Recent Updates

Namijin Zuma 27

 



💖🐝NAMIJIN ZUMA🐝PAID PAGE 27💖 *this book is only 1k 08101626484*


Bayan kwana biyu. A yau 

Mahaifiyar nabeelah tazo asibitin, Sam nabeelah bata sani ba, sede taganta kwatsam, fly tabi taxo aunty hafsat tayi komi na zuwan nata, Sam bata gayawa nabeelah ba, daman  Ummih naso tazo  ciwon kafa ya tasata gaba amma tin faruwar  abun aunty hafsat ta sanar  da ita, harma tayima Aeezad din ya jiki ta wayar Aunty hafsat tin suna kano. Farin cikin dake tattare da aunty nabeelah baze misaltuba, se murna takeyi, taga mahaifiyarta duk inda mahaifiyarta tasa kafa itama tana nan, sbda zuwan uwarta ne yasa kullum take zama dakin jinyar  aeezad , farin ciki gun Aeezad baze misaltuba sbda yana ganinta kusa dashi, sede ba halin ya tabata sbda ido yayi yawa, amma dukda hkn seya mamaye idanuwa ya tabata, gabaki daya ya kuma sukurkucewa a kanta, tinda ya kawo da ita yaji soyayyarta a ransa ta zama ninkin ma ninkin. Aeezad ya kara respecting mahaifiyar nabeelah inze gaidata seya tsugunna har kasa, mamakin irin girman da yake bata ya lullube Aunty hafsat, shaaninde ya wuce tunanin duk wani ke tunani.4days mahaifiyar nabeelah tayi ta koma kasar niger Aeezad da kansa yase mata ticket na jirgi zuwa Niger bayan ya mata sha tara ta Arziki, sosai nabeelah taso bin mahaifiyarta amma mahaifiyar tata tace baze yu ta bita ba ita dake jinyar mara lafiya,dole nabeelah ta hkra , ita da aunty hafsat da Zaks dashi kansa Aeezad din suka rakota Airport tabi jirgi zuwa niger country, nabeelah har kuka tayi data tabi Aeezad ya dinga bata hkri. Tana tsananin kaunar mahaifiyarta haka itama mahaifiyar tata Tan  kaunarta, ita kadai ce da ita a duniyar nan, babban burinta a kan nabeelah shine taga tayi aure, ko wannan zuwan datayi sedan ta mata maganar aure, nabeelah tayi jim tace zatayi lokacine insha Allahu, mahaifiyarta ta bita da Adduarh Allah zaba miji na gari, nabeelah ta amsa da Amin ita kadai tasan meke ranta, kawai Aeezad ne ya fado mata rai, tini ta yadda da Auren Aeezad din na kanta, bata kara gaskatawa ba seda aka kawo mata wayarta baban noor ta bude taga  message daga Account dinta, Tana dubawa taga dubu Dari biyu, sannan taga sunan account din da batasan kona waye ba, kasancewar wayar ta fara cin screen  yasa nabeelah ta tsaya ta duba sosai a fari bata gane ba se kuma  taga ansa  SADAKIN KI NE DAGA AEEZAD MIJINKI.  A nan ta kara tabbatar da dole fa ita matar aeezad, nan ta daura damarar dole seya saketa domin ita bata shirya  zama dashi a matsayin miji ba, a fari kmr wasa kmr mafarki take daukar lamarin amma dataga kudin sadakin a account dinta se hankalinta ya tashi tin kafin mahaifiyar tazo kasar tagani, Tana gani ta mayarwa da Aeezad kudin Account dinsa, sam Aeezad bebi ta kanta ba shide ko ba sadaki wlhi seya zauna da ita, ya dauki dawo masa da kudin da tayi a matsayin ya ajiye mata, fitina take nema dashi danya kula bala’i takeji tinda taga sadakin a account dinta, ta kara tsanar Aeezad shikam santa da Kwad’ayinta ne suka karu a ransa, duk inda ta gifta seya hadiye yawu. Sosai nabeelah taso tayi mgnr lamarinta da Aeezad a gun mahaifiyarta amma ta gaza hkn , hk kawai taji bazata iya mgnr ba gani take ko mgnr tayima mahaifiyarta tamkar ma girman ita nabeelah ze kara zubewa ne, har mahaifiyar ta tafi bata  sanar da ita komi ba a kan lamarinta da Aeezad , amma kullum cikin waya suke da hauwa’u kawarta a kan lamarinta da Aeezad ta fara gajiya da lamarin Sam Aeezad ba sa’an aurenta bane, ita gaskiya baza ta iya zaman Aure dashi ba, tasanma zamansu na Aure bame yuwwa bane koda ace shi ba yaro bane, la’akari dashi wayayye ne me  ilmi kuma d’an masu kudi, ita kuma talaka ce wad’and’a ke rayuwa a kauye tukuf, sannan bata taba shiga aji da sunan a koya mata karatun boko ba, batasan komi ba,. Aeezad  na santa ta yarda da hkn musammanma ynzu a zamansu a asibitin. dukda zamansu a asibitin dashi kalamansa sun fara tasiri a gareta, taki aminta da zuciyarta a kansa batajin zata aminta ma har  abadan, bazata iya zama da Aeezad a matsayin miji ba, tamkar d’an cikinta haka take daukarsa. Bayan tafiyar Ummih mahaifiyar nabeelah washe gari sega na’eema wadda ta dawo kasar jiya, yau tayima kaduna dirar Mikiya domin tazo tayi jinyar mijinta da kanta, da kyar mahaifiyarta ta barta tazo , amma taso na’eema ta tsaya mata a sabon shagonta, domin hajiya mommy kudi ne kawai damuwarta a duniyar nan.  Tin ranar da na’eema tazo nabeelah ta fara ganin wulakanci da raini iri iri, duk inda nabeelah tayi se na’eema ta bita da harara. A bangaren gogan kam kwata-kwata beji dadihn zuwan na’eema ba, yasan zuwanta ze takura masa a kan nabeelah gashi yana bukatar kayan dadih, amma ba halin yaje sbda na’eema tasa ido Gashi bata bacci , ko karfe nawa daka  farka seka ganta da waya a hannu tana kallon tiktok, damuwar Aeezad  nabeelah, yasan in wani abu ya Faru nabeelah ze shafa, amma dabadan hakan ba shi ha ruwansa da wata na’eema, ko gaban hajiya  mommy yana iya taba Aunty nabeelah shi ba ruwansa, dayayi niyar hkn seya tuna da kalaman Zaks na in asirinsu ya tonu nabeelah abin ze shafa, dan haka yake dannewa ransa, abinda yakeji amma Allah kadai yasan meyakeji a mararsa da zuciyarsa, kwana yake ya tashi da gindinsa a mike a jike sharaf, daya tunata se burar sa ta mike , dayayi tunaninta me zurfi se ya fara ambaliyar ruwa,. Kwata-kwata na’eema bata gabanshi ko shaawarta bayaji, yana ganinta amma Sam baya Jin komi a kanta tunaninsa da lissafinsa na kan Aunty nabeelah, wadda ma ko zuwa inda yake batayi tinda na’eema tazo abu ya kara tabarbarewa , yanzu ko zaman falon batayi kullum tana bangaren nurses wanda rabinsu duk tazama kawaye dasu, su suka nuna suna kaunarta, musammanma nurse mariya, sosai jininsu ya hadu da nabeelah a kallah nurse mariya zata Kai sa’ar nabeelah tanada yarinya daya mace, nurse mariya bata da matsala kwata-kwata , aiko wuni nabeelah take gurinta suna hira ko bata duty, in nabeelah  batazo ba se wasu nurses din suzo su gun nabeelah, ba karamin kewa hirarta da nurses din ke dauke mata ba, kawai hirar duniya sukeyi, se masu aure suyita hirar zamantakewar aure ita kuma nabeelah sede tayita binsu da ido, ita ba ma’abociyar surutu bace, amma tanajin dadih hirarsu a ciki Tana tsintar abubuwa na rayuwa, tin Aeezad be gane inda take zuwa ba harya gane, Allah yasani beson Tana zuwa amma be isa ya hanata ba, koya hanata ma ba zama zatayi inda yake ba, daman tin kafin zuwan na’eema ta yassarewa kanta zaman inda yake, zuwan na’eema se yasa abubuwa suka kara tabarbarwa bata ma ko zaman falon, balle inya fito ya ganta, aiko Tana azabtar da rayuwarsa har wata Rama yayi na rashin ganinta, se yanzu ya kara tabbatar da irin matsifar San da yake mata mara misaltuwa, a duniya be tabawa wata halitta San da ya kema Aunty nabeelah ba. Gaba daya a week din Zaks bezo ba sbda ya koma kano bakin aikinsa. Tin Aeezad nasha  2days na’eema zatayi ta tafi har tayi 1week bata tafi ba, Gashi ba wata tsiyar take tsinana masa ba, se kwashe kwashen jama’ah taketa masa Kama daga kan maza zuwa mata  suna zuwa gaida Aeezad din da jiki , khady kam zuwan na’eema asibitin tayi zuwa yakai hudu, kuma intazo a ranar take komawa katsina. Aeezad be tabbatar  na’eema bata da kamun Kai ba seda abokanayenta maza suka fara zuwa gaidasa, se lokacin ya tabbatar na’eema nada  karancin  kamun kai, Aeezad be kara tsorata ba seda yagan na’eema na fita zagaye asibitin ba mayafin arziki sannan ba kayan kirki se matsatstsun kaya, na atamfa da laces ita bata cika sa English wears ba, se in bata kasar, amma dinkin batsar da ake mata na kayan gargajiya ya baci. gata abu ba kadan ba dukanta tayi wani kataf da ita tako ina kiba ce da ita kmr  fanke a mai, ba shape, tako ina bata da values. a nan Aeezad ya kara jinjinawa aunty nabeelah wadda tinda sukaxo asibitin Sam bata zama ba hijjabi, ko a Cikin daki balle ma ta fito waje haka, Aeezad ya tabbatar samun mace me kamun Kai kmr nabeelah zeyi wahala, babbar bala’in Gashi na’eema bata sallah a kan lokaci se Aeezad yayita fama  take  tashi tayi sallah, inko ba mgna Aeezad ya mata kan ta tashi tayi sallah ba bazata tashi ba se tsakar dare 12:am na’eema ta tashi ta fara jero sallarh asubahi azahar la’asar magriba isha’I, duk a lokaci daya sannan a daddafe take karanta fatiha da aya daya, sallar Tata gabaki daya in Tana yinsu in zaka kirga time batafin 7mnt ta gama kaf sallolin raka’ah 17, Aeezad da Aunty hafsat da big hajiya suna  ganin ikon Allah. Har big hajiya seda tayima na’eema mgna, na’eema bata ce komi  ba yadda  kasan bada ita big hajiya ke natsihar ba. Aeezad kam 10days na’eema tayi ya kosa da ita gabaki  daya kawai so yakeyi ta tafi, dan hk suna zaune da yammaci byn la’asar irin kmr  4:30pm Aeezad ya kalli na’eema dake wuni ta kwana da waya a hannu, bata bacci se anyi assalamu, bata sallar asubahi se tsakar dare in zata kwanta sbda rashin tsoron Allah inba Aeezad ya matsa mata ta tashi tayi asubahi ba Sam batayi  se tsakar dare ta jerosu lokaci daya, da rana wuni take bacci seta Kai shida na yamma Tana bacci ba sallah ba salati se tsakar dare, sam bata taba fashin  yin sallah ba amma fa batayi a kn lokaci se tsakar  dare take yin sallolinta ita. “Waike yaushe zaki tafi ne?” Aeezad yayi mgnr da na’eema aunty hafsat da big hajiya dasuke kallo suka juyo suka kalli Aeezad da yayima na’eema tambayar, yadda yayi tambayar  yana tabbatarma dame saurare Aeezad besan zaman na’eema a asibitin. Ita kanta na’eema bataji dadih tambayarba amma ta basar tace “ai bazan tafi ba se Randa aka sallameka masoyina…” tayi mgnr da kissa da kisisina irin yadda uwarta kema Alhaji sunusi mgna Tana lankwasa harshe kmr karamar yarinya.  Tabe baki Aeezad yayi Jin abinda tace ya wani  hade rai ba tare dayace komi ba ya kalli aunty hafsat yace “Kiramin mommy  ko a waya ne  tazo ta rakani in motsa jikina, yau kafafuwana ciwo ma sukemin wlhi…” ya karashe da yatsinar fuska yana taba kafarsa, aunty hafsat da big gajiya suka hada baki gunce masa sannu, ya amsa da yawwah, na’eema ta hau cika da batsewa ko sannun bata ce masa ba sbda kawai Cewar da yayi a kira masa nabeelah ba karamin ciwo yama  naeema ba kishi ya turniketa, ta hade fuskarnan me uban namomi aiko nan muninta ya kara bayyana.  Aunty hafsat ta Kira nabeelah bata dauka ba dan hk da kanta ta fita har part din nurses din ta kira nabeelah, a tare suka shigo dakin badan ran nabeelah yaso ba, aeezad na ganinta ya saki wani shu’umin murmushi se kare mata kallo yakeyi sanye take da riga da zanin atamfa holland koriya, tasaka hijjabi dai-dai guiwa naturally ce ita ko a yaya take kyau take masa, balle ma yau datasha atamfarta tasaka hijjabi mint color kasancewar akwai mint color jikin koriyar atamfar, abinka da farar kace alkyabbar mata nan take tayi sharr da ita. Naeema na ankare da iri kallon da Aeezad kema nabeelah ita kam ko kallansa batayi ba, tinda tashigo taga yadda suke zaune shida naeema gefen gadonsa naeema ke zaune sannan ta daura hannunta kan kirjinsa, hk kawai nabeelah taji zuciyarta tayi mata wani kala abinda bata saba jiba se yau taji kawai dmn bata shigo ba datasan zata samesu yadda ta gansu. Nabeelah ta gaida big hajiya kawai big hajiya ta amsa faran-faran. Aeezad ya taso sanyee yake da riga da wando pajamas  irin na yan hutu, ba karamin amsarshi gajeren  wandon daya wuce guitar sa da rigar sukayi ba rigar  irin ne gajerenhannunan ce, tindayaji  ciwo a hannunsa yadenasa riga masu hannu sede masu siririya hannu.  “Muje ki rakani na motsa jikina pls mommy…” aeezad yayima nabeelah mgna da muryar daba kowa ya kema mgna da irinta ba, se ita kadai,. yasanya farin slifas a kafarsa, yayinda kafafuwan nasa suka kara kyaun gani da tsantsi sbda zaman guri daya suka kumacika raf dasu. Ba dan nabeelah taso ba tabi Aeezad yayinda yayi gaba ta bishi a baya , naeema tayi hanzari ta mike da kyar da uban jiki ta biyosu bakin ciki da kishi nacinta, itafa dabadan Aeezad nace da nabeelah mommy ba da Tini tayi tunanin san nabeelah yakeyi sbda yadda yakeyi inya ganta abun ba a magana. Suka fito falo Aeezad ya juyo ze fadi wata mgnr batsar se kuma yayi shiru ganin naeema na biye dasu ya hade rai hadi dacewa “Ke Ina zakeje ke kuma ?” Yayi mgnr yana hade girar sama data kasa fuska ba alamar wasa. “Zan bika ne in tayaka motsa kafar…” Cewar naeema dake mgna Tana wani farr da kananun idanuwanta kmr me  ciwon ido. Kara hade rai Aeezad yayi yace “nace ki biyo ni ne? Toki koma ban bukata….” Yana fadar hkn ya juya ya fice a falon nabeelah na biye dashi. Naeema zuciya ta baci bakin ciki ya tinkaro mata wuya sbda wulakantatan da Aeezad yayi mata a gaban kaskantacciya me aiki haka ta juya ta koma dakin badan rai yaso ba, tsanar nabeelah ta kuma ninkuwa a ranta tabbas daza a bata wuka Tana iya kashe nabeelah har lahira. 



Suna fitowa wajen falon Aeezad ya dakata ya juyo ya kalli aunty nabeelah ya sakar mata murmushi ba karamin kewarta yayi ba , ya  kara sakar mata murmushi kmr bashi ya gama hade rai da naeema ba yanzu. Nabeelah kasa da kanta tayi, tinda yaga jikinta take kunyar hada ido dashi. “Kishiga gaba in dinga kallon duwaiwuka ki in kina tafiya inji ddh,,,,wlhi bura a na missing dinki, a hannu a hannu nake jina, kmr naci babu…” ya karashe yana hadiyar yawu , hadi da kamo gabansa ya rike saitin kaciyarsa.  Nabeelah ta dago ta kalli mutane nata wucewa kuma taga ya rike gabansa ba tare data kallesa ba tace “Wai Kai wani irin dan iska ne, bakaga mutane nata wucewa bane  kake wannan mgnr again ka rige gabanka….” Aeezad yace “Ina ruwana da wasu mutane ni,,, kinga wlhi mommy ki dena cewa ni dan iska ne, zakici wutar Allah kina cema mijinki dan iska, ni ai ba wani abu nace ba kawai dan nace gindina na bukatarki…” juyowa nabeelah tayi ta watsa masa kallon sama da kasa me tattare da harara kana tace “tinda kaine ubana ba dazaka aureni ba izinina balle na iyayena…” Aeezad ya amshe  da “Da in miki cikin shege fa ki kaiwa iyayenki …ai kwara dana aureki ba izinin iyayen naki, in ciki iya cina, in dinga karin kumallo da tsuliyarki inci da rana inci da yamma inci tsakiyar dare..…” wata uwar hararar nabeelah ta kara watso masa, ba tare datace komi ba, Aeezad yayi murmushi yace “kyakyawata…inaso de yau in kashe kwad’ayina tinda kinatamin rowa kwana biyuma naga duk kin tsaneni ne, se rowa kkmin ko taba hannunki nayi seki bigeni ni kuma nariga nazama tsohon maye a kanki…Ina sanki mommy, Ina kara sanki dan Allah ko yayane wata rana nima kice kina sona Dan Allah …” kalamansa  na karshe sun daketa seda ta daga idanuwa ta kallesa na wasu dakiku se kuma ta dauke idanuwanta ba tare datace komi ta ta kalli gefensa. Murmushi Aeezad ya kumayi shi inde zata sauraresa ko bazatace komi ba ai AlhamduLillah.  Ya kalli saitin nonuwanta da basa boyuwa ko  yaya ne,. “mommy muje ta wancan lungun dan Allah, inaso muyi wata magana ne  me muhimmanci…” nabeelah ta kallesa taga ba alamar wasa a kan fuskarsa ta tabe d’an karamin bakinta  tace “wace mgna ce dase munje lungu…” Aeezad yace “Ai komi nasan sirri, mommy muje lungun de kiji, dagani lunguncan zeyi biya….” Ya karashe yana kara kallon lungun sosai kana ya juyo ya kalli Nabeelah ta dake tabe baki ita fa ynzu tagano wayansa wayau yakeso ya sake mata irin na rannan ya luguiguiceta . “Bazanje ba ni banson wani sirri…” murmushi Aeezad yayi me fidda sauti ya fahimci ta riga ta ganosa yace “Gaskiya ni inasan sirri…bari in fito a mutum tinda kin Riga kin dagoni, Nono nakeso nasha da gindi, inaga ma kawai hotel zansa wancan ya kaimu…” Aeezad ya karashe mgnr yana kallon wani dake sanye da kayan sojoji duk mutanensa ne ma’ana masu tsaronsa.




Ingantattun magunguna ina kuke manyan mata masu fada aji ku *marmatso kusa-kusa 😄🤤 kuzo ku gyara gindinku mazajenku su shiga suji dadih su Dinka ihu suna makalkaleku a gado🤤 kayan dadih se mata masu daraja💃🏼*


No comments