling number din Amma har ta kashe yayi kira
yafi nawa Amma wayar off tsabar haushi yabuga
wayar a bango seda tayi dai-dai Ajlal kuwa Kuka
tacigaba dayi tunani ba Wanda baizo mata Ba.
_Ajlah sadauki yakamata kajanye zancen jayayya
damu domin kuwa gab kake daka rasa kowa naka
ciki kuwa Harda iyayenka_ SADAUKI da ranshi
yaga ma baci yace kayi karya wlh ba abunda yafi
karfin ALLAH da sannu zanyi galaba akanku.....
shiru yayi ganin an nuno masa barrister Ga shi
adaure bai iya motsi dayan dodon yasanya wuka
yacire masa kai kafun sadauki yayi wani yunkuri
tuni har Sun kasheshi, center table yajanyo ya
kwadawa dayan yasa kafa yatake haka yacigaba
da fafatawa dasu daga karshe dai suka bace
masa yafadi kasa yana maida nunfashi, Allah
yasa Abunda suka nuna mun ba gaskiya bane, su
goma ne yakashe uku saura bakwai, Tin safe
yagama shirinsa yawuce hotel dinda suka kama
shida barrister, mamaki yayi ganin ganbun abude
a hankali yashiga tareda yin sallama ba'a
amsaba yashiga ciki tareda cire takalminsa kan
gado yasa mesa alamun bacci yake sadauki yayi
murmushi lallai Dadi yamaka yawa bacci yanxu
har kusan 10:00am, Dan bubbugashi yayi kozai
tashi Amma shiru yacigaba da kiran sunan Shi
akufule ya yaye bargon wuyanshi yasunkuya
baya, sadauki yadaka uwar kara Nooo, plss
katashi barrister kai kadai karagemun Kuka yake
sosai tamkar karamun yaro seda yayi Mai isar shi
Sannan yadago lion eye's dinshi yace Dan
kutumar ubanku kufito nace wlh yau duk saina
kasheku, dariya kakeji ta ko Ina tana tashi...
_Hii...... Sadauki Dama mungaya maka bazaka ja
damu ba hhhhhhh_ Sadauki yadauki cup din glass
ya jefa a inda yake jiyo voice din na tashi, wani
ma'aikacin hotel dinne yazo yarike sadauki yana
lfy, sadauki yace Sun kasheshi wlh yamutu duba
kagani Dan Allah, mutumin yace subhanallah
kaddai mutuwar Dan uwanka ta zautar dakai,
Taro akayi sosai akan Shi, dakyar ya saita kanshi
yadauko wayar barrister yakira families dinshi
yasanar dasu, kafun me hotel din tacika da
manyan mutane ciki Harda Mai martaba yaxo aka
dauki gawar Sadauki yace shima zai bisu Mai
martaba yace kayi hakuri ka ida aykin ladarka
kattabar nan da 3dyz kafito dashi, sadauki dai ya
amunce Dan dole kawai baya so yanunawa
ubanshi cikin had'arin dayake ciki, Rayuwar Shi
tadawo gwanin tausayi kullum tsoron Shi daya
kar akirashi ace mamanshi kokuma Mai martaba
yarasu, bacci kuwa yadena yi ALLAH kadai yake
kaiwa kukanshi akan abunda yake damunsa dikda
Ana kawo masa attack ta ko Ina. Bakaramar
wuya yaciba kafun yasamu shiga gurin kwance
yasamesa yana bacci a hankali yatada Shi yace
Baba katashi dare yayi Inyi sauri in koma, sarki
Abdul Azeez yatashi yana kallon Sadauki yadaga
kan Shi sama da alama addua yake Sadauki yace
Ameen yarabbi Baba, doya ce da kwai se Lemun
kawali daya da ruwan gora kullum yana cinye
abinci Amma Banda yau kadan yakutsire doyar ya
ajiye. Sadauki yace kaci mana Baba, yagirgiza
kan Shi, sadauki yace bakada lfy ne? Nanma
shiru bai amsa ba, sadauki yace meke damunka
Baba hawaye yagani na fita tagefen idon shi,
sadauki 'o God" Baba Karka sani kuka mana Ni
zan wuce Amma Dan Allah kaci abunci nan plsss,
har yajuya yaji ankira sunan Shi *Ajlah* sadauki
yajuyo jikinshi har rawa yake yagan Mai kiran Shi,
sarki Abdul Azeez yace meke damunka Dana
Naga damuwa dayawa tattare a fuskarka,
sadauki yayi Sororo yakasa magana, dakyar ya
furta cewa Dama Baba kana magana sarki
yajanyo hannun Sadauki yace inayi na Boye
hakan ne saboda nasan watarana zaimun rana
yanda zuciyata ta bushe Ni kaina banyi zaton Zan
iya Buda baki har wata kalma tafito Min abaki
ba' Amma yanzu gaya mun Abunda ke damunka,
sadauki yace no Baba bakomai bana jin dadi ne,
sarki yace Wanda bai Bai Saba karya ba idan yayi
Ana saurin ganewa, Ajlah A'iya shekaruna nakai
age dinda zan Shanye kowani bakin ciki ko bacin
rai, sadauki yayi gyaran murya yazayyane masa
komai, kuka yafashe dashi yace Ajlah kafita daga
rayuwata kobaka fitar dani ba inaji ajikina nakusa
mutua, bana son ka kara rasa wani naka akaina
karka saka rayuwanka a masifa, sadauki yace
wannan bazai yuba bazasu kashe bayin Allah
abanza ba dole suma zasu Dan dana Kuma
bi'iznillah Gobe zamu fita nida kai, yana Kai nan
yafita bai jira Mai zaice ba. Bakar wuya yasha
kafun yafita gidan seda yagyada karfi Sannan
yasamu damar shiga ciki, Acikin baccin Shi ne
aka nuno masa Mai martaba kwance baya motsi
dayan ganbun shi akasa, ihu yabuga tareda tashi
Zaune da karfi yana maida nunfashi sama-sama.
Part 44 Wayarshi yajawo yasaka kiran number
Mai martaba! A raunane mama tadaga wayar tace
Ajlal mahaifinka baya da lfy sosai, sadauki yace
meke damunsa Ne, mama tace zazzabi ne mai
tsanani Sekuma hannun sa daya kumbura bayan
lfy Lau muka kwana dashi, sadauki yace zanzo
yanzun nan. Mama tace no yafada min in gaya
maka Ko mutua yayi bai yarda kazo garin nan ba
batareda sarki Abdul Azeez ba, Sadauki yace
shikenan ya katse wayar dubi dubi yadinya yi ko
zasu fito masa Amma shiru, key's din Shi
yadauko yahada katuwar jaka da Kayan fada
yanufi dakin da SARKI Abdul Azeez yake, bai
tsaya wata-wata ba ya ballah ganbun da kafar
Shi yashiga ciki se kiran *ALLAHU AKBAR* yake
yana kaiwa yajanyo hannun shi batareda yamasa
magana ba, suna kaiwa kofa Sega Deeni yazo
yasa hannu biyu yatare kofa Sannan yayi
murmushin mugun ta yataba hannu _well done._
_good job_ sadauki ashe Dama kai mayau darine
Azzalimi na yarda dakai na aminta dakai na baka
amana Amma Ka cinye ashe Kai maha'inci ne,
tass ta tasss kakeji sadauki yadauke Shi da Mari
biyu masu rai da lfy, Deeni yace hey. Ni ka mara?
Sadauki yace an mareka Abunda yafi Mari
zanmaka yanzun nan u deserve everything. Deeni
yace wow kayi kokari dakake tunanin fidda
Wanda rayuwar shi batada amfani, wani Marin
sadauki yasake dauke Shi da shi. ar u out of your
mind? No wonder Babu zuciyar i mani a kirjinka,
Deeni yace kana kai kanka ga halaka ne bakasan
cewa am a ware 4wot u did - ba, sadauki yace
it's ur on cup, Just kabani hanya idan ba hakaba
na lafira ma zai fika jin dadi, Deeni yace we go
see nida kai wazaiyi winner, sadauki kam yagama
kuluwa yasa hannu yanadawa Deeni duka a baya
tuni suka fara fafatawa, ganin haka yasa sarki
Abdul Azeez komawa baya aguje yajanyo wata
kwalbar da akace ruhin dansa ne yafasa wani
razanannen ihu Deeni ya tabka Ganin lokaci guda
al'amurra zasu kwabe masa, sadauki da zuciyar
Shi takai karshe ga bacin rai dukan Deeni yake ta
ko ina seda yamasa liss Sannan yafara kokarin
fita agurin, wasu ruwa masu zafine suka dinga
fitowa kamar an huda ko ina, sadauki yadauke
sarki yamaida kan wani icce, bazai juri ruwan ba
yanda suke da zafi, sadauki kan shi dauriya yake,
Sunan Allah yake ambato Amma Ko alamar zai
bude baiyi ba, sarki Abdul Azeez yasauko kan
iccen dayake yarike ganbun yadubi sama yayi
wata Addua atake ganbun suka bude gabadai
suna fita Deeni na fitowa shima a wahale yake
yafara tirara tiraren da zai fiddo masa al'Janun
Shi da yake aiki dasu, Sarki Abdul Azeez yarike
kujera yana bin dakin da kallo Komai ba'a tab'aba
a dakin kuka ne yazo masa yana tuno rayuwar
shi abaya tabbas da haihuwar da irin nuradden
gwara rashin haihuwar, Da sanda suka fita sukaje
dakin Sadauki, jakarshi yadauko yakwashe kayan
shi Sannan yacanzawa sarki nasa suka fita '
katuwar mota yaja yafita gidan, gudu yake Kamar
zai tashi zama Deeni na fitowa yasame maman
Shi yana haki, momma asirinmu yatonu
mungama rayuwa Mai dadi, mama Sadauki
yadauke sarki Sun gudu, kyakkyawan Mari tabasa
kafara shaye- shaye ne kake fadan irin wannan
zancen taya Sadauki zai dauke sarki su gudu,
nida kai kadai muka San wannan zancen, se
alokacin ta lura cewa jini na zuba ajikinsa, Deeni
tafada a tsorace taya akayi haka kagaya mun
meke faruwa ne, timmm yafadi kasa somamme,
earpiece sadauki yasaka domin baya so sarki
yace masa yarage gudu, Sunkai wata playover ne
suka ha soldiers dayawa suna bincike motocin
Sadauki yacire no motanshi yasaka sarki onder
site din mota, yana Kai gurin su yace ya akayi,
card dinshi ya nuna musu tuni suka Sara masa
aka basa hanya yawuce, Deeni yayi wata da duk
wani Dan ta adda yatura pics din SADAUKI yace
da anganshi ya bada go a head a kashe Shi
tareda Wanda suke,, kofar wani Kauye ya hangi
kura na tashi kamar hanyar ba kyau, bai tsaya
wata-wata ba ya canza hanya ya yanki daji
nanma akwai dogarawa masu makamai sarki
yace mufito Ajlah, sadauki yace mufito ba sokake
su kashe mu,? SARKI yace mufito kawai akwai
mafita, sadauki yasharesa yacigaba da gudun Shi,
Katon lion ya Tare su Mai manyan fukafukai, wani
murmushi Naga yayi yafita batareda yaji me
sadauki zaice ba, suna hada ido da sarki Sega
lion din yaduka, sarki yayiwa Sadauki nuni da
hannu kan yafito waje, bamusu yafito, sarki yarika
hannun shi suka hau lion din tuni yatashi dasu
sama.... dai dai nan motar su takama da wuta.
Part 45 Bai tsaya ko ina dasu ba se gate din
gidansu Ajlah yaduka suka sauka ' dasauri yabar
gurin, sadauki yace Amma Baba kana tsafi ne?
Sarki yayi murmushi yace no yanzu Ba lokacin
wannan zancen bane, basu tsaya ko ina ba se
fadar sarki anyi sa'a bakowa a gurin daga mama
da Dan tanin, sadauki yasamu guri yazauna sarki
ma yazauna, mama tace marhaban-marhaban
sannunku da zuwa, Dan tanin tashi ka kawo
musu abun tabawa, Mai martaba ne yafito daga
wanka yaji sautin muryar Ajlah dasauri yasaka
Kayan Shi yafito, yarungume Dan nasa yana
hamdala, yadubi sarki Abdul Azeez yabasa hannu
suka gaisa yamasa sannu da jiki. Abunci sukaci
Sannan Mai martaba yaso jin labarin yadda akayi
anan sadauki ya warware musu komai, mama
tayi matukar tsorata da jin wannan labarin, mai
martaba yace wato nima sun so suka sheni
Amma kwanana suna gaba Allah yakara kiyaye
mu, abunda nakeso yanzu kowannenku yakama
bakinsa kar kutaba nuna cewa angan sarki zamu
kira family doctor yaduba Shi yamasa text
Sannan acigaba da bashi kulawa har yasamu
lafiya Sannan afara zancen komawarshi garin su,
sarki Abdul Azeez yace ay nikam nayafe sarauta
kowacce iri baxan iya komawa kujerata ba, mai
martaba yace ina fah mutanen gari suna kewarka
garinka na cikin wani hali nuradden bai zama d'a
ba dole Ka koma kasaita garinka. Mama
takurawa sadauki ido daya rame yayi baki kamar
bashiba, Mai martaba yacigaba da cewa kaikuma
Ajlah idan ka huta zuwa kwana biyu ka koma
inda iyalinka idan ka karkare exam dinka kudawo
tare gidanka iz ready. Toh angode yafada yatashi
yawuce side dinshi angyara shi tsaf tamkar yana
ciki wanka yayi yadade yana wanka Sannan yafito
domin Rama sallolin da ake binsa abunci kala-
kala mama tahada masa kadan yaci saboda
yanda yake jin zazzabi, Daki babba aka ware ma
sarki Abdul Azeez angyara sosai Komai akwai ciki
na bukata. Likitan daya Duba Shi yace akwai
malaria ' ulcer dakuma tension ahankali zai warke
idan yana cin abinci da magani Sadauki kwance
yarasa meke masa Dadi yajanyo wayar Shi
yasaka kiran wata number danaga anyi saved da
wifey baiyi tsammanin Zata shiga ba kawai dai
yakira ne. Ga mamakinsa seyaji tana ring, dai dai
wannan lokacin Ajlal ta kunna wayar, dasauri
tadaga wayar tana hello... shiru sann yace dama
wayar na aiki Amma ko nemana bakiyi, Aljal tayi
ajiyar zuciya yakake? Lfy Lau yabata amsa a
month dinnan Nake son aurena dake yakasance
Ina so Dana koma Egypt gobe Zan saki matata
koba Komai namata Abunda bazata manta dani
ba cos Dan na nemo mata mahaifinta yanzu haka
yana gun Mai martaba Ana treating dinshi, da
karfi tace wot? Angansa, sadauki yace Waye
kinsan menake magana ne? Ajlal tace no no
bakomai se anjima ta tsinke wayar..... murmushi
yayi yace nafara kama ki, Karfe 6 na yamma jirgin
Shi yasauka, Baishigo gidan ba Se 9 Zaune take
kan 3star tana game dawaya dakin se kamshi
yake kamshin girki Dana tiraren ta, sallama yayi
dasauri ta yadda wayar ta tazo ta rungume sa
oyoyo oyoyo, sadauki yasaki baki yana kallonta,
jekadiya ce tafito tana masa sannu da zuwa. Ta
kalli Aljal tace to ay seki Basra yahuta tukun ko a
haka ake tarbon mijin duk zumudinki yadawo,
sadauki yace dama kunsan Zan dawo ne yau?
Jekadiya tace nidai gurin Ajlal naji, sadauki
yakalleta yace Gud aikin na kyau, Ajlal tadan
Hararesa tace lfy dai wannan kallon, sadauki yace
a hana mutum yakalle wifey dinshi, Ajlal tace
sekuma Kane meta tana Kai nan tawuce dakinta
Wanka yayi yacanza kaya bai fito ba se 10:30 ya
hau dining yayi saving kanshi stick meet tareda
honeydew peach color, seda yagama Sannan
tafito rikeda wani English novel *no love*
Ahankali yace Ajlal zonan, tadago sleeping eye's
dinta ta kallesa. Cewa nayi kizo ba kitsareni da
ido ba, Aljal ta gwaguda masa sann ta ajiye buk
dinta tazo, kujera yanuna mata data zauna. Yace
ke haka ake tarbon miji kinbarni da yunwa bakizo
kin tayani wanka ba bare kimun tausa Ko insamu
Inyi bacci , ba tambayar ya hanya bare kitambayi
dangina da naki kinsan Kuma inda naje, Ajlal tace
Toni ay kace ba kasona Kuma ba matar ce niba
kaje wifey dinka tamaka duka wannan, sadauki
yace haka kika ce koh? Tace eh, sadauki yace
dan matso Kiga! Ajlal ta zunbure baki Sannan
takarasa idonta yake kallo sosai yana murmushi
Ajlal tayi saurin kauda kanta yace kidena juyawa
nariga da nagama confirming Komai, Ajlal taware
ido miye ne? Sadauki yace nothing ba dole
kijiba... Seda safe tafada tareda shigewa dakinta,
sadauki yace zaki gane dani kike zancen,
kwanciyarta keda wuya yakirata tana murmushi
tadaga wayar, sadauki yace ykk my, tace fine nd
you? Same here yabata amsa ' kinsan me? Tace
no, Nagama shirya mana Komai da yanda zan
tunkari Mai martaba Babu wani sauran matsala
yanzu haka narubuta takarda saki uku ne aciki Ko
safe bazata kai dq igiyar aurena ba yanzu Zan
kau mata idan muka gama waya, Tuni hanjin
cikin Ajlal suka duri ruwa jikinta yasoma Bari tace
Amma Amma Amma dai daka... Sekuma tayi
shiru, dariya mai karfi tazowa Sadauki ya tsinke
wayar, yadauko biro da paper yarubuta ya nufi
dakinta, seda cikinta ya murda Jin anbude ganbu
tuni tafara bacci harda Su minsharin karya,
sadauki yayi murmushi yace kitashi fah nasan
bakiyi bacci ba yanxu naji motsinki, Ajlal tace Ni
komenene kabari se Gobe baccin na damuna
sadauki yace nikuma yanzu nake so dole kitashi
ko na tadaki da kai na Dole badan tasoba ta
tashi Zaune yamika mata takarda ungo wannan
Gobe zaki koma nigeria abbanki nanan yadawo
yakamata kugaisa nagama hada komai akan
tafiyar yana Kai nan yafice harya kai kofa yaji
tamkar sautin kukanta yace lfy dai ko? Ajlal tace
miye acikin takarda ne? Sadauki yace kibuda
kigani, Ajlal tace wlh bazan Buda ba ' sadauki
yace dama kin bude abunda yake ciki yanada
amfani sosai agareki, Ajlal tace Dan Allah ka karbi
abunka, sadauki yafita yarufo mata kofa yashige
dakin Shi yana dariya yasha baccinsa lfy Lau mai
dadi sabanin Ajlal data kasa bacci se Kuka da
adduar Allah yasa saki daya ne duk yanda taso
yadaure takaranta takasa seta fara warware wa
tafasa. Part 46 Dakyar tafa safiya saboda kukan
da ta kwana yi yasaka ta tashi da ciyon Kai,
saboda haka bata fito ba sebayan data gama
sallar asubah sann bacci yadauketa. Jekadiya taji
shiru ta Dan leko ta, kan gado tasameta
kudundume cikin bargo dasauri ta karasa tace lfy
yar nan? Ajlal tace kaina keciyo ina Ganin jiri,
jekadiya tace ayya sannu kidaure kitashi kiyi
wanka idan kikayi breakfast Seki sha magani.
Dakanta taha damata ruwan wanka bayan tafito
tadauko wata gown green tasaka komai bata
shafa ba tafito falo tahaye kujera rayuwarta ba
dadi. tana mai cike da nadamar Abunda ta aikata,
jekadiya ce takatse mata tunani data kawo mata
breakfast dinta tareda *Panadol extra* Kamar mai
cin kanshi haka take cin Dan kalin, daga bayama
ta turesa tadauko maganin ta ballah biyu Zata
sha dai dai nan Ajlah yafito yana gyara rigarsa
yace yauwa in kin shirya kifito ina jiranki waje,
Ajlal tayi rau da ido ban da lfy bazan iya fitaba,
sadauki yajuyo yace meke damunki ne, Ajlal tace
nima bansaniba, Sadauki yace baki karanta sakon
dake cikin takardar dana baki ba, Ajlal tace ehh Ni
bazan duba ba. Sadauki yace ollryt Ni zan wuce
skull inada exam duk randa kika karanta kyasanar
dani Naga alamar bakya murna da dawowan
Abbanki yana Kai nan yawuce yabarta fuska tab
da hawaye. Alhamdulillah exam tayi sauki ba'a
yadda ake zato ba fuskarshi dauke da murmushi
yafito yazauna kan wata kujera yana hutawa,
kamar daga sama yaji anyi hugging dinshi tareda
basa kiss a wuya, dasaurin Shi yajuyo Dan yaga
waye, ido yaware Ganin nobia atare dashi hi... you
I'm mizz... yhu, sadauki yace thanks yajuya baya
a hankali yajuyo dashi hi.. man wts wrong with
you... sadauki yakalleta yace nothing. Nobia tace
no fah did I change or did you just stop loving me
'... Sadauki yace yuppie I'm married fah just
leave me alone! Nobia tarike zuciya no no no Ajlal
we do not start by now, sadauki yatabe baki I so
much love my wife so you should leave for sure,
Nobia i taci kwalarshi tace how comes I can't
without you plss don't judge me, Sadauki ya Mike
yabarta gurin, ita Kuma takuduri niyyar seta ga
bayan matarshi kowaye ita' Koda yashiga gidan
bakowa a falo se tv dayake kunne yazauna yana
kwalawa jekadiya kira ' da gudu tazo tana masa
sannu da zuwa ranka yadade ' Ina matar gidan
ne? Jekadiya tace to wlh ranka yadade yau dai
nakasa gane kanta se Kuka take Kuma tace kanta
na ciyo da alama akwai Abunda keda munta yaka
mata ka bincika hakan, sadauki yace ehh haka
za'ayi but kifara kawo mun abunci bana iya
hawan table na gaji, Dan bun shinkafa da miyar
tarugu akayi yaji kayan lambu se zobo, sadauki
yaci sosai sann yaje dakin Shi yayi wanka
yacanza shiga, kwance yasameta da alama ba
bacci take ba Amma batasan da zuwan Shiba
tana kallon sama tana hawaye sadauki yayi
gyaran murya yace, ke ance bakida lfy ko muje
asibiti ne? Ajlal ta dago red eye's dinta ta kallesa
tace no ba inda zani, sadauki yace tokuma seki
cigaba da zama da ciyo hakan bazai Yuba, Ajlal
ta kallesa ta watsa masa harara tace aranta naji
wani malami yace idan aka rubuta saki akabawa
mace matsawar bata karanta ba bata saku ba
Dan haka har Abada bazan Buda ba, sadauki yace
mekike cewa ne? Ajlal tace Ni bance komi ba,
azuci take zancen Amma yajiyo komai datake
cewa, yace ok kinsha magani ne? Ajlal tace na
sha Ni Ka kyaleni kawai, sadauki yace taya zan
bar yar mutane ba lfy kokuma sokike Allah
yakamani da hakkin ki, inaga ma yau dakina zaki
kwana Dan Ina tsoron barin ki anan kedaya kar
ciyon yamiki yawa acikin dare baki tareda kowa,
Bata kawo komi ba saboda haka tabisa Dama
tana Jin alamar zazzabi jikinta, gado ta haye can
karshe tayi Addu'a tafara bacci, sadauki kuwa
system dinshi yadauko yana wani ayki bai gama
se kusan 11 alokacin baccinta har yayi nisa, a
hankali yake kiran sunanta dakyar take iya bude
ido ta kallesa, yace kitashi kiyi alwala sann ki
kwanta Shi Isa dayawan mata kuke mugayen
mafarkai alwala lokacin shiga bacci nada matukar
fa'Ida dole badan tasoba ta tashi tayi alwala
Zata hau gado yace no mezai hana kiyi nafila ko
biyu ce tinda kin Riga kin tashi, Aljal tadubesa
kamar zatayi kuka. Sadauki yayi murmushi yace
yihakuri yar mama plss kizo kiyi bara na tayaki,
bawani dogon musu takura hijabinta tabisa Sallah
raka'a bitu sukayi Sannan suka sallame Addua
yamata sosai bayan yadafa kan ta sann yace taje
tayi kwanciyar ta Shikuma yaci gaba da sallan
Shi bai iya Bari ba seda yaji bacci nason fin
karfinshi. Sann yazura jallabiyar Shi yayi light off
ya haye gado, yana karanto adduar bacci, seda
yakara tofeta da Addua Sannan ya kwanta. Part
47 Ihu tabuga sakamakon jin hannun shi a rigarta
Ajlah miye haka ne rape Dina zakayi? Sadauki
yace Koma mene kibada hankalin ki kawai basai
anjimu ba, Ajlal tace bayan ka sake ni zaka bijiro
mun da wannan cutar meyasa baka nemeniba
randa nake halak dinka, sadauki yace ok Dama
kinsan na sakeki kika biyoni dakina ke kanki baki
yarda da sakin bane Kuma har yanxu inada
tabbcin baki karanta ba. Ajlal tace bazan karanta
ba ina jiran lokacin dazan karanta ne, sadauki
yace kinyi a banza yacigaba da Abunda yake...
daga Shi har ita sunci wuya dasafe dakyar yake
iya tashi yayi wanka yayi sallah Ajlal kuwa se
alokacin tasamu bacci kuka sosai ta kwana tana
yimasa ' lallashin duniya taki shiru gawani
zazzabi daya rufeta shikanshi dauriya yake Amma
yaji jiki shidinma zazzabin yakeji, Karfe 8 yakara
tadata kunyarshi takeji sosai duk tsiwarta bakinta
ya mutu, dakan shi ya hada mata ruwan wanka
masu zafi bayan yagasata acikin ruwan dettol ihu
sosai take tana kiran ummy, Bayan tagama sallah
tajanyo bargo tarufa dashi, jin sadauki acikin
bargon ta kwala ihu atake ya danne mata baki ke
miye haka ana jinki fah, Ajlal tace to katashi daga
nan mana, sadauki yace nima bargon nake so
sanyi nakeyi, a haka suka cigaba da bacci
yamatseta sosai ajikinsa se 10 itace tafara
motsawa tana kallon yanda yarungume ta tayi
murmushi tace mijinah har aljannah insha Allah,
kallon shi take sosai tana yaba kyan fuskar shi,
hannu takai tana taba sajenshi, sadauki yace irin
wannan abun haka ay seki saka nadau ko wifey
dina ce dake sona, dasauri ta janye hannunta
Dama katashi. Sadauki yace haka ake gaida miji
gidanku, Ajlal ta hararesa Ni ban iyaba, sadauki
yace ok Ni zan koya miki yanzu kokarin mikewa
yake Da Han zaginta ta gudu kafun takai kofa
yarufe ganbun da remote, Ajlal tajuyo Kamar
zatayi kuka. Hannunta biyu yaware ya danne su
akan ganbu yakura mata ido yana tuno randa tayi
saving din shi da lokacin datake cewa ya aureta,
kiss yakai mata a lips atake kafafunta suka kasa
daukarta yabi wuyanta da kiss lokacin dayazo
gun rigarta dasauri tayi baya kamar Zata fadi
yace kinga yanda couple suke morning, Ajlal tace
Ni bana son irin wannan abun kaje kayiwa wifey
dinka. Sadauki yace ay tazo hannu wifey din
Daga ranar bata kara yadda da kwana dakinshi
ba dawuri take saka key akofarta shima kuwa
kyaleta kawai yake tinda yanda wani key din a
hannun Shi yasan meyasa take kwanciya dawuri,
Nobia Zaune tagama hada duk wani sharri dazata
kullawa Aljal tashirya balaifi shigar tarufe
tsiraicinta tanufi gidan Sadauki a dai dai lokacin
data San yana exam hall, Jekadiya tasama tace
hey... jekadiya tace Ina nasan wannan yaren bara
nakira Ajlal tazo, Ajlal tafito sanye da Riga da
wando red nd white tayi kyau sosai, nobia tabita
da kallo kishi Kamar zai kashe ta, Ajlal kuwa
tagane kowaye ita saboda haka tazanyo wayarta
tana soyyayyar ta da sadauki yana my wifey kina
lfy, nobia takara fusata ta ture tiren da aka kawo
mata abinci ta kwace wayar Aljal, ar u mad Aljal
ta watsa mata harara atake nobia tajanyo iron ta
kwada mata aciki wani irin ihu tayi taxube kasa
tana gurje -gurje, jekadiya tafito aguje dai dai
lokacin data fiddo acid Zata watsawa Aljal Wadda
take kwance bata motsin komai se jini dayake bin
kafafunta, jekadiya na Ganin haka tajanyo kujerar
dining ta watsawa nobia atake acid din yazube
kan kafar jekadiya duk atare suka fadi suna ihu.
Part 48 Sadauki dayake jin Abunda ke faruwa
yayi jifa da wayar Shi ya bar exam hall din, tuki
yake har baima san yanda yakai gidan ba Allah
kadai yakai shi lfy, uku-uku yake taka step din
akofar shiga ne yahadu da nobia zata fito se
tangadi take, sadauki yacakumi wayanta hey..
you wot did you do for her, Nobia tayi tsaki I
could kill cos of you but I did not hurt her 2much,
Sadauki ya wanketa da mari mekike fada ne haka
iye seda yaga bata motsi Sannan yabi ta kan
matarshi kwance yasa meta jini na zuba a
kafafunta ya salam ya furta duk ya rude, idon shi
yakai kan glob din acid yaware ido se alokacin ya
lura jekadiya da kafarta ta sabule, sauka yayi
aguje kozai samu Nobia yakara kashe ta acewar
shi amma bai same taba, Nobia kuwa taci ihu
amma bamai jinta bare yakawo Mata doki saboda
haka yana sakinta ta tattare kominta tabar gurin,
kasa ya sauko yasamu wani ma'aikacin gurin
yamasa bayani shine ya tai maka aka sakasu
mota sadauki yakaisu asibiti, Emergency wall
akayi da Ajlal, jekadiya kuwa aka mata dressing
kafar Dama ba sosai taji ciyo ba Amma kafar ya
soma lalacewa kozai warke bazata koma dai dai
ba, sunfi karfin awa daya sann suka fito suna
tambayar Sadauki ko shine mijin Ajlal sadauki
yace eh, likitan yace kasameni office, sadauki
yabi bayansa bayan yazauna ne likitan ke gaya
masa cewa cikin dake jikin matarka ne yasamu
matsala dole muka fitar dashi yanzu zamu mata
wankin Mara idan Ka amunce saboda gudun
wasu matsalolin, sadauki yashare wani gumi
daya keto masa Dama ciki ne da ita to kwana
nawa, doctor yace kodai baka bukatar hakan?
Sadauki yace no Ina tunani ne bansan tanada ciki
ba, doctor yace yes bazaka saniba na 3weeks ne,
sadauki yace ollryt yasaka hannu aka wuce da
ita, Tunani yake Ina zai kara ganin Nobia ya
hallakata yamata raunin da ba mutum dinda
zaiso ya kalleta, hannu ya dunkule ya daki kujera,
Jim kadan suka fito da ita aka saka mata drip
dole zatayi ko kwana biyu ne yanda jinin yazuba
a jikinta dole tana bukatar Abunda zai dawo
dashi, Gida ya koma ya tube yashiga gyaran
gurin bayan yagama yayi wanka yasake fita seda
yamusu take away Sannan yanufi asibitin, kwance
yasameta se bacci atake takara wani irin fari
tamasa kyau shikam, a ahankali tafara motsawa
tana bude ido tana lumshewa, u'nn.... um.. em..
ah.. Ajlah kazo dan Allah kazo in gaya maka nice
wifey dinka karka sakeni zan haifa maka twins
masu kyau masu kama da kai, murmushi yayi
yariko hannunta yace bude idonki da kyau Ajlal
nasan komai nagane komai daga randa Zan bar
kasar nan lokacin Dana kalli idonki na biyu
lokacin Dana kurawa fuskarki ido a cikin pics
dinki dasuke gidanku last shine shekaranjiya Dana
dawo, Ajlal tace u'unn... Ni ka kyaleni ba yau
kasa ba min gizo ba. Sadauki yace ninefa kibude
eye's dinki, Juyawa tayi tacigaba da baccinta,
sadauki yatashi yashiga dakin jekadiya yagaidata
yabata abunci yakoma gurin Aljal lokacin harta
tashi zaune tana tariyo abunda yafaru da ita,
sadauki yace sannu yajikin, Ajlal tace dasauki
meya sameni ne sadauki yace bayan zuba kije kiyi
wanka kiyi brush kizo kici abunci nasan kina jin
yunwa, bamuda ta taje toilet tayi wanka yamika
mata kayanta tasaka, yazuba mata abincin da
kanshi yake bata harta koshi ya lura da yanda
take cije lebe yace kodai kina jin wani abu ne?
Ajlal tace marana keciyo Sadauki yace sannu
Allah yabaki lfy ki kwanta kinji kwantawa tayi
sedai cikin nakara yimata ciyo tarike Shi gam
ganin haka yasa sadauki fita yazo tareda doctor
allurar bacci aka mata bayan tasha magani,
Kusan kwananta biyar Sannan aka sallameta
jekadiya kam kafa se godiya taki mikewa sosai
shiri yake sosai zai Koma Nigeria, tinda yagama
exam dinshi, Aljal ya kirata, ta Dago tana kallon
shi yace meyasa baki karanta sakon Dana baki
ba, gabanta yayi mugun bugawa yace jeki dauko
mun kayana jiki ba kwari ta dauko masa yace
zauna, bayan ta zauna yace bude ki karanta, Ajlal
tace Dan Allah katsaya in maka bayani Ni bazan
bude ba, sadauki yace kinyi laifi ne kike kuka
haka, Ajlal ta gyada kai no, sadauki yace toh
maza bude ki karanta, jikinta se Bari yake haka ta
daure ta bude dasauri ta runtse idonta taki kallon
paper din, sadauki yace ban son wulakanci fah ki
karanta yanzu nace, idonta taf da hawaye ta bude
tana kallon shi yace bani zaki kallah ba takarda,
Ajlal takara langabe Kai plsss, sadauki yace ollryt
Zan fada miki Da baki Na Kuma sau uku Zan fada
tinda bazaka duba ba, dasauri tafara karantawa,
abunda tagani yayi matukar bata tsoro tarasa
metake feeling dadi mamaki kunya bawanda bai
ziyarcetaba. Da gudu taje tafada kanshi tayi
hugging dinshi kiss take basa ko ina har seda ya
riketa yace hey.... Stop Karki sakani wani yanayin
kara kankamesa tayi shima din yariketa, Ajlal irin
wannan hugging da kiss zakisa in manta Sunana
fah, Ajlal kam kasa magana tayi, a hankali ya
dago ta yace Ke wannan murnar tayi yawa fa say
something mana, Ajlal tace nakasa ne, shine
kaketa wahaldani tinda kabani takardar nan
nakasa bacci inata addua Allah yasa saki daya
ne, sadauki yace aww bake kikace askance
amarya ba aureki Ajlal tace ni kabari banso,
sadauki yace ni kikafi wahalsuwa wlh kusan
shekara ina fama da sonki Amma baki taba nuna
kece ba kinsa Ina takuraki bisa rashin sani, kina
mun rowar voice dinki dukda kina sona why Ajlal
Ajlal tace Ni abar zancen kawai, sadauki yace toh
miye gorona, Ajlal tadago sexy eye's dinta tace
night, sadauki ya ware ido Dagaske kike? Ajlal
tace eh, tareda sunna kanta cikin jikinshi. Part 49
Wanka tafito tana shafa Mai Sega Ajlah yashigo
bayaji motsinsaba sejin tayi anyi hugging dinta ta
tabaya ihu tayi dasauri yajuyo da ita ke nine fah,
Ajlal tasauke ajiyar zuciya ai Seka tsoratani ban
fa ganja ba, sadauki yace kawo na shafa miki oile
din bamusu ta mika masa yadebo kadan yagurza
yafara shafawa fuskarta a hankali yake bin ko ina
yana shafawa yagangaro a wuyanta zuwa kirjinta
dasauri tarike masa hannu kabari mana, sadauki
yace Mena miki Ne, yacigaba da shafa mata a
hannu yanemi warware towel dinta ne tabuga
kara, sadauki yasaki baki yana kallon ta kekam
sekace jaririya komai sekin mun ihu sekace Ana
yankaki Aljal tace to kadena mun iskanci mana
zaka mun tsirara Ga hasken wuta bakyau hakan,
sadauki ohh.. kice in yi light off kawai zanfi
ganewa, Ajlal tace Ni kafita kawai nagode Zan
karasa dakai na, sadauki yace aikuwa baki isaba
dakaina Zan saka miki tufafi Kuka tafara mishi
tana buga kafa Allah ban SO kayi tafiyar ka
nagode, bai saurare taba yakashe hasken dakin
yakarasa cire towel din seda yabi ko ina ajikinta
ya shafeshi da Mai Sannan yajawo mata wata
rigar bacci purple Mai kyau yasaka mata ' se
tunzure baki take tana wasu magana aciki ciki,
sadauki yace zagina kike koh, Ajlal ta ware ido
haba dai yazan zageka ne? Sadauki yace to
mekike cewa ne, Ajlal ta kafashe da ido batace
Komai ba, sadauki yace yakina kallo na haka
inafa Ganin ki, tafadawa tayi kan gado tana
dariya yabita. Cak yadauketa zuwa dakinshi ya
direta kan gado yashige toilet yayi wanka sann
yayi sallan isha'i coffee yasha yadan duba
system dinshi, Ajlal yasoma kiranta Amma hartayi
bacci, Addua yatofesu dashi Sannan yamusu rufa
da blanket, Ahankali yasoma lalubota yana
kokarin warware kullin rigar, firgigit tafarka Zata
saka masa ihu yarufe mata baki na nasa, dukan
Shi tasoma yi Amma ko jin ta baiyi seda yagaji
Dan kanshi yasaurara mata, Ajlal ke kikace zaki
bani goro a night Amma yanzu kina guduna, Ajlal
tace ni bana son irin abunnan dakake mun
sadauki yace bakya so koh? tace ehh! Sadauki
yace ok kiyi hakuri kiyi kwanciyar ki insha Allah
bazan Kara tabaki ba, yana Kai nan yasauka kan
gadon yajawo system dinshi yana dubawa, kusan
minti ashirin Aljal takira sa Ajlah! Ina jinki yabata
amsa, Ajlal tace bazakayi bacci ba, sadauki yace
ehh bana bukar baccin, Ajlal tace kodai na bata
maka rai ne, sadauki yayi murmushi Mai ciyo
yace ki kwatanta kigani, Ajlal tace kayi hakuri Dan
Allah, sadauki yace da ban hakura bazaki ganni
ba, Tadade tana tunanin mezata masa Sannan
daga baya ta yanke shawara tasauko kan gadon
tarungumesa ta baya, sadauki kam murmushi
yayi yarike mata hannu menene yakamata kiyi
bacci fah, Ajlal tace ni bazan iyaba kaima kazo
mu Kwan ta tare, sadauki yace no baxan iyaba ne
indai muna Tare dole Zan tabaki kinga kuma kina
cutuwa da haksn shi isa gwara in dawo nan
kawai baccin ba yafitar mun arai, atake tafashe
masa da kuka, God! Yafada tareda dafe kan shi
Mena miki Ne Dan Allah, batace Komai ba
tacigaba da kukan juyo da ita yayi yana lallashin
ta, dakyar tayi shiru sewani ajiyar zuciya take,
shiruuu yama dauka tayi bacci, can tace Ajlah,
sadauki yace aww.. wai bakiyi bacci bane Aljal
tace eh Dan Allah Kayi hakuri mukoma kan bed
insha Allah wannan karon bazan maka gardama
ba, sadauki no bazan takuraki ba na hakura
kawai, Ajlal ta langabe kai plsss naaa! Sadauki
yace are u sure ban takuraki ba? Ajlal tace eh,
cak yadauketa suka koma bed, yacire mata rigar
sewani kare kirjinta take da hannuwanta, sadauki
yayi murmushi Zan cire wannan kunyar taki tana
cutar dani fah, soyyayya suka sha bata wasa ba,
sadauki ya gamsu sosai, Ajlal tanuna masa
tsantsar so jinta yake tamkar wani bangare na
jikin sa Wanda bazai iya rayuwa babu Shiba..
2dyz suka shirya domin komawa Nigeria,
Alhambra jekadiya anfara samun lfy sedai da
sanda tace amfani, Shiga sukayi iri daya, Riga da
wanda black se jacket dasuka Dora sama fara
Aljal tasaka farar hula tazubo gashinta har baya,
sadauki kuwa yakara da karamun glass rike yake
Da hannun ta jekadiya na bayansu cike take da
murnar Ganin sun daidaita kansu, mama zataji
Dadin wannan zuwan, da magrib suka iso Nigeria
mota yakaisu Sabon gidansu yace musu se Gobe
zasu Je gida yana son yamusu surprise ne, Tin
safe tagama hada musu abun karyawa takoma
tayi wata shiga cikin shards gizna green Mai kyau
da ita tayi simple Make up tafito nan suka hade
da sadauki taduka tana masa yagajiya dukawa
yayi yadagota no bana son irin wannan gaisuwar
kinga wadda nakeso dagowar dazatayi yahada
bakin Shi danata, haka tashiga basa martani seda
suka gaji Dan kansu Sannan ya saketa dagudu ta
juya zata tsere yakamota ya matseta gam
ajikinshi, Ajlal idan munje gida plss Karki gayawa
mama halin da kika shiga jekadiya ma munyi da
ita kan tace ruwan zafi ya konata, Ajlal tace toh
yayi yanzu muje na shirya, sadauki se dare fah
zamuje, Ajlal tajuyo tana shirin bata fuska ya
lakaci hancinta I'm joke muje kekawai nake jira.
Part 50 Zaune take tana cin salad sejin tayi anyi
hugging dinta ta baya mama na I really miz u,
mama tace woww Ajlal kece shine tafiyar ba
announcement bare a hada muku liyafa , Ajlal
tace surprise ne momma . Se alokacin sadauki
yashigo yace kekuma daga tsayar da Mota seki
gudu baki ma tayani daukar sauran kaya ke wai
yar mama koh? Ajlal ta langabe kai eh mana,
mama kam se binsu take da ido tana son gane ko
dai sun shirya ne, Abinci suke ci kala-kala daga
bisani ta nufi side din shi tayi wanka ta canza
kaya seda tagama shiri tsab sannan sadauki
yashigo woww kin ganki kuwa, cak ya dagata
yana yawo da ita, Ajlal se dukan Shi take ' shima
dai wankan yayi yajata sukaje gurin Mai martaba,
Ajlal se dube dube take duk ta kagu taga abbanta,
Mai martaba yace yakoma garinsu, Ajlal tayi rau
da ido tana kallon Sadauki da tuhuma Sadauki ya
kwashe da dariya Karki mana kuka fah. yana
fitowa yanzu, Ummm.... sukaji anyi gyaran murya
dasauri Ajlal tafada kanshi takasa furta kalma ko
daya se kuka take shidinma kukan yake sundau
wani lokaci a hakan kafun daga bisani yazaunar
da ita yana lallashin ta, dakyar tayi shiru tana
maida nunfashi Ajlah sewani binta yake Da kallon
soyyayya, Ajlal tace abba na Kayi baki ka rame
katafi kabar ni inata missing dinka, dago fuskarta
yayi yace kiyi hakuri 'yata nasan kinyi
maraicinmu nida.... kasa karasawa yayi yakashe
da Kuka tuni kukan yadawo mata sabo tafara
kiran ummy na, Mai martaba da Ajlah se kallon
su suke cike da tausayawa Babu Wanda yayi
yunkurin hanasu kukan, ☆☆☆ *masu
karatu*☆☆☆ kun manta Albina koh, Sanye cikin
Riga da skit da material tayi matukar kyau da
cikinta Wanda bazai wuce wata 6 ba, dakin
maman ta tawuce suka gaisa itada mijinta Aakil
Har gun mama suke dashi mama nata yaba irin
kyan da cikin yamata dakuma irin kulawar datake
ganin mijin nabawa Albina. Yanada kirki. Naman
kai Albina keci Sega Sadauki yashigo tareda Ajlal,
Ajlal taware ido lah Albina kece? Murmushi ta
sakar mata gabanta na cigaba da bugawa tin
bayan aurenta da Aakil bata kara saka Sadauki a
ido, ba, dakyar ta hado kalmar ina wuni Ajlah,
wata uwar harara ya manna Mata a duniya idan
kacire Deeni Babu Wanda sadauki yatsana sama
da Albina, Ajlal tace Ana gaidaka fah, tsawa
yadaka mata seda tadan firgita Sannan yamata
nuni da kofa ko baiyi magana ba tasan meyake
nufi, dole tafita badan ranta ya soba, gashi tana
son ganin mijin Albina, sadauki yakusa ciki se
wani dagawa yake Aakil yayi murmushi yabasa
hannu sugaisa sadauki ya buga tsaki yabar musu
gurin, jiki sanyaye suka bar gurin, fadar Mai
martaba suka dosa, bayan sun gaida shi yamusu
nasiha akan zaman aure, Aakil kuwa jinsa kawai
yake tinda yafito yau yake jin wani iri ba Dadi,
sallama yamasa yafice, fitar Shi keda wuya sarki
Abdul Azeez yafito, Albina tagai dashi cike da
girmamawa se mamakin take yadda suke kama
sosai da Ajlal. Mai martaba yakara yimasa
bayanin ta suka kara gaisawa, yace a kira mijin
sugaisa, Albina tajanyo wayarta takirashi tana
Sanadda Shi yazo yagaida abban Aljal, se cewa
yayi yadan fita nan ko yanxu zai baro gate din
yarasa meke masa Dadi, sarki yace bakomai idan
yazo daukanki ma gaisa, sakewa tayi sosai da
abban Aljal suna fira jefi-jefi yakan yi mata
nasiha akan rayuwata da zaman aure, wani jinsa
take yi tamkar babanta dakyar tabaro fadar Mai
martaba tare take da Ajlal wadda minti-minti taje
ganin Abban ta atare suka wuce side dinsu
Albina, maman Albina tayi matukar farin cikin
ganin su da Ajlal sewani nan nan take da ita
Harda kawo mata abinci kala- kala Albina kuwa
se tabe baki take Itakam kwadon zogale takeso
ko kuma funkasau ' maman tashiga kitchen ta
hada mata atake tafara murnar zataci funkasau
abunta, Aakil ne yazo yadaukanta tace suwuce
zasuyiwa mama sallama jiki ba kwari yabi bayan
ta sukayiwa mama sallama har sun fito mama
tasaka kiransu tace kutsaya Ajlal tabani sako
cewa idan kunzo inkirata taga Wanda yakasa
mijinta dukan su suka saka dariya, Albina takoma
ta zauna, mama tayiwa Ajlal waya, anyi sa'a
sadauki yafita da gudunta tashigo dakin har tana
tuntube, tana fadan Ina yake inga koyafi mijina da
aka ki Ajlah saboda shi, Albina tace Kai Aljal
kawai ALLAH yakaddaro ne mama Se dariya take,
Aakil kuwa kadan zuciyan Shi tafado Dan fargaba
dabara ta fado masa yasaka hulanshi yarufe
fuskarshi, Ajlal na zuwa tabata fuska, kinga ko
Albina mijinki namun rowar fuskar shi, Albina tace
Sekin biya zaki gani, Ajlal tace how much kudi
akwaisu daga one million zuwa 50 Zan biya
mama ta zaro ido lallai Ajlal kin kai, Ajlal takara
da zummar Zata cire hular taji anyi balain
fincikota, tana juyowa yadaga hannu zai mareta
tuni Albina ta rikesa wulgata yayi gefe ya finciko
wuyan Aljal kina hauka ne zakije duba fuskar Shi
dole Sekin ganshi mijinki ne Ko abbanki, Ajlal ta
kafe Shi da ido tana kuka mama tace ya isheka
ma rasa kunyar yaro ita wannan daka wulgar ciki
ne da ita Kuma nasan kagani domin ba makaho
ne kai ba Sannan mijinta sai yayi karanka idan
kamasa barna, sadauki ya maimaita kalmar miji...
lol! Ina miji anan gurin, Ajlal taji ciyon cin xarafin
da akewa mijin Albina fiyeda abunda yamata,
Aakil kuwa cike yake Da haushin abunda yake
yiwa Ajlal to ita ina ruwanta daga tana son sa da
zumunci.novels / SADAUKI part 51 to 60
SADAUKI part 51 to 60
Posted by Bashir Sani Fesan on 21 Dec 2016 - 12:04
Kwana uku Aljal tadau zafi akan abunda Sadauki
yamata tadena masa girki baruwanta da Shi,
shima din shareta yayi tunanin sa itake da laifi ba
Shiba, " wanka tafito tana daure da towel daya
akanta tana tsane jikin ta da ruwa, dai dai nan
aka turo kofar dakin kallo daya yamata yawatsar
Ajlal kuwa ta buga masa tsaki tacigaba da
Abunda take tamkar bata san da mutum ba a
gurin haka tacigaba da lamarinta harta gama
shirinta tsab tajawo wani roba kankana ce aciki
da sauran Kayan marmari tasha Mai isarta
tashige toilet tawanke bakinta tafito rigar jikinta
take bi da kallo ta Dan yi tsaki tabude drower
tajanyo hijabi karami tasaka, Har takai kofa taji
anrungumota ta baya da Dan tsakinta ta juyo
tace "lfy dai ko" Ajlah yace haba my boo yazaki
rika shareni dayawa kinsan Kuma Zan cutu
dayawa, Ajlal tayi murmushi tace" wow" ashe
kam zaka cutu ne, dallah malam kasakeni Banda
lokacinka, baki bude yake kallonta nine malam
lallaima yarinyar nan, kiciniyar kwace kanta take
Amma takasa hakan yabasa damar juyo da ita.
kaga kasakeni inada abunyi, karab taji bakin shi
anata yana Bata wani kiss da ya saka takasa
tsayuwa da kyau, kasa sukaje gabadai sunkai
wani lokaci haka kuka tafara masa Jin labbanta
na zogi dakyar yasaita kansa yarabu da ita.
dagudu tabar dakin, kan ganbu ta jingina tana
maida nunfashi, wani shu'umin murmushi Naga
tayi da Ni Kai na Bansan kona miye ba, Abban
Aljal rike da hannunta yana mata nasiha da har
tazamemata karatu, aciki yake cewa Ajlal kin
manta dawani Babban al'amari dayake kanki Ajlal
tace meke nan abba na, sarki Abdul Azeez yatashi
Zaune yana fuskantar 'yar tashi yace kinmanta
akwai auren, Affan akanki kika Kara wani auren,
dasauri Ajlal tajuyo Affan Kuma abba Waye Affan
a hankali komai yafara dawo mata Sabo Affan
Dan gov din yola yes... hakane to Amma ya akayi
bata taba tuna hakan ba seyanzu, Abban Aljal
yada fata Ina hankalinki yake lokacin dakika
yarda da wannan auren, Ajlal ta fashe da kuka
tana bawa abbanta labarin sanadin auren, kwarai
da gaske ya jinjina al'amarin Sannan yakara yiwa
Ajlah da Mai martaba fatan alkhairi, Ajlal cikin
muryar kuka tace toh yanzu abba yaza'ayi nikam
wlh ko kadan bantaba tinawa da wannan
al'amarin ba seyau, ummy na Bata tina mun ba,
abba na kasan Ina son Affan Amma meyasa na
manta dashi kwata-kwata, Abban Aljal yace Ina
tunanin kema ba'abarki Abaya ba kicigaba da
Addua ALLAH yazaba miki mafi Alkhairi acikin
wannan lamarin, Ajlal tace abba yazaba min wlh
yazaba min SADAUKI shine yafi kowani namiji
cancanta akan ya aureni banida hanyar Saka
masa datafi wannan in nuna masa Ni tasace,
Abban Aljal yashare kwallan da suka zubo masa
tinda nadawo Abunda keda muna kenan bansan
dawani idon zasu kalli wannan zancen ba hakan
zaisa su saka mu acikin mutane butulu marasa
kawaici, murya sukaji daga sama nace wa ba
abunda zamu daukeku matar mutun kabarinsa
zama zamuyi mu warware wannan matsalar, duk
wanann bayanin Mai martaba keyinshi ' Ajlal
tasadda kai kasa ciki da kunyar Shi yace Karki
kuskura gayawa mijinki kinsan halinshi da zuciya
zai iya aikata wani abun, Sannan Mai martaba
yamaida kallon shi ga Abban Aljal yace anawa
sanin wata hudu ne Ko shekara hudu ma namiji
idan baya tareda matar Shi Kuma ba'a san inda
yakeba musulunci ya yarda tayi aure, toh Amma
wannan itace ta tafi tabarsa so Koh shekara
nawa ne auren ta yana akanshi sedai bamu San
tahukuncin wannan auren ba domin basu zauna
da wancan ba sadauki kuwa sunkusa shekara
daya, bana tsammanin ace basu taba tarawa
dashi ba sedai muje gurin malamai su warware
wannan matsalar, Abban Aljal yace abunda keda
muna kenan narasa ya wannan hukuncin yake,
Mai martaba yace bazamu Bari wani yasani ba Se
har malamai sunbada fatawa komenene dole su
dauki kaddara so dayawa muke kallafawa
rayuwar mu wani Abu damuke ganin dai dai ne
agaremu nan koh bamu San ba Alkhairi bane,
Abban Aljal yace no Karka ce haka koma yane Ni
ZAnyi tsaye Affan yasaki Ajlal domin Koba'a fada
ba nasan tafi son mijinta na yanzu, Mai martaba
yayi murmushi yace bazamu gane haka ba Semun
Abun yafaru. Part 52 Mota ce tashigo aguje se
horn yake aka bude masa, Ajlal da Ajlah sunfito
kenan suka zubawa motar ido Dan ganin Waye
koma Waye ba lfy ba, tsaki yabuga ganin Aakil
yafito daga driver side din, Ajlal tace kagafa
Kamar Albina to kodai wannan ne mijinta, Allah
sarki yakaraso ingansa da kyau naji bugun
zuciyata yakaru, sadauki yagalla mata harara
wuce ciki yanuna mata kofa, tsayawa kurum tayi
tana kallonsa daga baya tanuna masa Aakil
dayake kokarin ciro Albina acikin mota wacca ga
alama suma tayi, Ajlal taware ido na shiga uku
kaddai ba lfy, wata tsawar yadaka mata agigice
taja dabaya tana kallon sa tsakai yabuga yaja
hannun ta suka bar gurin Ajlal tuni fuskarka
yawanke da hawaye, kan gado yajefata ta tashi
dakarfin ta tace amma dai Kai mugu ne mara
imani yarinyar nan kanwarka ce jinin ka ALLAH
baiso ka aureta ba shine har tafi shekara bazaka
hakura ba kokuma ka isa ka yi abunda ALLAH
baiso ba zakayi jayayya da hukuncin ubangiji ne,
tass kakeji yawanketa da wani irin mari agigice ta
dago fuska tana kallon sa, kamareni? Sadauki
yace yes an mareki Ni zaki tasa agaba kina
gayawa bakaken magana kokuma kin fini sanin
dai dai ne, Ajlal tace wlh nafika cikin muryar kuka
take zancen go and fine the meaning of
forgiveness, sadauki yace wlh Ina gaya miki indai
akan yarinyar nan ne da mijinta komai Zan iya
miki Bana son tarayyarki dasu bana son kina
kulasu, Ajlal tace to bazan Bari ba, taya zan
yarda da gurguwar hudubar da shaidan yamaka
ne, cannot a yayi yana huci yace kinkuwa San
Sadauki nada badai yake Da yanzu Ba Dena
ganin Ina sonki kiyi amfani da wannan damar kici
zarafina cire sonki tamkar cire riga ne agurina
koyanxu zan iya, Ajlal tace fine nima zan iya
rayuwa Babu kai kacire son saimi tabuga tsaki
takwace kanta tabar masa dakin, Fadawa yayi
kan gado yace wlh Zan aikata Abunda banyi niyya
ba, wai miye ne na dole detaga mijin waccan
banzar azzaluma data kure zalunci, kanshi
yagyada Zata gane dani take zancen, Kayan Shi
yashiga hadawa tsab yagama yaje yayi wanka
yashirya cikin wata shadda gizna takarbesa sosai
hasken fatar Shi yafara dawowa, yanufi dakin
mama, acan yasa meta tana kwance kan cinyar
mama yabita da harara yace mama anmun kiran
gaggawa yanzu zanbar Nigeria nan inaga
company dinda nake supporting sun amunce akan
Sabon aikin Dana kawo, mama tace Kai Amma
wannan tafiyar bata mun dadi ba zuwan bazata
haka, sadauki yace to yamuka iya tinda Abunda
ake nema ne yazo, mama tace hakane Allah
yabada sa'a Yadan kalli Aljal yace kintashi ki
shirya tare zamuje, Ajlal tamasa banza Kamar
batajiba, dake nake magana kinyi mun banza Ajlal
taduba gefen dama da hagu tace wa? Ni " hakan
bakaramun kullar dashi yayi ba, mama tayi
murmushi tace Koba a fada ba nasan kunyi
halinku aikuwa Kamar jira Ajlal take tafashe da
kuka, mama tace aa in bakiso yayi tafiyar Shi ay
Babu takura, sadauki yabude baki yana kallon ta
can yace Ke wlh kiyi kitashi dake zanje jirgin 4
zan bi now 2:30 kuma, Ajlal tace ni wlh bazan
bikaba Ina tareda abba na, sadauki yace Allah
idan baki tashiba ranki zai baci, mama tace Kai
banson shirme idan bataso kayi tafiyanka yarinya
nason zama cikin dangi kaki barinta, ran Sadauki
yabaci yace haba mama meyasa zaki biyewa
ra'ayinta ne nace da Ita zanje kuma babu fashi
akan hakan, Ajlal tace ALLAH kuwa ba inda zani,
mama tace kinga yafusata kar yaje da fushinki
atsine miki, tafiya Mai nisa ce zaiyi baki san ta
rayuwa ba kozai dawo ko ya mutu dasauri Ajlal
tarufe bakin mama no mama wlh bazai mutu ba
zai dawo ne idan yamutu ai maraicin zaimun
yawa Shi kadai nake dashi a yanzu, mama tace
tokuwa kitashi Karki batawa mijinki rai jiki ba
kwari ta Mike tsaye taje tayi wanka tacanza kaya,
kala biyar tasaka ajaka tareda Kayan bacci tarufe
jakar bakin mota tasamesa yarike hannun ta suje
gurin iyayensu maza, kusan su biyar agurin Mai
martaba Abban Aljal Baba sule se Abban Albina
Baba iro tareda wazirin sarki, Nan suka zube
suka kwashi gaisuwa, anan yake sanar dasu irin
tafiyar data zomasa fatan alkhairi da neman tsari
suka musu daga bisani suka fito, Abban Aljal
yace kushiga kuduba yar uwarku Albina tananan
ba lfy, dasauri Ajlal tace toh abba nah, suna fita
Sadauki yariko hannunta da kyau ba inda zamu
kiwuce kawai, Ajlal ta kallesa ta gyada Kai baya
tashiga saboda yanda yake bata mata rai jitake
kamar Zata masa duka, Dai dai wani hanya suka
hango Aakil nashigowa kwanar dazasu bi, Ajlal
kuwa jitayi an tsokareta Kamar ance ta duba
sukayi ido hudu dashi daga ita har shi Babu
Wanda cikinsa bai murda ba barinma Aakil dake
driving motar na neman kwace masa, Ajlal tafara
buga kofa kubude mun nagansa wlh wlh nagansa
wayyo Allah nashiga uku shine..... shine wlh. Part
53 Sadauki yabita da kallon mamaki shine me,
shiru Ajlal ta ayi takasa magana hakan yabasa
damar cigaba da driving dinshi Har suka Kai
gidanshi dake bayan unguwar, bude motar yayi
yafito yabarta aciki, tafi kusan minti shabiyar
daga bisani tafito tana ganin wani dishi -dishi
dakyar take iya daga kafarta zuwa dakin, kan
kujera tasamesa se maida nunfashi yake, tsawa
yadaka mata keeeee! Miye hadinki da Aakil, Ajlal
ta ware ido Aakil ne sunan shi? Sadauki ya
Harare ta tace shikenan wlh Allah shine nikam
Zan bisa takoma baya aguje dasauri yatarota ya
dauketa da Mari, atake ta sulale gurin bata motsi,
tsaki yabuga ya tsalla keta yawuce abun shi,
yadade dakinshi bayan yasakarwa jikinshi washa
yafito anan gurin yasa meta dasauri yadagota
suma ne tayi yadauko ruwa ya watsa mata,
ahankali take bude idonta tana kallonshi kuka Mai
tsanani tafashe dashi tana kiran abbanta, sadauki
yarasa yanda zaiyi da ita ga jikinta se Bari yake
dole yadauketa zuwa mota suka juya gidan har
lokacin batada wani kuzari ajikinta, direct yayi da
ita fadar Mai martaba domin tayi bayanin kome
nene, Ajlal nashiga tafada kan abban ta tana kuka
arikice yadagota yana lfy, ganin sadauki yasaka
yamaida hankalinshi gurinsa domin sanin meke
going, sadauki yace baisan Komai ba kawai kuka
take, Abban Aljal yace ke kimana magana mana,
dakyar tasaita kukanta tace Abba nagansa wlh
nagansa Kuma shine yacanza kamanni seni kadai
nake Ganesa abba yace wai Waye ne haka, Ajlal
tace yaya ba yaya Aakil nagani wai shine mijin
Albina, dasaurinsa yace ban ganeba Aakil dai
Aakil nawa, Ajlal tace wlh abba shine katambaya
kaji, Abban Aljal yace inba damuwa yana son
ganin mijin Albina, dasauri Dan tanin yaje ya isar
da sakonshi, sedai kash tuni Aakil yadauki
matarshi yabar gidan, ankira wayarshi tafi akirka
Amma akashe ta Albina ma not reachable. Ajlal
da abbanta duk basa a hayyacinsu ganin hakan
yasa Sadauki fasa tafiyar Dama dalilin Aakil zaiyi
ta saboda kishin yagane masa mata gashi Kuma
yaji wani zancen.. Baba Ibrahim da maman
Albina sun tabbatar basu San inda suka Jeba
gashi anje gidan yana kulle duk ina za' a nemusu
anje Babu su, Babu abunda yafi daga musu
hankali irin Albina da batada lfy, Ajlal tadawo
wata iri lallashin duniya mama da sadauki sunyi
Amma taki sakuwa mutuwar uwarta ce kema ta
yawo akai, Abban Aljal yace kozai samu pics din
Aakil domin a tabbatar da Abunda ake zargi, Mai
martaba yajawo albums din auren Albina dayasa
akayi, Abban Aljal yace koh shakka babu shine
Amma yarage jiki yataso da kiba, Se alokacin
kowa yake ganin tsananin kamarsu da Ajlal
barinma ummy su dasuka fi daukowa, Kwanci
tashi yau kusan wata guda Ana neman Aakil da
Albina ankasa samun su kowa Wanda yanasu
ba'a samu ba Ajlal ta kode tayi wani iri akan
rashin cin abinci, sadauki kuwa yana nadamar
abunda yayiwa yayan matarshi, wani bangare na
zuciyar Shi kuma yace masa karka dame kanka
fah kwacen mata aka maka ana gab da aurenku
da ita so kowaye he deserves, Affan aka nemo
yazo kuwa har gidan Mai martaba bakaramun
mamaki yayi ba ganin Abban Aljal yace dama
abba kana raye ina matata gabanshi ne yabuga
yana tuna Kirki irin na Affan auren su aka daura
lokacin yana son wucewa south Korea saboda
baya son yayi luzin dinta but koda yadawo akace
sun bata har uwar har uban " bakaramun tashin
hankali yashiga ba dakyar yakoma normal Abban
Aljal yace kabani hankalinka Affan Ina so kamun
kyakykyawar ahimta "anan yazayyane masa
komai tin barin sa gidan da yanda sadauki
yacecesa. Affan ya nisa yagoge hawayen dasuka
zomasa yace Allah yasakawa sadauki da Alkhairi
Amma nikam yasakemun matana Ina sonta tana
sona, Mai martaba yace baka la'akari da baku
zauna ba shikuma sun dade, Affan yace Sam
wannan ba Hujja bace Ni Abunda nasani kawai
yasake mun matata, Abban Aljal yace haba Affan
na tabbatar Ka hakura da Ajlal indae ba yanxu
dakaji zancen ba Amma meyasa bazaka dauki
kaddarar da Allah ya baka ba, Affan yace gaskiya
bazanso jayayya da kuba domin dukanku ba
sa'annina bane hasalima kun haifeni abun kunya
Kuna fada Ina fada Amma abunda yafi kawai
abani matata Dan wlh sonta ne danye sharr
yadawo mun, mai martaba yace karka damu Bari
akirasu suzo, wayar shi yaciro yasaka kiran
Sadauki bugu daya yadaga yace " dad " mai
martaba yace kome kake kazo yanzu afada
tareda iyalinka yana Kai nan yakatse wayar,
sadauki yabi wayar da kallo kome Kefaruwa oho
ga shi yau sewani weakness yakeji dazu Kuma
Ajlal ta gaya masa cewa gabanta na bugawa
tsoro takeji akwai wani Abu kenan, Ajlal ce tafado
jikinsa tarungumesa nidai wlh yau faduwar
gabana se tsananta yake jinake kamar zan rasa
wani abu nawa mafi muhimmanci agareni.
SADAUKI yace kirika Addua kome nene yazo mana
da sauki Dan nima bana jin dadi gashi kuma Mai
martaba yace muzo nike yanxu yanzu, Ajlal ta
tashi dasauri kagani Koh Kar muje muji Abunda
zaifi karfin zukatanmu, sadauki yashafa fuskarta
Komai zaizo dai dai insha Allah. Part 54 A gaban
Mai martaba suka zube bayan sun gaisa da kowa,
sadauki yabawa Affan hannu suka gaisa cike da
kulawa se a lokacin Ajlal takai dubanta gun Affan,
atake tagane dalilin kiransu da ake Affan tafada
tana Mai nuna Shi da yatsa yace Ajlal yakike baya
tayi Zata fadi dasauri yaje zai tarota Sadauki
yamasa wani irin zungura yadagota tareda
tambayar ko lfy? Bayan sun nutsu Mai martaba
yafara yiwa sadauki bayanin komai sadauki kuwa
tun da akace mijin da aka fara daurawa aure da
Ajlal bai kara gane sauran zancen ba tuni gumi
yafara karye masa, wayar shi yaciro yayi dialling
no din ma, ring uku ta daga ' a hankali yace
mama kizo Ina bukatar ki a fada nan ya katse
wayar, Mai martaba yakallesa meyasa zaka gaya
mata macece ba lallai bane tamana kyakykyawar
fahimta, sadauki yadubesa yayi murmushi baice
komi ba Ajlal kuwa se aikin kuka take, mama na
zuwa taje gun mijinta tazauna tana son jin meke
faruwa, Mai martaba yasoma yimata bayani
baikarasa ba tace dakata da kam ba agabana aka
wanke Ajlah ba lokacin dana haifesa dana ce
anmun exchanging danshi mekake ne haka kara
bashi da Albina yanzu Kuma zaka raba Shi da
matar Shi wadda idan ba Allah yatsare ba bazata
rasa ciki ba, sadauki yace mama kiyi shiru saki
nawa ake son in mata ne, Affan yayi murmushi
yace uku mana, mama tace wlh kul Karka soma
bazaka saketaba sedai kotu tarabamu dasu
akanme, Ajlal takarbe zancen dacewa nidai basai
anje kotu ba mijina na yanxu nakeso kaga Affan
na tabbatar ba sona kake a yanxu ba yanda
nasan ka da kishi sokake kawai karabani da
mijina nikuma kamaidani bora gidanka ta harde
hannayenta tace plsss kabarmu Dan Allah, Affan
yayi murmushin takaici yace waya gaya miki
Bana sonki Hauka ce kadai banyi ba lokacin dana
tabbatar bazaki dawo ba dalilin daya Hanani aure
kenan har yanxu banga wadda tamun ba, Ajlal
tace nikuma wlh bantaba tinawa dakai ba Dama
hakan bazata faru ba dukda nasan cewa idan
nace ban sonka Nayi karya Amma kasani yanzu
mijina shine zuciyata, sadauki ya hadiye wasu
yawu masu Daci, Ajlal tace plsss my Ajlah Kayi
magana man, sadauki ya watsa mata harara yaja
hannun mama suka bar fada, Mai martaba
yasauke ajiyar zuciya yace kaga abunda nake jiye
maka ka hakura kawai yama fi dawani zuwa
gurin al'kali, Affan yace sedai angwada akansan
na kwarai, Ajlal tace to wlh bazan zauna dakai ba
Ajlah nakeso, Affan yayi murmushi yace damun
zauna zaki tuna soyyayyar da kike mun, Ajlal
tasunna kanta cikin jikin abbanta takara fashewa
da kuka Bayan tayi wanka tayi brush abincin ma
bazata iya ciba tanufi dakin mama, gabanta na
bugawa tashiga ciki, sallama tayi mama ta karba
cike da kulawa tasamu guri tazauna, sadauki na
kan cinyar mama yadago ya watsa mata harara
yace mekika zoyi anan kinzo kigaya mun baki son
kome, Ajlal tashare kwallan dasuka zubomata
tace bahaka bane wlh yakamata kamun shaidar
kwarai nariga Nagama yanke shawara koda zan
rasa raina bazan yarda akatse mana Aure ba,
sadauki yace wannan kuma yarage naki yabuga
tsaki yabar gurin, mama ce tajanyo ta ganin ta
durkushe tana kuka, kiyi hakuri kinsan halin mijin
naki antabo sane, Amma ke miye gaskiyar al '
amarin nan, Ajlal takalle mama tace Na tabbatar
bakiga karya ko yaudara a fuskataba wlh Bantaba
tuna cewa inada auren Affan ba kasancewar
auren kadai aka daura, Kuma Ni wlh Ajlah ne mafi
soyuwa agurina, mama tace shikenan indai duk
abunda natara zai kare to wlh bazan Bari araba
auren nan ba, Hotel Mai kyau Affan yakama
kasancewar Shi Dan Mai kudi ko ina yaje tareda
securities yake kwana uku anki tsaida zance mai
Karki saboda haka yakai kara kotu aka kai musu
sammaci, tuni Ajlal takara rudewa tunani ta zaa
rabata da sadauki ne, yagama karanta takardar
tsab yayi watsi da ita yace zan gani zanga uban
da zai raba auren nan wlh gwara ma shi yarasa
Ni narasa duka my mutu, Ajlal tace Dan Allah
kabari Allah Ni Kai nake so, se alokacin ya kalleta
yalura da yanda tarame gawani Haske datayi,
kauda kanshi yayi yafita yabar mata dakin anan
ta durkushe tana rero kukanta, Anan mama
tasameta taxube kasa bata wani motsin kirki,
dasauri takira Ajlah ta sanadda Shi yafito da
mota sukayi asibiti da ita, bayan likitoci sun kar
beta ne mama takira Mai martaba tana gaya
masa subhanallah yace wace asibiti gamu Nan
zuwa, ba'a jima ba segasu sunzo tareda
fadawanshi, An dade kafun A fito da ita sannan
akaje da ita dakin hutu, doctor din yace waye
mijinta anan, dasauri affan yace nine wanda
basuma lura da zuwansa ba, sadauki ya wulga
masa harara yabi doctor din, atare suka shiga,
sadauki yace luk man kafita mana kokuma sekaji
sirrin matata ne, Affan yace matar ka Ko matata,
sadauki yacakumu wuyan Shi kadena danganta
kanka da iyalina wlh kokuma na nuna maka kai
karamun Dan iska ne, doctor yace Ni Zan wuce
idan Baku tashi ba, sadauki yace Ina jinka, doctor
yacire glass dinshi yace Meyesa kuka bari
damuwa yamata yawa haka jininta yahau sosai
gashi kuma tanada juna biyu hakan barazana ne
ga Abunda yake cikinta dole tarage damuwa Abu
na biyu bata cin abinci yanda yakamata better a
kiyaye wannan, Affan yace doctor Zan iya ganin
ta, sadauki yace how dare u zaka ganta, miye
naka aciki, Affan yace wai kai kana takamar kai
mijinta ne Amma ka kasa bata farin ciki bare
Kuma abunfa zataci, sadauki cakumo wuyansa
yana maida nunfashi. Part 55 Baccinta take a
hankali tana maida nunfashi lfy Lau, mama dake
gefenta tausayinta yacika mata ruhi karamar
yarinya da hypertension, sadauki Ne yayi sallama
yashigo rike da ledoji yamusu guri ya'ajiye, yakalli
mama yace yamai jiki mama ta amsa da cewa
dasauki ita nake jiran tafarko taci abunci ga
magani, sadauki yace ok Ina waje idan ta tashi
seki gaya min, ' cak yatsaya ganin Affan na
shigowa gurin mama na ganin shi tadaure fuska
murmushi kawai yayi yace yamaijikin, wata uwar
harara tabisa da ita ay gaka ga ta Seka tambaye
ta bai kara cewa komai ba yanemi guri yazauna,
sadauki yace mama kisamata hijabinta, mama
tace aikuwa dai saboda akwai wadanda basu San
darajar aure ba suna yiwa matar wani kallon da
bai dace ba, Affan yayi murmushi yashafa fuskar
shi sanin cewa dashi ake, sadauki yajuya yafita
ko kallon inda Mai martaba baiyi ba bare Kuma
Abban Aljal, gurin motar Shi yaje yashiga yakunna
Ac tareda wakar chiris brown mai taken "do you
mind" ido Alumshe yake bin wakar, kusan minti
biyu zuwa uku yaji anbude motar Sannan aka rufe
bai bude idon shi ba illah yace waye ne? Jin
muryar Affan nacewa sannun ka dai yasaka Shi
bude ido batareda ya kallesa ba, Affan yayi
gyaran murya yace nazo ne mune mawa kanmu
solution mafi sauki agaremu, in za'ayi adalci nine
yafi can-canta dana zauna da Aljal amma
kasancewar kaine kafara tarawa da ita gakuma
babynka ajikinta yasaka nayanke shawara zan iya
barmaka ita har izuwa randa zata Haife abun
cikinta idan tagama shayar dashi Seka bani
matata simple basai munje gun kowa ba, sadauki
yadago idonsa dayake jin suna masa nauyi
kalaman Affan sun masa Daci, yace if kagama
kafita tareda nuna masa kofa, Affan yakalli kofa
yayi murmushi yace Zan fita mana Amma miye
mafita, sadauki yakara kuluwa yace don't lemme
talk again, Affan yayi murmushi yace Alright ka
saurari samma ci daga kotu, sadauki yabisa da
harara. 3 days Ajlal tasamu sauki mama tamaida
ta gurinta kafun hankali yakwanta abubuwa
sunma families din Mai martaba yawa anaji da
batan Albina gakuma case din" Affan da Ajlah "
Yau takama Monday yaune za'a fara saurarin
Kara daga Affan zuwa Ajlah, barrister hambali
yayi sallama yafara gabatar da kara, kan cewa
Affan yana karar sadauki ne akan matarsa daya
aura bayan yan watanni dasuka shude na
rabuwar su, Al'kali yayi rubutu yagyada kai,
yabukaci ganin lawyer mai kare wanda ake
tuhuma da laifin auren matar wani " sedai tsii
kakeji a hankali yafito cikin takonsa na kasaita
yakalli lawyer din Affan yaduba hagu da Dama
yatabe baki yakai dubansa gun AL'kali yace Ajlah
Muhammad bashida lawyer da zai karesa hujjarsa
kadai a bar gamsarwa ce, Al'kali dasauran
mutanen gurin suka bisa da kallon mamaki yes
hakane, Affan yayi murmushin jin dadi, Barr
hambali yafito yace zamuso musan Waye kai
daga Ina? ina kasan Ajlal Sannan ya akayi ka
aureta bayan tanada wasu igiyoyin a kanta???
Sadauki ya nisa yace anan gurin kowa yasan
Waye Ni ciki Harda kai yanuna AL'kali anyway am
Ajlah Muhammad Dan sarkin garinku, anan
yabada labarin inda yafara ganin Ajlal dakuma irin
zaman dasukayi kafun ya aureta, zuwa yanzu,
Al'kali yagyada kai yarubuta kana iya zama
yabasa umarni, Affan ma aka bukaci sanin Waye
nan yafara am Muhammad Affan Bashir Dan gov
din yola, anan aka haifeni harna girma, gurin
shopping muka hadu da Ajlal har muka yi
musayar waya muna rika gaisawa daga bisani
Soyy ta kullu a tsakanin mu da ita lokacin Da Zan
wuce Turkey gurin karatu nd Ina tsoron kar wani
yamun kwace nadage kan se an daura mana Aure
dukda bansamu masu supporting Dina ba Amma
ahaka nadage har iyayenmu suka yarda da
zancen, shekara na daya da bar in Nigeria akace
mama na ba lfy dalilin dawowana kenan anan
Nake cin karo da mummunan labari wai Aljal ta
bata da ummynta bakaramun tashin hankali na
shiga ba nasaka cigiya ko ta ina Amma Ko
Wanda yagansu ban samu ba haka nadawo
tamkar Mara lfy dakyar iyayena suka lallabani
nakoma skull, Yanzun Kuma Abban ta yakirani
bayan shima batan yayi yake gayamun baisan
sanda akayi auren ba, Al'kali ya nisa yasake
rubutu, barr hambali yace ina Aljal, tafito sanye
da hijab har kasa, brr hambali yace koxaki iya
gaya mana Waye ke? Anan tabada bayanin kanta,
meyasa kikayi aure cikin aure? Hawaye masu zafi
suka shiga sintiri a fuskar ta, tace wlh ALLAH
Koda dai rana bantaba tunawa da Affan ba bare
na tuna auren dayake kanmu, brr yace kinyi ciyo
ne Ko makaman cin wannan, Ajlal ta gyada kai
alamar a'a barr hambali yace taya zamu iya
yarda dacewa bada gayya kikayi hakan ba ' Ajlal
tace ALLAH ne kadai shaidana Barr hambali yayi
murmushi yace to muma shine shaidar mu ay,
dama guduwa kikayi saboda ki auri Ajlah, sadauki
yace wots diz yakana tirsasata ta yarda da
abunda bashine gaske ba, Al'Kali yace wa
sadauki bamu bukaci kayi magana ba, yamaida
Duban sa gurin Barr hambali yace cigaba.......
Muje zuwa☆☆☆ ALEEYU: ☆☆☆ SADAUKI
☆☆☆N@ B ALEEYU 56... AL'kali yabukaci da aje
hospital da Ajlal domin aduba lafiyarta kota taba
samun lozin memory dinta , kuka sosai take
ganin ta kamar batada gaskiya, mama ce keta
bata baki, sadauki yace to wai kukan me kike Ina
dai bance na sakeki ba, Ajlal cikin muryar kuka
tace to idan Kuma kotu taraba auren fah yazakayi
ne, sadauki cikin muryar tsawa yace "stop fucking
saying dat " banga ubanda ya isa raba wannan
auren ba ' sedai duka mu mutu, mama tace
karika sanin mekake fada Ina gaya maka, sadauki
yace momma indai jarumta Zata iya siyan komai
to wlh Ajlal matata ce har aljannah, mama tayi
murmushi tace mezai hana ka nemi "lawyer it will
help" Sadauki yace bana bukatar lawyer nine
lauyan kaina, Ajlal tace Dan Allah mugudu daga
garin nan, sadauki yace "Astagfirullah" mugun
Abun da Ajlah zai aikata Wanda har Abada bazai
yafewa zuciyar Shi ba, idan nagudu "it means I'm
scared ba " bazai Yuba Inada gaskiya kai Koma
Banda Ita Bai isa na gudu akanshi ba, Zan ga iya
gudun ruwan shi. After 3 hours" aka dawo hutun
wani lokaci da kotu ta taje " bayan kowa yazauna
doctor yafara bayani kamar haka, a iya
bincikenmu Ajlal Azeez lfy Lau take bata taba
samun wani rauni ko abunda yayi kama da
wannan ba, bran dinta its noms " blood dinta
yana tafiya yanda yaka mata, na'urar dake
sadarda tunanin Dan Adam lfu qlw take Komai
yana tafiya yanda akeso ga result din, tareda
brain scanning dinda aka mata, Affan yadubi Barr
hambali yamasa murmushi tareda girgiza masa
hannu, Ina baban Ajlal Al'kali ya tambaya, Abban
Aljal yafito cikin shiga ta al'farma Wanda dagani
basai an tambaya ba ansan cewa sarki Ne,
yatsaya gurin inda ake bukata, Al'kali yace ranka
yadade yarka bata taba samun ciyo kowani firgici
daya taba kwakwalwar taba kokuma ciyon iska,
Abban Aljal yace ko daya batada sedai Abunda
nafi yarda akai shine asiri ne aka mata Wanda
yasaka ta manta auren dayake kanta domun
kuwa bazaiyu ace itada mahaifiyar ta su saka
kafa su shure hukuncin ALLAH ba, ina kyautata
zaton hakan, Al'kali yacire glass yace kamar
suwa kenan Abban Aljal yace wannan kuma wani
sirri ne na iyalina da bazan iya fada ba a bainar
jama'a, Barr hambali yace if that kenan kana son
kace kunada makiya, Abban Aljal yace "yes that's
wat i mean " barr hambali yace Affan kozaka Iya
gaya mana Waye makiyanka dazasu maka
wannan , Affan yace nikam banda su Itama fake
ne cos bamu taba cin karo da kowa ce matsala
ba tin zaman mu idan Kuma akwai se su fada,
kan Al'kali ya dau zafi sosai yace zamu dage
wannan karar har zuwa Sati na gaba kafun nan
kotu tayi nazari akan shari'ar akwai Mai
magana? Sadauki yace yes Al'kali yace muna
saurare, sadauki yace yakamata ayiwa wannan
Jan kunne yanuna Affan batareda ya kallesa ba
yadena Kula matana kamar shine mijinta z gud
yasan cewa yanzu nine a sama, Al'kali yayi
murmushi aransa yace wannan yaron anyi
rigimamme, yakalle Affan yace kabar masa
matarshi indai hakan bazai cutar dakai ba kafun
angama yanke hukunci yana Kai nan yabuga table
kowa yamike tsaye Amma Banda sadauki dayake
bin Al'kali da muguwar harara. Kabir yayan Albina
da nura ne suka dawo daga gidan da aka kai
Kayan auren Albina suna tambayar tsohon Ko
inane yake zuwa, tsohon yace sama da shekara
goma natsince yaron wani gurin narasa kyau
lokacin zanje Abuja nadaukesa yadade kafun
yadawo dai dai, daga baya muka fahimci yakasa
fahimtar komai hakan yasaka muka rikeshi
tamkar danmu ganin yanada brain yasaka Ni
saka sunan shi acikin wadanda governmenty take
daukar nauyin karatunsa a Pakistan yayi karatu,
yasamu cigaba sosai domin harkar na'urorin
zamani yake yayinda nikuma nayi retire daga
aikina shine yacigaba da Kula da sauran
harkokina a iya zaman mu dashi baitaba mun
zancen danginsa ba kowani nasa bantaba ganin
yarinyar dayake datin ba se wannan yar albArka
Albina, Nayi matukar farin ciki lokacin dayazo
mun da zancen aure abunda banzata ba alokacin,
banyi kasa agwiywa ba seda akayi auren,
kwanakin nan nake ganin duka yacanza mun idan
Nayi tambaya yace bakomai yanayin aikine seda
yaga na takura Sannan yace yagan wani daga
cikin Dan ginsa sedai bazai iya ganewa ba, ni
Nake murna Amma abun mamaki shikam kunci
yake abun na matukar daure mun kai, kwatsam
yamun text cewa yatafi wani guri inda yake
tunanin bazamu kara ganin sa ba duka wata
kadara da document nawa ya ajiye Harda Kari
acikin dukiyarsa, yana Kai nan yakashe da kuka,
yace rashin Aakil Babban abune agurinmu nida
ummansa yaron kirki Mai tarbiyar kwarai ' haka
suka zayyanewa Mai martaba da Abban Ajlal
tareda iyayensu biyu Baba iro da sule yanda
akayi, baba iro ya nisa yace lallai makiyi abun
gudu ne yanda kake iya raba da mahaifi, Mai
martaba yace nikam wadannan nuradden din da
hajiyarsa Sam bazan kyalesuba domin bakudai
suka taba ba Harda zuri'ar mu, ga Albina Itama
mijin yagudu da ita, ga Ajlah dana yiwa auren
kaddara. Abban Aljal yakasa cewa komai wannan
rayuwar Mai kama da dreaming. Part 57 Sadauki
Zaune kan kujera yana kallon wani Indian film
"ABCD 2 Any Body Can dance" Aljal tagama hada
masa abunci taje tayi wanka cikin wata riga Iya
cinya se wando karami ta gyara kanta ta baza
turare tsayawa tayi tana kallon kanta a madubi
anya Ina iya fita haka, dabara ta fado mata
tadauko hijabinta tasaka shidinma kyau yamata
gawani Haske data kara kan nata saboda cikinta,
bata samesa parlor ba zatonta yana dakinshi
tadan yaye hijabin gefe daya tana kallon TV Jin
kamshin turarensa yasakata juyowa da murmushi
ta tarbesa yakoma gefe yazauna yana kallonta,
yace Naga alamar abun nan dake cikinki
kyakkywa ne gashi nan yana sammiki kyan, Ajlal
ta hararesa Harda sharri ma abun naka wani irin
kyau, sadauki yace Allah kinganki kuwa bara dai
na duba ko powder ce kike shafawa da yawa '
tashi Zata gudu yayi saurin rikota Jin yayi kamar
ba kaya ajikinta yasoma Zare hijabin ta dasauri
tarike masa hannu tana miye haka Kuma, sadauki
yadan harareta mene Kuma yarage ingani dakike
wani boyo, cire mata hijabin yayi tsab, wow!
Yasoma fada yana ja dabaya yana ware ido
hannu tasa tarufe idonta, hannu ya ware mata
"comon bebi" da gudu taje tafada jikinsa tana
boye fuskar ta cikin kirjinshi, yadagota yana kare
Mata kallo kiss yasoma Bata a goshi Sekuma a
left eye's dinta da right yangaro a hancinta zuwa
lips dinta atake taji wani iri, shikan shi jikinsa
yasoma Bari suka fada kan kujera sewani
manneta yake kamar za'a kwace masa ita '
hannun sa yasaka a kirjinta dasuka soma cikowa,
Ajlal ta buge masa hannu miye haka, bakin Shi
taji anata takasa karasa zancen igiyar rigar ta ya
warware yana kallon bayanta komai nata iz
different yakara hugging dinta yana maida
nunfashi. Sati yazakayi saboda haka kotu tasoma
cika da mutane ciki harda Lolita yar Kanin yazata
kaya, Ajlal manne ajikin boo dinta se zuba
shagawa ba take, Affan kuwa se murmushin
mugunta yake sanin cewa yagama siye Al'kali da
kudinsa, minti goma aka soma gabarwa lawyer
din Affan yakara yimusu tambayoyi Sannan Al'kali
yashiga rubuce rubuce, dagowar dazaiyi ce ake
jira kafun nan Ajlal tazagaya toilet har sau biyu,
umm...Um...Uuum yayi kyaran murya " abisa
bincike da kotu ta kudanar tareda hujjar masu
kara kotu tayi Dogon naxari da bincike akai daga
karshe, Ajlal..... gabanta ne yaso ma faduwa tasa
hannu bibbiyu tarufe kunnuwanta, sadauki ya
rungumota relax bae! Al'kali yace Aljal Zata zauna
da tsohon mijinta Affan bayan tasauke abunda
yake cikinta Sannan Kuma Affan Zaya bawa Ajlah
kudin sadakin daya biya da duk wani Abu daya
kashe a auren bayan nan kotu tacika tarar dubu
shidda- shidda abisa doka da tsari! tin baigama
ba sadauki yayi kukan kura yacakumo wuyan
Al'kali "why you are runing my marriage" yasoma
buga kan Shi da Gina, dasauri yan sandan dake
gurin sukayo kanshi Amma inaaa! Haka yadinga
wulgi dasu tamkar wani ball, bakaramun azaba
Al'kali yashaba seda aka hada da sojoji Sannan
ya kyalesa yana haki yana nuna AL'kali Wanda
yagama shidewa ' taimakon gaggwa aka basa,
Ambulance ce tazo aka wuce dashi hospital
domin Ko shakka babu baxai rasa kariya ba, wani
sojan yacira hannu Zai mare Sadauki dasaurinsa
yadaga Kai sama yabuga masa fada yadawo
tsakanin su haka yadinga yi har seda yagaji Dan
kanshi yasamu guri ya zauna Babu Wanda yayi
kokarin hanasa sanin halinshi, wata murya sukaji
daga kofa nacewa ashee kai mahaukaci ne sha-
sha-sha bansaniba, gabadai aka juya ana
kallonshi his Excellency ne governor of yola, yana
zuwa ya wanke Affan da mari.marasa kunyar yaro
wato kai kafi karfin kadauki kaddarar data
zomaka Abunda kamanta kabarwa ALLAH shine
yanzu kuma zaka ce kana bukata saboda neman
rigima irin naka, Ina so yake anan yana nuna idon
Affan dasauri yadena kallon baban nashi ,
yacigaga da natabbata Koda Aljal Zata cigaba da
zama matarka bawani zaman amana zakuyi ba
yanzun bakai takeso ba Kai kanka kamanta da
soyyayyar ta, Toh bari kaji indai har kace zaka
kafe akan bakanka to wlh Zan cireka daga Sahun
"yayana dasauri Affan yafadi kasa yana baiwa
babanshi hakuri Dan Allah Karka mun baki dad
wlh nayafe masa matar Shi har lahira, tureshi
yayi yaja dogon tsaki yabar masa gurin, Dama
kuwa Affan yafara doubting akan abunda yayi
ganin irin dukan da Sadauki keyi idan aka kyalesa
kisa ma zaiyi, Haka dae taron yawatse zuciyar
kowa ba Dadi, Ajlal tabi motar mama sadauki
kuwa yaja tasa motar, gudu yake kamar me ta
wani lanbu yabi baibi hanyar da kowa kebi ba,
mutun yagani a kwance kamar gawa dasauri
yatsayar da motar yafito yana fadan subhanallah
Zai taba mutumin yaji an masa wani wawan bugu
akai tuni gurin yaso ma fidda jini da wani irin
kulki, Ahhhh! Yabuga kara juyowar dazaiyi aka
kara basa wani katon karfe ne mai uban nauyi
aka buga masa da kafar dama wata karar yasaki
kadan insaki fitsari, haka sukabi kowa ce kofa
tashi da hannu suka karye tareda buge masa baki
atake Sadauki yacanza kamanni fuskarshi taciko
nan gurin yasoma aman jini baki kirin dashi, suna
Ganin haha suka kira Ogan Su suka basa bayani,
ogansu yace Gud kunbarshi yakarasa lahira, Karfe
kusan 4 baby sadauki Babu labarinshi mama
tasoma kiran wayar Amma tajita akashe. Part 58
Hankali yasoma tashi ganin ba sadauki gashi Har
dare yayi, Mai martaba yace akyalesa zuwa gobe
myb kanshi yadau zafi ne Shi isa yaje gidan Shi
yadan wuta, mama tace Dan kanshi yadau zafi
shine zai rufe wayar shi ai seya tsorata mu, Mai
martaba yalakaci hancinta kekuma uwar tsoro ba,
hararanshi tayi tana murguda baki, yajanyota yayi
hugging Abunshi yau dakina zaki kwana kinsan
inata missing dinki fiyeda 2weeks anamun rowan
kayana, mama tasa hannu ta bige masa baki
yarka Aljal na jinka, mai martaba yaware ido and
so wot? da hakan aka samu mijinta, mama ta
kara hararanshi tace Kaga ban son wannan idan
taji tadena ganin girman mu fah, Mai martaba
yadaga kafada yace kobata jiba Tasan me ake
tinda har ta iya daukar ciki, Ganin yana neman
tona mata asiri yasaka mama janshi sukayi
dakinshi, dama kuwa haka yakeso! "O ni Asea
tsofaffi da soyayya " lol, Breakfast Mai rai da lfy
aka yowa Ajlal zuciyar mama fess anrufe shafin
wannan case din tinda Affan yace ya hakura da
matar, Aljal ta kalli mama dataga sewani
murmushi take tace mama har yaushe zan iya cin
abinci batareda naga Ajlah ba har yaushe zan
samu nutsuwar raina, mama tayi murmushi tace
kincika sonshi dayawa kirage nunawa kinji insha
Allah yana lfy anjima kadan zakijishi ba wannan
ne karo na farko daya soma wannan ba, hakan
yana nuni dacewa ranshi yakai kololuwa abaci
Amma fah sekinyi da gaske gurin Shawo kanshi '
Ajlal tayi murmushin yake tasoma cin abunda aka
kawo mata dukda bawani dadinshi takeji ba,
wasa-wasa har 3:am Babu labarin Ajlah ganin
yanda Ajlal tadaga hankali ta yasa mama tanemi
kabir dayaje gidan Shi aduba sa, bamusu yaje,
firstly abunda yasama gateman din gidan yace
rabonshi da Ajlah tin shekaranjiya kabir yayi
matukar mamaki, haka dai ya tuko motar Shi
yadawo goslow yayi yawa soboda haka yacanza
hanya yabi titin lanbu, nanma yasame mutane
dayawa anata kuka wasu na taslima, kabir yayi
parking yafito yana tambayar ko lfy? wani
saurayi dake kuka yasoma yimasa bayanin halin
da suka tsinci wani matashi wanda ba'a san ko
waye ba Wanda bashida rai a halin yanzu ,
kwallah suka zoma kabir yajuya yacanza hanya
cos yanada rauni bazai iya kallon abun ba, Kan
kujerar mama ya zube yana maida nunfashi.
mama tace yade Dana, kabir yace inada ya boye
wani gurin ne cos gateman dinshi yace baizo ba,
mama tayi shiru can Kuma tace yana yuwa ba
abunda baxai i yayi ba, Amma yana ga kamar
kana kwalla? Kabir yasauke nun fashi yace wani
accident ne Ko me Oho wani matashi akace ba
kyan gani harya sauya kamanni da alama tin jiya
Abun yafaru cos harya fara doyi, mama tace
subhanallah, "innalillahi wa'innah ilaihir raji'un"
ALLAH yasauwa mana wannan kasar Tamu
munada karamcin tsaro, Ajlal tace ina ne gurin
Dan Allah ka kaini ingani, kingani koh mama
nafada miki duk inda yake baya in good condition
' mama tace haba Ajlal ace miki mutun Har
yafara doyi ya mutu fah, Ajlal takara fashewa
dawani kukan no mama Dan Allah kuje kuduba
kingani koh ta nuna cikin ta Shi ma kuka yake na
rashin dad dinshi, ta shafa cikinta sorry baby dad
dinka zai zo very soon, jikin ma yayi sanyi
barinma kabir da ya soma wasu tunani dasauri
yatashi, mama tace ina zaka? Kabir yace Zan
koma in duba ne, mama tace Dan Allah Karka je
natabbata bashi bane, kabir yace Sena dawo
mama, itama din faduwa tayi a kasa bugun
zuciyar ta na karuwa, Zuwansa keda wuya yaga
anzo da Ambulance tareda yan sanda za'a saka
shi aciki dasauri yakutsa kanshi aciki yasamu
shiga lokacin da zaa rufe motar wani karfi ne
yazoma sa yadaga ganbun motar da Karfi tareda
yaye kyallen da aka masa rufa, ido da baki bude
yakasa motsi yaka feshi da ido yana huci kukan
ma bazaizo ba he" can't believe wot his eye's
seen " real ne kokuma dreaming yake ' wani daga
cikin dan sandan ne yarike kafadar shi yace
kasan Shi ne? Se alokacin kabir yafashe da kuka
dukanninku yanuna su Baku gane Waye ba
wannan sadauki Ajlah ne fah Ajlah Dan sarkinku '
kowannensu yaja dabaya yana kare masa kallo
dakyar suke iya gasgata zancen Shi domin komai
nashi yacanza ba Abunda kake iya ganewa nasa
ne, wani irin ihu kabir yayi yazube A gurin
sumamme Farkawarsa yaganshi ajikin Mai
martaba yana matsar kwallah har anyiwa gawar
wanka mama kuwa anyi asibiti da ita, Ajlal sun
hanata fitowa saboda gudun halin da Zata shiga,
kamar an tsikareta tabude ganbun dakin datake
tayi saa hadiman Sun daga a gurin, cikin sanda
ta canza hanya wadda Ke sadata da waje tin
kafun takae take jin Kuka kala-kala da hanzarinta
takarasa cakk ta tsaya tana kare musu kallo ga
gawa agaban Mai martaba yana zuba mishi
addua wasu na Alwala, bayan takaraso take bin
su da kallo tana son Ganin abbanta can ta
hangosa kefe, tayi murmushi a zuciyarta tashiga
neman sadauki har tagama binsu da ido Babu
Shi, harara ta war Watsawa Mai martaba lokacin
daya kalleta, tace lfy Ina mijina Naga kowa Babu
Shi har yanxu baidawo Ba koh. Kin kallon gawar
tayi tasamu kujera tazauna kanta ba dankwali ga
maza A gurin Mai martaba yayi karfin tashi
yarikota yace Ajlal kijini dakyau kome da kike Gani
mukaddarine daga Allah mutuwa da rayuwa duk
ahannun sa take shi yabamu Ajlah yakuma fimu
son shi, Ajlal tace wait duk wannan bayanin na
mene tinda ba mutuwa yayi ba ay nasan bai
mutuba bazai ma mutuba shine dakanshi zaiyiwa
danshi hudubar suna ta shafa cikinta, abbanta
yagirgiza kanshi yabar gurin bazai iya kallonta
ba, se alokacin tabuga uwar kara tafadawa gawar
tana zabga uban kuka Babu Wanda yayi kokarin
hanata, se wani malami daya ce acireta daga
gawar mamaci baya son tabi. Part 59 Kuka take
Wanda Ni kaina asea seda na zubar da kwallah
sambatu kala kala take, harta Kai bata iya kukan
iyakacinta hawaye idonta sun cika sunfito sunyi
jajir kanta ke mugun sarawa, ta mike tsaye tajuya
ta kalli jama'ar dake jiran ta daga a dauki gawar,
tace kubiyo da sabon likkafani gawa biyu ce a
gidannan Mai martaba yace ke kinada hankali
kuwa? Ajlal ta kyalkyale da dariya yo Ina hankalin
ay yatafi, girgiza kanshi yayi cike da tausayinta,
Nura ne dake kokarin hada butocin da akayi
al'wala dasu yalura da wani Abu, tsayawa yayi
yana confirming before yayi magana jifa yayi da
butar hannun shi lokacin daya lura cewa Abunda
yagani gaskiya, bai jira komai ba yaje gurin gawar
sadauki, yana tsayawa kanshi yayi Addua
yaruntse ido Sannan ya yaye likkafanin sa,
tabbas gaskiya ne, mutane sukayo kan nura da
niyyar fada musamman liman da ranshi yagama
baci anbar gawa ba'a mata sallah ba, baba iro
yace kodai bai mutu ba, mai martaba yayi
murmushi yace ana dawowa ne, Baba sule yace
aikuwa idan aka mutu jijiyoyi aiki suke denawa
Komai na bil'adama kafewa yake Amma Shi ga
jini na zuba abakinshi, wlh dasaura sauran
mutanen sukayo kanshi, anyi sa'a kabir likita ne
shine yayi kokarin gano meke faruwa, nunfashi sa
baya coming heart dinshi bata beating and why
Kuma ace yana bleeding blood gashi bakikirin,
kabir yace bazamu masa sallah ba dole hospital
na bukatar Shi Mai martaba yace ba inda zamu
gashi bayada nunfashin komai zakuce bai mutu
ba kokuma sokuke semun je asibiti sukara
tabbatar wa ya mutun ne inyaso masu masa
sallan suyi tafiyansu abarmu da gawa kabir yace
wlh semunje bai mutu ba, cos inbaku bukatar Shi
akwai hakkin kasa akanshi zanyi report naku idan
har Kuka Hanani yunkurina yana magana yana
hawaye tareda nuna su da yatsa, Nura ne yajawo
mota daga gurin zamanta kabir yadaukeshi dukda
yakara nauyi sosai sukayi, zumunta special
hospital, ba bata lokaci aka karbesa, kusan awa
uku Sannan kabir yafito yana cewa Mai martaba
congratulations Ajlah da ranshi sedai.... nan
yatsaya yana zubar da hawaye, rayuwanshi ba
tabbas zuciyar Shi yatabu sosai Sannan Kuma jini
yashiga a brain dinshi bana tunanin koda yatashi
ya iya samun cikkakken hankali Semun fara
treating raunukan daya Samu if ya warke normal
Sannan afara gyaran kariyar daya Samu domin
Babu inda baa karya Shiba ' lafiyar ma ba yanzu
ba sedai a Hankali, mai martaba yayi murmushi
Mai ciyo yace bakomai hakan ma "shukran lillah"
Farfado warta yayi dai dai da shigowar Mai
martaba tareda abbanta a hankali take iya tuno
meke faruwa ' tace wlh nida Abunda ke cikina
bazamu taba yagewa mutuwa ba indan har
tamana katanga da Rabin jiki, Abbanta ne yarufe
mata baki karkiyi Sabo Aljal kowa nan da kike
gani mataccene lokacin ne kawai baizo ba kisawa
ranki salama kadauki kaddarar data zomiki nasan
kinga jarabawa kala-kala a rayuwa idan kika
daure kika cinyesu duka 'yata aljanna zakiyi,
shima kukan ne yazo masa tinawa da yayi da
mahaifiyar ta, mai martaba yajuya yafita yashiga
dakin mama itakam har lokacin bata farfado ba '
mai martaba yazauna kan kujera yana kallonta
lokaci guda tafita hayyacinta, aransa yake cewa
Allah yabashi ikon cin wannan jarrabawar ace su
uku duka a kwance asibiti kowani danashi irin
condition din, mama ta soma motsawa tana
fadan "innalillahi wa'inna ilaihir raji'un " mai
martaba ne yacigaba da amsawa har takarashe a
hankali take binshi da ido lokaci guda ta tuna
meya kawota nan, wasu zafafan hawaye suka
biyo fuskarta, mai martaba yatashi yariko
hannunta yana murzawa yamatse Shi sosai anata
dayan hannun shi kuwa yana shafa bayanta a
hankali tafara samun nutsuwa nawani dan lokaci,
mai martaba yace duk tsanani yana tareda sauki,
danki Ajlah bai mutu ba sedai yana cikin wani
mawuyacin halin da bazamu iya fassarawa ba
Adduar ki itace gata agaresa, mama ta dago
kanta dakyar dayake mata mugun sarawa, tace
naji kace bai mutu ba kodai banaji da kyau ne,
mai martaba yace tashi muje inkaiki gurinshi, iya
ta window suka tsaya suna kallonshi babu wani
alamar rayuwa atattare dashi, mama tajuyo
idonta tab da hawaye tace yanzu kana so kace
mun wannan ta nuna inda sadauki yake akwai
rayuwa ajikinsa. Mai martaba yashafa fuskarta
haka suka ce nikaina nakasa gasgatawa mama
tashiga girgiza kanta no never ever, karku cuceni
Ku ajemun gawar Dana Har yafara gurzewa,
nikam dai wlh na yafe nakuma dauki kaddara
sannan na tabbatar wani SADAUKIN zaizo
matarshi Zata haifo new Ajlah "by the grace of
god" Mai martaba yajata suka koma Daki yana
cigaba da bata baki dakyar ta yarda ta kwanta
Amma zuciyar ta cike da tsoron abunda tagani.
Part 60 Rike take da hannun Aljal Wadda keta
rusa uban kuka tinda taga halin dayake ciki
takasa shan koda ruwa, mama kam dole ta Mike
diya biyu a kwance ' tabawa zuciyar ta salama
Addua kuwa bata gazaba kan sallaya take kwana
haka duk sauran 'yan uwa Kabir ne yashigo rike
da wasu drips yasakawa sadauki yana kallon
yanda nunfashinsa ketafiya one by one, yace Allah
yabaka lfy bloody bro ' Ajlal ce tsaye ta window
tana kallonshi cos ba'a Bari aganshi, hawaye
kadai ke yawo a fuskarta, sama ta kallah fuskar
ta tab da hawaye tace ya Allah "make my Ajlah
alright" Ameen taji an fada mama ce fuskarta ba
walwala tariko Ajlal tazaunadda ita, bai kamata
kina sakawa ranki damuwa ba Ajlal kada muyi
rashi biyu Koba komai zaki jawa Abunda Ke
cikinki matsala, kinga nikaina na Dena damuwa
Allah kadai nabarwa ikonshi Addua ce kawai
magani, Ajlal tashare kwallan da suka cika Mata
ido, ta kwanta ajikin mama, atake tayi bacci a
gurin abunda batayi sedai idan yasaceta, mama
ta sauke ajiyar zuciya ta shafa fuskar Ajlal, Albina
Dan Allah kiyi hakuri kikara kokari kisauke abunda
ke cikinki lfy, Aakil ne Ke wannan zancen, Albina
kuwa tayi nisa Se ummanta da abbanta take kira,
wata allurar aka kara mata atake tayo uban nishi
Sega baby boi yafado, hamdala yayi yabar gurin,
doctors suka shiga shirya uwar da babyn, Aakil
Kuwa fita yayi yasoma jido musu Kayan barka
abun kamar hauka tsabar murna harya rasa
mezai yi, seda yacikamata 2set na akwati nata
Dana baby, kwana daya aka sallamesu asibiti,
Baturiya yadauko ta musamman anayiwa Albina
gyaran jego ba irin namu na Nigeria ba, aikuwa
kan Sati daya Albina tazama katuwa kamar wata
fulawa, ran suna baby yaci sunan Abban Aljal
wato Abdul Azeez, suna ce dashi Afham, sati biyu
aka gama gyaran Albina anan ne ta bukaci
sukoma gida, Aakil yace baya son zancen kuka
sosai tadinga masa dole yadawo lallashinta duk
yanda zaiyi taki fahimtar Shi, acewarta yamaida
ta gurin dangin ta shikuma yayita zama, Tasan
yanzu haka hankalin iyayenta atashe yake, duk
yanda yaso tagane sam tama ki fahimtar shi, a
karshe tasamishi kuka duk yawani rude, bayanda
ya iya dole yace mata zasu tafi next week, domin
kwanciyar hankalin ta shine nasa, Shiri suke sosai
sunyi tsaraba Mai yawa jirgin safe suka bi se
Nigeria, gidanshi suka sauka bayan sun huta
sunci abunci Sannan yaje gidan tsohon daya
rikeshi suka fara gaisawa bakaramun murna yayi
ba ganin Aakil ga matarshi ta haihu anan yake
bawa Aakil labarin yanda aketa neman su agari
kwalla suka zubo mishi yashare Sannan yace
bakomai Baba insha Allah Gobe can zamuje cos
yanzu lokaci yakure unguwar da nisa, Sanye take
cikin Riga da zani na wani material tasaka Afham
cikin baby set tajawo Shi zuwa mota, horn yayi
mai gadi yabude musu suka shiga ciki sedai gidan
kamar ba kowa se hadimai ne kadai Ke yawo,
Aakil ne yarike Afham Albina narike da jakar
tsaraba, sallama tayi tashiga dakin mamanta
wadda Ke kallon sunna TV, dasauri tajuyo jin
muryar gudaliyar yarta Albina, da gudu taje ta
rungume mamanta tana hawaye, mama tace ya
banga ciki ba ko kin haihu ne, Aakil yakatseta
lokacin daya shigo, da murna ta isa gurinshi ta
tarbesa se yaba kyan yaron take da irin murjewar
da albina tayi, mama tace kinji gida tsitt ba lfy
ne! Anan tabata labarin Abunda ke faruwa Albina
kuka take sosai Aakil kanshi ya zubda hawaye
yakuma tausayawa Kanwar shi musamman idan
akace Sadauki ya mutu, Aakil yace wannan nasan
ba aikin kowa bane illah Deeni, mama tace nima
dai shi Nake zargi domin Affan tareda uban Shi
yabar garin nan hakuri ma yabawa Ajlah seda
yanemi gafarar kowa Sannan mahaifinshi yatafi
dashi saboda haka bana tunanin zai iya aikata
Abu mafi minu kamar wannan , Karfe 7 na yamma
Aakil yayi driving dinsu zuwa hospital dinda Ajlah
yake ' tinda suka fito ake binsu da ido barinma
kabir daya kasa karasawa gurinsu, mama ce tayi
karfin halin tasowa tace Albina kin tuna damu,
dukadda kanta tayi kasa tana wasa da yatsun
hannunta, Ajlal tazo dasauri tayi hugging din Aakil
shima din hugging dinta yayi yana shafa bayanta,
Ajlal tace yaya Sekuma ta fashe da kuka, Mai
martaba dai yakasa magana seda mama takai
masa Afham sannan yayi murmushin karfin hali
Addua yayiwa yaron Sannan yafara tambayar su
inda sukaje, Aakil yace amun afuwa nasan laifina
ne bana son rabuwa da matata ne Shi isa na
dauketa muka bar kasar nan tunanina zasu kara
batar dani dadewa nadawo hayyacina sedai
bantaba nunawa kowa ba cos bana son ace in
waiwayi gida inji wani mummunan labari akan
iyayena, Ajlal tace yaya ummy... ummy dasauri
yarufe mata baki Karki cemun ummy tarasu atake
shima yafashe da kukan, mai martaba yabisu da
ido cike da tausayawa.SADAUKI novels / SADAUKI part 61 to 70
SADAUKI part 61 to 70
Posted by Bashir Sani Fesan on 21 Dec 2016 - 12:13
Abban Ajlal ne rungume da Afham se murmushi
yakeyi yara sa inda zai saka kanshi saboda farin
ciki, he can't believe ace Aakil ne agabanshi
Harda Kuma danshi, Babban farin cikin bai wuce
irin yanda zumuncinsu yake kara karfi ba iyalan
Mai martaba.. after 7 months Karfe shida na
yamma tashiga gurin Ajlal tayi tsaye akanshi
tazubtazauna ido, Alhamdulillah yawarke duk
wasu ranuka daya Samu, sedai kariyar Shi ta
kafa ce taki zama normal, "ya Allah make my
husband fast and speedy recovery ya rabb" zaune
tayi tana karantun al qur'an kamar yanda tasaba
kullum Zata saka shi agaba tana masa karatun al
qur'an hawayen da take har sun fara goge
rubutun Qur'an din a hankali tasaka tissue ta
goge tacigaba da karatun ta zuciyar ta nawani
bugawa, computer dake nuna alamar rai tafara
wani kuka sosai, dasauri Ajlal ta ajiye Qur'an
dinta bayan ta rufe tafita neman doctor's doctor
Sunday yace hey mekika masa ne? Aljal tace
notin Ina karatun al qur'an ne naji komai
yasauya, Dr Sunday yace it's medicine ryt? Aljal
ta gyada kai, wow yafada tareda komawa ciki, a
hankali yafara marmasa idon shi Ganin hakan
yasa suka cire mishi oxygen da aka saka mishi,
aikuwa Sega Shi yayi wani tari Mai karfi, dai dai
wannan lokacin Ajlal taji maranta ya mugun
murdawa bayanta ya soma sarawa , ihu ta buga
tareda durkushe wa a gurin dasauri wata nurse
dake fitowa ta kamata tasaka kiran, sauran
doctors din, mama dake kokarin fitowa daga mota
ta tsinkayo Ajlal ta gudu ta isa gurinta dai dai
lokacin Da aka izo gado sukayi Labour room da
ita, Bata sha wani wuya ba ta haifo baby dinta
namiji, lokacin daya fara kara, a lokacin ne
Sadauki ya bude all eye's dinshi Wanda suka
koma blue yana son kallon ko ina agurin but
yakasa juya koda kwayar idonshi kafe suke aguri
guda idon sun bus he Kamar idon mamaci. Babyn
chocolate dashi cos baza'a kira shi da fari ba
minti kusan talatin aka gama shirya ta da baby
sukayi dakin hutu, mama da Anty maryam suka
rasa inda zasu saka ta da baby se alokacin
mama ta tuna, tajawo wayarta tayiwa Mai
martaba al'bishir mota kusan uku suka ciko
akazo ganin baby boi, Abban Aljal yafara
karbanshi yamasa kiran sallah tareda addua
Sannan sauran suka karba seda kowa yagani aka
bawa Mai martaba, kiss yasoma yiwa yaron
Wanda bai dauko kamanni kowa ba gashi kawai,
mama tafara da kiran nikam wannan mijin na
barwa maman Albina tinda bashida fari, na dauki
Afham, anty maryam tace aikuwa kuduba da kyau
yaron duka uban shine farin ne dai bai dauko ba
inaga irin chocolate babies dinnan ne, Mai
martaba yace lallai fah ya soma kama Harda Ke
gwaggon Shi, dukansu suka saka dariya, Aakil
yashigo aguje yana tambayar ina sister, anty
maryam tabisa da harara wato bama boi kake
tambaya ba sewani sister, Aakil yasosa keya
yace, nasan Shi yana lfy ne, nurse ce tashigo
tana musu congrat, tace baby yazo tareda dady
Shi, Anty maryam tace how? Nurse din tace
aikuwa dad dinshi yabude ido Kuma yana maida
nunfashi beautifully Bata karasa ba, gabadansu
suka bar dakin, Banda Ajlal da dadi ya hana mata
koda motsi se hawayen farin ciki take, mama ce
keta shafa Shi tana hawaye, ashe zanga wannan
ranar zokuga nunfashinsa na fita da kyau, idon
shi abude suke, mai martaba yayi hamdala yajuya
zuwa masallaci domin godiya ga Allah. Part 62
Ruwa! Ruwa! Ruwa! Shine Abunda bakinshi ya
soma furtawa, lokacin Da ba kowa a dakin se
Afham dayake wasan Shi yana kan baby bed
nashi, haka yayi ta fadan ruwa har bacci ya
daukeshi Babu Wanda yashigo dakin, sai bayan
wasu Lokuta kabir yashigo yana kallon Shi da
alama ya motsa jikin Shi yau, gurinshi yak'arasa
yana ďan duddu bawa tabbas ya motsa, zaune
yayi kan kujera yana kallon yanda yake fitarda
nunfashi so slowly, " Ajlal tayi sallama tashigo
tasamu guri ta zauna"kabir take tambayar yajikin
Sadauki? Kabir yace ansamu cigaba sosai naga
alamar yafara motsa jikin Shi, Ajlal ta washe baki
tace Allahu yakaro sauki, dai-dai nan yasoma
bude idonshi kaf suka sauka kan Aljal wadda ke
binshi da murmushi, shi kuwa yasaceta da ido
yana kallonta tunani yake Ina ne yataba ganin ta,
kabir yatab'ashi yace akwai Abunda kake so ne?
Sadauki ya dawo da idon shi kan kabir a hankaki
ya furta ruwa, kabir yace wow kana magana
lafiya tasamu kenan rudewa yayi dakyar ya Iya
hada masa ruwan lipton bayan yamasa brush
Sannan ya bashi 3 spoon yana son k'ari amma
kabir yace sun isa sedai bayan 3 1hr akara mishi,
Karfe shida yamma mama tazo tareda Anty
maryam, lokacin ya farka daga bacci mama tace
masa yajikin baice da ita komai ba, aunty
maryam ma haka, babyn dake hannun su
yakurawa ido, dasauri mama tak'arasa dashi
gurin tana cewa danka ne duba shi dakyau, jin ta
ambaci sunan dan shi ne yasaka yab'ata fuska
lokaci guda yakauda kan shi yana hararan mama,
aranshi yake cewa yaushe nake da baby nida
bantaba sanin mace ba, Ajlal takaraso tajuyo da
fuskar shi, sam yaki kallonta mama tace, baka
gane mu bane? Se alokacin yabude idon shi yace
ehh" mama tace nice mamanka wannan antyn
kace tadafa Anty maryam, sai Kuma wannan
matar kace Ajlal ga danka kabar cikin 2 months
shekarar ta haihu, sadauki yace mata Kuma
yaushe Nayi aure wannan babyn roban ce matata,
ni bana sonta kufitar mun da ita, a take ya rufe
idon shi, Ajlal tayi murmushi tace har yanzu dai
baidawo normal ba, anti maryam tace aikuwa a
hankali dai lafiyar me shigowa, a haka suka yi
magrib a dakin, mama tace dole Ajlal takoma gida
tayi jegonta, Ajlal kuwa fir taki yarda wai ita
jinyar miji zatayi, dakyar Anty maryam ta
lallabata suka koma gida. nan jekadiya tafara
gyaran ta da Kula da baby Ranar suna aka sawa
yaron Umar faruq, mai martaba ne yahada mata
komai na barka Babu Abunda Babu aciki, Abban
Aljal Se murna yake, barin Aakil dayake jin
k'anwar tashi tamkar wata rabin jikinshi kulawa
sosai yake bata kwatankwacin đa da uwa, tuni
Aljal ta manta da wani maraicin uwa kulawa take
samu takowani b'an gare mama da aunty
maryam baka ma Albana na ji da ita har cikin
ranta, Ajlal kam kullum cikin farin ciki take tarasa
Wanda yafi wani sonta kullum tana kara godewa
Allah abisa ni'imar da yayi mata. Yau kam tayi
arba'in dakyar taga safiya ta Waye tana son zuwa
duba mijinta tin bayan data baro asibitin bata
kara fita ba, Shiri tayi tsab cikin wata jallabiya
baka Mai stones jajaye ta yafa Dan kwalinta
tareda Jakarta red da takalmi, tareda Aakil sukaje
Albina na rike da faruq Ajlal kuwa na yiwa Afham
wasa, Aakil yakarbi faruq suka shiga ciki, Zaune
suka samesa yana rubutu da biro Wanda ya
zame masa al'ada kullum haka zai zauna yana
wasa da abubuwa kwata-kwata kwakwalwar Shi
yazama na yara yan 5 yrs, baya iya tuna abunda
akayi after one hour, bayan sun zazzauna suka
masa sannu ya karba batareda ya kalle su ba,
Ajlal ce ta karasa gurin Shi tace mekake haka ne
sekace karamun yaro, wata irin faduwar gaba
tasameshi lokacin dayaji muryar ta, sannu a
hankali yakoma ya kwanta bayan yayi wulgi da
biro dinshi, Ajlal ta daure fuska tace kayi fushi
ne? Sadauki yafashe da kuka, Aakil yace kinga
kitafiyanki baki san yadda ake lallabashi ba a
yanzu, Ajlal tace koma yane meyasa za'a rika
biye masa yana wasa da Kayan yara meyasa
baza'a nuna masa Shi babba bane Ana so ajuya
mun brain din mijina Sai kuma tafashe da kuka,
albina tazo tajata suka zauna tana bata baki,
sadauki dayake sauraren ta yace ni ba mijinki
bane nikuma ba babba ne, haka ne akilu na! Aakil
yayi murmushi yace haka ne Ajlah ka rabu da ita
kar kayi kuka wasa take maka. SADAUKI ce
baben roba ce fah Kuma itace matata, Ni wlh
bana sonta Allah bana sonta ' bana son ta, dai-
dai nan mama tashigo tace Toh kuma me akayi
rigimamme? Aakil ya soma labarta mata yanda
akayi, yar dariya tayi Sannan tace Ajlal fah hakuri
zakiyi kafun yasamu lfy, dole mubisa yanda
yakeso baya Son matsi ko takura, SADAUKI yace
mama zokiji yanuna Ajlal yace kinga waccan
baben robar wai Ni babba ne kuma wai mijinta I
donshi tab da hawaye, mama tace eh baka son ta
ne bakaga fara ceba, Sadauki yace nikam bana
sonta waccan nake so yanuna hoton wata
baturiya Mai tallar sabulu, duka suka kwashe
masa da dariya. Part 63 Kusan wata uku Ana
fama da sadauki wanda zuwa yanzun yana
magana lfy lau, yana tafiya sedai yana digishin
kafar Shi , Ajlal kuwa baya k'aunar ganin ta, tana
zuwa zai canza fuska, Komai nasa idan ta tab'a
baya so kullum yana kiranta da beben roba, tin
Ajlal bata damuwa har tasoma damuwa da abun,
Yau kam se murna yake zasuje gida, yana
tambayar Mai martaba "dad zamuje kasuwa ka
siyo mun teddy da kayan wasa", ? Mai martaba
yace "eh insha Allah Zan siya maka", murna sosai
Harda su tsalle, Kasuwa suka shiga gurin siyan
Kayan yara na wasa ba abunda bai đauko ba
daga baya suka wuce gida, Ajlal kam se binshi da
ido take yanda yake ball da wasan Shi, ba Wanda
yake bak'in cikin abun sedai suyi hamdala ga
Allah daya k'addara yanada kwana gaba, Ajlal ta
bisa ganin yana k'ok'arin shiga ruwa, ta ajiye cup
din hannun ta taje tarike Shi, "Kai miye haka zaka
shiga ruwa", harara yake binta dashi yacigaba da
abunda yake janyo Shi tayi da Karfi shikuma
yagama fusata ya wanke ta mari, dai-dai nan
Baba sule ya fito yace "kai kai Ajlah me tayi
maka ne kake marinta"? Sadauki ya murguda
baki yace "to meyasa take mun kaudi ne next
time karyata zanyi" Ajlal tadafe kumatu tana
zubadda kwallah, Shi kuwa ya wuce abun Shi
yabarta zaune a gurin tana matsar kwallah, Kabir
ne yakawo shawaran aje dashi outside domin a
gwada brain dinshi myb yasamu lfy acan, mai
martaba yace akara masa wata daya tareda
matar Shi a gyra gidan Shi sukoma yana yuwa
idan suna tareda matar Shi yarika tuno wasu
Abubuwan, haka kuwa akayi sati na zuwa Anty
maryam taje da sauran hadiman gidan suka
gyara gidan tsaf aka sauya wasu abubuwan,
Kabir yayi driving dinshi suka je gidan, daga baya
Aljal taje tareda su Albina, bayan An mata nasiha
sosai akan yanda Zata zauna da mijinta, Bayan
magrib suka wuce batareda sun Bari ya lura da
hakan ba, Ajlal kuwa ta bawa jekadiya faruq ita
Kuma tawuce dakin Sadauki bayan tayi wanka
tasaka sleeping dress dinta masu daukar hankali,
cikin sanda ta murda kofar dakin, Zaune
tasamesa yana k'irga yawan tiles din dakin,
tak'arasa tana masa sannu. Banza yamata hakan
yasa tariko hannun shi tace kayi sallah ne?
Sadauki ya watsa mata harara yace "Ina ruwanki
dani nagaya miki Bana sonki dole ne" Ajlal ta
runtse ido tana mai jin zafin furucin sa, fuskarshi
ta shafo tana son hada ido dashi sedai yak'i
juyowa yana sauraren ba k'on yanayin dayake ji,
Ganin yadaina Abunda yake yasa Aljal tak'ara
matsawa jikin shi tana shafa bayan Shi, atake ya
lumshe idon shi, yasakar mata komai nasa,
dakyar ta saita kanta tace masa" tashi kayi
sallah kayi shirin bacci Kaga yanzu 11 tayi", ba
musu yaje yayi al wala yatada sallah kafun
yagama bacci ya soma điban Ajlal, Kallonta kawai
yake yana murmushi light off yayi yakarasa inda
take yadagota cak se kan gado, Ajlal ta bude ido
da mamaki tace "mezaka mun ne".. Bata karasa
ba taji cutelips dinshi anata a hankali ya mirgino
da ita yana shafa jikinta tuni ya soma birkicewa
Ajlal tasoma Kuka "kace baka sona Dan Allah
kabarni inje in kwanta" alokacin baya jin me take
cewa idon shi arufe yasoma rabata da 'yar
mitsitsiyar rigar baccin ta a lokacin tagama hade
rai dashi, Sunkusa 1hr ahaka daga bisani
yaturata gefe yana maida nunfashi dasauri Ajlal
tasaka rigar ta Zata bar dakin yayi saurin rikota,
yace "zomuyi wasa" Ajlal tace um.. um ni bacci
nakeji, bai tanka taba yajuya fuskar shi yana son
fara kuka, dasauri Ajlal ta haye gadon tajuyo
dashi tana cewa "gani zamuyi wasar Amma bana
son kana mun irin Abun dazu" sadauki yace Toh
yasaka Hannayen sa gaba dai yazagayeta dasu
yadora kanshi akan k'irjinta atake bacci yayi
awon gaba dasu , Kiran farko suka farka atare,
murmushi Mai kyau tasakar masa yasa hannu
yana taba kumatunta yace da ita" ke kyakkywa ce
Amma kuma bana sonki " Aljal tace "nima ba
sonka nake ba " yana jin haka ya soma bubbuga
kafa yana kuka "Dan Allah kice kina sona" Ajlal
tace kaima kace kana sona" girgiza mata kai yayi
alamar a'a, Ajlal tace "nima ba ruwana da kai
bazan k'ars zuwa dakin kaba", jin haka yayi
saurin riketa gam "Dan Allah kirika zuwa kullum
muna irin wannan wasar" yana taba k'irjinta
dasauri ta rufe idon ta. Ajlal tace "Ok zamu kulla
a bota ne Ka yarda"? Sadauki yace" ehh " Ajlal
tace "duk Abunda nace kayi Shi zakayi idan ba
haka ba zamu bata da kai ne kana jina " yace
"ehh tareda Kara manneta Ajikin shi. Part 64
Tuwon dawa da miyar kubewa take kwashewa
Wanda ta saka aleda ta mulmula tuwon, kan
dining ta jera tadauko lemun exotic biyu ta Dora
akai tareda ruwan faro, Wanka tayi tasaka Riga
da wando blue nd white, ta tubke gashin kanta
tasaka wani ribbon Mai kyau daya k'ara fito da
asalin kyan ta Nono take bawa faruq dayake ta
rigima tin safe, SADAUKI yasauko kasa sanye da
Riga da wando 3Q sunyi matuk'ar karb'anshi
yatsaya cak yana kallon Ajlal da itama shiđin take
kallo, yak'araso cikeda murmushi a fuskarshi ya
ware mata hannu, idan kagani zaka dauka mai
cikakken Hankali ne, ba musu ta ajiye faruq
tafada jikin shi, suna jiyo bugun zuciyoyin su,
lokaci guda yaji Shi wani iri, Gashin kanta yake
shafawa yana jin dađin k'mashin sa, tsayuwar ta
soma gagarar su Ajlal ta dafa kujera tana maida
nunfashi. Jekadiya ta shigo tareda sallama ta
dauki faruq tamusu seda safe, Sadauki yaji dad'in
hakan yajata zuwa kujera yarungume ta sosai
yana aika mata wasu irin sak'onni, Ajlal ta
kallesa tace "meyasa idan muna Tare kake zama
Mai lfy Amma kan ajima kad'an kafara shirme "
shiru yayi yana kallon ta har tagaji da kallon da
yake mata ta turasa gefe tayi đakinta, binta yayi
da ido yana sosa k'eya, "bazan bita ba" yafađa
yawuce đakin Shi yarufe k'ofar da K'arfi Ajlal
kuwa undressing tayi sleeping dress tahaye
gadonta, Juyi yake kan gado yakasa yin komai se
tunanin Ajlal daya cika masa ruhi " Ganin ta
kawai yake son yi, amma Kuma idan yatuna
abunda ta masa seyaji baya son ganin ta, haka
yayi ta juyi kan gado Har kusan 3 bacci yak'i
zuwa, daga k'arshe ya yanke shawarar zuwa
đakinta, A Hankali yake buđe k'ofar đakin baya
son ta tashi a zatonshi bacci take, bed light
yasoma lalube ya kuwa yi sa'a ya kunna blue
yana kallonta, Ajlal kuwa Dama bata yi bacci ba,
tana ganin haka ta juya kwanciya yanda bazai
ganta ba, Sadauki yab'ata fuska yana nuna ta
kidena mun irin wannan abun kinji koh " hannunta
yariko yana matsawa a hankali ta juyi da sleeping
eye's đinta tace lafiya? Sadauki ya marairaice
murya "k'awata kinga bazan iya bacci ba kizo
muyi wasa", Ajlal taja dogon tsaki ba inda zani
kaima kawuce đakinka bacci zanyi tana kai nan
ta juya kwanciya abunta, Hawaye tab a idon shi
zaunawa yayi gurin yana matsar kwallah, sannu-
sannu bacci yakwashe su duka, Ana asubah ta
farka bakaramun mamaki tayi ba ganin shi
kwance a gurin, alwala tayi tazo zata tada sallah
anan ya farka, baiko kalle inda take ba yawuce
abun Shi, acewar Shi tamishi wulakanci Karfe
takwas tagama hada musu breakfast tacaba
adonta cikin wani less baki Wanda yayi mugun
fiddo da ita, light make up tayi tanufi dakin oga,
Kwance ta samesa yana kallon sama ga sallaya a
shimfide da alama yayi sallah ne, Ajlal takarasa
tana masa antashi lafiya, bai tanka taba Kuma
bai motsa ba, Ajlal tace " har yanzu fushin akeyi
dani" gadon tahaye ta đago fuskar shi, a fusace
yake kallonta yađago fuskar da nufin yimata
masifa sekuma ya fasa Ganin yanda tamasa
kwarjini gamida kyau, murmushi mai kyau ya
sakar mata, Itama ta mayar mishi amsa, Nan
gurin yasoma shinshina jikinta da alama turaren
yamasa dađi, kwantar da ita yayi yazura hannun
shi yayi light off, Sannan yacire mata đankwali
yacire sarka da 'yankunne a hankali yasoma
rabata da duk wani abu mai nauyi ajikinta, Ajlal
se binsa da ido take tana kallon shi, abubuwa
sosai yake mata tin tana turasa harta kasa yin
komai yagama kashe mata jiki, a wannan ranar
sadauki ya gurji amarcin shekara đaya
Bakaramun wuya ta sha ba tawahala sosai Ko
yatsanta takasa tsayawa, haka yake abunshi ba
tausayi baima San kukan da take ba, nan yabarta
yashige toilet, Ajlal cike da mamakin Dama mara
hankali yana iya kusantar mace har ya biya
bukatar Shi " shiri suke sosai an đauki Manyan
sojoji da police domin raka sarki Abdul Azeez
garinshi tareda duk wani Namiji na gidan mai
martaba akace hakama yahada mota kusan uku
na dakarun sarki, tin kan suje suka tura sakon
zasuzo kawo ziyara " Tarba mai kyau aka musu
Sun samu masauki da abunci a wadace, sun
kwanta Kan Gobe zasu raba kyau ta wa
takalawan garin saboda haka akwai Babban taro
acikin fadar, "Karfe goman safe aka soma
decoration gurin soye-soye ake Bana wasa ba,
abunci kala-kala akayi, zuwa 12 taro yafara aiki,
gurin mak'il yake da jama'a talakawa da masu
kuđin garin hatta governor yana gurin duk wani
babba a garin yola ya hallara, Mai martaba yayi
jawabin girma tareda yimusu ta aziyar rashe-
rashen da suka samu, nan yake shaida musu
cewa yana tareda Babban bak'o babbar kyau ta
wanda basu taba tsammani ba, Kabir ne keta
rabawa jama'ar gurin buhun shinkafa da 5k, ba
talakawan garin ba hatta masu kudin garin sunyi
matukar murna da hakan, Bayan an dawo azahar
Mai martaba ya umurci arufe gate domin yasan
cewa zasu razana zasu firgita wasu ma zasu
nemi guduwa taro ya lalace, kowa yak'gu yaga
wannan bak'on, mai martaba yabada umurni da a
fiddo SARKI Abdul Azeez wanda yasha kayan
sarauta shiga ta alfarma wanda yadawo da
haskensa da kiba yadawo asalin sarki Abdul
Azeez. Part 65 Sai da yazauna Sannan yasoma
warware Nadia fuskarshi! Aikuwa gurin yadau
ihun tsoro aka fara gudu wasu na take wasu
atake taron ya lalace, kasan cewar anzo da sojoji
tuni suka gyara gurin ta Han yar tsorata su da
bindiga, Deene kuwa dasauran mabiyanshi tuni
yafara kwara amai tsabar tsoro da firgici wannan
wani irin mafarki ne " mai martaba sarki Abdul
Azeez yayi gyaran murya yace, " Alhamdulillah!
Alhamdulillah! Alhamdulillah! dukkan godiya da
yabo su tabbata ga Allah (s w t ) Wanda
yakaddara mini rayuwa agaba nida đana Aakil,
Anan mutanen garin suka kara rudewa dan kuwa
Aakil tin gama makarantar gaba da primary ya
bata, Yafito rike da Afham yana nunawa yan gari
yaron Shi, murna ba'a magana gurin jama'a mai
martaba sarki Abdul Azeez yafara bayanin inda
yake da yanda aka cecesa hannun Makiya da irin
wahalhalun daya sha shida yarshi Ajlal dakuma
Aakil, jama'ar gari sukayi ta Kuka suna tsinewa
wannan azzaluman daga karshe yamika ta'aziya
wa iyalan waziri Aakil yayi gyaran murya yace
Kuna so kusan Waye wannan fajirin, baikarasa ba
sarki Abdul Azeez yace kuttt Karka fađa duniya ka
horon wawa, Aakil yace bai saurari zancen uban
nashi ba yace Deeni da uwarshi, Tuni jama'ar gari
sukayi Kan Deeni tsawa Mai firgitarwa sarki Abdul
Azeez yayi yace nace kukyalesa ni aka zalunta
Kuma na yafe masa Dan cikina ne sedai Nayi
Allah wadai da auren uwarka da samunka a
Duniya , "bana bukatar kowa yataba Shi kibarshi
yaje zaya gani Duniya Zata koya mishi hankali "
na koreshi daga garina tareda mahaifiyar Shi da
duk wani wanda yake tare dashi bana bukatar
dake Ganin fuskokin su a yau Har kusan dare Ana
Abu daya daga bisani aka watse dasafe sarki
Abdul Azeez yakomawa kujerar Shi ta mulki sedai
mutaya Shi da addua Tsab aka gama shirin
Kayan SADAUKI za'aje dashi Pakistan domin
duba brain din shi Sekuma kafar Shi dake digishi,
Ajlal manne dashi tana kukan zai barta, fuskar ta
ya tallabo yasa halshe ya share hawayen "
kawata kidena Kuka mana kinsan Allah yace yana
son Mai hakuri " Ajlal takara kankameshi tana
kuka, kabir ne yayi tari yace Ina fah kusa kuke
wannan abun, dasauri Ajlal tasake Shi, shikuwa
yakara riketa yana neman lips dinta sun dade a
haka daga bisani ya wuce, kabir cike da mamakin
Abunda yagani bashida Hankali Amma yasan
yataba mace, hmmm Sati uku sukayi a can bayan
an masa aiki, cikin sa'a yadawo normal sedai
sunki Bari yadawo seya cika wata daya sun kara
tabbatar da Abunda suka gani, Kwance take
tagama bawa faruq nono zuciyar tane take jin
tana tashi bata Ankara ba taji amai yazo mata
anan gurin take feso a man, jekadiya dake parlor
tazo a guje tana tambayar lfy meke damun ki
kasa amsawa tayi sema faduwa datayi agurin
tuni, jekadiya tabi fuskar ta da goshinta da kallo
ta ware ido tabdi jam wata sabuwa, Kusan sati
daya tana fama da zazzabi tarasa gane meke
damunta, Shiryawa tayi Don ganin doctor Sega
kabir yazo gidan zai wuce office yace bari yazo
yagaida su, jekadiya tace "me Zai hana ya dubaki
basai kinje can ba, Ajlal tace olryt bari in masa
magana, "Kabir yace Dama bakida lfy ne"? Aljal ta
gyada kai ta soma yimasa bayanin abunda
kedamunta, nan ya bukaci data yi fitsari takawo
masa, strip ya fidda a jakar Shi ya duba ta yana
murmushi yace your pregnant fah, Ajlal ta ware
ido na shiga uku aruwa Zan sha cikin ne kome,
kabir yadago ido yana murmushi yace wazaki
Maida karamun yaro yanda na ganku dinnan
randa zai bar Nigeria ai dagani komai kunayi,
jekadiya tace bar muna fuka dakinshi fa take
kwana, gaba dai suka sa dariya banda Aljal dake
jimamin wannan cikin. Yaune Ajlah zai dawo se
Soye soye ake Ana murnar dawowan sadauki
wanda yasamu lfy Koda wacce Zai dawo yanzu
Oho. Part 66 Wayar Shi yake danna har motar
tagama parking, yadau long time before ya fito
daga motar, seda aka bude mishi Sannan yafito,
wow na fada a raina real sadauki yadawo, sumar
Shi nake kallo da aka yiwa gyara tamkar arjun
kapoor, sanye yake cikin Riga da wando Wanda
suka matukar fiddo da Shi, a gogon hannun shi
Nake kallo Mai kyau, a hankali yasoma takawa
zuwa cikin gidan. Mama ce tazo dasauri tana
murnar ganin sadauki tareda Anty maryam kusan
duka families din gidan an hallara, murmushi
kadai yake har yanzu banji voice dinshi ba, kabir
ne yakai Shi dakin Shi domin yahuta, angyara
dakin tsab, bedroom ya wuce yahaye gado yana
Mai son kadaituwa shikadai, Ring din wayar shi
yatsayar dashi daga tunanin dayake, screen din
wayar yake kallo daga bisani yadaga wayar baice
komai ba se mutun dayake shimfide a fuskar shi,
hello my cuddle boo, ya hanya hope ka isa lfy,
yes yabata amsa tareda stinke wayar Ajlal
tagama shiri tsab tayi matukar kyau Zata Je
dakin Ajlah mama ce takirata tana bata wani
magani, sai gashi yashigo dasauri Ajlal tayi wulgi
da robar magani taje tayi hugging din sadauki so
tight, Sadauki kuwa se bata fuska yake, dakyar ya
banbareta ajikinsa, yace thanks yajuya yana
kallon faruq dayake mika masa hannu dasauri
yadaga shi ma yana mishi wasa, duk suka bisa
da kallo, "Anty maryam yaushe kika sake haihuwa
kin yi haihuwa Mai kyau boi din nan duk Ni
yadauko ", "Anty maryam tace baka gane Shiba
kenan Dan Ajlal ne, batareda yajuyo ba yace
Waye Kuma Ajlal, Anty maryam tace gata nan a
gaban ka" Ok ban santaba Shi isa, "mama tace
Ga iskanci matar taka zaka ce baka saniba", se
alokacin ya yajuyo da mamaki a fuskar shi ya
ajiye faruq kan kafar Shi yace "ban gane ba
kamar ya matata yaushe Nayi aure wannan ce
matata"? Daga mama har Anty maryam sunji
wani iri barinma Ajlal da kwallah suka cika Mata
ido, da gudu tashiga dakin mama tafada kan
gado, Anty maryam ta rufa mata baya. Mama ta
kalli SADAUKI tace "yazaka rika wahalda yar
mutane tin daka fara ciyon nan yarinyar nan take
cikin kunci da bacin barai akan me zaka ce baka
gane taba bayan ka gane kowa kokuwa ciyon
naka na manta mace daya ne" " Sadauki yace luk
mama Nifa all I know is ban santaba banma taba
ganin taba akan me zaki kakabamin ita wai harda
babyn ta Dan kawai muna kama dashi, yana kai
nan yasa kai yafita, Wayar Shi yacire suka Soyy
da nafee Sannan ya manta bacin ran daya Ke ciki,
Juyin Duniya anyi Sadauki yaki yardar dacewa
Ajlal matar Shi Sam yaki aminta da hakan, sema
zancen auren dayayi musu na nafee atake mama
tayi rantsuwa bazai aure taba, Mai kyau ne ya
katseta da cewa "insha Allah akan me zaki hana
sa aure bayan sunna ne " mama tace wace
sunnar ce tawuce wadda ya watsar wlh Allah
indai Ina raye ban zaiyi auren nan ba, Sadauki
yagama kuluwa da mama "yace Toh shikenan
indai har bazaku bari in auri zabina ba Toh wlh
bazan taba yarda da waccan ba Kuma Zan bar
muku garin inda bazaku kara ganina ba " Mai
martaba yace no soon zaka aureta Amma se in
har zaka yarda da matarka , wani irin daci yakeji
a zuciyar Shi a duk lokacin Da aka kira Aljal da
matar Shi, dakyar yace zai yarda cos bazai iya
losin nafee ba " bawani shagali da akayi agidan
mama taki sanar da kowa nata har yanzu kuma
fushi take da Sadauki, Karya sosai nafee tayi a
wannan auren ba shagalin da ba'ayi ba biki kala-
kala Sadauki yakara gyara gidan tsab yacanza
komai na parlor sedai Koda wasa baibi takan
dakin da aka kira dana uwargida ba, Alhamdulillah
andaura auren Ajlah Muhammad da nafisa
Ahmed, yar Babban minister a Abuja, Ajlal Kuwa
ta kode ta rame tayi bakikirin rabenta da abinci
harta manta sedai asako Mata tabarshi a gurin
mama da antiy maryam sunyi iyaa kokarin su taki
hakura ga cikinta na bata wahala ga kuma faruq
da mugun lakuwa, magani masu kyau kabir yake
basa saboda haka baiyi komai ba sema kiba daya
kara, " kana jina Ajlah kasaka matarka agaba kaje
da ita domin kuwa Babu uban dazai aje maka
mace da Igiya uku a gida, Sadauki yace amma
baba..... bai karasaba baba iro yace angama
magana kuma wlh idan naji ance kana cuta mata
nida Kai ne, Bakin ciki kamar ya kashe sadauki
yama za'ace randa amarya Zata zo yakoma da
wata banzar, tsaki yaja yasa kiran Dan tanin
bugu biyu yadaga, yace "Dan tanin kacewa
yarinyar nan tafito Ina jiranta awaje" bai jira
amsar Dan tanin ba ya stinke wayar. Part 67
Sanye take da hijabi har kasa tafito waje, can ta
hangoshi ya hade rai, Ko kallonsa batayiba
tabude ganbun motar tashiga, figar motar yayi da
karfin tsiya seda suka dau hanya sann yatsaya
yana mata mugun kallo yace "you think zan iya
daukar ki a motana gaskiya you think much
wrong kin cuci zuciyar ki, dallah malama
gerreout" Ba musu tafito motar fuskarta tab da
hawaye bandir dari biyar ya jefo mata yace "Kya
iya shiga napepe" Ko kallon kudin batayi ba
tsabar bakin ciki tacigaba da tafiya Har motar Shi
ya Bace mata, ita kadai tabi hanyar gashi dare ya
soma yi bata kai ba ga yunwa ga gajiya tana
tafiya tana hutawa, Kuka take kamar ranta zai
fita gawani ciyon baya datake fama dashi, ALLAH
kađai yakaita gidan lfy, Koda ta isa an rufe gate
din unguwar tsit tasamu guri tazauna tana maida
nunfashi. Tadau kusan minti goma Sannan ta
soma knocking gate din, cikin kwana Baba Mai
gadi yataso yana tambayar Waye, dakyar Ajlal ta
furta "nice Baba " yace "koma waye seda safe
oga yace kar abude wa kowani mutun ya shigo"
Ajlal tace baba baka shaidani bane ajlal ce
maman faruq dasauri ya bude gate din bazai
manta muryar taba, yana mamakin Abunda yasa
tazo ita kadai a tsohon Daren nan Dakyar takai
kofar parlon ta soma knocking, ta dade a gurin
Amma ba alamar za'a bude mata kofar tin tana
tsayawa har takai ga faduwa gurin baccin wahala
ne yadauketa, Kiran farko ta Mike Zaune taga
kofar abude hakan yasa tashiga a hankali bata ci
karo da kowa ba tawuce dakinta, tayi matukar
mamakin ganin yanda aka gyara gurin kamar ba
Shi ba komai an sauya a dakin ga kuma wasu set
din akwati dagani na fadar kishiya ne, cike da jin
dadin gyaran da aka mata tashiga toilet tayi
alwala ta tada sallah tadade tana Addua Allah
yabata hakuri da juriya daga bisani bacci ya
kwasheta " firgigit ta farka daga Dan baccin
datake saka makon mugun shirun da Sadauki
yamata aciki, ta dunkule tana ihu atake cikinta
yafara mata wani irin motsi, bai damu da halin
datake cikiba sema tabe bakin Shi da yayi yace
"kisaurareni da kyau Karki kuskura kirani da
mijinki bare kimun wani gurji or sometime else
bana bukatar komai daga gareki nd Karki kuskura
na ganki kin sauka kasa Dan matata bata san
dake ba tanada tsananin kishi Ban san mezai
biyo baya ba idan taganki, bana son Abunda
yataba ranta kina jina" A hankali ta gyada mishi
kai yace "Gud Zan rika kawo miki abinci koda
raginmu ne, yana kai nan yafita " nan tafada kan
gado tana matsanancin Kuka wannan wace irin
jarrabawa ce tausayin kanta take tana imagine
zaman dazatayi agidan Karfe 10 na safe mai aikin
nafee tagama hada masu breakfast, nafee kuwa
anci ado cikin wasu englishwears hadaddu tayi
matukar kyau tasaka gashin doki a bayanta se
kyalli yake, Sadauki ma yafito cikin wasu suit
bakake yamanna mata kiss pretty kinyi, taja
hannun shi suka je dinning Shi yake bata abincin
abaki har ta koshi Sannan ya soma cin nasa,
bayan sun gama yafito mata da key din mota ya
bata babbar mota ce, Se ihu take tana buga
tsalle, kiss ta mishi a goshi thank you so much
my sweet heart Dina, murmushi yamata kin
cancanci hakan a gurina, Seda ya tabbatar nafee
tashige đakin ta Sannan yahada abunda suka
raga a leda tareda cup din tea da bread ya nufi
đakin Aljal, extra key dinshi yasaka yabude
kwance yasameta kan gado, kallo daya yadauke
kanshi ya ajiye mata abincin a kan mirro ya juya
yafita Ajlal Kuwa Se 2 ta farka tana mamakin irin
baccin datayi agidan agurguje tayi wanka tasaka
wata atamfa Riga da skit ne sunyi tyt dinta sosai
boobs dinta kamar zasuyi magana Vaseline kawai
ta shafa kasancewar Ana sanyi tayi sallah
Sannan tajawo ledar tadake tunanin abunci ne
tabude, tea dinda yake a cup har ya soma yin
yana dole ta zuba a baf ta wanke cup din, taci
Irish da egg Sekuma faten plantain, Wata ledar
tagani da alama lunch ne aka kawo Mata saboda
haka bata Buda ba cikinta yacika dam, rasa
abunyi tayi ta tashi takoma kofar toilet tana leken
gidan dai dai nan ta Han goshi zai fita yayi
matukar kyau, gaban ta yasoma bugawa ganin
wata yar duniya tazo tana rungumar sadauki
agaban ma' aikan gidan dukda yana noke kai
tamanna mishi kiss tareda cewa "bye bye "
kaddai wannan itace matar Shi lallai kuwa akwai
aiki ko shakka Babu wannan bazatayi kirki ba
yanda take nanike masa dinnan agaban jama'a,
Jikinta take kallo komai nata a wadace yake
akwaita da hanci dai dai gwargwado se Manyan
eye's dinta dasuke a shanye baki ta small
doguwa ce ba sosai ba komai nata enough sedai
farin nata akwai hadi da Mai. Part 68 Haka
rayuwar Ke tafiya kusan wata hudu nafee bata
san da zaman Ajlal agidan ba hakama Ajlal takan
manta da wata kishiya sedai kullum idan sadauki
yazo kawo mata abunci yakan kunsa mata bakin
ciki. Yauma kamar kullum bayan ya fuskanci
nafee tashige đakinta Dama ci kawai yake fiddata
sedai in Zata mishi rakiya, cikin sanda ya isa
kofar Ajlal yabude dakin yarufe ledojin ya ajiye
mata kan mirror tamkar yanda yasaba sedai yau
bai gantaba yadan kishingida da gina Amma shiru
Babu labarinta, har kusan minti biyar yaduba a
gogon hannun shi, hanyar bathroom ya nufa can
yaji motsin ruwa yadawo yazauna, yadade gurin
Sannan tafito wanka sanye da towel đaya akanta
tana goge gashinta yana gurin tayi drying kanta
tagama tayi oiling dinshi Sannan tayi parking da
Babban ribbon, tagama shafa Mai tajawo drawer
kenan ta hangesa ta mirror dasauri tajuyo da
mamaki tanufi toilet Zata koma, Sadauki yayi
saurin shan gabanta yana kare Mata kallo aranshi
yace shona she's very very beautiful i like her
dimple long hair wow everything nata is beautiful
she look like karina kapoor, turasa tayi dakarfi
tajawo hijabinta Zata saka ya kwace hijab din,
Ajlal tadago rinannun idonta tace "lfy " sadauki
yakasa cewa komai se binta da ido yake a hankali
yasoma taba gashin ta yana jin dadin oiling đinta
matseta yayi sosai a gina yana shakar kamshinta,
cike da haushinsa Wanda take ji a yanzu tace
dallah kasakeni malam bata karasaba taji lips
dinshi anata yana mata wani kiss Wanda ya
birkitashi har ita đin kafafunta ne sukayi sanyi
Ganin zata fađi yajuyo da Ita suka fada kan gado,
hannun shi yazira ya kashe wutar dakin duhu
yabayyana ba sosai ba irin romanticism đinnan,
towel dinta ya warware yana karewa kirjinta kallo
dasuka ciko kamar ba ita akace ta haihu ba,
romancing đinta yake yanda yaga Dama duk
yanda Ajlal tayi dashi yaki sakinta seda yagaji
dan kanshi ya kyaleta dasauri tajawo towel din ta
tasaka takoma toilet tarufe kanta, Kanshi yadafe
yace oh God menakeyi ne haka meyasa na tabata
ne karfa ta rainani uban tsaki yaja yafice dasauri
daga đakin kan tafito, kuka sosai Ajlal take
Wanda bata san manufar kukan ba seda taji
kanta na ciyo zuciyar ta na zafi sannan tafito
tahaye gado batareda ta shirya ba, Lunch yakawo
Mata Amma ba'ataba abincin safe ba, ya kunna
light din dakin ya hangota kan sallaya da alama
sallar walaha tayi idonta rufe dagani tasha kuka,
lips dinshi ya lasa lokacin daya kai eye's dinshi
kan pinky lips dinta, Tari yayi tabude ido tana
masa mugun kallo Mai cike da tsana tajuya masa
baya, a hankali yace meyasa bakiyi breakfast ba,
seda tayi kamar baxata amsaba sann tace
banajin yunwa, Sadauki yace impossible yadauko
plate din ya ajiye agaban ta, yana kallonta kicinye
kabani plate dina yanxu, Aljal ta watsa masa
harara tace "ina ruwanka da cina ko shana "
sadauki yace "ALLAH idan bakici ba dure zan
miki" ko kallonsa batayi ba tawuce kan gado tayi
light off ta haye gado, Hakan yabasa haushi
yakunna wutar cikin tsawa yace "wlh kisauko kici
kokuma ranki yabaci " ba musu tasauko yanda
yayi maganar ba wasa a fuskarshi Kamar tayi
kuka takecin abincin harta gama Sekuma taji
wani tashin zuciya aikuwa tashiga kwara amai
gurin kamar Zata amayadda yayan cikinta dakyar
ta samu aman yatsaya tajawo tissue ta goge
bakin ta Zata mike tsaye sadauki yarike ta, Ido
tadago tana kallon shi Wanda sukayi jajir, hanyar
bathroom yabi da ita yagyara mata jikinta sannan
yabata guri tayi wanka kafun ta fito harya gyara
gurin ya fiddo mata Kayan da Zata saka , Shi ya
taimaka mata tasaka Kayan Sekuma yabita da
mugun kallo yace "keee! Zo nan" cikinta yake
kallo daya fara fitowa, ya ware ido Dama cikine
dake, Ajlal tace da seyanxu kagani, Sadauki yace
calm down cikin Waye kaddai kice nawa ne? Ajlal
tace "bana bukatar ka karbi cikin Burina in sauke
Shi lfy kabani ta kardata Dan bazan cigaba da
zama da Wanda baisan da rajata ba", Sadauki
yace "ummm! Ina farooq ne meyasa baa kawo
Shi nan gidan " Ajlal ta buga tsaki ta haye gado
ta barshi tsaye kamar an dasa Shi a gurin, part
69 Yadade yana nazarin kanshi sa'annan yafita,
haba nafee meyasa zaki rika kashe mun yaya
kinsan Duniya Babu abunda yakai kyautar 'yaya
dađi, wasu na nema kekam kinsamu amma kina
watsar wa, nafee dake binshi da mugun kallo
tace "lallai Ajlah seka tasani agaba kana zuba
mun masifa akan nazubar da ciki biyu, Nifa bazan
iya haihuwa ba wlh bana son wahalar ciki
bakuma Zan iya bada nono na ba naka ne Kai đai
tareda kashe mishi ido", Rungumesa tayi "kagane
baby nima Ina son babies fah Amma ba yanzu
kabari musamu shekara uku Sannan mufara Tara
yaya kafun nan mungama amarci Ko kana son
ciki yahanaka walawa ne"? Cike da gamsuwa
yagyada mata kai tareda zura hannun shi a rigar
ta nan suka manta matsalar su, bayan sun nutsu
ne yake mata zancen yaushe zataje gaida iyayen
Shi? Cike da haushin zancen tace " not yet dts all
"sadauki ya kalleta yace " kisani wannan ne karo
na karshe da Zan kara tambayar ki akan zuwa
gidanmu kinsan Abunda yake dai-dai kinsan
wanda ba dai-dai ba so kiyi yanda kike so" yana
kai nan yafita tareda rufo kofar da karfin tsiya,
tsaki kawai taja masa "zaka dawo ne " đakin Ajlal
ya nufa yashiga yarufe kofar, kwance yasameta
kan gado tana mutsu-mutsu dasauri yakarasa
inda take yana mata sannu "bakida lfy ne meke
damunki" Bata cemasa komai ba se lebenta
datake cizo, Sadauki yakalle cikinta yace
"haihuwa zakiyi ne kome"? Girgiza masa kai tayi
tashiga mika masa hannu dukowa yayi yariketa
atake tayi lamo ajikin sa tana maida nunfashi
sosai takejin ciyon Mara da baya Amma haka ta
daure tana juye-juye sadauki duk ya rude yace "
Ko dai zamuje muga likitane " Ajlal bata ce komai
ba se hawayen datake shiru yaji koda yaduba tayi
bacci yasauke ajiyar zuciya yagyara mata
kwanciya yarufe ta da bargo karo na farko daya
fara jin tausayinta aranshi yanaso yayi tunani
akanta Amma yakasa hakan ' Zuwa yamma
yakara zuwa dubata yasa meta kan mirror tana
shafa Mai yayi murmushi yace "Zan tayaki " "no
thanks " taba Shi amsa, hannunta yarike ya
lakaci man data debo ya fara shafa mata abaya,
wani irin shock yaji lokacin daya Kai hannu Kan
lallausar fatarta haka yadinga bin bayan ta yana
shafawa yana rufe ido, Aljal tajuyo tarike masa
hannu control your..... Bata karasaba yajawota
jikin shi yarungume, kara shigewa tayi jikinshi
kamar wata baby, wayar shi tasoma kara ya zura
hannun shi cikin aljihun rigar Shi yaciro yadade
yana wayar, Ajlal nason yasaketa yaki sakinta
seda yagama, yace " sewani guduwa kike kamar
nace Zan miki wani abun", da mamaki take kallon
shi yanda yacanza lokaci guda kamar bashiba, Ni
Zan fita Sena dawo plsss ki Kula da kanki kici
abinci yanda ya kamata, Harya kai kofa yajuyo
yana kallon Ajlal data kasa motsi murmushi
yamata yazo dab da ita yarike fuskarta da
hannayenshi biyu yakai mata kiss a forehead
tareda fadan "your darling muahh" yakai mata
second a cheek "your sweet heart muah " yakara
kai mata na uku a lips your simply superb
muahh" Sena dawo yafice yabarta tsaye tadafe
goshinta inda yadora lips dinshi kalaman Shi na
mata yawo a brain "your darling " your sweet
heart " your simply superb " murmushi tayi
tasoma taba lips cheek dinta simply superb, I like
it. Part 70 Tare suka shigo da anty maryam
dawowan shi kenan, se wani hamdala yake da
Allah yasa yagan shigar ta, tabaya suka shiga
gidan yayi sa'a bakowa dasauri yawuce ya bude
mata Kodak dakin Ajlal yarufe, anty maryam se
binshi take da kallo bayan sun gama gaisawa
Anty maryam take tambayar "baki motsa jikinki
ne dubi yanda kafafunki suka kunbura", Ajlal tace
"ina Zan motsa jiki daga bathroom se nan",
"banganeba cewar Anty maryam, nan Aljal
tashiga bata labarin halin datake ciki tindaga
randa yadauko ta har yanzu, anty maryam tasaka
salati tareda rike baki, da mamaki take kallon
Ajlal tace "shikenan sekika yarda wata ta kwace
miki miji koh ke bazaki tashi tsaye ki shigadda
kanki a zuciyar ba" Ajlal tace "mezanyi ne Anty
harfa dukana yake", Anty maryam tace "wlh kutt
Karki kara yarda ya dakeki da wannan tsohon
cikin in yaso ya kasheki ya kashe babyn cikinki"
"Kuma daga yau zaki fara sauka sama dan
ubanshi yatabaki, ki sauka kidafa duk Abunda kike
so karki kula matarshi dukda yahanaki kwanan ki.
kirika masa girki kibasa Sam Karki basa fuskar da
Zai kara ganin saukinki bare ya miki wani Abun,
wanka zaki rika ci kina daukar dress kala-kala
kimasa biyayya Banda tsiwa ungo wannan wayar
ta danki ce misbahu kirke inda wata matsala seki
sanar dani zanna turo miki credit yanzu tashi kiyi
wanka mufara lesson din Naga alamar kina son
kizama zuhura da Hamza komai se an koya miki"
Bata dauki wani dogon lokaci ba tagama shirinta
tsab cikin wata atamfa Riga da zani dinkin
yamata kyau tayi daurin nan ture kaga tsiya, anty
maryam tace yauwa Ni Zan wuce muje kirakani
daga nan ki shiga kitchen kidafa duk Abunda kike
so, Ajlal tace toh Anty nagode Har gate sukaje
seda ta tada motarta Sannan Ajlal tadawo
tashige kitchen tana kallon yanda aka canza
komai naciki, bata b'ata lokaci ba ta kunna gas
ta soma dafa farar shinkafa pried rice tayi wadda
taji vegetables tini gidan ya gauraye da kam shin
girkinta , nafee dake cin fruit salad tareda sadauki
tace "wow baby Kaji wani kamshi yau kenan
sanerita girkin kwarai takeyi" Sadauki yadago
yadan Harare ta yace "ok dama kinsan jaga-jaga
ne take mana " nafee tace "no fah durlin just naji
kam shin na yau da ban ne kagafa har na kagu
inci bara in sameta kitchen din " Tagama hada
komai tajera a tire tareda lemunta zobo take
hadawa wanda yaji abarba, "Sanerita wani special
cook kike mana haka! cak komai yatsaya mata
ganin bayan Ajlal wadda ko tantama Babu ba
senarita ce ba, tsayawa tayi tana kallon yanda
mazau nan ta suke cib dasu, Jin kamar Ana
kallon ta yasa takara motsa jikinta dukda tagaji
da tsayuwar gurin kamshin turaren su ya gauraye
gurin, Ajlal tajuyo batareda ta kalli inda nafee
take ba bayan tagama zuba zobon a jug ta Dora
a tire, "excuse me madam" abunda naji Aljal ta
fada kenan ganin yanda nafee ta rude da kallon
ta, dai-dai nan Sadauki yafito. System din
hannun shi yasaki ta fado kasa tass kakeji
gabadai suka juya suna kallon shi, idon Shi kyarr
akan Ajlal yana kissima kyan surarta gabadai ya
shagala da kallonta yama manta da wata nafee a
gurin, Seda ta daka mishi tsawa Sannan yadawo
daga dream would daya je.ADAUKI novels / SADAUKI part 71 to 78 the end
SADAUKI part 71 to 78 the end
Posted by Bashir Sani Fesan on 21 Dec 2016 - 12:17
Dakarfi ya bude ganbun dakin yana maida
nunfashi. bata dago ba bare nasaka ran zasu
hada ido kawai tacigaba da cin abuncinta ne
Sannan, "Kee " yakirata batareda ta juyo ba tace"
kai bazaka iya sallama bane kawani zo katsare ni
da ido " sadauki yace "me kike shirin aikatawa ne
haka kokinsan cewa saukarki downstairs Babban
laifine" Ajlal tace "ina fatar ba Allah nayiwa laifi
ba cos shine kadai abun tsorona " sadauki yace
"gud wato sister ta zugaki zaki fara min tsiya koh
"? Ajlal tace nikam zaka cikani da surutu dan
Allah kaje nd ka gargadi matarka tadena mun
kallon "who are you" cos duk randa ta kuskusa
tambayana zan gaya mata koni waye " sadauki
yace "ai kuwa wlh da Sena kusan kasheki a
gidanna" Ajlal tayi murmushi lokacin datake
kwashe kwanukan abincin tace Allah yaba kura
sa'ar zomo" gefen shi ta ratsa ta wuce kitchen ta
maida kwanukan Sannan ta kwaba fulawa da yis
zatayi fanke, Zata wuce kenan ta hadu da nafee
sanye cikin wata rigar bacci da ita da Babu duk
daya, kallo daya ta kauda kanta nafee tace "kee
bai gaya miki koni Waye ba "? Ajlal kamar bata
jiba seda ta hau step uku Sannan tace yagaya
min Ke matar sace kamar yanda Nima Nake
ma.... bata karasa ba sadauki yace Aljal zo ki
wuce, bamusu tawuce sama tana tunzure baki,
Nafee ta bita da kallon mamaki har akwai
yarinyar dazata zo har gidan ta Sannan tamata
tsiwa, Sadauki yace "kidena har kanta yarinyar
akwai rashin kunya Ina tabata mama Zata daga
mun nono " nafee tace tabb kaine zata dagawa
nonon Amma wlh nikam bazan zauna yarinya
kamar wannan tamun iya shege ba in samata ido
" sadauki yace "ok baki son farin cikin mijinki ne
so kike mama tamun baki in lalace" Nafee tace
"haba baby bazaka lalace ba kadena wannan
zancen " sadauki yace "toh kisa mata ido
kimaidata itada Babu duk daya seki zauna kalau
na tabbata Aljal bazata kulaki ba matsawar ba
kece kika tabata ba " Nafee tace Aljal! Sunanta
kenan? Sadauki yace "ehh" nafee tace "nice name
kaida ita kamar twin kuna kama ga name dinku
daya" Sadauki yayi murmushi yace "girkinta zanci
ta iya girki fah", nafee tace yo wannan
marowaciyar ai na duba inga kota rage inci amma
bakomai daga ita se cikinta tayi abunta Sadauki
yace "aiko ta fito tayi Shi " Dakinta yashiga Jim
kadan segasu sun fito tare yarike hannun ta
sukayi kitchen nafee na kallon Su bata kawo
komai ba tinda yace mata Kanwar shi ce, Yadan
leko yace "baby zaki tayata ne"? Nafee tace "wah
Ni? Se kun gama Ina bedroom idan kungama
zaka iya kirana " baiji haushin komai ba Dama so
yake tawuce yaji Dadin sakewa da Aljal, carrot
take yanka shikuma yana yanka albasa se
hawaye yake Aljal na kallon shi ta gefen ido,
jellop din shinkafa suka hada da kifi, duk inda
Aljal tayi yana bayanta, tagama hada komai
tarufe shin kafar tajawo kujera ta zauna tana
duba agogo, Sadauki yace "u'unn bazaki mana
zobo ba "? Ajlal tace bazanyi ba kanada mata" ya
marairaice murya yace "haba shona kimun mana"
dariya ya bata yanda yayi maganar tace zaka
kaini gun su mama? Sadauki yace "sedai in baki
driver mama fushi take dani bazan iya zuwa ba "
Ajlal tace " Kuma bazaka nemi hanyar settling din
kanku ba sedai kayita guduwa, hannun ta yakamo
yarike gam yace "taya Zan gyara komai duk
akanki ne take mun wasu abubuwan" Ajlal tace
"worry not Zan bata hakuri insha Allah Zata yafe
maka dasauri yadago fuskar shi yace "Dan Allah?
Ajlal ta gyada mishi kai alamar "yes" rungume ta
yayi thank you so much "my shona" Karfe ukun
rana suka gama hada komai bayan sun jera a
dining, suka wuce Don yin wanka, kusan tare
suka fito da sadauki da nafee kowanne su yayi
kyau nafee kan ta k'agu tafara cin wannan
delicious din na Ajlal, har sun fara ci nafee tace "
dear why not tazo muci tare "? sadauki yaji dadin
zancen yace jeki kirata, ba musu taje tajawo Ajlal
wadda tayi shiga cikin Riga da wando rigar har
gwiywa take blue nd white kanta ba dankwali,
nafee tace "wow yar Kanwar nan tamu baturiya
ce dear Kagan hair dinta black gashi da tsawo",
Ajlal tayi murmushi tace thanks, nafee tace
"gaskiya bazan yarda ba ya akayi kikafi mijina
kyau" sadauki "yace aradu bata fini ba powder ce
" gaba dai suka sa dariya barin Ajlal da takasa
cin abincin kwata-kwata bai mata ba, sukam ci
suke sosai suna yaba Dadin girkin nata, Sallama
akayi suka amsa da gudu nafee taje ta rungume
kawar tata teema, teema kuwa idonta kyar akan
Aljal har nafee tagane ta tace "ke Kanwar shi ce
matsala suka samu Da mijinta Shine yazo Da ita
nan, teema taja hannun nafee sukayi cikin dakin
ta batareda ta gam su da abunda nafee kagaya
mata ba, Teema tace "kanwar Shi ce yake mata
wannan kallon yana wani kashe mata ido kanwar
Shi ce zatayi wannan shigar ba dankwali at least
zatayi kunyar yayan ta after tana da ciki tafito
hakan, Ina hankalinki da wayonki ina iliminki,
Nafee tace "wait teema karki birkitamun brain cos
nasan Ajlah bazai taba cutar dani ba", wangale da
baki teema Ke kallon nafee tace "lallai baki san
maza ba munafurcin su yawa ne dashi ba
mamaki yar wani ce kokuma kanwar Shi din
yanda kikace Amma badai same mother nd father
ba cos kallon dayake mata yawuce da halad,
waya sani ko ciki yamata aka koreta ya kwaso
miki rigima, Tunani kala-kala nafee keyi ta kasa
gasgata zancen teema, sun dade suna tattaunawa
akan abunda yakawo teema dakuma zancen Ajlal
daga baya tayo mata rakiya zuwa parlor, Mezata
gani sadauki rike da hannun Ajlal ya kai bakinshi
zai Mata peck da hannu. Part 72 Kansu tayo
dasauri tana huci tana isowa Sadauki na jawo
Aljal tafado ajikin sa yana lallashinta itakuma se
Kuka take ganin hakan yasa nafee komawa baya,
Sadauki yace "baby zan kai ta gurin mama ina
ganin da matsala taki gaya min " nafee tace ayya
kodai bakida lfy ne", Ajlal taki cewa komai se
kukaj da take Wanda bashida dalili sadauki yaja
hannun ta sukayi đakinta suna shiga yarufe
ganbun đakin yajawo ta yace "ya akai kikayi haka
" Ajlal tace inajin tawowar sune " sadauki yace
thank you shona " after dress tasaka tareda
karamun hijab, suka fito tamkar wasu sabon aure,
Sadauki yacewa nafee Zan kaita gida myb in
dade, Ajlal takara lafewa ajikin sa tace "Anty
zakizo muje ne " murmushi nafee tayi mata tace
no se kun dawo inada aiki ne sai kun dawo
agaida mama" Ba Wanda ya Kula ta cikinsu Wani
shago yatsaya yayi siyayya Mai yawa Sannan
suka dau hanya tinda suka shiga area corner din
SADAUKI yafara wani iri, Ajlal na kule da yana
yinsa musamman da suka iso dai- dai gate din
seda yaja mugun birki yakoma baya, Ajlal tace
lfy? um.. ahm... lfy Lau yabata amsa, slow-slow
yake Jan motar har yayi parking, Ajlal tarike
hannun shi tace "calm down namaka alkawari
komai zai zo yanda kake so " "huuuuu yayi wani
irin huci yafita motar Fadar sarki suka fara zuwa
bakaramun dadi yaji ba ganin su atare yasha
albarka iri-iri Abunda yadade baisamu ba gun
baban Shi, haka suka dunguma guri mama Ajlal
ce rike dashi har parlon mama sun same ta tana
cin tufa, kallo daya tamasa ta kauda kanta, tuni
jikinsa yayi sanyi yazare hannun shi daga rikon
da Ajlal ta masa yana neman fita waje, sake riko
Shi tayi karo na biyu suka zauna kan carpet suna
gaida mama, Gaisuwar Ajlal dai ta karba tana
tambayar ta ygd ya tsufa, sundade suna fira
kamar batasan da zaman Ajlah a gurin ba, Ajlal
ce ta soma cewa "mama Ajlah na jin yunwa "
mama ta ballah mata harara tace "waye hakan
shi bayada baki ne sai ke uwar son miji koh "
Ajlal ta karasa gun mama tarike mata hannu tace
"haba mama Allah ma muna Mai laifi ya yafe
mana bare Dan Adam tinda yagane kuskurensa
yaka mata kiyafe masa kozai samu yagama da
duniya lfy, kinsan fushinki akan shi babban bala'i
ne tattare dashi komai nashi bazai yi albarka ba,
na tabbata bazakizo ya lalace ba " takarashe
zancen da muryar tausayi. Sadauki yakaraso
tareda haye kafar mama yana mata kuka, ganin
haka yasa Ajlal shigewa bedroom, Fada sosai
mama tamasa daga karshe tamasa nasiha sosai
takarashe zancen da kuka, bakaramun firgita yayi
ba ganin kukan mama, aransa kuwa yadau al
kawarin zai rike Ajlal tasakani da Allah zai soma
raba musu kwana, gaban sane yabuga tunawa
yayi da nafee ko ya zai fuskanceta da wannan
zancen Oho gashi mama tamasa rantsuwa akan
idan yakara cutawa Ajlal bata yafe masa ba dafe
kan shi yayi dayake masa zafi, Ajlal kanta mama
bata barta ba ta nuna mata hanyar dazatabi
domin kwata mijin ta "koda ya manta dake kamar
yanda fada bai zama hujja da zaki kyalesa ba
dole ki jawo sa ajiki kina masa irin abubuwan da
suka wuce a Hankali zai soma Tina ki, gashi har
ya fara sauraren ki kinga kuwa ansamu cigaba
acikin wannan damar zakibi ki Tina masa komai
wani lokacin zaki iya fada da baki 'katina ranar
munyi kaza Kayi me da me' wasu abubuwan
kuwa basai kin fada ba zaki mai mata irin sune a
Hankali zakiga yana tuna komai indai kinsa shi a
hanya wasu ababen da kanshi zaiyi su", Ajlal tayi
godiya sosai tana jin mama tamkar uwar cikinta,
Abunda sauran iyayen maza basa yi meyasa kike
kishin matar danki, meyasa kike bakin cikin kiga
danki yayiwa matarshi Alkhairi, bayan kina so
ayiwa yarki, kisani matar danki 'yarki ce indai kin
rikata da daraja tsakani da ALLAH duk Abunda
tayi Wanda ba dai-dai ba kisata a hanya kijawo
ta jiki kinuna mata yanda ake zama da miji domin
kin fita sanin komai, kekuma kiga yanda zata
rikeki uwa, wani lokacin uwayen miji su suke
sakaci matan 'yayansu suna rainasu bakija
girmanki ba yaza'ayi ta girmamaki, kekuma 'yar
uwa Banda rashin kunya kina nuna miji nakine
kisani uwar miji tanada daraja tinda ta Haifa miki
miji ki girmamata tamkar uwarki duk Abunda kika
samu kibata kirika nunawa mijinki muhimnancita
idan yasiyo Dan nama ki gutsara a leda ki maita
zaiji Dadi sosai Kuma zai yaba da hankalinki zaki
Kara shiga ranshi sosai. Part 73 Har đakinta
yarakata yamata seda safe, saida yatabbar tayi
shirin kwanciya Sannan yashiga đakin nafee
wadda keta aikin chatting abunta, oyoyo tamasa
tareda hugging dinshi, "bara na kawo maka ruwa
" murmushi yamata "thank you baby " binta yayi
da kallo shikam yana son nafee batada matsala
tana son Shi sosai, haduwar su da ita yake
tunawa a "Raj malhotra hospital Pakistan "
lokacin ankai mamanta za'a mata dashen kidney,
Sadauki Kuwa daga Shi se doctor dinshi na
Nigeria suka je tausayi da halin dayake ciki
yasaka nafee Kula dashi ta hanyar basa abunci
tareda debe masa kewa a hankali shakuwa tafara
shiga tsakanin Su Wanda nafee ce tafara nuna
mishi so bayan yasamu lfy, baiki karban tayin
nata ba cos tana birgeshi komai nata so simple
ne, baitaba gaya mata cewa yanada aure ba bare
Tasan da danshi faruq Wanda shikanshi baisan
shiba, Honey ga ruwan seda tayi clapping sannan
yadawo daga duniyar tunani ya Karbi lemun yana
kurba a hankali, nafee tazauna gefen shi tana
masa wani kallo "baby meke damunka ne "
murmushi yamata nothing dear just Ina tuna
haduwar mu dake ne " nafee tayi hugging dinshi
oh.. durlin Koda akayi 8 tagama hada musu
breakfast Wanda senarita ta tayata suka yi,
wanka tayi ta shiryo cikin wata atamfa viva
simple style ne Amma yamata kyau bata wani
bata lokaci gurin make up highlight up kawai tayi
ta đaura dankwalinta simple ta sauka kasa ta
kunna tv tana kallon tashar Africa tv, Kusan 9
suka fito kowannensu ya shirya Kuma sunyi kyau
karo na farko da Aljal tafara jin kishin sadauki
akan nafee irin yanda taga nafee na like masa
sewani shafa wuyanshi take shikuma yana Dan
kaucewa, Kanwarmu har kin tashi, mugun kallo ta
watsawa nafee batareda ta bata amsar maganar
taba, nafee kam tabe baki tayi tahaye dining tayi
saving dinsu Zata fara bashi abaki kamar yanda
suka Saba Ajlal tace bro Zan baka tareda langabe
kai wani yarrr yaji ajikinsa lokacin daya kalleta
tamasa kyau sosai, ta gefen ido yake kallon nafee
yaga mezatayi, sabanin abunda yake tunani
yagani Dan kuwa murmushi nafee keyi tana fadan
" shine Abunda yake Bata miki rai zan bawa
mijina abunci harda wani bata rai " murmushin
mugunta Ajlal tayi aranta tace Zaki sani ne,
Sadauki baice komai ba yasoma shan tea abunsa,
nafee tarike masa hannu tace " baby kabari taba
ka man myb tana tuna randa Kuna yara Ne kasan
Mai ciki akwai rigima, Sadauki kam yakasa yin
magana haka yadinga bin Ajlal tana bashi Irish da
egg abun kamar wani yaro yanda take kutsuro
Dan kalin sekace bakin wani Dan 2yrs, nafee kam
tagama tayi kissing mijinta tareda masa bye
ALLAH kiyaye hanya, "nikam baby Zan shiga ciki
Naga alamar Kanwar nan taka nason kayi late "
Tana wucewa Ajlal ta tura masa plate din a
gaban Shi da mamaki yake kallonta yace lfy?
Ajlal ta tabe baki "ka k'arasa da kanka " harara
yabita da ita Har kin isa ma kezaki k'arasa Bani
bayan kin korar min mata koh. Kuka ta fashe
danshi naji nida ba matar kaba kujerar gaban ta
tura tawuce sama da gudu tana sharar kwallah,
dasauri ya bita kan ta rufe kofar đakin. Da kanshi
ya rufe đakin yajawota ajikin Shi yana pecking
dinta a wuya, "kema matata ce fah kawai Ina
kokarin gano wace hanya zanbi Dan ganar da
nafee gaskiyar al'amari " Tabe bakinta tayi "Ni
baruwana yau đakinta zaka kwana in ba haka ba
Zan gayawa mama", Sadauki yace "haba shona
kimun uzuri man " uzuri ta Maimaita uzuri
yawuce Wanda na maka bawani uzurin dazan
kara maka akan raba mana kwana dasauran
hakkina dakake dannewa, kankameta yayi yana
shakar kamshinta "Nima kuwa daga yau bazan
Kara hakuri akan hakkina daga yanzu zaki bani "
Ajlal ta zaro ido "Ni bahaka Nake nufi ba kawai
Nima ka kwana đakina yanda kake yi anata "
sadauki yace " ai yanda nakeyi dinne zan miki "
light off yayi Suka Lula wata duniyar Hauka Daine
baiyi ba cos yanda yajita tamkar wata honey
Kofar dakin ake bubbugawa Aljal ce tayi karfin
halin lekawa taga Waye, "tabe bakinta tayi
tadawo tace masa matarka ce fah " Dasauri
yatashi yashige toilet yarufe Aljal tabisa da kallo
tashiga gyara gadon tasaka hijabi da shimfida
sallaya, Tana budewa nafee ta leko đakin tana
haki ina "yayanki? Ajlal tace tinda muka dawo
yafita Ina sallah naji knocking dinki, nafee tace
"oh.. sorry ko ina yake Bana jin yana dai-dai
yana tareda wata i know inaji ajikina wani abu
yafaru Mara kyau da mugun mamaki Aljal take
kallonta tace lallai wannan kishi zai kasheta. Part
74 Aljah kagaya mun gaya mun gaskiya ka
fadawa wata cewa kana sonta kokuma wata ta
fada maka tana sonka lallai akwai wani abu daya
shiga tsakanin ka da wata jiya " Sadauki yabita
da mugun kallo yace "kekuma gaki waliyiya koh "
nafee tace ba "haka bane abunda nakeji ajikina
Nake gaya maka " sadauki yace "koma yane yaka
mata kirage wannan bakin kishin domin kuwa
kinsan duk namiji mijin mace hudu ne sai dai
Wanda baiyi ba " Wani irin daci taji a makogaron
ta wuyan Shi ta cakuma "Ajlah kanada hankali
kuwa agabana kake fadan wannan kalmar
mekake nufi " banbare hannun ta yayi ya wulgata
kasa yafita daga đakin, wayarta taciro Zata saka
kiran mamanta Sega calling dinta yashigo hello
baby sunan da maman take mata kenan kina
gida? Nafee tace eh mama lfy koh? Lfy Lau baby
dama muna kan hanya ne nace bara mubiyo ihu
tabuga Toh mama sekun zo, Kitchen ta nufa tana
tunanin irin girkin da Zata hada mata, Ajlal ce ta
fado mata a rai ta nufi đakin ta, tin kan ta kai
take jin kamshin tiraren sadauki knocking take
har kusan 3 Times ba'a bude ba , Ajlal kuwa
soyyayyar su suke Shi tamkar ango da amarya
seda takara wani knocking din da karfin tsiya
Sannan suka farga da gudu yashige toilet har
yana tintibe yarufo kofar Ajlal tabisa da kallon
takaici tawuce ta bude kofar, nafee tashigo đakin
tana kare masa kallo ba Abunda Babu aciki ga
hotunan ta dana Sadauki ga na faruq, juyowa tayi
tana kallon Ajlal tace "wannan dakin na Waye Ko
dai ke matarsa ce bansaniba" " Ajlal tace Dan
Kuma kinga hotona da yayana seki ce Ni matar
sace hotunan aurena nane da mukayi da Shi ya
wanka su" ajiyar zuciya ta sauke tace "toh yana
Ina inajin kamshin tiraren sa" Ajlah tace ya shigo
dazu ne da zai fita koda akwai Abunda nake
bukata nace mishi Babu " Nafee tace "alright Dan
Allah wata alfarma zaki mun Mamana Zata zo
Ina son amata girki Mai kyau " Ajlah ta balla
mata harara Ni kukun gidan ce Naga ai kinada
Mai aiki kidubi tsohon cikina Baku min girki ba
Dan rashin tausayi kusani dole Sena muku "
Nafee tayi shiru kamar Mai nazari tace " bakomai
nagode" tajuya tafita Ajlal ta rakata da harara ,
Har tafara aikin tareda senarita Sega Ajlal tafito
tace "mezan taya ku"? Nafee ta washe hakora
tace "kizo ki hada mana zobo " cikin k'ank'anin
lokaci tagama hada musu zobo ta taya su aka
gama sauran aikin, Ba'awani dadewa ba hajiyar
nafee tazo gidan, tana yaba kyan gidan da tsarin
sa kasan cewar Bata taba zuwa ba, bayan Sun
gaisa nafee takawo mata abunci tana ci tace
"wannan ba girkin ki bane nasan bazaki iya girkin
hausawa ba " nafee tace da hannuna mama
tareda Kanwar Ajlah dake gidan, dasauri uwar
Tata ta ajiye cup din zobo tace " kaddai kice mun
yar riko aka kawo miki " nafee tace "no haba
mama mamansu daya fah sabani suka samu Da
mijin ta shine take zama nan tama kusa komawa
baki ganta ba abun tausayi tsohon ciki ne da ita
Amma Ita Ke hada mana abinci " " yauwa
gwanda haka karki bata fuska ta rai naki Dan gin
miji ba Abun so bane " sun dade suna fira irin ta
uwa da đa Sannan tafito ta mata sallama dai-dai
nan Sadauki yafito daga restroom dinshi zai fita,
har kasa ya duka ya gaida maman nafee, ta
karba cike da jin dadin yanda ya girma mata suna
cikin gaisawa Sega Ajlal da gudu tana saukowa
downstairs bibbiyu take tsallake wasu, hankalin
su yakoma kanta, Sadauki yayi jifa da a gogon
hannun shi dayake sawa ya nufi gurin ta da gudu
yana fadar Ajlallllllllll....... saurin rikota yayi
tafado jikinshi suka fada kan tiles hannun shi
yadan goge bai damu da ciyon daya jiba burin Shi
yasan Abunda yasa kata fitowa aguje daga ita se
towel ajiki, " Ajlal tok to me meya sameki ne?
dakyar ta iya hada kalmar snake! Ido ya ware
yace snake in my house, how come, nafee yake
kira da karfi yace tacire masa rigar Shi ta sama
yasoma yiwa Ajlah fitara wadda tagama
sankarewa, nafee ce tayi karfin halin cewa baby
ta suma fah a yayyafa mata ruwa, Sadauki yace
kitaimaka plss, dasauri ta bude fridge tadauko
ruwan faro aka yayyafa mata kusan sau hudu
Sannan ta bude ido Sekuma ta fashe da Kuka
tareda k'ank'ame Sadauki tana kuka ta boye
fuskarta acikin kirjin shi, Hajiya kam ta sankare
tana kallon I kon God taja hannun 'yarta sukayi
bedroom din nafee. Part 75 Baby Waye wannan
yarinyar kamar 'yar larabawa kyanta kadai Abun
tsoro ne ace mijinki yagan ta fadan Waye Ita?
Nafee tayi murmushi tace haba mama kanwar shi
ce fah bakiga kama ba, dallah yimun shiru
wawiya kanwar shi zai wani rudewa haka ke baki
lura da reaction din shi kiduba irin kallon daya Ke
mata man, wlh da sake, nafee tace mama Karki
juya mun brain me kike son cewa ne, kallon
'yarta take cike da haushin rashin fahimta irin
nata tace baby kisaka ido sosai akan Shi Amma
tabbas Ina gaya miki wannan ba nono daya suka
shaba hakama ba wando daya ya fidda su ba
kisake tunani tana kai nan tawuce tabar nafee
cikin zullumi da tashin hankali, Bayan hajiyar
nafee ta wuce ta nufi đakin Ajlal bata tsaya
neman izini ba tabude ganbun đakin, cak ta tsaya
ganin sadauki rungume da Ajlal yana bubbuga
bayanta, Ajlah miye haka Waye wannan ne Dan
Allah firgice ya juyo yace yazaki shigo mana daki
ba sallam kinzo da wasu silly question naki, lok
Ajlah na gaji da Rena mun wayo da kake akan
yarinyar nan kace Kanwar kace Amma Naga
abubuwa suna faruwa wadanda suka wuce
soyyayyar jini, Sadauki yace fine seki kure bincike
kinji na kawo kanwata tanada matsala ga tsohon
ciki Ke bakiyi hankalin tausaya mata ba bare
kirika mata wasu abubuwan nikuma seki hana
mun in kula da ita nan gaba atare zamu rika
kwana Dan bazan Bari wani Abu yasa meta ba
mama tayi kuka dani, Sum-sum nafee tajuya
tafita duk sun birkita mata kwakwalwa zancen wa
Zata dauka, Bayan kwana biyu Ajlal ta canza
musu ta Dena musu breakfast kanta kawai take
yiwa aiki ba ruwanta dasu, Da shirin sa yashiga
gurin ta yana mata sai yadawo bata tanka masa
ba Har ya juya yafita, Saukowa kasa tayi Zata
dafa indomie nan ne ta hadu da nafee wadda
tasha gaban Ajlal tace "ke wai mekike jine dame
kike takama agidannan da har zaki rika share
mutane" Ajlal ta ajiye indomie dinta tace "duk
Abunda kike ji shi nake ji Sannan duk matsayin
da kike da Shi inada fiyeda naki gidanna" Nafee
tace "karya kike yarinya yaushe ma kikayi bakin
magana keda kike Kanwar Mai gida wane matsayi
gareki anan" Ajlal tayi wata dariya tace "kekuma
amarya koh idan Kuma ga uwar gida fah kinga
dole matsayin ki karami ne" tana kai nan ta
haura sama Saurin rikota nafee tayi tace "mekike
fada haka kedin ce matar Shi" "Kwaraiiiii da
gaske seki tambayesa" Sosai jikin nafee ke rawa
tajawo wayarta takira Sadauki ta sheda masa
Aljal kuwa ta haura sama, A fusace ya shigo
gidan dai-dai lokacin Da Ajlal tafito đakin ta
yariko wuyan rigarta fuskarshi ba annuri yace
"mekika cewa matata" Ajlal ta tabe baki tace
mekuwa nace mata na gaya mata gaskiyar da ka
kasa furtawa ne " Tasss kakeji yawanke ta da
Mari Sannan yaturata kan kujera wani uban kara
tasaki lokaci guda jini yafara mata zuba wani irin
juyi take ganin duniyar na mata Hannun nafee
yaja wadda jikinta yagama sanyi sukayi đakin Shi
da ita, Ajlal kuwa da rarrafe ta isa kofa bata
ganin abunda take takawa Har ta isa waje tana
dagawa Mai gadi hannu yazo aguje yana salati
dakyar tace masa Ina driver, Asibiti suka nufa
aguje yake tuki ganin halin da take ciki, suna isa
aka karbeta bata sha wahala sosai ba ta haifo
yarta mace kyakkyawa duk sadauki ce yar ba
inda ta baroshi bayan ta huta da awa daya aka
nemi ganin Mai gidan ta Ajlal tace komenene
zatayi, Dama Zata saka hannu ne akan wata
paper ba musu tasaka kusan awa uku aka
sallameta bayan tasha tea dasauran magunguna,
Tashar mota ta nufa direct ta shiga motar yola ta
bar garin su Ajlah, Kusan 6 na yamma suka isa
ta shiga taxi zuwa gidan su, ba karamun murna
Abban ta yayi ba musamman ganin ta da jariri
sedai jikin shi yayi sanyi ganin ta ita kadai, Nan
Ajlal Ke bashi labarin wuyar data sha agidan da
irin wulakancin da aka mata harta haihu, ranshi
yayi matukar baci yace lallai koda shine autan
maza bazaki koma gidan Shi ba aure tsakanin Ku
yakare yazo nan yabaki takardarki Ina jiransa...
Toh fah wata sabuwa inji yan caca part 76 Karo
na farko da mama ta fara zuwa gidan Sadauki,
saboda wata nurse data cewa kabir Ajlal tazo
haihuwa ita kadai, ko sallama batayiba ta tura
ganbun parlorn da karfi dai dai nan nafee tafito
daga kitchen dauke da try a hannun ta, bin mama
tayi da kallon mamaki koba a fadaba Tasan
wannan maman Sadauki ce Toh Amma meyasa
zata shigo musu gida haka kai tsaye ba sallama
ba neman excuse, mama ta daka mata tsawa "lfy
kika wani tsareni da idonki masu kama Dana
mujiya" nafee ta tabe " toh fah kekuma boyar
Allah daga ina" mama ta kara har zuka tace " Ina
mijinki "? Nafee tace "umm yana bacci waza'a ce
masa " Mama ta bita da mugun kallo aranta tace
zamanki gidan Dana yakare a yau, Jin hayaniya
tayi yawa yafito sanye yake da jallabiyar bacci,
cak yatsaya ganin mama gaban Shi yayi mugun
bugawa lokaci guda kalaman ta suka dawo masa
a kwanya, mama tace kaiii Ina 'yata? Jikinshi ne
yasoma Bari am Im eh tana sama, murmushin
takaici tayi tace jeka kirawo ta, kafafunsa ne
Suka kasa daukar Shi yadade dakin Ajlal ba inda
bai duba taba Amma Babu alamun ta har mama
tagaji da tsayuwa ta samesa ciki, Ina 'yata nace?
Sadauki yace am wlh mama Dama Dama tassss
kakeji ta wankeshi da mari "kana tunanin bamuda
masaniyar abunda kayi ne? Toh wlh kaje kanemo
yar mutane in bahaka ba wlh Zan daga maka
nono, Sannan yanzu yanzu nake son kasaki
waccan Mara kunyar matar taka " "Haba mama
bai kamata laifina yashafi ta ba" hannun shi
tajawo tamkar karamun yaro har kasa nafee na
cin Apple ko kallon mama batayi ba, mama tace
oya saketa nace in bahaka ba wlh Zan tsine maka
indai ita ke saka kana mun rashin kunya kana
wulakanta yar mutane Toh wlh yau seta bar
gidan nan Abu daya zaisa ta zauna in San cewa
tana Juna biyu albarkacin jikana Zata zauna da
kai shidinma yau seta bar gidan nan se randa aka
ga Ajlal " Wayarta taciro tasa kiran kabir minti
shabiyar segashi yashigo ta nuna nafee tace
"kabir waccan Mara kunyar zaka auna mun muga
kotanada ciki " Gabaki daya hankalin nafee baya
jikinta tasoma kuka tana rokon mama karta
rabata da Ajlah, Mama tayi murmushi takaici tace
"se yanzu kika San Allah se yanzu kika San
darajar uwar miji, kabir kayi abunda nasaka
mana, nafee tace no basai an gwada ba Ni banida
ciki Amma Dan Allah Karki rabani da mijina,
Sallama sukaji Anyi da babbar murya dasauri
nafee taje ta rungume uwar tata tana kuka, kallon
wulakanci take yiwa mama tace " Ke "yimun shiru
akan tace danta yasakeki shine kike Kuka miye
garesa Wanda kika rasa iye, Toh wlh kinfi karfin
nan idan harshi nonon halal yasha Toh yasakeki "
Sadauki ya runtse ido yana jin kalamanta har
cikin ranshi, kabir yace " mekake jira kokuma ba
nonon halal kasha ba " Dafe kanshi yayi yana
kallon mama dake binshi da murmushin takaici.
Maman nafee tayi guda "Ayyirrrrr yaro bazai iya
rabuwa da baby ba, kinga ta nuna mama da
yatsa tace danki..... bata karasa ba sadauki yace
na saketa, se alokacin kwallar da mama Ke
makalewa ta fado mata, Maman nafee tace "saki
nawa? Sadauki da zuciyarshi tagama kulawa
yace Wanda ba'a dawowa, nafee ta buga kara
tafada jikin mamanta. Gudu yake sosai kamar zai
tashi sama shikadai a motar fuskar shi ba
walwala, karfe ukun dare ya isa yola yaje yakama
hotel. Tinda sassafe yayi wanka yafita batareda
yayi breakfast ba yadauki hanyar gidansu Ajlal,
kasancewar yayi zama agidan baiwani sha
wahala ba yashiga fadar sarki, dukda gabanshi na
faduwa baisan mezai tarar ba, Dakata! Sarki
Abdul Azeez ne yadaka mishi tsawa "dama nasan
zaka zo a lokacin Da Dama ta kubce maka bana
bukatar jin wasu kalaman yaudara abakinka
kawai kabani takardar 'yata karshen zance,
Durkushewa yayi gurin idon shi sun kada sunyi
jajir yace "nasan Nayi ba dai dai ba Amma Ni
kaina bansan ya hakan take faruwa ba Nayi iya
bakin kokarina na ganin na kyautatawa 'yarka
Amma hakan ya faskara, duk acikin watannan ne
nagane cewa Ajlal matata ce nagane kowa ye ita
na boye mata ne Dan in mata surprise a duk
lokacin data haihu " Bansan ya akayi wannan
kaddarar ta afku ba Amma wlh.... Mai martaba
ya katse Shi dacewa yimun shiru kafun kazo
Duniya an rigaka so maza-maza kabace mun
dagani bana bukatar sake Ganin ka acikin garin
nan ma bare kayo tattaki har zuwa fada ta,
Sadauki ya dafe kan shi believe me wlh Ina son
matata sharrin shaidhan ne kurum Dan Allah ka
Kara bani wata Dama, Mai martaba yace ai Kaine
shaidhan din sakaran yaro. Part 77 Oyoyo my
baby girl muahh, Ajlal ce ke cira yarta sama tana
dawowa da ita a farfamiyar gidan, cak ta tsaya
ganin sadauki a gabanta duk ya rame yatara
suma dayawa akanshi, se alokacin yasamu ganin
Ajlal tsawon wata biyu kenan an hanashi shigowa
gidan, yar shi yake kallo Mai kama dashi, dasauri
tasa ikram a keken yara ta tura ta zuwa cikin
gidan. Sadauki yaci gaban ta yarike keken, kallon
shi take cike da tsana bata samu damar furta
kalma ko daya ba, yayi karfin halin cewa koda
bazaki bari mugaisa ba kindai bani 'yata in ganta,
sakar masa keken tayi ta juya Zata wuce Yariko
mata hannu ta baya, seda yagama kallon 'yarshi
yamata addua Sannan ya kalli Ajlal yace ya
sunan ta? Tsaki ta buga ta kwace hannunta
tawuce tabar masa ikram, murmushi yayi Koba
komai yau zai samu bacci yaga kyakkywar fuskar
ta yadade rike da ikram yana mata wasa Sannan
wata hadimar tazo ta bukaci da abata ikram Zata
mata wanka. Ba musu yabada ta wayarshi
tasoma ring yaduba yaga Dan tanin ne kamar
bazai daga ba Sekuma yadaga. Yeh oga yaushe
zaka dawo ne? Sadauki yayi guntun tsaki yace
har yanzu Ba abunda yacanza wlh sunki bani
matata Amma fah na ganta yfan, Dan tanin yace
ga shawara mezai hana ka gayawa yayanta Aakil,
Sadauki yace wow haka ne fah Zan kirasa inji
kafunnan ka Kara rokar mun Mai martaba yazo
Dan Allah, dan tanin yace Ina iya kar kokarina fah
mai martaba yace idan nakara zancen zaisa a
bulaleni. Sundade suna tattaunawa da Aakil sunyi
kan Gobe zaizo yola, ranar kam cike da farin ciki
Sadauki yayi baccinshi yarshi kawai yake gani yar
fara sol da ita, Da yamma ya iso garin baibi
takan kowa ya yawuce đakin ummynsa yadade
tsaye a gurin yana tuna wasu abubuwan da suka
shude fuskarshi tabb da kwallah yamata addua
Sannan yashige bathroom. Bayan sallan magrib
ne yacanza kaya ya nufi fadar sarki yaci saa
bakowa se liman kadai, sarki Abdul Azeez yayi
matukar mamakin ganin Aakil a wannan lokacin
yace wannan tafiya ba sanarwa Ina iyalin naka?
Aakil yazauna tareda gaida Abban nasa Sannan
yace Ni kadai nazo abba, Sarki yace Toh lfy dai
koh? Aakil yace eh Toh lfy ba lfy ba, jin haka
yasa liman tashi yace seda safe, Aakil yace a'a
zauna zaka taimaka akan abun, Kan zancen Ajlal
ne da mijinta Sam baidace kayi haka ba, abba
Karka manta sadaukarwa da yayi da rayuwarshi
akanka dani kaina shine ya farfado da rayuwar
masarautar nan Sannan duk ta sana dinmu ne
hakan yafaru dashi bayan doguwar jin yar da
yayi, liman ya karbe zancen da cewa Nima
Abunda nagani kenan yaron bai cancanci hakan
ba kodan rikon da uban Shi yayi muku, sarki
Abdul Azeez yace naji banki takuba Amma Sam
bazai yu inaji Ina gani a wulakanta mun ya ba
insa kafa in shure, nan dai sukayi ta bashi baki
har ya sauka daga fushinsa ya yarda kan cewa
Ajlal tabi mijinta, Kwana biyu Ana fama da Ajlal
amma taki tabi mijinta ita kawai takardar saki
take nema, a gaban Sadauki tace tafi son ta mutu
ba Aure akan ta koma gidan Shi, Aakil yajata
suka shiga bedroom Sun dau 30 mns daga baya
suka fito tana sharar kwallah, Aakil ne yatayata
hada kayanta tsab tayiwa mutanen gidan
sallama, Sadauki kam yaki bari su hadu da sarki
wani tsoron haduwa dashi yake. A mota se janta
da fira yake taki kula Shi daga karshe ma
baccinta ma tayi har suka kusa isowa gari
Sannan yatada ta, ikram ma baccinta take, wata
yar karamar market yatsaya yamusu siyayya mai
yawa, Ajlal dai sai kallon shi take, har suka so
gidan Shi tafito bata Kula Shiba ya Karbi ikram
suka shige ciki. Bayan sun yi wanka ta shirya
ikram yadauko musu take away, ko kallon Shi
batayiba ta haye gado tayi light off tabarshi a
gurin Zaune. Dasafe ma haka tamasa tin da
asubah ta gyara ko ina tahada musu breakfast
tashige dakinta tarufe kofa, ba yanda baiyiba
yaganta Amma taki Bari suhadu har yagaji yafita,
direct gurin mama ya nufa ya mata albishir cewa
yadawo da Ajlal gidanshi. Part 78 Ajlal ya kamata
kiyi hakuri kiya femun Allah da kanshi idan muka
mashi laifi muka tuba yana yafewa bare Kuma mu
bayinsa kobaki son idan kinyi masa laifi ya yafe
miki Allah hakuri ne yana Kuma tareda Mai hakuri
*innallaha ma'assabirin* Murmushi tayi tajanyo
sa nayafe maka Amma kamun al kawarin bazaka
kara wulakanta niba bazaka kara aure ba, dasauri
yace wa Ni na isa ma aikece farko kece karshe
wulakanci kuwa idan kika gani to bani bane.
Soyayya sosai suke cike da jin dadi a rayuwar shi
yana godiya da Allah yabashi mata irin Ajlal
Itama haka take tayiwa Allah hamdala Sosai
Sadauki yasa aka daure Deeni akan Abunda yasa
aka masa tareda daure duk wani wanda yake aiki
karkashin sa, wanka tayi ta shirya cikin wata
jallabiya Brown tayi matukar kyau barinma ogan
daya canza yakoma Dan yaro dashi, Ajlal ta
kallesa ta kwabe fuska gaskiya banyarda da
wannan shigar ba kai kenan kullum yaro kake
komawa " sadauki yasaki baki kekuma fah jiwata
shiga da kikayi kamar wata budurwa zuciya ta a
hannu take kar mazan banza surika kalle mun
kyakkywar surarki" Dariya suka sa gabadai ya
dauki ikram suka shiga mota, se gidan su, mama
tayi matukar murna da ganin su musamman
dataga ikram ta girma, nan faruq yaso da gudu
yana momy momy, Sadauki yace "wato mom
dinka dai kasani koh " Faruq yace Hadda kai ma
dady na.. Bayan shekara uku Ajlal tasake
haihuwan wata baby gul wadda taci sunan mama
suna ce mata simra batafi wata shidda ba tasake
kwasar wani cikin wannan Karon rigima sosai
sukayi da sadauki ita Sam bazata yarda da
wannan cikin ba dole azubar dashi seda taga
ranshi yabaci Sannan tasauko taba shi hakuri
tace tahakura da cikin Kiss yakai mata a face I
love you my special wife Langabe kai tana
kunkuni " ohh bazaki ce I love you too ba "? Ajlal
tace ehh din, Ok shikenan sakeni inje inda za'a
fadan yana mikewa tajawo shi yafada kanta tana
dariya love you toooooo my boo.......
Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah Godiya
ga Allah subhanahu wata'Alah daya bani ikon
kammala wannan littafan nawa Ina godiya ga duk
wanda yake bibiyata tareda muku fatan alkhairi
Loves you so much fans
No comments