Namijin Zuma 54
NAMIJIN ZUMA
54 ….last page AlhamduLillah and finally, komi yayi farko zeyi karshe!
Duniya tayima na'eema tsanani, Sam Aeezad yanzu ma baya kwana da ita, sede ranar girkinta ya roketa ta saida masa kwananta, saboda shi da nabeelah yakeso ya kwana, Sam Se taki saida masa karshe ma sede su watse da fada, itakam nabeelah bata Taba yadda, ya dakko kwanan naeema ya kawo mata. Kunci iya kunci na'eema Na Cikin, komi Aeezad na mata na Aure Amma banda saduwa, Harga Allah ya gaya mata ma kawai shi baze iya hada nabeelah dako Wacce mace ba, shi bayin kansa bane, yanzu Kam ai ya kuma rikicewa dayaji gindi ya Kuma dadih da Zaki komi yayi zakwai, kullum cikin naci yake mata, kamar ze fada mata inya ganta, Yana samun nutsuwar da yake bukata gun nabeelah, gabaki daya ya kasa komawa bakin aikinsa, gashi Ayyuka na gabansa, yace nabeelah ta bishi kanon taki, shi Kuma inde babu ita baze iya zuwa garin kano ba, ko kallanta yayi se gabansa ya tashi, toh in basa kusa aise yayi hauka. Nabeelah nata kasuwancinta,sosai business ya amsheta tako ina se Sam barka,. Alhaji sadi kullum Yana ziryar gidan ba Wanda be fahimci saboda ummih yake zuwa gidan ba, har big hajiya ma ta fahimci hakan. Bikin Zaks da Dr Salmah nata matsowa. Triplet se wayau sukeyi sun, Gashi sun tashi cikin koshin lafiya ba laulayi. A bangaren Hajiya mommy ma gabaki Daya ta kasa gane kan gadon Alhaji sunusi gashi gaba Daya asirinta dayake kansa ya karye, yanzu bata da value a garesa , ada seta wuni Tana yawo Amma yanzu Ina Bata isa ta fita ba, gashi ya rike hannu bata samun komi a gurinsa, gabaki daya jarinta ya kare a yawon bin bokaye, gashi ba biyan bukata, har kaf shagunanta komi ya kare Kuma ta daga shagunan ta siyar, bata da komi ynzu se gwala-gwalai Suma sun kusa karewa kaf a kan bin malamai, gashi ba Wani ci gaba, data samu Labarin malami seta daga kadararta ta siyar tasa hajiya naja'atu ta aika mata wata kawarta sajida gun malamin, se asara kawai takeyi ba biyan bukata, Ji takeyi kmr zatayi hauka, kaf malamanta inta Kai musu aiki sesuce su bazasu iya ba sbda akwai Tsari sosai a jikin mijinta, in suka matsa zasu mutu, wasu Kuma sede suci mata kudi ita da yarta na'eema de duk abinda suka Tara ya kare, kaf motocin da Aeezad ya siya mata ta siyar, sun bawa malaman tsubbu babbar matsifar ba biyan bukata, komi de ya kare musu gwalagwalannma babu yanzu kebura kawai suke amsa na Azaba, yanzu Naeema a napep take yawo in zatazo gun mahaifiyarta, danma Khady kawarta ta bata Wasu kudi akn tadawo da hankalin mijinta knta sbda itama ta tausaya mata halin da taga sun shiga, ko a mafarki batayi tsammanin zasu zama hkn ba ita da uwarta, tini khady ta janye jiki daga naeema saboda harga Allah ita bata kawance da mara Arziki kaf kawayenta masu kudi ne. duniyar juyi juyi kwado a ruwan zafi! Ita kanta hajiya mommy bata taba tsammanin wannan matsifar zatai mata wankan tsarki ta afka musu ba ita da na'eema, a kullum kara tsanar nabeelah sukeyi sbda zuwanta ne ya haifar da matsifar Nan. da hajiya mommy Taga ba nasara taako Ina gashi komi ya kare mata, ta fara tunanin yadda zasuyi su kashe Aeezad da matarsa da yaransa gado ya zama nasu, daganan su dawo su kashe Alhaji Sunusi bayan anyi shekaru sbda kar a zargesu, gabaki daya sun gama tsara yadda zasuyi na'eema da uwarta, itade Hajiya naja'atu Tinda taji maganar kisa taja baya ta zame, saboda zunubin ya mata girma, ita har gobe imaninta be fita ba, sannan mijinta yaga hajiya mommy a gidan Daman ya sansu tare, se yanzu de labarinta ya taddasa na ta mallake mijinta tamkar rakumi da akala, Nan take mijin hajiya naja'atu yace shi gaskiya bayason ganinta tare da ita, a fari besan haka take ba, sbda ta jima tare da iyalinsa se yanzu labari ya taddosa, hajiya naja'atu ta tsorata kar a kirgid'e mata igiyar aure tini tayi la'asar ta fara ja baya da jikinta daga jikin hajiya mommy, ganin isharar Daya samesu ilmi ya karawa hajiya naja'atu, seta tsorata da duniya, kawai ta komawa ubangijinta tadena yawon bin bokaye, ta komawa magungunan mata, Ta rike ladabi da biyayya, ta rike hkri da juriya , da dakiya, ba boka ba malam Suka zauna lafiya ita da mijinta.
Hajiya mommy tasa boka ya Aiko mata da maganin da in Suka sawa Aeezad da iyalinsa zasu mutu duka, kudinta kenan ta tattare ta bashi yanzu a kan dubu biyar se a kasheta saboda bata da ita duk bokaye sun gama amshe kudadenta tass. Suka fara tunanin yaza ayi su saka, Suka samu wata me aikin gidan nabeelah yarinya lantana, Suka sayeta da kudi first tayi gardama, se Sukace in Bata Saka ba ita zasu kashe, har kuka lantana tayi a kallah bazata wuce 17yrs ba, gata Yar kauye bata da wata dabarar data wuce ta amshi maganin, jin ance za a kasheta, gashi tana tsoron mutuwa Ainun, Daman ta fito siyan Abu ne sukasa aka kamota aka kawota gidan hajiya mommy. "Karki sake maganin ya wuce yau Baki zuba ba, Kuma wallahi in maganar Nan ta fita nice ajalin jaf danginki Dan uwarki!" Cewar hajiya mommy dasuka tasa yarinyar a gaba a can cikin bedroom. Yarinyar na kuka jiki na rawa ta amince, ta amshi kullin maganin a cikin wata bakar leda, dreva ya dauketa ya maidata layin gidan ta saita kanta, saboda hajiya mommy tace in aka samu akasi wallahi tsaf zata kasheta, tade ganta ko a Ido tasan bata da Imani. Lantana nashiga gidan taga kaf iyalan a falon sunata hira, se taji zuciyarta ta karye amma sede bata da choice, ta bawa big hajiya sakonta data aiketa daman goro ta aiketa ta siyo, aiko big hajiya ta amsa Tana matsifa sbda lantanar ta jima a gun Aiken. Lantana ta bata hakuri kana ta tashi tashiga kitchen taga an daura girkin rana, Gashi ba kowa a kitchen din, ta tsaya tanata nazari Tana kuka ta zuba maganin a cikin abincin, ta jujjuya yadda baza a gane ba, ta jima Tana kuka, nabeelah tashigo ta sameta tsaye Tana kuka daman ita ke dafa abincin sbda Aeezad be iya cin abincin kowa in ba ita ta dafa ba, nabeelah ke girkinsu da iyalanta su kuma masu aiki suyi nasu daban a kitchen din waje. Kallo daya nabeelah ta mata ta tabbatar bata hayyacinta, ta fahimci kuka ma tayi. “Lantana Meya Faru waya saki kuka ?” Nabeelah ta tambayeta cike da kulawa. Lantana ta kalleta se taji kwallah, “bata mana mugunta Meyasa ni zan zalinceta?”lantana ta fadi a ranta a zahiri tace “bakomai mommy…” nabeelah ya kureta ido Tana tausayinta sosai, sbda duk cikin masu aikinta itace karama duk manya hajiya maryam ke kawo mata. “Kigayamin gaskiya lantana, ko tunanin gida kikeyi? Ki gayamin kinji? Ko kin gaji da Aikin ne se insa a maidaki gida, inkin huta seki dawo…” lantana se taji hawaye tayi hanzarin maidasa, tayi aiki a gidaje da dama Amma bata taba haduwa dame kirki kmr nabeelah ba, duk duniya ma babu me kirkinta haka take gani. Shiru lantana tayi ta kasa cewa komi ganin haka yasa nabeelah tace ta wuce taje ta kwanta ta huta. Lantana tace toh jiki ba laka ta fice a kitchen din Tana zuwa dakinsu ta kwanta se kuka. Nabeelah ta duba girkinta, sega Aeezad tsundum a kitchen din, sede taji ana goga mata bura a saitin duwawunta. Ta juyo ta kallesa ya kashe mata ido daya yayi kissing lips dinta yace “Ki gama muje ki budemin gindi in zirara miki bura pls…” “ai yau ba girkina bane ko ka manta…” narai narai yayi da manyan idanuwansa yace “Ni banasan ki fita girki ga gindi kina bani inaci me ddh ga abinci kina dafamin me dadih..” girgiza Kai nabeelah tayi tana Kallan face dinsa ubangiji ne kawai yasan irin sansa dake cikin zuciyarta, yana bata kulawa tako ina.ganin ta kuresa da ido yace “meyasa kike kallona?” Lumshe ido tayi ta budesu tarr a kansa tayi kan-kan da sexy eyes dinta tace “Kanada dadih…Kaidin NAMIJIN ZUMA ne…” murmushi Aeezad yayi yace “Daman nasan zaki fadi wata rana finally de mommy tace buran d’/nada ta raina yanada dadih…” ya daka tsalle ya rungumeta yayi kissing wuyanta se murna yakeyi tace masa yanada dadih. Tare da dashi suka gama girkin suka shirya a komi a kn dinning , suka zauna zasu fara cin abincin. Alhaji sunusi ma yana gidan wuni yake gidan in har bazeje aiki ba yana rike da jikokinsa, kuma duk inda ummih zatayi idonsa ne kanta, gabaki daya kyau take masa, tunaninta na hanasa bacci a kwanakinnan, ko ganinta yayi se shaawarsa yaji Tana tashi, Alhaji sunusi nada lafiya sosai, ko hawan jini bedashi Balle ciwon sugar, bashi da rauni a al’aurarsa Sam cikakken namiji ne, Danma ciwon kafa ya masa cikas, amma ko budurwa aka basa tsaf ze iya da ita garau gam yake. Duk suka hadu a kan dinning Ummih big hajiya, har Aunty hafsat ma Tana gidan da yaranta guda biyu har yanzu Allah be bata wani ba, ko ciki babu, gashi yaran Nabeelah na neman wata hudu yanzu sun kuma girma kai kace sunyi 8month kyaunsu ya bayyana sak ubansu, ga suma Allah ya basu har baya. Nabeelah ke serving dinsu, aeezad se kallon saitin nononta kawai yakeyi, ta kuma cika fam ta kama kasa, tazama cikakkiyar mace. Ta gama serving kowa zata zauna duk sun diba spoon din farko zasu fara ci lantana ta shigo dinning room sim a guje Tana kuka daman Tana labe Tana kallonsu. Dukse hankali ya dawo kan lantana suka maida spoon din abincin cikin kwanon ba wanda yakai bakinsu. Nabeelah ce tace “Wai lantana kukan kike ne har yanzu meya sameki ne in bakisan zama damu se a maidaki bansan inga kina kukannan…” cike da kulawa ta fadi tamkar yar cikinta. Lantana na kuka tace “Aah ba haka bane hajiya, Ina cikin dmwa dan Allah kar kuci abincinnan akwai maganin mutuwa a ciki..na kwammace ni a kasheni da in tarwatsaku, hajiya ke mutuniyar kirki ce baki zalinceni ba, dan Allah ki yafemin…” se lantana ta zube kasa tana kuka kowa mamaki ya kamasa se wannan ya kalli wannan wancan ya kalli wancan. Kowa ya daskare ya kasa magana. Alhaji sunusi ne ya iya cewa “Zonan yarinya bamu gane me kk nufi ba…” lantana ta taso Tana kuka kanta na kasa ta karaso inda Alhaji sunusi yake ta zannaya masa komi. Gabaki daya kowa ya dauki sallami, big hajiya ta mike zata kaima lantana duka Alhaji sunusi yace “Aah karki daketa ba lefin ta bane…itafa sata Akayi…” kawai se big hajiya ta fashe da kuka tana fadin “Yanzu har kiyayyar da Rafi’ah kemin nida iyalaina yakai haka? Yanzu damunci duk haka zata kashemu, Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un!” Big hajiya ta kuma fashewa da kuka, tanata bin ko wanne da ido “sunusi yau in baka rubutawa rafiah saki uku ba bani bakai…” big hajiya ta fadi Tana zubewa kan kujera jiki ba laka se kuka takeyi. Allah kadai yasan daman me Alhaji sunusi yakeji a zuciyarsa, ya mike a hasale ya figi hannun lantana suka fice a falon , lantana se kuka takeyi Tana fadin “Alhaji kayi hakuri karka kaini gun yan sanda,,,” Sam Alhaji sunusi bejinta sbda bacin rai iya hasala yayi yana sane da tsarin hajiya rafiah tin tini ya kyaleta ashe yayi kuskure. Mota yasa lantana shima ya shiga dreva yaja duka fice zuwa gidansa.
Nabeelah ta tattare abincin ta kulle a ledoji ta fita dashi ta zubar a toilet din gargajiya dake can farfajiyar gidan tadawo suka zauna sukayi jugum jugum Aeezad knsa ya hasala shima mikewa yayi ya fice a gidan ya barsu nan kowa kmr an masa mutuwa, sam basuyi tsammanin rashin imanin rafiah yakai haka ba, nabeelah ta kame yaranta ta goya daya ta rike biyu ko masu aiki ma taki bawa su yau, gabaki daya ta tsorata.
Alhaji sunusi na isa gidan direct falon rafiah ya suka nufa shifa lantana. Yana shiga falon yagansu zazzaune ita da naeema se murna sukeyi sun tasa TV gaba suna jiran Jin mummunan labari.kawai se sukaga Alhaji sunusi da lantanar kmr daga sama. Duk sukayi Zumbur suka mike tsaye, seda gaban kowacce ya fadi amma rafiah ta wayince kmr batasan komi ba. “Alhaji is dawo yana ganka da yarinya daga ina?” Ta tambayesa a zahiri amma inside ubangiji ne kawai yasan me takeji a zuciyarta. Hawaye sharr suka wankema Alhaji sunusi fuska yace “Yanzu abinda zakimiin kenan ? Sakayyar daza kiyimin kenan ki nemi kasheni nida kaf iyalina da mahaifiyata? Ki tuna hajiya ni na maidaki mutum duk abinda kkyi ina gani, amma na kyaleki, kika rabani da kowa seke kadai, kika sani na zama abun kwatance kika maidani kmr waina , na rike yarki na maidata mutum na hada Aurenta da d’ana mafi soyuwa a gareni amma haka zakimin ? Bakomai duniya ta isheki rafiah, ki tattara na sakeki, saki daya, saki biyu, saki uku!” “Babbar bura bura uba a cikin Nifa yana shiga ya ganta !” Hajiya rafiah ta fadi Cikin zallar tashin hankali ta cire dangwali ta wurgar , ta fasa kara tana fadin “Mena maka? Alhaji ni zaka saka? Alhaji saki uku kamin ko? Alhaji nice fa rafiah? Alhaji ka rufamin asiri? Alhaji nice…” gabaki daya seta koma kamar mahaukaciya naeema kam zubewa tayi kasa tana kuka, harda ihu, duk se suka zama kmr mahaukata, naeema de tasan itama tabbas nata Auren ya mutu, na uwarta ma ya mutu Balle ita. Rafiah ta karasa zata cacimo lantana Alhaji sunusi ya hankadata ta fadi ta sake tasowa ta cire zanin jikinta kmr mahaukaciya kuma ba hauka tayi ba, tsabar tashin hankali ne. “Nashiga uku ni rafiah yau kadarina ya karye! Yau asirina ya karye, yanzu yazanyi ina bokana! Ina bokayena! Nashiga uku!” Ta fasa ihu zata cacimo Alhaji sunusi Aeezad ya fado falon tini ta dakata, ganin uban sojoji sun cika falon. daman kafin ya karaso ya kirawo motocin sojoji sunfi motocin daza a tsaya kirgawa,, suka shigo gidan, kusan sojoji hamsin suka shigo falon, guda Dari biyu suka zagaye gidan, Dari biyu kuma a wajen gidan. Aeezad ya musu izini su kama hajiya mommy da Naeema, Alhaji sunusi ya sakar dashi yace “A barsu base an musu komi ba duniya ma ta ishesu…” Aeezad yaji haushi yaso ya kamasu dase sun karasa rayuwarsu a kurkuku. Alhaji sunusi kuka kawai yakeyi yayi nadamar Auren hajiya mommy a lokavin da babu Amfani, daman yaga komi daya kuma Tana kullawa A CCTV camera din dake gidan be taba gani ba se jiya, aiko bacci sede barawo yaga tashin hnkli daman kiris yake jira kawai ya saketa. Aeezad ya cacimo naeema ya fara bugu yana nishi yana fadin “Kisan Kai! Mu zaku kashe! Yau nine ajalinku!” ya hadasu da hajiya rafiah ya Kama bugu kmr ransa ze fita sbda tashin hankali. Alhaji sunusi yayi yayi ya dakatar dashi amma ya kasa, seda ya musu lilis, kana da kyar sojojin duka dagasa daga kansu, seda kaf ya canza musu kamanni, hakoran robar dake bakin hajiya kaf ya zubar mata dasu, kwance kawai ya barsu. Yace ya saki naeema saki uku. Ze kara ci gaba da dukansu Alhaji sunusi yasa sojoji suka rikesa suka kaisa gidansa. Kwashe su hajiya rafiah da naeema akayi kmr kayan wanki aka zuba a mota da kyar, alhaji sunusi tabi motar a baya har gidansu hajiya rafiah aka kaisu, aka zubesu a kn tantagaryar sumintin dake dakinsu,. Alhaji sunusi ya shaida musu komi daya faru. Nan mahaifiyar rafiah tasaka kuka, mahaifinta ma yasaka kuka sam basuka Laifin abinda akama rafiah ba, sema godiya sukama Alhaji sunusi, suka dinga basa hakuri. Alhaji sunusi ya basu dubu Dari yace a kaisu asibiti ya bar gidan a mota ma kuka ya dingayi. Direct ya nufa gidansu Aeezad a gidan ya tadda Aeezad se huci yakeyi a falo yana kwallah, kowa ma kwallah yakeyi sbda da ynzu suna lahira . A ranar aka sallami lantana A Aiki aka bata kudi kimanin 1M aka kaita har kauyensu, sam nabeelsh bataso haka ba, taso zama da lantana Alhaji sunusi da Aeezad suka ki. Ranar de haka kowa ya kwana basuci komi ba se Alhini akeyi a gidan sunata godewa Allah, washe gari aka tara maaikatan gidan aka musu natsiha, kan su rike amana, su maida gidan tamkar nasu karsu yadda subar wani abu ya cuci duk halittar dake gidan, wad’danda ba a yadda dasu ba tini aka koresu aka kawo wasu daga company ba locals ba. After 1week komi ya fara natsawa Alhaji sunusi ya samu big hajiya da labarin yanasan ya Auri ummih, inta amince, in itama Ummihn ta amince. Farin cikin da big hajiya ta shiga baze misaltuba ta rangada kuda, aka shaidawa Kowa ma gidan nabeelah taji ddh sosai, ba kmr Aeezad yafi kowa Jin dadih. Aka nemi yardar ummih tayi shiru kunya ta rufeta, amma fuskarta ta bayyana amincewarta. Kowa yayi farin ciki a satin akaje Nemo aurenta A Niger 🇳🇪, dayake anji kudi tini kowa na danginta suka bayyana , aka daura Aure ba bata lokaci Alhaji sunusi, after 2days bayan sun dawo Nigeria Alhaji sunusi ya fara ciko Cikon yima ummih passport , domin su bar kasar zuwa India a duba lafiyarta sosai daga can su wuce honeymoon. Ummih ta rokesa ya bari se bayan anyi bikin Zaks da Dr salmah se su tafi. Domin ynzu haka bikin befi saura 2weeks ba.
Hajiya rafiah da yarta kam tini aka kaisu asibitin gwamnati tin randa Alhaji sunusi ya kawo su, aka samu suka farfado amma sede duk sunada kayaya a jiki, kwara na naeema a hannu ne, na hajiya mommy a kafafuwa ne Gashi ba hakori a baki, Gashi ba isashen kudin daze isa a dubasu sosai ga can gidanma ba abinci. Naeema tayi nadama, nadama mara amfani tayi kuka iya kuka. Tace da uwarta “Duk ke kk cuceni mommy, kika hanani na haihu a gidan Aeezad, kika hanani karatu me zurfi, kika hanani zaman Aurena, kika koyamin bin bokaye,,, wlhi nayi nadamar da kikazo a uwata …” ta fashe da kuka wanda takesa ran harta mutu kukan zatayi tayi. Hajiya mommy kam sede ta rufeta da zagi da tsinuwa, brain dinta ya tabu, likitoci sun tabbatar data samu tabun hankali kadan a cikin kwakwalwarta, wuni take ta kwana Tana zancen Alhaji sunusi. Naeema tayi kuka, kukan mara amfani. Ana haka Suka samu labarin Auren Alhaji sunusi da mahaifiyar nabeelah, Nan take hajiya mommy ta Kuma hauka tuburan ta fita aguje ta hau titi mota ta bigeta, Nan take ta rasa kaf kafafuwanta gashi me motan Daya bigeta ya gudu, seda akasa taimakon masallaci aka samu aka biya kudin aiki aka yankewa hajiya mommy kaf kafafuwanta. Khady tazo ta dubasa a tsaitsaye ta basu dubu hamsin. hajiya naja'atu taxo gaidasu a asibitin sbda ta samu Labarin komi ta Basu kudi dubu Dari biyu, ta tausaya ainun. Hajiya naja'atu tabar asibitin tana Alhinin rayuwa, wato de duk me aikata Alkhairi baya lasting dole akwai ranar kin dillanci ynzu tin a duniya suke ganin ishara, base an mutu ba tin a duniya Ake hisabi, Su Fir'Auna ma tin a duniya ubangiji ya nuna musu ishara, komi zakayi ka aikata Alkhairi karka sake ka zalinci Wani, ubangiji baya zalinci tabbas kuma baya barin me zalinci. Hajiya mommy bata warke ba aka sallamesu saboda Basu da kudi, haka suka dawo gidan nanma abincin daza suci ya same musu matsifa, kawai sede suka koma bara kasuwanni kasuwanni, hajiya mommy na kan kujerar kuragu na'eema ke turata suna bara, sede yanzu ba Uhm ba Em bata magana bakinta ko motsi beyi haukar nata yazo mata da rashin magana, Amma tuburan take, gashi bata iya cin komi se Tea takesha kadan, duk sun chnza kamanni se uban kasusuwa a jikinsu, Wanda yasansuma inya gansu baya ganesu, sunsha haduwa da Aeezad inyaxo wucewa ya Basu sadaka sede Sam baya ganesu Amma su suna ganesa, duk sadda na'eema ta gansa se tayi kuka ta ciza yatsa, haushin uwarta seya rufeta, duk ita taja mata , yanzu de basu ga tsuntsu basu ga tarko! Maza nata fitowa zasu auri naeema dasun samu labari su sesu gudu, yanzu ko kuda bayasan tabata, uwar kibarnan dukta zazzage ga wani mugun duhu tayi, nonuwanta sun kuma ragargajewa, abinde ba dadinji ba dadin gani.
Zaks kam sede yaji komi daga baya, yayi Alhinin Shima sosai , Kaf family ma sunyi Alhini har zuwa musu Allah kyauta akeyi, har ynzu sun kasa mance abinda ya faru, a kullum se big hajiya tayima hajiya mommy da na'eema Allah ya isa. Anyi bikin Dr salmah da Zaks , ta tare a sabon gidanta dake cikin garin kano akasha amarci ta kara kame Zaks sosai da kayan gyaran datasha, ynzu Kam yadena Neman matan. Baban Noor ma ubangiji ya shiryesa, saboda yaga ishara ga wani abokinsa mayen mata garin ciye ciye Gindi yaje ya ciyo gindin me HIV da ciwon hanta, at the ending sede mutuwa yayi bayan yasha jinya. , Amma sede ya kara Aure ya Samo wata bazawara ya Aura, Aunty hafsat ta damu a fari Amma seta daure, ta zage gun gyaran jiki, seya zamana ma hankalin mijin nata yafi karkata gareta ynzu tana gyara sosai bata wasa, kuka tana masa style's iri iri a sex akasin ada dase yadda ya juyata, bazawarar daya Auro daman bata haihuwa dan haka suka hada Kai suka rungume su Noor da Nasmah. Komi na ummih ya kammala suka shirya tsaf zasu bar kasar Kaf dangi aka hadu aka rakosu Airport a hanya suka hadu da na'eema da hajiya mommy se sukaji tausayi suka tsaya basu sadaka badan sun gane suba, seda suka gama Basu sadakar zasu juya Zuwa motocinsu se na'eema ta kalli Aeezad tace "Aeezad nice na'eema baka ganeni ba..." Seda kowa ya juyo aka zubo musu Ido se ynzu kowa ya ganesu. Duk seda suka tausaya musu suka kara Basu sadaka suka shiga mota sukayi wucewarsu kowa zuciyarsa ba ddh ganin isharar data saukarma Hajiya mommy da Na'eema. Big Hajiya kanta ta tausaya. naeema ta fashe da kuka, hajiya mommy ma ta fashe da kuka, a wannan karan har ita hajiya mommy tayi nadamar a zuciyarta dukda tana cikin hauka,. Karshen su hajiya mommy da na'eema a yawon bara suka kare, in suka fito tin safe se dare suke komawa gida, mu guji aikata sharri wlhi shi d'an aike ne. Alhaji rabi’u da tawagarsa ma a kurkuku suka kare, ga aiki ke tsanani. Ba’a sharri aga Alkhairi ai komi kayi shi ze dawo gareka haka tsarin yake ga ubangijin da baya bacci, in ana zalintarka kayi hkri wlhi da sannu ubangiji ze maka sakayya, kaide karka cuci kowa.
Ummih da Alhaji Sunusi de tini suka isa india aka duba lafiyarta already Daman ta kusa warkewa, abinka da kudi Nan aka daurata a kn magani ta warke a cikin 1month ya zamana Se abinda baza a rasa ba,. Suka bar kasar suka shiga zagayen kasashe suna barje amarcinsu, already de Alhaji Sunusi yasan ummih bazata haihu ba, zuciyarsa da hankalina na kan jokokinsa, duk abinda ya gani na yara seya siya musu kullum cikin video call suke dasu,. A lokaci kankani ummih ta murje tasamu Hutu da lafiyayyiyar bura, Maniyyi kawai ke ratsata Tako ina, ta kuma kyau daka ganta Hutu kawai zaka gani a jikinta.
A bangaren Aeezad Kam liyafa taci gaba, ya tattara iyalensa suka dawo garin Kano, ba jimawa ya samu Karin girma a Aikinsa, Tako Ina Arziki keta tinkarosu, nabeelah nata daurasa a hanya Yana taimako sosai. Itama nabeelah Arziki yaci uban nada, business dinta ya bunkasa sosai ta fara da hannun dama. A gaskiya ba abinda Aeezad zece da ubangiji se godiya, daze bawa mazan duniya shawara dayace su dinga Auran wad'anda suka girmesu a shegaru sunfi dadih Kuma sunfi iya tarairaya namiji. After 3yrs farin ciki ya kuma yalwata ga iyalan Tako Ina, Dr salmah ta haifa namiji a haihuwar farko shekarun yaran biyu, ynzu tanada jariri ciki. Har yanzu nabeelah ita shiru, ga yara sun girma sosai shekarunsu uku da wata hudu, Amma Kai kace Yan 6yrs ne, sunada wayau da girma, abinka da botter, kowa ya kallesu seya Kuma kallah, gashi komi iri Daya Ake musu kamarsu Daya, iyayensu kadai ke iya ganesu,. Da big hajiya suka dawo kanon, part daya aka bata, alhaji sunusi da ummih tini sun dawo suma, kanon Suka koma da rayuwarsu, saboda jikokinsa su yake gani yakejin dadih Rabin rayuwarsuma a can sukeyi. Hajiya maryam ma da iyalanta sun dawo kanon. zaks Daman tinda yayi aure kanon ya tare, Aunty hafsat ce kawai babu a garin kanon, itama kullum cikin zirya take, har yanzu de bata da ciki, Tin tanaso harta fawwalawa ubangiji gashi yaran duk sun girma. AEEEZAD kam jin shirun yayi yawa nabeelah ba ciki , ya fara tunanin kode planning takeyi ne, ya sameta ya tambayeta ta masa rantsuwa bata planning, ya yarda sbda ya yadda da ita sosai, sannan ta iya sarrafashi yadda ya kamata zamansu abun shaawah duk suna cikin farin ciki, sede zaman tare, bahaushe yace zomu zauna zomu saba, musamman rayuwar Aure dole wata rana suna sabawa Kuma su dawo su saita kansu, saboda akwai SO da kauna ne tsanani.
karfe Sha biyu na rana nabeelah na zaune a falo Tana kallon TC, Aeezad ya shigo falon nata, ita kadaice yara na school kasancewar yau monday, dagowa tayi ta kallesa 10: ya fita kuma ya dawo ynzu tasan abinda ya dawo dashi, kara kuresa da ido tayi da uniform din sojoji jikinsa, yayi bul-bul yayi kiba abun shaawah, itama nabeelah ta kara azabar kyau, dole duk d'ana miji inya kalleta hankalinsa ya tashi ta cika taf, Tako Ina tazama mace macenma wadda ta kama kasa, wato wadda ta isa da mijinta. Murmushi ya sakar mata, itama ta sakar masa murmushin. "Muradin Zuciyar AEEEZAD..." Aeezad ya fadi yayinda shaukin santa Ke fisgarsa, a kullum bata tsufa a garesa, santa a zuciyarsa tamkar Kainuwa ne dashen Allah. Nabeelah ta Kuma sakar masa murmushin tace "NAMIJIN ZUMA!" Aeezad yayi Yar dariya ya karaso ya zauna kujerar da take zaunen 2ctr ce, ya rungumota jikinsa. Yace "komi naki dana yarannan yayi ready my one and only jibi jirginmu ze tashii zuwa kasa me tsarki dagacan mu wuce honeymoon dinmu, inaga sena Kara kaimi gun luma Miki jela, sabod ni babys nakeso, so nake na dinga ganin yara Tako Ina sun zagayeni, kamar guda talatin nakeso ki haifamin..." nabeelsh ta zaro ido tace "Bazan iya ba a wace marar?'' Aeezad yace "Amarar da kike daukar burana..." ya fadi Yana shafar kaciyarsa dake Cikin wando. nabeelah takai masa dukan wasa tace"Baka da kunya..." AEEEZAD yace "Ta Yaya zanyi kunya mommy? bayan kin bani gindi naci naji dadih,..." Duk sukayi murmushi a tare,. Nabeelah tace "Ya maganar school dina! Ko semun dawo daga kasa me tsarki da honeymoon din…” Aeezad ya tabe baki yace "ai inmun tafi ba ynzu zamu dawo ba… gaskiya mommy banasan kiyi wata school, wadda kikayima ya isa, tinda ga business Nan kinayi Kuma Yana tafiya, ynzu fa kin fini kudi,Ako Wani gari kinada branches, so me kikeso a makaranta? Ki hakura pls Farin cikina tinda gashi kasuwanci ya amsheki, daga karamar plaza kika fara, Yanzu gashi kinada plazas Ako Wani gari dake Fadin nigeria, Yanzu kawai a Niger zan bude Miki wasu, se kisa a dinga duba Miki ki samu amintattu daga family, Aunty fatima ma zata kula Miki da komi, ko ba ita ba, Zansa a kula Miki da komi a family din mamana kawai ma haka za ayi, pls karki karamin mgnr ki koma school kin gama mkrntar a duniya sede ko ta koyar da iya Hawa kan bura innzaki bude ki dinga koyar da matan aure yadda kike Hawa burana kike jajjage..." Kunya ta rufe nabeelah Aeezad yayi Yar dariya yace "WainI kikejin kunya bayan na gama ganin komi, a duniya kin gama min komi mommy inde Aljannarki na kafata na Daga ki shiga kawai mommy, kin bani gindi kin Bani nono, kin haifamin yara, kin Basu tarbiya, Nima kin bani tarbiya, kina juremin, wlhi kin gama min komi Nima duk abinda na mallaka na rubuta na mallaka Miki kin gama min kece komi nawa mommy..." Ya karashe Yana rungumarta sosai jikinsa, Suka juma a rungume da juna a kullum inze ganta se yaji kmr be taba cinta ba, Sam bata tsufa, in wanima ze Gansu zesha shi ya girmeta ba ita ta girmesa ba, Tana kulawa da kanta sosai taki bari ta tsufa inside and outside. yace "Nifa dawowa nayi ki bani gindi naci..." Nabeelah tace "Ai Nasani...Amma kafin kacin inada Albishiri..." Aeezad yace "Ina jinki, bani Albishiri tukuicinki burana! Zan Miki gwatso sosai harse ta tabo Miki makogaro..." Nabeelah tayi murmushi tace "Dr salmah tamin test yau inada Cikin 1month..." Wani irin zabura Aeezad yayi ya mike tsaye, yana kallon Nabeelah yace "Da gaske kikeyi kinada ciki?" Nabeelah tace "Wallahi inada ciki 1month Dr salmah taja jinina tayimin test .." " Wayyoh ya Allah! Alhamdulillahi!" Ya fadi Yana sujjadar godiyar ga ubangiji ya jima yanawa ubangiji godiyar kana ya dago yana kwallah ya kalli mommy yace "Har abadan mommy dake zan rayu! Ina sanki San da ban tabawa wata halitta irinsa ba! Kin bani farin ciki! Kinsa na tsani kaf matan duniya, seke kawai nake nake gani a idanuwana! Ina sanki Dan Allah mommy!'' duk sanda ze gaya mata Yana Santa Dan Allah seta tuna da randa ya fara gaya mata kalmar soyayyar. Zamowa tayi kasa inda yake tsugunne, ta kamo hanneyensa Cikin nata itama Nan take ta fara kwallah tace "Ina sanka more NAMIJIN ZUMA! Zuwan ka rayuwata Alkhairine, ina sanka tamkar rainah!” Aeezad ya jawota jikinsa a kunne ya rad'a mata,. "Nagode babyna,,Allah ya miki albarka kinji farin cikina ,,, bari in zirara miki bura yau zakisha gwatso! Zan gaisa da baby’s Dina inji ya suke insha Allahu yara 4 zaki haifamin yanzu…” ya kama bakinta Cikin nasa Nan ya fara tsotso hannayensa na kan nono,,,Nan take Suka fad'a duniyar ma'aurata,Cikin Farin ciki da Annashuwa, Hadi da samarwa juna nutsuwa.
Alhamdulillahi! Finally! Nabeelah muna Miki fatan sauke cikinnan da kika dauka Lafiya, nabeelah and Aeezad Allah ya dawwamar daku a farin ciki, Ummih And Alhaji Sunusi Aunty hafsat and baban noor, DR Salmah AND zaks, Allah ya kara zaman lafiya. Allah yasa kada Aeezad ya zubda wannan cikin, big hajiya Allah ya kara lafiya, naeema and hajiya mommy dasu Alhaji rabi'u, kunga ishara,, Allah ya shirya me hali irin naku, duk Wanda yace tukunyar Wani bazata tafasa ba, tashi ko d'umi baza tayi ba. Alhamdulillahi ya Allah Ina mika godiyata gareka ya ubangijina Alhamdulillahi Nan na kawo karshen wannan littafin nawa me Suna Namijin Zuma,lefin dake ciki Ina fatan ubangiji ya yafemin Dani daku readers, Ina me Mika sakon godiyata gareku wad'anda Suka siya book dina da kudinsu, Ina rokon ubangiji ya kara muku rufin Asiri Dan Alfarmar Annabi SAW, masu Aure Allah ya barku da mazajenku cikin Aminci, yammata Ubangiji ya kawo miji na gari wa'anda zaasu rikeku hannu biyu biyu, Kuma kuci gaba da rike mutumcinku Dan Allah, karkuyi asarar budulcinku a ti-ti pls,. nagode da Soyayya, kura-kuran ciki Allah ya yafe mana, ladar dake ciki Allah ya hadamu Dani daku a ladar Reader's, wad'anda Suka rasu Allah ya jikansu ya musu Rahama! muda muke raye ubangiji ya kara mana lafiya, ya karemu daga cututtukan zamani, Allah yasa muyi kyakyawar karshe. Sanso Saboda Allah!.
*Sadaka ga masu fama da Ciwon sany= Ki samu tsintsiyar mata, tsintsiya hudu, ki samu furen zogale kmr gwangwani daya, ki samo dan kumasa (Gallnut) kamar guda hudu, a dakasa yayi laushi sosai, ki samu zobo kamar cikin hannunki daya, ki samo kimba kamar kwara biyar, ki samu kaninfari cikin cokalin cin abinci uku, a samu busashen zogale Rabin gwangwani daya, se habbatussauda ( black seed) cokali uku, Minannass Seeds, rabin gwangwani, a hadasu duka a tukunya, a zuba ruwa kmr 3litter adafa sosai ya dahu ya rage kmr 2litter, se adinga sha dasafe bayan an karya, Asha da rana, Asha da daddare, ade tabbatar anci abinci before Asha maganin sanyin, namiji baze iya sha ba, sbda akwai abubuwan dake gyara farjin mace, infection na kashe gaban mace, duk Wacce tayi hadinnan insha Allahu Zataji dadih, ze gyara miki martabarki, mara Aure ma zata iyayi, zaki samu duk Abubuwannan dana rubuta a islamic chemist ko gun masu saida maganin mata, ko gun masu saida kayan koli, amma kisani Maganin sanyi nasan juriya sbda ba ciwon da yakai sanyi naci. Allah yasa mu dace.*
Semun hade a next book dina me suna FIL'AZAL! Karkuyi missing wannan book din I promised you se yafi Namijin Zuma dadih,. Inda Wanda na batawa Rai daga fara book dina zuwa yanzu Ina fatan ku yafemin fans! Ngde da kaunah!. Masu karanta na sata da masu fiitarwa kuje Dan kanku, Akwai Allah.
Game bukatar sauran paids book dina 08101626484. semun hade a Karni na gaba! Kuci gaba da nunamin Soyayya ta hanyar siyan books dina
Karku manta muna saida magungunan sanyi dana Niimah dana mallaka, da maganin tsarin jiki daga shaidanu da sihiri, 08101626484.
No comments