Recent Updates

Namijin Duniya Complete Hausa Novel


 

🌻🌻NAMIJIN  DUNIYA🌻🌻





*WRITTEN BY FENERH*


https://chat.whatsapp.com/

  
"Bismillahir Rahmanir Raheem. 

"Alhamdulillah muna godiya ga Allah akan dukkan ni'imomin shi agarenu, tsira da Aminci su tabbata agareshi fiyayyen Halitta Annabin mu Muhammad S.A.W da Ahalin sa da kuma sahabbansa .                  

Page 1️⃣ 

Sokoto state

............ Y'an mata ne sanye da Uniform birjik a harabar katotuwar makarantar ta y'an matan, wato WTC tanbuwal dake Karamar hukumar sokoto, kowacce ka kalla kayan tane a gaban ta Alamar hutu suka samu na zangon tsakiya. Gefe daya hankali na yafi karkata wurin wasu y'an mata su uku kyawawa masha Allah masu dibar yanayi farare dasu, saidai daya a cikin su data so ta darasu haske ga wani irin sihirtaccen kyau Idan  ganta  zakace filloce Yanayin  jikinta,daya daga ciki kalleta tace  "Amrah ni yau Idi bai san munyi hutu bane da har yanzu bai zo daukar muba?  taja tsaki tareda cewa, " ni ai ba hutun da na tsana irin wannan wallahi domin nasan shugaban mugayen yana gari. "Yeeeeeeh!. Dayar ta buga tsalle tareda saka ihu har saida suka toshe kunnuwan su, "Nimrah bakida hankali ne ki ke mana irin wannan ihun?  Duk kinsa ana kallon mu? . " oho nidai ina farin ciki yaya  NAZIR  zai dawo yau she rabon da mu hadu dashi shekara kusan biyar fa nasan yanzu ya kara kyau da haduwa. Tafada tana lumshe idanun ta Alamar shauki. "Mtswww iska na wahalar da mai kayan kara wallahi, meye abun burgewa a wurin miskilin mutumin nan mai shegen fadin rai da nuna shi kamar yafi kowa.  "Kai, gaskiya kinfada ra'ayinki ne Nimrah akan Yaya Nazir domin kuwa ko hasidin iza hasada yasan shidin NAMIJIN DUNIYA   ne. "Fada mata kedai Farha ni bansan me yayi mata da zafi ba ta tsane shi tun tashin  mu. "Ba wani tsana tawa da tashi bazasu taba haduwa ba har abada. Nidai duk duniya banda zabi sama dashi da Allah zaiyi ikon shi ai ni shar wallahi. Nimrah ta fada. "Kin haukace kuwa, yanzu sai a wuce  su Aunty FARIDA dasu Aunty Sadiya a hada shi dake Y'ar tatsitsiya ko?. " Ai  abun rabo ne a bare Gyada a tsinci mota. "Impossible  kenan.  Amrah tafada. "Ai wallahi kudai ku tayani Addu'a Allah ya tsanan ta rabo...... Tsit tayi ganin motar gidan su data kunno kai, sukayi saurin tashi suna daukar jakun kunan su da trolys dinsu, Idi driver ya fito da sauri " kuyi hakuri iyayen gidana holdup ya rikeni a hanya tun Asuba na fito. Yafada cikeda fara'a, Amrah bude motar kawai tayi tareda shigewa baya ta cire hijabin da ya takureta saboda zafin da ya takureta domin ita mutum ce mai tsananin jin zafi kanta ta girgiza tareda baje sumarta dama ko kamata batayi ba, Farha ta shigar musu da duka kayan booth ta shigo bayan ta zauna a gefen Amrah, Nimrah kuwa ta kame a gaba, ya dauki hanya sunata zabga hira su uku, ita kuwa Amrah jingina tayi a jikin mota ta fara bacci domin ita batada jimirin Tafiyar mota ko nan da can ne yanzu zata fara bacci. Tafiyar kusan hour guda sukayi suka shiga cikin birnin shehun,

Sai da motar ta shiga wangame miyar harabar gidan kafin Farha ta bugata tace " toh bayan mota sai ki tashi mun iso. Bude idanun ta tayi tareda yin mika ta bude gefen ta ta fita, hijabinta a hannu ta tana karewa harabar gidan nasu kallo,tsaki tayi ganin sabbin motoci har guda biyu tasan ko na waye, harda basu harara tayi gaba, 
Farha tabiyo ta janye da akwati daya  tana cewa " ya naga kina hufar gefen  Mami?  Mu tafi masaukin mu mana gefen hajajjaju mu kwashi jallof mai daddawa. "Bazan jeba yau. "Saboda me tom bayan can muka saba zama?  " nace miki bazanje ba ko dole ne mtswww. Tayi gaba suka bita da kallon mamaki, Nimrah ta ce " duk saboda yaya NAZIR ne yasa taki zuwa gefen hajjo yau, aikin banza shida ke sha'anin gaban shi ina yasan ma tana wani tsanar shi. " no Nimrah ba zancen tsana kawai jinin su ne bai hadu ba kinsan shi baya raina abun fada ne. Wucewa sukayi abinsu Idi driver ya biyosu da sauran kayan, tun daga harabar gefen hajjo suka fara jiyo hayaniyar yayyun su mata, don haka da gudu suka karasa suna " yeeh mundawo, ina kike kakus tamu?  Fadawa sukayi falon hajjo na kasa sun zagaye ta suna jiran ta gama kwaba ramar ta Suci, ita kuma tana mita, " ni yau duk dadin bakin ku kunbar cimin rama duk ku gama iya shegen ku kubar  min daki. "Haba kakaras tamu  ai mudake bata baci munsan zaki bamu. " ai sai kuyi zancen kuke so. Shigowar su Farha da Nimrah yasa dakin ya kara rikicewa, sun rukun kume ta kamar zasu karya ta, " kai karasa ni zakuyi ku cika ni bansan hauka. " hajjon mu munyi kewar ki ne shiyasa muka fara nufoki. " toh ai fa kundawo, ina waccen mai murdadden halin kuma yau?  Amrah ta wuce gefen Mami. " toh kuma yau?  Toh ta sauka kalau. 

Wata Uwar tsawa ya buga musu yana fitowa daga dayan dakin dake falon hajjo, tsayuwa yayi tareda binsu da kallo one by one, sanye yake da tree quarter na camou kala mai haske sai wata irin armless blue agaban ta dauke da Alamar sojan sama wato air force Army, Hmmm what a Man, nafada a zuciya ta domin ban taba cin karo da namiji mai irin zati da kirar shi ba, gashi kyakkyawan gaske fuskar shi ba suma ko daya sai askin kanshi punk saisaye yayi matukar haduwa, hannayen shi zube a cikin pocket din wandon shi, fuskar shi kamar hadari ya taso, " All of you out. 
Je Kaga ruwan Y'ar tsere tuni suka arce hajjo nacewa " kai  karka korar min y'an hira kai ba tayani zakayi ba sai dai ka zauna kana latsar waya kamar mai aikin sirri.  Ai su tuni sun ware ya zauna tareda dora kafa daya kan daya yafara sana'ar da ta tsana "sai ko ka cinye wannan uban Ramar da kasa suka tafi suka barni da ita. 
Dago kai yayi ya kalleta cikin miskilanci yace "I don't understand you at all hajjo, inaji kina korar su tareda fadar bazaki bari suci miki Abu ba, na tai makeki na korar miki su kuma kina wata magana daban. Yafada yana kama hab'a, 
" karkayi unstan din  don kanin tsohon ka, toh tun ba a haifi ubanka ba nake zaune da y'an boko, na da' masu ilimi  mai inganci ba irin naku ba na yanzu sai shirmen turancin banza da wofi. 
Jikoki na suna zaune muna nishadi ka kora su sai ka tashi ka barmin gida duk nasan kame kamen da kakeyi kallon ka kawai nakeyi ka gama kwana kwanar ka ka dawo dai dai ko inyi ma ungulu da kan zabo Uhm.Kallon ta yayi tareda cewa "kiyi hakuri tun tuben harshe ne bazan karaba. 
"Kama 'kara mango pa. Wata irin dariya ce ta kama shi unexpected ya mike tareda fita yana cewa " natafi cikin gari indawo hajjo a ajiyemin tuwon masara da miyar guro.  " adawo lafiya ka turomin yaran nan suzo su tayani cin wannan ramar kartayi kwantai.fitar shi yayi batareda ya amsata ba, ita kuwa taci gaba da mita, " kayita nuku nukunka ka gama. 

Kamar jira suke kuwa yana fita gidan suka koma suka ci gaba da shabtar su suna cin ramar da hajjo ta kwaba, Amrah kuwa tunda ta isa dakin Mami ta tarbeta cikeda murna tareda bata Abinci lafiyayye tace taje tayi wanka ta huta ta kyale shirmammun can, sundawo ko hutawa basuyi ba sunje su damar mana tsohuwa, ki  huta kije ki gaida mutan gidan ko. 
Gyada kai tayi tareda hayewa kan gado bata ko sha'awar zuwa side din Ummin ta saboda ba wata sakewa a tsakanin su da ita, don haka ko hutu akayi duk Rayuwar ta tafi a dakin hajjo da kuma Mami, da side dinsu  Nimrah. 

Ba ita tabar  side din Mami ba saida su Nimrah suka shigo suka jata domin gaida mutanen gidan, dakin Ummi  suka shiga tana zaune a tsakiyar falon rike da d'an karamin yaron ta mai kimanin shekara shida tana biya mai hadda cikin suratul mulk yana biyawa gwanin burgewa, sukayi sallama a natse saboda bata son rawar kai duk sun san halin ta don haka tuni suka sawa kansu natsuwa, zubewa sukayi  tareda gaida ita, Kallon su tayi cikin sakin fuska tace " Allah ya muku dawowa?  " eh Ummi ya gida. Suka fada baki daya, ta amsa a dunkule tareda mikewa tace " kunci Abinci  " munci Ramar hajjo mu Ummi Akwai mai dadi?.  Nimrah tafada tana mikewa domin nufar kitchen, saboda basuda shamaki a duka sasan,      Farha tabita yarage Nimrah da brother dinta Imran Wanda ya haye kafarta yana zuba mata surutu, 
Dago kai Ummi tayi  tareda Kallon ta tace  "iya shege ne yasa kika ware yau a cikin y'an Uwan ki baki koje kin gaida Hajjo ba?.   " yanzu zanje Ummi Idan na fita daga nan.  

Saida sukaci dambun shinkafar da Ummi ta hada yaji zogale da yajin kuli suka fita, tareda nufar gefen su Nimrah, 
Momyn su Nimrah na zaune itama tareda su  Aunty FARIDA da aunty Sadiya, sun hakikance sai hira suke zubawa kamar kawaye, Wanda hakan na matukar burge Amrah domin ita batada wannan saken a wurin Ummi, gaida ita sukayi tareda zama tana tanbayar su ya karatu?  Suka amsa dukan su kafin Amrah ta gaida su Aunty FARIDA, "Ke kuwa kin shigo ina kika shige daga dawowar ku? "Ina wurin Mami ne. Tabe baki Aunty Sadiya tayi kafin tace " Hmmm kinadai da cusa kai dayawa in banda salon iyayi kinsan ya Naz yadawo meye na zuwa gefen Mami?. 

"Toh uwar y'an korafi, Wanda kikasan sai dole ke kaishi part din ma meye don taje can, ai na fara yiwa Abban ku magana, bai kamata ace har yanzu su saka mai ido ba wani zancen Aure ba, don haka ya fito cikin ku biyu ya zabi daya tunda gida bai koshi ba ba akai wa d'awa ba. Nimrah tayi saurin cewa " kudai Aunty Sadiya wallahi iskace ke wahalar da mai kayan kara, dazu daga mu harku kamar awaki haka yai waje damu daga gefen hajjo, kuna kallon ya karo wulakanci yanzu, Karku je ku nemi miji ku tsaya jiran ya NAZIR. Dariya Farha ta kunshe ganin y'anda suka hayayyako mata kamar sa cinye ta d'an ya, 

Haushi ya ishi Amrah, don haka ta mike tareda fita ta bar musu sasan su, don inda sabo duk ta saba da halayen nasu, daga Momy harsu Aunty Sadiya, ita bataga abun daga hankali ba akan wannan mutumin da bai san darajar kowa ba sai kanshi, Idan kagan shi yana magana su Abba ne ko Ummin ta, 
Hajjo ta samu zaune tana lazami,saida takai karshe tace " toh Allah yayi an leko ni Y'ar ganin dama, keda Naziru ai sai Hakuri, dariya tayi harda kyakyatawa domin tasan tun tasowar ta Idan kana so kaga fushin shi toh ka jira hajjo ta Kira sunan shi. "Hajjo ina rama ta? " tana Masai ai yanzu, wayace kiki zuwa tun dazu?sai ki jira Idan iyayen ki sunzo na hada musu tasu sai kici. Bata wani saki jiki sosai da zama sashen ba gudun    kar ya dawo suma hadu, 

Koda su Abba suka dawo suka hadu duka a babban falon gidan bashi a wurin sai Su kamal da ya kabir kannin shi, karfe tara ta gudu gefen Mami tayi kwanciyar ta, itada Farha suka bar Nimrah a gefen Hajjo. 
Kwance suke suna hirar school itada Farha, ta juyo tareda Kallon ta tace, " kinsan y'anda kike yi akan yaya NAZIR yafi. "Why  yau kike ganin dai dai nakeyi? 
"Saboda Akwai kura, waincan mahaukatan su uku a daki daya ace suna hauka akan mutum daya, bai kuma san ma sunayi ba.   "Ya rage nasu ai banda wannan lokacin. "Amma Amrah me yasa kike wana ya kamal ne ko dazu ina kallon y'anda duk hankalin shi yaje kanki a falon Abba ke kuma kin share shi, please help my brother. Wani irin kallo ta watsa mata, " kema  kina nuna son kai, me yasa kike son ya kamal bayan Ya NAZIR ma yayan ki ne? " no shima ina son shi sai dai sakin fuskar ya kamal yasa muke shiri. " mubar wannan zancen good night. Ta juya mata baya batareda  tana jin bacci ba kuma ta rasa dalilin rashin  jin baccin, 

Wasa wasa sun kwashe sati biyu  a sokoto suna shan hutu Wanda saura sati biyu su koma school saboda saura sati daya hutun nasu ya kare, ta mugun 'ka'gara  ta koma school saboda tayi mugun takura this time, duk don gudun haduwar ta dashi, 
Wanda shikuma yayi busy wajen shirya lafiyayyar walimar samun lambar yabo na matsayin shi na kwararren matukin jirgin na sojan sama,  kusan kullum suna harabar gidan shida zugar abokan shi  domin Allah yayi shi mai jama'a, ne sosai Allah yayi shi mai farin jini a duk inda yake. 

Sai shirye shirye akeyi har a cikin gidan, tana kwance tana nazarin biology book dinta su Nimrah suka shigo da kaya a manyan ledodi, zubewa sukayi akan gadon da take kai, " ga dunkunan mu da Yaya Nazir ya mana na walima. Wani irin kallo ta watsa musu kafin tace " hope bani a ciki? "Idan muncire namu zaki Iya daukar naki kimayar mai ai kinsan sashin shi ko. 
Tana Kallon su suna daga fitinannun materials din da sunji kudi da kuma lafiyayyan dinki, harda takalmin su da jakun kuna y'an waje, Mami ce ta shigo tareda cewa " kowa ya gwada nashi Idan baiyi ba a mayarwa tailor ya gyara, Amrah kinji,   takalmi dai kowa size din shine. 
" toh Mami mungode. " aa ku godewa yayan ku bani ba. Tafita, Amrah ta ture na hannun ta, doguwar rigace hannun ta net dauke da fulawoyi a jiki, material din navyblue, ya hadu yana shining da walwali,  sai kodawa sukeyi tareda planing y'anda zasu shirya gobe,   " nifa ba wani lalle ko kitso da zanyi sai kace taron Aure, ya cika bidi'a. " yafa isheki malama ke komai sai kinyi complain,Farha ta fada, Nimrah tace " ki tashi kawai mu tafi saloon dama tunda muka dawo baki bimu ba, don haka kizo muje kawai. 
"Nifa ba inda zanfita har inkoma. "Aa ba ayi haka ba tashi kibi y'an uwan ki ku gyara kai  kinji. "Toh Mami Ta amsa domin ita din ba mai iya musu bace da mutane,  she is always calm bata cika zafafawa ba.  kudi Mami  ta ciro tareda mikawa Farha, " Ungo kudin gyaran naku. Karba tayi sukayi godiya, dole ta mike dama hijabine a jikinta saboda sanyin da takeji, don haka socks kawai ta zura ta dauki wayar ta da ba wani damuwa tayi da ita ba ta fita, inda tanada dama ko mai na rayuwar ta bazata taba ba domin tasan Akwai sisin ya NAZIR a ciki rabin rayuwar gidan a hannun shi take ya dauke kusan kashi chasa'in na hidin dimun su, duk da iyayen su y'an kasuwa ne tsayayyu, sunada matukar rufin Asirin su. Suka fita dukan su suna fadar abinda za ayi musu na gyara in sunje

Tunda ga nesa tafara data sanin fitowa, domin kuwa chin chirin don jama'ar shine a karkashin rumfunan dake parking lot zazzaune a kujerun roba suna faman hayaniya tareda kora shayin buzaye dake gefe yana tafar fasa akan wata kyakkyawar buta Y'ar mutsila, tarasa dalilin shan wannan shayin na matasa Yanzu, "kai NAZ kana missing I swear bakasan dadin wannan shayin ba. Wani Yafada a cikin su, "kai ne bakasan illar shayin nan ba a wurin maza masu lafiya kuma gauraye bakaga yanda kb ya dage sai bankawa cikin shi yakeyi ba salon yaje ya kasa bacci ba gaira ba dalili 

Tsaki Amrah taja domin kunnen ta ne ya jiyo mata shaftar tasu ta abokai, gaisuwar su Amrah ce ta janyo ta daga kanta ta kalli  gefen su, batada zabi dole ta ce " ina wunin ku. Cikin muryarta mai daukar hankali, all eyes on them. Da gudu suka fara amsawa tareda zuba musu ido ca kamar zasu fisgosu......... 🖊

🌻🌻NAMIJIN  DUNIYA🌻🌻


*WRITTEN BY FENERH*


https://chat.whatsapp.com/FxikBhpweXTLMbrEVc6xdS
Join our free page group 

Ga masu bukatar biyan wannan littafi zasu turo kudin su ta account number na  3201188487 Nafisa hassan sani first bank or 7304736012 fcmb. 

Free page 

Page 2️⃣ 


.........Saurin dagowa yayi tareda zuba musu ido cikin fushi ya daka musu tsawa Wanda tuni ita Amrah takai get saboda sauri tunda tayi gaisuwa bata jira amsar su ba tayi gaba, "gidan uban waye zakuje by this time?. "Yaya Saloon zamuje fa yanzu zamu dawo. "Kee'!  Ya bugawa Amrah tsawa dake kokarin ficewa, " Idan kika karasa fita  sai na cire miki kafafun nan naki. Cak ta tsaya tareda juyowa ta zuba mai idanun ta kyawawa a kan fuskar shi, Ajiyar zuciya ta sauke da sauri ganin y'anda yayi wani irin kyau da cikar haiba, ba y'an da zakayi ka gano meke ranshi saboda daurewa yace " comeback here. 
Cikin sanyin jiki tadawo, that's her problem with him ya iya Y'ar fi ko a gaban waye Idan yaso zai disga ka, don haka take gudun bin hanyar da zata hadasu sai gashi bata tsiraba,    hanyar komawa ciki ya nuna musu, ba musu suka wuce da saurin su, tana jiyo wani Abokin shi na cewa " kai NAS Akwai ka da ciki baki, wato boyon bebs kakeyi a gidan ku, dazu naga wasu k'osasassu, yanzu ga y'an shila dai dai Rayuwa malam, please help me in samu daya a cikin su mana especially  wannan bab....... "Hey stop that ko kabar mana gida yanzu, Idan iya shegen neman matan ka ne ya tashi kaje wani waje not my sisters ok, so quit or leave now. " not this time my friend I swear Idan ka bani wannan chick din bazan taba watsa ma kasa a ido ba, impact am ready to Mary. "Mtswww. Ya buga tsaki tareda mikewa ya wuce ya barsu sunata kiran shi saboda sun san fushin shi,   Sauran Abokan sukayi ma gayen chaa  suna mai fada, " ku barni am serious wallahi bazan yi wasa da wannan damar ba ya zanyi soyayyar banza da kannin NAZ nafa sansu tun suna yara  just jocking Kawai sunyi girma ne yanzu na dade ban gansu ba, ai ba yau muke tareba a waje muke iya shegen mu amma wainnan na Aure ne Alhaji, 
"Nima ina ciki wallahi ka kyale NAS kawai. Wani yafada shima. 

Part din Hajjo suka wuce saboda takaici har Nimrah saida tasa kukan bakin ciki, "sai kiyi mana Shiru bake ke ganin shi a mutum ba aiga halin nashi nan yau kin gani. "Lafiyar ku kuka fado min falo bako sallama kuna mazurai?  Ke kuma waya taboki kike kuka? "Hajjo ya NAZIR ne kawai... Suka fara mayar mata da y'anda sukayi, " ku dukan kune zaku fita?  " eh. Suka amsa, murmushi tayi irin na girma kafin tace " toh shikenan ai tunda ya koro ku dama kinibibi ne yasa ku fita dukan ku. " kai hajjo keda zaki yimai fa...... Tsit Farha tayi jin takun shi tareda kamshin turaren shi,  tuni ta hadiye sauran maganar, Amrah kuwa wani irin tsalle takejin kirjinta nayi saboda tsorata da shi da tayi tun a waje kawai karfin hali take yi, yanzu da tajiyo muryar shi kamar ta zura aguje. 

"Hajjo wallahi Idan nakuma ganin kafafun yaran nan a waje sai Jikin su Yafada musu daga yau. " ai kafada sunji saura su Halimatu da FARIDA. Tafada tareda dauke kai tana balla goron ta tareda tura sauran cikin wata sabuwar butar da take Ajiyewa. 
Wani irin kallon kuluwa yayi mata tareda ficewa batareda ya kuma kallon suba. 
Sunaji suna gani sai mai saloon suka Kira tazo gida tayi musu, inba kinibibin ya NAZIR ba ko jiya sunfita agaban shi ko kallon su baiyi ba why today? Hajjo batace musu uffan ba har suka gama surutun su, Amrah dai dannar wayarta takeyi batareda ta damu da  Al amarin su ba,   
Dama fitar ba damuwar ta bace, don haka tafi nono fari goben ma Allah yasa yace karsu je wurin Walimar. 

Washe gari gidan sai hada hada akeyi ta kowane part, Ummi aiki ya cakude mata domin ita ke mai duk su snack's    don haka su aunty FARIDA dasu Sadiya suna taya ta, Amrah dasu Nimrah kuwa suna gefen Mami, Farha ta Kira musu  mai kwalliya tayi musu sunfito sosai ga ankon ya haska su,  karfe Uku na rana kowa yafara fita domin isa tangamemeyen hole din dake Giginya, motocin dake gidan duk ankwashe antafi, su aunty FARIDA sun dade da yin gaba, 
A hankali take tafiya tareda rike rigar dake d'an jan kasa gudun karta fadi, takalmin ta mai tudun dunduniya ne sosai, tayi matukar yin kyau kamar ka sace ta, Jakarta a gefen kafadar ta too mach da takalmin ta, Farha tace " toh mu yanzu ya zamu tafi ba mota?  Kafin ta rufe baki wata motar taja ta tsaya dalleliya baka wuluk kirar Mercedes, baka ganin Wanda ke ciki saida aka dauki lokaci kadan gefen mai zaman banza aka fara budewa wata tsaleliyar kafa mai dauke da chain na gwal mai masifar kyau ta fara sauka kasa, gata sanye da bakin takalmi mai tsinin gaske, daga Farha har Nimrah zuwa Amrah uwar gayyar sun zuba ido domin ganin wacece wannan... Numfashin su kusan tsinkewa yayi lokacin da aka bude gefen driver Ya NAZIR ya fito sanye cikin ceremonial dress nasu na Air force, yayi masifar haduwa kanshi yaji askin gayu yana sheki, saurin dauke kanta tayi akan Kallon su ta d'an kauce kadan daga wajen, tabar su Nimrah, yi yayi kamar bai gansu ba, ya kalli gefen budurwar " wait for me here. Marai raicewa tayi tareda zagayo wa wurin shi kamar zata rungume shi " please NAZ let me great your family once tunda nazo har ciki please. " who are you by the way  Da zaki shiga ki gaida family na?  Uban waye yace ma kizo  nan garin?  Wait here or you leave ok. Yayi gaba cikin sauri, wani irin murmushin keta su Farha suka kunshe tareda cewa cikin rad'a, "mayya ai sai kijira. "Ku zo mu fita mana me muke jira a nan?  Amrah tafada cikin haushi,   Saurin juyowa tayi ta  
Kalle su cikin jin haushin yayan su ta daka musu tsawa  " ku bakuda manners ne kuna kallon mutum baku iya gaisuwa ba?. 
Kamar jiran ta Amrah keyi tayi carab, " Manners din ne yasa kika ganmu tsaye a cikin gidan Uban mu ba gidan wani Saurayi ba. "Hhhhhhh. Su Nimrah suka sanya mata dariya, har zata bude baki tayi  magana taji muryar shi cikin fada, " kun haukace ne kuke wa mutane dariya kamar wasu zararru?. "Badole ba tunda basuda tarbiya suna kallon cikin idanu na suna min rashin kunya sai na koyawa kana nan kwa... " eh hey shut up. Ya daga mata hannu, " listing this is my house and wainnan yaran da zaki Kira da kwa'ri are my blood sisters, so mind your tongue  ok. 
Kanta ta dukar tareda Kallon shi cikin rage murya, "am sorry NAZ bansan kannin ka bane wallahi. "Now you no, Farha come and sit here ku kuma ku shiga baya, and you if you are going ki shiga bayan tareda su. Yafada yana mai bude gaban ya shige yabar ta cikin bakin ciki, 
Da sauri Farha ta shige gaba ta kame, Amrah da Nimrah suma suka shige bayan kodon su cusa mata  haushi yasa Amrah ta shige. ,  a tuna nin su bazata shiga ba, amma ta shige gefe tana famar mannewa da Jikin kofar mota karsu tabata, da gangan Nimrah ta rike bude kafafu tana tabota,  tunda suka dauki hanya Amrah batace Uffan ba, wayar ta take dannawa tareda yin murmushi ganin y'anda Nimrah ta takuri rayuwar wannan budurwar a cikin mota saboda iskanci, 
Don haka fuskar ta shar har murmushin ta na bayyana zaka dauka wani Abu ne ya dauke mata hankali a wayar. Wata uwar birki yaci  saida wayar ta fadi a hannun ta, tayi saurin dagowa saboda ganin dalilin cin wannan burkin, taga ya bude motar ya fita, Ashe an iso ne,  fitowa sukayi dukan su  suka hade suna dariya ciki ciki, ita kuwa mayyar tuni ta matsa kusa dashi, inda tuni abokan shi suka rufe shi rub, ko kunya bataji tanata famar kad'ifiri suna Y'ar fata saboda uban gayyar ma ko Kallon bata isheshi ba, babban abokin shi ne Kb yace " Fauxi tanks for coming. Cikin wani iyayi wai ita wayayya tace " no problem, bayan ma abokin ka yana y'an kwana ni.
Saurin juyowa yayi tareda watsa mata banzan kallo " go inside if you want please allow me am busy. Wucewa tayi sum sum ba kunya, kb da sauran suka fara yimai tsiya " wai kai me kake jira da bazakayi wuf da Fauxi ba beb din tayi kabada kai gata tana matukar kaunar ka gashi ta biyoka duk da irin wulakancin da kake mata. "Karkaja inzage ka anan fa waye yace kuzo da ita Idan bakwaso inyi mata wulakanci? , now am busy muje natara jama'a let start the program.   Tuni su Amrah sun kama kansu sun shige cikin dakin taron inda suka samu iyayen kanzagi su Aunty FARIDA suna ta rawar kafa da kai da komo anci uwar kwalliya, y'an mata ne gabas da yamma kudu da Arewa sai abokan shi sojojo ba manya a wurin saboda walima ce ya hada domin farin  cikin zaman shi cikakken matukin jirgin sama. 

Tunda ta shiga wurin take zabga tsaki domin karar sautin da ke tashi a ciki kamar ya kashe kunnen mutum, don haka duk ta takura, sukuwa  su Farha rawar su sukeyi daga zaune Idan sukaji abun ya musu sugar su mike su taba su zauna,  ga Abinci serve your self sai abinda kakeso tundaga namu na gida har na kasar waje, Nimrah saboda iskanci ta anso yakai kala biyar Idan ta D'an dana bai mata ba ta koma ta anso wani,
Kb ne ya matso wurin su sanye shima cikin ceremonial dress dinshi, 

"Y'an mata adon gari sannun ku fa. Cikin fara'a Nimrah tace yauwa kaima sannu. Farha ta gaishe shi, Kafin Amrah cikin sanyin jiki tace Sannu. "Nayi mamakin ban san kannin nawa ba duk da am your brothers best friend, any way myself Kabir Al hassan, and you?  Yafada yana kallon Amrah dake kallon gefen su Aunty Sadiya masu kwasar rawa harda bada step suda kawayen su,    Farha ta fada mai sunayen su, na gaskiya, ta nuna mai Nimrah  she is Hajara  and that's our grandmother name  (Nimrah) and me Khadija (Farha) and Amrah Zainab (Amrah)  because taci sunan mahaifiyar mu ne. Cikin sauri yace " Wow Zainab I love your name, can I have your number please?.daga idanun ta tayi a karon farko ta kalle shi, he is young and handsome like Yaya Nazir but yafi yaya NAZIR fara'a da kirki,  "No you can't. Ya bashi amsa cikin jin haushi, gaba dayan su suka zuba mai ido yana tsaye hannun shi cikin Aljuhun wandon shi duk ya cika wurin saboda kwarjini, " oh my goodness NAZ allow me to enjoy my damned life,  why are you interfering?. "Don't cross your line too if you don't want me to interfere,  "let's go friends are waiting.  Mugun kallo ya watsa mai, "ka jira in karbi number first. Ya juya " tell me please. Yafada cikin wani irin sanyi. Duk ta k'agara subar wurin don haka ta dago wayar da niyyar bashi Yasaka nashi domin ya basu wuri. Yaya Nazir ya fisge wayar har yana hadawa da hannun ta. " muje zanbaka Number. Yayi gaba tareda tura wayar cikin pocket din wandon shi. "Like really?  Yafada yana bin bayan shi tareda mita. Saida suka bar wurin taja numfashi domin kasance warshi a wurin ba karamin bugun zuciya ya janyo mata ba dauriya kawai takeyi, wani uban numfashi Nimrah ta fesar tareda cewa " my god Yaya Nazir karshe ne wallahi kunji wani irin cents mai raba numfashi da gangar jiki kai duk macen da ta sameshi ta more a rayuwar ta wallahi. Wani irin kallo Amrah take binta dashi, Harara Farha ta watsa mata, " oh inace Auren shi kikeson yi  me yafaru kika canja? " ke aiko su Aunty Sadiya hauka sukeyi bareni, kina kallon wayewa da haduwa na Fauxin can yana wulakanta ta bare mu Hmm duk suyi sugama. "Ni ya tafimin da waya haka kawai ko me zaiyi da ita?. "Zaki ansa query Idan kuka hadu kinsan kosu Aunty FARIDA basa samari bare mu y'an secondary. "Ni saurayi nayi?  Abokin shi ne kuma number kawai ya tanbaya zanbashi. " you are mad Amrah, duk namijin da zai nemi number ki Akwai magana kenan ba haka kawai bane. Rungume ta Nimrah tayi " yeeh baby Kinyi kasuwa kinga y'anda yake wani kallon ki kamar zai  cinyeki. Farha tace " wallahi Kinyi sa'a Idan kika samu namiji like yaya kabir inajin  labarin shi tun tasowar mu wurin Mami Aminin yaya ne sosai, ke kin zama kifin rijiya shiyasa bakisan komai ba
"Meye gami na dashi da zandamu insan komai nashi?.  Daure fuska Farha tayi tareda cewa " Mami ce ta haifeshi karki manta Uwar mu daya uban mu daya dashi, naga kamar kina mantawa saikiyi ta fadar maganar banza akanshi agabana. Shiru tayi batareda ta kuma cewa komai ba saboda batada abin cewa, jawabin da ake na bude taron tareda gabatarwa ya ja hankalin su, Wanda kb ne akan gaba, kab abokanshi sunci ceremonial dress su kawai kake hangowa sai wakar su ta sojoji dake tashi a hankali saboda an rage sauti, 

"Alhamdulillah da Allah ya kawomu wannan lokacin na farin ciki, domin wannan abun farin cikine da yazama dole mu nuna murnar mu da godiya ga Allah S.W.A da kai Amini na d'an uwana wannan matsayi tareda cikawar burin shi, Alhamdulillah, muna rokon Allah ya tsare mana shi tareda daukaka shi  ya kuma kaimu ranar Auren shi Amen. Ya bada takaitaccen tarihin shi Wanda bana ra'ayin ji don haka sai da naji sautin muryar da ko bakaso sai ka kalli mai ita, 
Hole din yayi tsit, "Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah, ina godiya sosai ga iyayena y'an uwana dama abokai na masu yimana Addu'a dare da rana akan cigaban mu, nagode wa Allah da ya cikamin burina har nakawo wannan matsayi, Saura babban matsayin Insha Allahu Wanda abokina Yafada Wanda yakusa nan bada jimawa ba. Tafi suka dauka da sowa domin wannan ne karon farko dayayi responding  akan maganar Auren,  tunda yafara magana kowa hankalin shi yakoma kanshi, bai tsawaita maganar ba Amma y'anda yake maganar cikin jan kalmomin dole ya dauki hankalin jama'a, harda Amrah kuri tayi tana Kallon labban shi pink kamar mai shafa janbaki, zata iya cewa yafi duk y'an dakinsu kyau ko tace duk ma familyn su, yau ne karo na farko data kare mai kallo,  tun tasowar su tsoron bin hanyar shi take bare kuma harta tsaya kallon shi saboda kwarjinin shi da rashin sakewa yara, batasan lokacin da ya gama jawabin shiba sai tsintar shi tayi tsakiyar abokai suna chashewa kamar wainda rawar ce sana'ar su ba aikin soja ba, ba namijin da ya iya bada step irin nashi rawar ta mugun burgeta cikin wakar  buga dake trending. Saida ta more idonta sannan tayi tsaki tareda cewa "bidi'a dai ba walima ba,  su Nimrah    tuni suna gaba suna daukar hotuna a wayoyin su, Kb ne ya matso wurin ta, " Hey ke kadai anan?  Kanta ta dukar tareda Gyada wa Alamar eh, " you are too cool Amrah right?  " Uhm ko kace Zainab my real name. "Good please ina so muyi serious magana, when zamu hadu a gida?  " ba a barin mu magana da maza. "Hhhhh how old are you Amrah? Dago manyan idanun ta tayi, " Am eighteen. "Or no wonder, but kin isa Aure a kauyuka even anan ma tsakiyar sokoto why not giving me a chance my sister, zan gabatar da kaina a gaban hajjo or Abba, ba wasa nakeyi ba koda yayanku ya hanani amma gaskiya ban hakura ba...... "You are going to get it from me Kabir, I told you to respect yourself kaki kagane please stop this nonsense ok. Buga table yayi cikin jin  haushi har saida ta tsorata tareda mikewa tabar wurin cikin Sauri, " meye nufinka ne Nazir don't you trust me?  Am serious wallahi sonta nake da Aure bazan taba kauce hanya ba, she is like a sister to me don't forget Akwai Amana da Y'ar da a tsakanin mu abokina. " oh come on, meyasa bazaka fahimta bane, ok let keep it this way, bazan baka kanwata ba you are not allowed to talk to her again that's my last warning. 
"Thank god she is your sister not your daughter and you have elders so bazaka hanani son zuciya taba, "kabir ka daina kafin mu samu matsala dakai akan wannan zancen. Tuni ran kabir ya baci hakama Nazir din don haka kamal kanin shi ya Kira yana matsowa yace "Gani Yaya. " ka mayarda yaran nan gida dukansu right now.Umarni yabi ya tankadasu duka harsu Sadiya suna kunbura suna karawa  haka ya lodasu a mota zuwa gida......... 🖊

"masu bukatar karanta NAMIJIN  ZUMA  da NAMIJIN DUNIYA  zai biya 1500 duka biyun. 


*Matar Soja*
🌻🌻NAMIJIN  DUNIYA🌻🌻


*WRITTEN BY FENERH*


https://chat.whatsapp.com/FxikBhpweXTLMbrEVc6xdS
Join our free page group 

Ga masu bukatar biyan wannan littafi zasu turo kudin su ta account number na  3201188487 Nafisa hassan sani first bank or 7304736012 fcmb. 

Free page 


Page 3⃣

......... Ita ke gaba tayi shiru tana tunanin me zai biyo baya don tasan bazai kyaleta ba yau, don haka motar na tsayawa tayi part din Mami don tasan can ne kawai zata tsira. Amma ta sha zagi wajen su Aunty FARIDA, saboda ita aka korosu Sai mita suke suna masifa, kunjawa mutum yana cikin holewar shi banza kawai tun baki tafasa ba zaki kone gari, uban wa yace ki saurare shi ma gashi yanzu ankoro mu, mtsssw. Tun daga hotel har suka tsaya  surutun sukeyi har saida ya kamal yace " ya isa haka kar inkuma jin wani zancen ita taja, Idan wata ta kuma magana akai wallahi zanci ubanta. 
Dole suka hadiye har saida suka shiga cikin gida part dinsu suka fara gunguni gaban Momy, tace " ai dama ta gaji mugun hali wannan yarinyar haka nan uwarta take sum sum kamar ita tafi kowa bautar Allah da jin tsoron shi. " Momy bafa laifinta bane wannan Yaya kabir din ne.Nimrah  Tafada mata y'anda abun yafaru. "Shi din da nakewa dayarku hari, kunsan d'an gidan waye?  Toh ku tsaya shiririta ta samu sakarkaru kawai. 
"Momy FARIDA tayi maneji dashi ni abarmin Yaya Nazir kawai. "Kut wallahi saidai ke ki dauki Kb kibarmin Yaya NAZ. "Kai banason shirme ko wacce ta samu NAZIR din duk daya Idan bazaku natsuba kuma inbawa Nimrah kuje can ku karata. 
Kallon mahaifiyar tasu Nimrah tayi cikeda mamaki domin ta hango son zuciya tsantsa ba kuma zata furta ba kartaci duka dole ta tashi ta tabar musu gidan, 

Amrah nacan tana taya Mami aiki tunda suka iso bata tsaya ba domin su Abba nagari, kasancewar su y'an kasuwa basa zama,  so duk lokacin da suke gari zaka samu jama'ar gidan sunyi busy, don haka itada Farha sundage suna hada lafiyayyan zobo da yaji Abarba dasu citta yana tashin kamshin cucumber, ko ina kitchen din ya gauraye da kamshin dishes, Mami tace " ku je ku duba kayan da aka siyo muku na school Abunda babu kuyi magana kafin gobe  tunda kungama aikin.   Toh suka amsa tareda wanke hannu suka nufi dakinta, kayane birjik na y'an makaranta, dai dai da pad audugar mata Sai an hada musu agida komai basa nema a makaranta, suna cikin dubawa Nimrah tazo suka raba komai dai dai kowa ya kwashe nashi ya zuba a katuwar troly dinshi. 
 
Ya wannan family yakene?? 

Bari mu leka muji kafin mucigaba, 
Dafarko dai Hajjo wadda  take uwa agaresu su , Asalin su y'an yabo ne cikin local government din sokoto daga can suka taso itada margayi mijinta uban ya'yan ta Malam Alu,  sunsha gwagwar mayar Rayuwa da ya'yan su harsuka girma, Y'ar Autar ta Khadija wadda Farha taci sunanta, babban su shine Alhaji Isma'il mahaifi ga su NAZIR kamal Sai Ammar Sai Auta Farha, Sai na biyun su Alhaji Mustafa, shine mahaifi ga su Nimrah wadda Sadiya ce babba Sai FARIDA sannan Nimrah mai sunan hajjo, sau Autan mazan mahaifi ga Amrah, Alhaji kabiru, Akwai zumunci sosai a tsakanin wainnan y'an uwan harma da kanwar su mace  dake gidan ta,  hajjo tayi iya bakin kokarin ta na ganin ba wata baraka, shiyasa bata Y'ar da suka ware ba suna gida daya Wanda kowa, nafarin ciki da hakan, Alhaji Isma'il Abba babba kenan y'anda suke kiran shi, shine mai zartar da duk wani hukunci a cikin wannan zuri'ar ya rike girman shi sosai baya taba banbanta ya'yan shi da sauran, don haka sauran kannin shi ma basu san wahalar komai ba ya dauke musu, hatta da shagon da suke kasuwanci shine ya assasa shi  tun yana karami har yazama tanga meme, yanzu dai atakaice shagunan su sunkai goma a cikin garin sokoto,  Wanda suka sakawa ALU YABO &  SONS wanda sunkai shaharar da basa ko zama saidai yawon kasashe shigo da kayayayyaki, matayen su kuwa, Mami  wadda itace mahaifiyar su NAZIR kuma babba, ita ma Sai son barka dattijuwa ce mai karamci da sanin yakama ta, ta gefen ta tsakiyar ce dai sai a hankali Akwai selfishness da greed ness  tanada matukar son kanta, don haka sukan kiyaye mata sosai gudun matsala, bangaren Ummi kuwa mahaifiya ga Amrah da Imran Auta dagasu ba kari a gidan wainda dakyar ma ta samesu, saida ta kwashe shekara goma harta fitarda rai, don haka itace ta raini Su NAZIR shiyasa sukayi matukar jituwa dashi zai iya shiga part dinta sau goma bai shiga na Mami ba domin yakan gaya mata komai  na rayuwar shi Idan ta kama, Momy abun na mugun bata mata rai musamman yanzu data keda manufa,   kunji takaitaccen tarihin wannan zuri'ar, 

Cigaba.... 

Karfe takwas bayan an idar da sallar magrib, kowa na hallare  a  katon falon harda Oga NAZIR yana gefen iyayen nasu kamar abokin su Sai hira sukeyi dasu, su Ummi ma na nasu barayin su uku sauran yaran kuwa suna kan dining dake falon suna cin nasu abincin domin su Abba basa hawa dining,  cikin natsuwa Abba yace "Maman yara kuzo nan yaran ma in sun kammala su matso, duk taruwa sukayi a katon kilishin, yayi gyaran murya tareda Kallon Ummi yace "Ummin Soja toh ki shirya d'an ki yakusa mallakar iyali ya nuna mana yanzu yana bukatar iyali tunda ya samu natsuwa. Murmushi Mami tayi tareda kawarda kai batace uffan ba saboda kara sai dai Ance labarin zuciya a tanbayi fuska, farin cikin dake bayyana kawai ya isa ya Sanar dakai tayi farin cikin jin maganar, tsulum MOMY tace cikin fara'a "masha Allah toh yaya ai sai a zaba mai tunda ga y'an mata nan a cikin gida...... "Munsani Saratu kuma shima kuma ai ba makaho bane Idan yana ra'ayi ko ina ne zai iya zabo mata. Muryar Hajjo ta dawo dasu bakin falon tana shigowa cikin dingisawa saboda kafafun girma, hannun ta rikeda carbinta da take ja. Zabura Abba yayi tareda cewa "Hajjo kika taso ai da kinkirani. "Kamawa tayi. Tafada tana zama a kujerar su kuma duk suka zube kasa har Su NAZIR, nazo a dai dai, karka damu da zancen Matar Naziru nayi mai mata tuni kuma Insha Allahu zan Sanar daku lokacin da nayi niyyar ya mallaki iyalin. Wani irin kallo yake bin hajjo dashi cikin Alamar karkiyi min haka. Ita kuwa ko Kallon gefen shi batayi ba,  fuskar Momy kamar wuta saboda takaici "haba hajjo ai yaci ayi abun nan kawai tunda gamu ga iyayen shi, ga yara tsala tsala kun isa dasu ai daurawa kawai za'ayi. "Saratu. . Abba karami ya buga mata tsawa tareda cewa " karki sake kiyi jayayya da maganar mahaifiya ta,ba ya'yan mu ba ko mu ta isa ta fada magana mubi, a karkashi na kike don haka banson jin bakin ki, bake zaki fada mata Abunda ya dace ba. "Mustafa, ya isa itama tanada right tafada ra'ayin ta akai. "Wallahi yaya batada right koni umarnin ka nake bi itama dole tabi. Tuni taja bakin ta tayi tsit zuciyar ta na k'una,.  "Hajjo magana ta kare duk lokacin da kika ga yadace haka za'ayi, kai kuma Naziru ka kara hakuri kaji. Fuskar shi kamar gobara sai harara yake watsawa hajjo, daga nan suka fara wata hirar tashi yayi ya kalli Abba yace "Abba zanje in huta gobe zanje kaduna ana nema na a unit din mu. Bai tsaya jin amsar suba yayi gaba, hajjo tayi murmushi taci gaba da hira da ya'yan ta har kowa ya watse yabar su, su Nimrah kuwa part din Hajjo suka suka wuce tareda zubewa suna jiran dawowar ta tabasu garin kulin da take daka musu in zasu koma,  tashi tayi tareda shiga uwar dakin hajjo domin ta kwanta saboda dama nan ne makwancin ta, wannan karon saboda ya NAZ taki zuwa part din kwata kwata, yanzu ma saboda   taji yace zai kwanta tashiga sasan, dakin fes fes kamar dakin Amarya saboda tsabta gadon dai da Alamar ankwanta akai saboda duk ya yamutse sai katuwar  wayar Android dake fitarda haske Alamar sakonni suna shigowa, batare da tunanin komai ba takwanta tareda daukar wayar taganta bude, a zuciyar ta tana tunanin kotasu Aunty Sadiya ce?  Innalillahi wa inna ilaihirraji'un, tayi Saurin furtawa tareda Kallon screen din da kyau ganin irin hotunan dake kai nonuwan mace ne rukutum rukutum  abun ba kyan gani, , har zata Ajiye taji zuciyar ta na zugata, tuni tayi scrolling down domin ganin meke faruwa waye keda wannan wayar?  fara Kallon chart din " ba reply sai chart din me hotunan data turo, " please me na rasa kake yimin wulakanci look at my boobs zaka huta my NAZ please accept my offer once. Tuni tayi fatali da wayar saboda yanzu ta gane wayar waye, sai dai tana jefawa sai agaban shi yana fitowa daga bathroom din Hajjo dake uwar dakin, wata uwar razana tayi har zata wuntsila, 
Wani irin kallo yafara binta dashi up and down, tuni ta gigice ta kidime, dukawa yayi yafara daga wayar ya kalli fuskar yaja Wani wawan tsaki kafin ya ce" who give you permission to touch my things? Cikin kwantar da murya, bata ko gane me yake fada cikin rawar jiki tace "am sorry yaya NAZ bansan wayar ka bace wallahi. Matsawa yayi gab da ita tareda haska mata fuskar wayar cikin d'an daure fuska yace " did you saw this. Dakyar tayi kallo daya tareda kawar da kai tace " ba da gangan bane wa...... " shhhhhh quit kina kallon abinda yafi karfin idanun ki ko tun baki kai ko inaba, who tell you to open it. Shiru kawai tayi domin batada abin cewa nafarko bakin cikin ganin irin wainnan munanan hotunan na biyu Yaya NAZ daya tsare hanya, gaba daya duk girman dakin hajjo yau taga ya matse mata, burin ta kawai ya kauce ta wuce. Maganar Hajjo ta dawo dasu, taja Uwar Ajiyar zuciya tayi waje batareda tagano me hajjon tace ba, 

"Kai meye ka tsare yarinya a kuryar daki banson rashin da'a da rashin ta ido. 
"Toh ni me nayi Hajjo ina cikin nan tun dazu ina jiranki ke kuma kin ki zuwa. "Ka rainawa hadiza don ubanka, kasan me nake magana akai ai zaka basar to tun ba.... "Hajjo please ya isa haka fadan da zage min iyaye baya sai abinda kikace sukeyi, but Hajjo me kike nufi dani ne wai nafito nafada miki damuwa ta kin share, wallahi Aure na nakeso yanzu bazan iya hakuri ba. Kallon rashin kunyar shi kawai takeyi batasan lokacin da ya zama haka ba, " toh rasai, Idan har bakabi y'anda nakeso ba wallahi sai na shuka maka tsiya  a gidan nan don haka bini a hankali. 
Saurin matsawa yayi tareda riko hannun ta, "Sorry Hajjo na haba Uwar gidana kinsan ke ta daban ce, ki rage Kishi kawai ki bani Amarya ta please Hajjo. "Innalillahi oh ni zamani yau ina ganin Abu ni hajara. Tafada tana zama gefen gadon ta tareda kwace hannun ta, zubewa yayi gaban ta yana magi ya, " wallahi hajjo nakai makura bakisan irin kalubalen da nake fuskanta ba a rayuwar aiki na ina samun attack ta ko ina kar tun ina kaucewa akaini limit din da zan kasa jurewa don Allah Hajjo......... 🖊




*Matar Soja*

🌻🌻NAMIJIN  DUNIYA🌻🌻



*WRITTEN BY FENERH*


https://chat.whatsapp.com/FxikBhpweXTLMbrEVc6xdS
Join our free page group 

Ga masu bukatar biyan wannan littafi zasu turo kudin su ta account number na  3201188487 Nafisa hassan sani first bank or 7304736012 fcmb. 

Free page 

Page 4⃣

............. Subuhanallahi ni Hajara  kawai ka fito Ka fadamin abinda ke zuciyar ka gaba daya ba kwana kwana ba, kai ni na haihi ubanka nasan duk abinda kake nuhi, don haka barmin daki tun ranka bai baci ba,mu zuba  mata sai dai ka Hangota gidan Wani ba naka ba.  Harya juya da farko zai tafi saboda yaji ta fara zagi amma kalmar ta ta karshe tasa ya tsaya cak tareda juyowa   cikin fusata, " ko a mafarkin ki hajjo kika gani hakan ya faru ki ce Astagfirullah bare a gaske, ya juya ya fice cikin fushi ya barta rikeda baki tana salallami,  " kaji d'an cin durun uwar yaro zaka hadu dani mu zuba. 
Amrah kuwa tuni tabar wurin  gaba daya karma su kuma haduwa, ta tafi da kalmar d'an iska a bakinta, ya manta cewar ita din kanwace agareshi?  Kenan zai iya fadawa  Farha hakan?  Karon farko ta koma part din Ummi  suna zaune itada Abban ta afalon yana shan black tea gefe guda kanin tane ke home work a kasa, zubewa tayi tagaida su, cikin fara'a Abba yace Uwar gidan Yaya ya akayi ne yau kika shigo mana hope bakomai?  Diririce wa tayi tareda da fara  in ina domin batasan dalilin zuwan nata nan ba.  "Ai saiki tashi ki bamu wuri ko. Ummi tafada. Harta mike Abban ta yace"Aa zo nan Zainab Akwai magana ne?.  "Aa Abba nazo ne muyi sallama gobe zamu koma school da safe. " to Allah ya kaimu, kunada komai ai domin nasan    yayan ku ya sallame ku?  " eh Abba. " masha Allah, ko Akwai magana ne?  "Abban Su kadaina tanbayar ta, indai ba rashin godiyar  Allah ba meta rasa da zata ce tanada magana, bayan Yaya na iya kokarin ta akansu. Mikewa kawai tayi, tace sai da safen ku. Domin itadai tanada muradin kulawar Ummi agareta itace Uwar ta tana matukar son taganta suna koda hira ne, zataso yau ace tana iya fada mata duk abinda yake damun ta Amma ina kawaici ne ko Kara ko kawai sonta ne batayi da bata kulata? 
Ranta yayi mugun sosuwa  Amma batada y'an da zatayi, bayan fitar ta Abba ya kalli Ummin yace " yakamata ki canza mu'amalar ki da zainab ki janyota ajiki karar zata zamo kwaruwa agareta tana bukatar kulawar uwa. "Hmm Abban su kenan, wato duk kulawar dasu Hajjo da yaya kebata bai isaba?  Ai sai in zamo daya daga cikin mutane marasa godiyar Allah. "Hhh kedai kinci sunan naku na fulatanci. Haka sukaci gaba da tattauna war data shafesu. Wannan kenan. 

********************

Sun koma makaranta lafiya sunci gaba da karatu cikin nasara da maida hankalin su domin sam basa wasa, tunda ta koma school kusan kullum sai ta tuna abinda Yaya NAZ ya mata akan hoton banzan nan don haka take kara tsanar shi Addu'a takeyi kada Allah ya kara hadasu ko a hanya ne,  haka suka cinye wannan term din suka dawo gida wannan zuwan ya musu dadi saboda ba dodon don haka sun wataya son ransu,  haka sukaci karensu ba babbaka har suka koma wanda daga wannan Tafiyar insun koma shine zangon karshe da zasuyi candy, wanda suka kara dagewa tareda bada Himma. Cikin nasara suka kammala suka tarkato nasu ya nasu suka dawo birnin shehu. Rayuwar makaranta ta kare saura jiran result suma suje gaba kamar y'an uwan su su Sadiya, 
Sukan zauna wurin hajjo susha shaftar su suci ganye sushanye mata fura, kasan cewar  sun kammala basa zuwa ko ina Abba babba yasa mo musu Wani ustaz yana kara musu karatu domin tun Asali sunyi nisa sosai kasancewar suna boarding yasa basu sauke ba yanzu ya musu Alkawari duk wacce tafara saukewa cikin su tanada babbar kyauta, don haka sun dage kullum suna maida hankali,

Sun kwashe akalla wata Biyu har sunyi mugun saboda da malamin nasu, har Amrah da bata sakewa da maza tana kula uztaz Salim saboda mutum ne mai ilimi gashi very cool and calmed, yana matukar kama mutuncin shi, yau ma suna kammala  karatu ya kalleta, " Mu'allima zan iya samun number ki. Saboda haka yake kiranta har su Nimrah suna tsokanar ta dashi " Yah mu'allima, sai dai tayi dariya saboda y'anda yake kiran sunan ita kanta yana burgeta, ba wani musu ta bashi number Farha tace zai iya kiranta da wannan saboda batada waya don tun lokacin da ya Naz ya karbe bai bata ba,  suka kwashe littafan su suka yi cikin gida, Farha tace " tab lallai uztaz Salim ya taka leda, Yaya kb yayi maita har yagaji kinki kibashi  number yakira layi na kinki karba  yanzu da hannun ki kin baiwa Uztaz, anya dai Amrah???. "Anya me?  Ta kalleta tareda d'an yin murmushi tace zakiji dashi ai. "Intayi wari zata fito muji. Nimrah tafada,  itadai bata kuma cewa komai ba Addu'a take Allah yasa Abinda take tunanin ne a zuciyar shi,yayi matukar kwanta mata a zuciya. 

Ranar a gefen Mami ta kwanta saboda tasamu tayi wayar batareda sa idon hajjo ba, ta jira call dinshi har zuwa karfe goma ta hana Farha wayarta, sai misalin karfe goma da rabi ya fara turo mata sako da sallama ta inbox, cikin Sauri ta Amsa saboda yasan tana farke, "zan iya kiranki baki kwanta ba?  Ko sai da safe kin gaji? 
"Ka Kira banfara bacci ba. Ta mayar mai, second biyu kiran shi ya shigo ba wani jan aji ta dauka, " sallama tayi cikin kwantar da murya, ya Amsa tareda cewa "Afuwan mu'allima  kinsan nima dalibine ina daukar karatu don haka sai karfe goma na tashi a masallaci. "Bakomai ya karatun? " Alhamdulillah kuna kan muraji'a ko? " eh. "Masha Allah, "Hmmmm nasan zakiyi tunanin abinda yasa na karbi number ki da farko ko?, toh ba komai bane face sirrin zuciyata nake so in bayyana miki ban iya hakura a gaskiya, naso in matse zuwa lokacin da zaku sauka Amma na gaza hakuri, don haka ga Almajiri da kokon bara ataimake shi, ni din nasan nayi tsaurin ido ta kawo kaina a wurin ki bayan nidin ina Almajiri mai neman rufin Asirin yau da gobe, nasan baki san komai akaina ba a hankali zan bayyana miki koni waye, amma zancen gaskiya banida karfin Aljihu talaka ne ni sai dai wayasan gobe tunda muna kan nema Allah muke roko yabamu dacewa. "Amen. Ta furta tana jan numfashi mai dauke da kwanciyar hankali, Allah yagani tana son Salim yayi mata, saboda kamewar shi ga ilimin Addini ita din tana son Auren mai ilimin Addini bai kula da Addini ba namiji irin su sarkin rawa da iskanci ba ya Naz. 

"Zan baki lokaci Idan kin gama tunani inajiran amsata  ma'assalam.  ya kashe wayar, tayi Saurin dawowa dai dai tareda dafe goshi, garin tunanin banza har ya kashe wayar tana sauraren kalaman shi masu bata natsuwa, lallai yaya NAZ shaidan ne tunda tunashi kawai yazamo mata katsewar farin ciki. Haka ta kwana cikin farin ciki ta tashi cikin walwala tayi matukar matsuwa lokacin karatun su yayi yazo gidan taga idanun da suka gama fada mata wainnan kalaman masu kwantar da zuciya, saida hajjo ta ganota tace ke kuwa yau wayayi miki wahayi da sakon Alkhairi irin wannan Annuri? "Uztaz Salim ne hajjo. Su Nimrah suka fada domin suna cikin  falon nata tare suka shigo, harara ta watsa musu " to sa'idawa. " ku dakata wanene salmin?. "Kai hajjo Salim akace kin bata mai suna. "Oh toh ai sai kumin bayani yanzu ingano inda aka dosa. Farha ta fada mata waye shi, taja numfashi tareda cewa " tabdijam akwai hauka kenan agidan nan Idan shugaban masu hankali ya diro. " waye hajjo ya Khalid? Farha ta tanbaya?  Cikin gatse tace  "Haladu dai, kutashi kutafi ciki ke hadiza kiromin Zainabu yanzu. Duk ta rude tarasa meye hajjo ke nufi da wannan kalmar don haka ta tashi a sanyeye, tabar gefen nata ta nufi na Mami wanda atake ita kuma tabiyo umarnin hajjo ta tafi, 


Kamar da wasa yau ba Salim ba labarin shi har lokacin daukar karatun su, tayi matukar shiga damuwa ga Farha ta karbi wayar ta ba y'anda zatayi taji ko daga  gareshi, don haka ta zubawa sarautar ido, 
Tun tanasa ran jin wata magana agidan d'an gane dashi har ta fawwalawa Allah, kamar da wasa kawai sai sabon Malami aka kawo musu,  anan ta tabbatar da Salim bazai taba dawowa ba, haka taci gaba da daukar karatu  bata kuma cewa komai ba ko su Farha bata yiwa complain ba y'anda taji ba wanda yace wani abu acikin su,  haka lokacin yake tafiya har suka kwashe  wajen wata shida agida, 
Tun tana tunashi harta manta dashi domin tasan da yana kaunarta Tsakani da Allah zai nemeta tunda yasan gidan su, 
A tsakanin ne Abba yasamo musu computer school kafin result dinsu ya fito suna zuwa da safe zuwa karfe hudu sundawo suna jin dadin karatun sosai. 

Yau ta kasance lahadi ne suna gida suna hutawa a harabar tsakar gidan Hajjo, kasancewar garin na sokoto mai tsananin zafine yasa kowaccen su tasaka kaya na shan iska saboda ba wani namiji dake shigowa gefen na hajjo bayaga jikoki kuma duk basa gari  sun baje suna cin koson rogo da yaji da Nimrah ta soya hajjo na ci tana mitar  ta cika tanka,  na kallesu dakyau dukansu masha Allah kowacce taji kayan alatu musamman jarumar taku tana sanye da bakar shimi mai roba a tsakiyar  kirjinta wanda ya raba tsakanin mamanta kamar bra sun baje sunyi mugun kyau tareda cikowa Alamar a zaune suke kyam masu gindin tasa,  Allah ya mata wata irin k'ira mai tada fitinar da namiji, don haka take jin kunyar sakin jikinta a KO ina, ko yanzu da karamin hijabi a gefen ta saboda tsaro, cin kosan su suke suna raha tareda tsoka nar Hajjo tana ramawa, basu ankara ba kawai sukaga mutum kamar ankoro shi tsakiyar kansu batareda tsammani ba, sanye cikin wandon kaki da T-shirt na camouflage, 
Tuni suka yi Suman zaune musamman Amrah, tayi wani irin freeze saboda tsorata ko motsi ta kasa yi bare ta dauki hijabin ta lulluba a jikinta, muryar Hajjo ce tasa ta dawo wa hayyacin ta kadan, " kai meye na fadowa ba sallama cikin gidan mutane sai kace korarre. 

Wani murmushi yayi mai matukar kayatarwa tareda bata amsa idanun shi na yawo a kasa bazaka taba sanin ina suke kallo ba, " Sallama sai dai in speaker zan dakko, nayi sallama kamar zan rasa muryata kun cika gida keda wainnan kanarin   ya zakuji sallama ta?. Tuni Nimrah ta tattara plate da robar yaji ta mike Farha ma tamike suka fara gaida shi tareda shigewa ciki da Sauri, Amrah kuwa takasa koda motsi domin tasan bata isa ta mike ta wuce a y'anda take ba saboda tight tree quarter ne ajikinta bayan shimin, da Sauri ta tuna da hijabinta ta janyo ta zura kanta a kasa,   kujerar dake gefen hajjo ya zauna wanda tanajin duk wani motsi da fitar numfashin shi tareda tashin fitinannen kamshin Jikin shi, jin numfashin ta na sarkewa dole ta mike batareda tace uffan ba ta juya tareda daga mulmulallun kafafun ta farare gwanin sha'awa ta fara tafiya cikin natsuwa,   wani arnen numfashi yaja tareda Kallon Hajjo cikin fuskar Marai raita kamar zaiyi kuka, " haba Hajjo kina kallon ta zata wuce ko kallo ban isheta ba, Hajjo kodai tanada saurayi ne? "Kai karka karanta min hauka anan Idan zaka samu yarinya ku dai daita kaje kasame ta ina nan kan bakana sai ta Amince zansa baki ba Auren dole a zuri'ata,   "wallahi bazan je ina lallaba yarinya ba kawai don ina son Auren ta bayan inada iko da ita ma, nifa nakai bango yanzu bazan bar garin nan ba sai nasan matsaya ta. "Mu zuba nida kai shege ka fasa. Ta mike tabashi wuri, ya zame kasan tabar ma tareda dora kanshi a kujerar yana jan Wani irin numfashi mai zafin gaske,........ 🖊

"Wai ya za ayi wannan Al amarin ne?? 

*Matar Soja*

🌻🌻NAMIJIN  DUNIYA🌻🌻



*WRITTEN BY FENERH*


https://chat.whatsapp.com/FxikBhpweXTLMbrEVc6xdS
Join our free page group 

Ga masu bukatar biyan wannan littafi zasu turo kudin su ta account number na  3201188487 Nafisa hassan sani first bank or 7304736012 fcmb. 

Free page 

Page 5⃣

............ Tunda tashiga bata tsaya wani abuba ta nemi kaya masu mutunci ta saka kafin tadawo falon suka fara hirar su, Nimrah tace " guys ko kunga yaya NAZ ya kara eh. Kamar jiranta take yi tace " ina ruwan mu da Abin da yakara inyaso ya fi duk samarin duniyar nan kyau who care???. " he he he relax,  ya haka daga fara magana kamar kina jira? Oh Ashe kingane yanada kyau yanzu?. "Don Allah yiwa mutane shiru haka  Nimrah, ko zakije ne ki rika mai zaman fada saboda yabo? 
Farha tace " kai kun isheni kubarmu haka ina ruwan mu da Yaya NAZ shi yana can yana ta kanshi ku kunzo nan kuna son tada hayaniya akan  shi mtswww.  "Waye zaiyi hayaniya akan shi anan?  We are just talking, hayaniya sai su Aunty Farida da Aunty Sadiya sune masoyan shi, mu ai bamai jin kanmu we are triplets  Nimrah ta kuma fada, nan sukaci gaba da sha'anin su har zuwa dare. 


Nazir kuwa tunda yabar part din na Ummi yaje ya gaida ita yaci Abinci kafin yaje na Mami tayi mai maraba tareda farin cikin ganin nashi domin ya kwana biyu baizo ba, ta d'an tarairaye shi da abubuwan motsa baki ya d'an taba yace Ummi ta cika min ciki Mami. Murmushin farin ciki tayi domin ance mai da' wawa don haka take matukar kaunar Ummi  y'anda take son jinin ta tareda tarai rayar shi aduk lokacin da yake gari itake da wainiya da cikin shi har yakoma, "kace Maman ka ta cika ma ciki to barmin nawa ya'ya na zasuci dama saboda Amrah nake Ajiye shi tafi son cin kayan fulawa akan Abinci wannan ma da kanta ta yi shi jiya. Plate din ya kuma kallo tareda nazarin when tafara shiga kitchen and who teach her. Abinka da uwa tuni ta harbo shi tace " ai duk tafisu iya sanwa domin indai ina girki tana gefe na don haka ta iya sarrafa tukunya fiye da tunani. Gyada kai yayi tareda jan numfashi ya mike, plate din yakeso ya dauka no way don haka yace " Mami zanje in d'an watsa ruwa in huta. "Toh Idan kana son snacks din Anjima zansa yaran nan sukawo ma. "Ok Idan zanci zankira akawo am full now. Ya tafi cikin takun shi na kosashshen namiji. Tabishi da kallon so irin na d'an da ya shiga zuciyar Uwa, duk y'an da takai ga kara kana gane soyayyar da takewa d'an nata, 

*******************************

Juyi yakeyi akan gadon kamar zai fado tun zuwan shi garin jiya bai kuma fita ba, zan iya cewa tunda ya ganta jiya Jikin shi bai kuma samun kuzari ba bacci kuwa shiyasan kalar wahalallen da yayi mai cikeda mafarkai masu Alamar error, tsaki yaketa faman yi, tashi yayi tareda dukan matrass  kamar zai fasa yace " Hajjo Hajjo me yasa bazaki rufamin Asiri ba?. 
Har karfe tara yana kuryar part din shi bai fita ba gashi yafara jin yunwa ya dauki waya ya riketa gam kafin ya d'an na wa Momy Kira. Dagawa tayi cikin Sauri domin tana kusa da ita, " Mami ina Kwana. " lafiya kalau, ince ko lafiya?  Lafiya kalau Farha za aturomin don Allah.   Kallon gefe ta yi Amrah ce ke gyara wa Mami farce, " Farha bata gidan nan ban masan ina suke ba itada Nimrah Amrah ce kawai a kusa dani.  Tashi yayi da Sauri yafara zarya bai iya cewa komai ba na d'an second kafin yace " tazo. Murya can ciki kamar mai ciwon makoshi shikadai yasan halin matsi da takurar da yafara shiga just because of her, things a getting out of hand slowly, 
Ita kuwa  tuni   gaban ta ke bugawa tunda taga kiranshi domin taga y'anda mami tayi saving sunan shi da yayan su,   lokacin da mami tace sai ita kuwa kamar ta kurma ihu tasan halin shi zai iya sawa tazo ya wahalar da ita domin tasaba tun tuni da irin halayen shi,  haka kuwa Momy tace mata ta tashi ta tafi, ba zabi dole ta mike bata tsaya yin komai ba domin abayace mai kyau da d'an karamin breziya hijab baki wanda ya kayata fuskar ta tana kamshi mai kwantar da zuciya, domin Momy bata barin su ba turaruka har su humrah culacca duk tana siya musu, 
Zuciyar ta na harbawa haka ta wuce ta tafi,    
Ta dade akofar part din nashi kafin ta buga, yana zaune akan wata kujerar hutawa guda daya mai kamar jirgi ya ware kafa dagashi sai short iya rabin cinyar shi, duk wani gashi na jikinshi a bayyane ga kirjin shi cike fal da suma mai kyau  dole mace ta ganshi ta rikice ta haukace, don haka ya fito a haka he want to test her, yanaso ya dasa mata soyayyar shi so yake ya yaki zuciyar ta, in har mata zasu ganshi surude why not ita?  " you most love me. Yafada cikin ranshi, bugun kofarta yasa ya mike tareda nufar kofar ya bude, 
Kanta akasa tana wasa da yatsunta da sukaji jan lallen gargajiya hannun gwanin sha'awa kamar ka lashe,   taji tsayuwar shi domin wannan kamshin nashi ya Sanar mata  don haka takasa daga idanun ta shikuwa kamar yasamu television haka ya zama tundaga kasa har sama yake kare mata kallo dakyar ya saita zuciyar shi ya kauce tareda d'an daure rai " get in malama kinzo kin tsaya min kamar gunki a kofar daki. Dago kai tayi tareda kallon shi sau daya ta mayar da kanta Jikin ta yafara rawa, zata iya cewa yau ne karon farko da taga wani garsamemen kato ba kaya dagashi sai wandon da ba abinda ya rufe a ganin ta, kafafun ta takasa jansu bare ta shiga don haka ji tayi kamar ta koma, kasan zuciyar ta kuwa cewa take "tab su Aunty farida basuda hankali da za suso wannan mutumin ai wannan sai ya kashe mace mutus. Har yakai kan kujera bai ganta ba, cikin tsawa yace "Were are you?  Kamar an hankadota haka ta shigo  kafarta kamar bazata dauketa ba, bata kuma Y'ar da ta dago kai ba. Muryar shi ta jiyo cikin fada " look here my friend, ko baki taba ganin namiji bane da kike wannan dukar da kai, ki daga kai ki kalleni kafin in fasa manyan idanun nan yanzu tunda ni ba dodo bane kuma ba kuturu ba. Girgiza kai tayi domin Allah ya gani kirar shi ta firgita ta don haka batajin zata iya hada ido dashi,    
"Ke I said look at me. Tuni ba shiri ta daga kai tareda sauke idanun ta cikin kwayar nashi tana juya kai saboda tsoro, " Am sorry ya NAZIR please zan tafi wurin Mami. Tafada cikin tsabar kidimar da tuni ya sassauta kanshi tareda jin zuciyar shi na narkewa tana kara bajewa, saboda kalmar cikin shagwaba tayita wadda ita sam batasan tayi haka ba, tuni ta cinnawa zuciyar shi wutar dake ta ruruwa tun tuni bata gama kamawa ba, my goodness am dead. Yafada cikin zuciyar shi, sam baiyi gigin tashi ba gyara zama yayi cikin wata irin murya yace go please. Domin yana ganin one more minute ta kara akwai babbar damuwa don haka tana fita ya juya ya kife a kujerar yana numfar fashi  ya dauki dogon lokaci kamar zai shige cikin kujerar ya binne kanshi, "Hajjo Hajjo Hajjo please help your grand child. Yaketa furtawa, how can I talk to her?  Yanzu yake sanin shi din ragone Idan akan zancen Amrah ne he don't have strength agaban ta duk y'anda yake ganin he is man enough if she is around yakan rasa kuzarin shi,   akanta yanada rauni ya Y'ar da a yau,  he no he loves her tun zuwan ta duniya, but bai taba sanin zuciyar shi tayi rauni akan sonta ba sai yanzu . 
Bai fita ba sai karfe daya saboda zuwa masallaci, ya sanya wata designer jallabiya ta maza mai kalar ruwan kasa yana sheki , sai da ya idar da sallar ya shigo cikin gida, gefen Ummi ya nufa tana shirya table din ta domin Abba karami ne agidan kawai, taci ado tana zabga kamshi, she is just a great woman ga manners ga addini ga iya zaman Rayuwa he loves that woman for so many reasons,   "Yayan su dama kana gida bakazo kayi breakfast ba  na dauka ka fitane? " aa Ummi ina nan gajiya nayi shiyasa na huta yanzu zanyi lunch. "Ok sit down bari in hado maka. 
Bajewa yayi yaci ya koshi da girkin Ummi mai shegen dadi,  kafin ya tafi, a hanya yaci karo da Momy ita dasu Sadiya anci ado za afita kamar kawaye sunatafe ana shewa, ya hangosu sarai ya basar kamar ma yakoma inda yafito su wuce, su Sadiya suka fara gaida shi cikin rawar jiki, itama Momy tace " aa Nazir yaushe agari?  Gaida ita yayi ba yabo ba fallasa yace "jiya  da rana. A takaice, " oh shine baka lekomu ba ai bakomai nasan kaje wurin su Zainab. Wani irin kallo ya watsa mata, that's why he hate her yazata hada kanta da uwar shi mtswww. Yaja tsaki ya wuce a ranshi tana mita. " Nagano wanda ke min farraku da yaron nan duk tsugudidin  Aisha  ne kuma nakusa maganin ta ca takeyi bansan munafurcin da take shiryawa ba, nasan sarai so take ta cusa mai Y'ar ta shiyasa take kan kankan ba tareda asire Asire domin ta siye zuciyar shi. "Momy please muje kar kayan su kare. Sadiya Tafada domin ita tama cire rai da zancen wani Yaya NAZ saboda tasan Y'ar banzar wahala zatasha, FARIDA kuwa tunda sukayi two eyes zuciyar ta ta kara narkewa,   da bata wani damu dashi ba yanzu kuwa ta kwallafawa ranta Auren shi domin maza irin ya NAZ ba karamin iya Soyayya sukayi ba irin su ke   ririta mace tareda shagwaba ta, suna tafe tana imagine ganinta cikin faffadan kirjin nan nashi Idan sunyi Aure. 

Sati daya ya kwashe a sokoto yayi iya yinshi domin ganin ya bawa zuciyar shi natsuwa ya tunkareta abun ya gagara gashi duk haduwar da zasuyi kara wahalar da zuciya da Ruhin shi takeyi batareda ita tata zuciyar tayi laushi ko ta karkata agareshi ba impact ya lura she is running away from him,yarasa dalilin tsoron da yake hangowa a zuciyar ta gashi kwata kwata sau biyu suka hadu tun zuwan shi garin  har zai koma he try his best abu ya gagara haushin Hajjo yakeji don haka  ko zuwa wurin ta bayayi. , " no no no Amri zaki wahalar dani da yawa. Yafada batareda ya shirya fitowar zancen ba, yana zaune a falon Ummi bayan yagama dinner, kuma tana gefen shi, ta lura da y'anda duk kuzarin shi ke raguwa a kullum, yarasa ta ina zai bullowa lamarin. Kasancewar Ummi macece mai Kauda kai, yi tayi kamar bata fahimci kalmar data fito bakin shi ba, amma ta tsorata dajin kalmar sunan Amri tasan shine ya lakaba mata sunan tun tana jaririya baya cewa Amrah sai Amri  tsorata ya bayyana sai dai ta basar tareda Addu'ar sauki daga Allah domin akwai 'kura. Ya dade kafin ya fada mata gobe zai koma. Tamai fatan Alkhairi ya fita, zuwa wurin Mami. 

Wata Uwar wawuyar Ajiyar zuciya ya sauke lokacin da yasaka kanshi cikin falon   domin hayaniyar su yajiyo harda muryar ta tana cewa "Mami ni zanfara zaba ki fada musu nice babba ai. "Bamu Y'ar daba bawani babba kwana nawa kika bamu kajita. Nimrah Tafada, Farha tace batta watannin shine wani abu wallahi aa Mami kibawa kowa da kanki tunda hakane. 
"Aa karyar ku Amrah dauki naki sai Nimrah saike Farha girma yau zanbi. Bubbuga kafa suka farayi  Alamar basu Y'ar daba, tana musu gwalo Mami na dariya. Kayane birjik d'an ginsu turare iner wears da su takalmi bibbiyu.  Farha ce tayi carab ta daga bra din tareda kyalkyalewa da dariya tace " toh ai Mami wainnan sai dai mu wallahi sunyi mata kadan sai dai ta dauki takalmi domin yanzu duk bra dinta mun rabe nida Nimrah ita ai sai fourty. "Aa ai ban sani ba toh za akawo miki wasu bari inkira ku ku kwashe wainnan, ke zabi takalmin dasu panties. Kamar zai daskare haka yaji saida ya tattaro miyau ya karasa shigowa tareda mai maita sallama domin basu jishi ba. 
   Wani irin zabura Amrah tayi tafara tattare su breziyar tana cusawa a ledar da Mami ta juye karya gani domin bata manta da karon su akan zancen boobs ba last time a part din hajjo don haka bata ganin farin shi sam.  Idanun shi akanta yana ankare da abinda takeyi ya basar, ya gaida Mami, sukuma suka tashi tareda kwashe kayan sukayi dakin ta dasu, domin su bata wuri, yabita da kallo batareda ya shirya ba yau riga da zani ne na atamfa a jikinta, yana son wannan shigar a rayuwar shi idan yaga mace a atamfa wow ko baya sonta tana burgeshi bare ita ga dunkin ya hadu domin a Gwani passion suke kai dinki yasan kan fitarda  mace, shape dinta ya fito tsab taku takeyi kamar akan zuciyar shi takeyi. Saida ta bace yaja numfashi ya fesar tareda dawowa da hankalin shi wurin Mami,  wadda ta gano shi tsab don haka taji wani irin farin ciki da natsuwa, and she is ready to stand for her son akan Amrah, domin ita din rainon tace tarbiyar ce Idan yau zatayiwa d'an ta fatan mace tagari bazata ki Amrah ba, don haka tuni taji wata irin natsuwa bata iya boyewa ba don haka ta kalle shi cikin hikima tace,  "yaushe zaka koma?  " gobe Insha Allah Abba nakeson gani. "Ok toh ka tabbatar ka fada mai zancen dake damunka Idan ni bazaka fadamin ba kafin lokaci ya kure maka. 
Tsam yayi tareda tunanin kardai sirrin zuciyar shi ta fallasa?    Basar wa tayi tace zanje wurin yarana Allah yakai mu goben. Ya mike ya fita kamar Wanda kwai ya fashewa sai yanzu Mami ta gano komai don haka a ranar wuni tayi tana tunanin ta ina zata fara?  At last ta nufi hajjo domin ita din uwace agareta akwai fahimta a tsakanin su. Koda ta zauna tareda Ajiye mata dambun naman kaza dayayi kamar Auduga suka fara hira hajjo naci tana zabga Santi tareda zuba zance saida ta ci dayawa tace " Zainabu yaya dai?  Don nasan akwai bayani. "Hhh hajjo kin gano diyarki Ashe. "Ahh yau muke?  Ai nasan halin abata meke faruwa? Cikin jin kunyar ta tace " akan mijinki ne. " me ya same shi? " bakomai sai Alkhairi, ganin nayi Alkhairi ya tunkaro mu nace bansani ba ko kin gano abinda na hango? " me kika hango Zainabu?  Tafada tana sakato hakori. " ganin nayi kamar ya'ta yakeso shine nace bazan barwa kaina ba zan sameki kafin lokaci ya kure. Gyara zama tayi tareda fuskantar  ta cikin natsuwa hade da murmushi na manya tace " yaushe kika gano hakan? " yau Hajjo dazu ma, na zauna nayita nazarin rayuwar shi  sai nagano komai. "Hhhh toh kin makara kuma bakisan komai ba Zainabu, nafiki son mijina domin ni tun shekarun baya nagano shi kuma na rutsashi ya fadamin, yanzu haka fushi yakeyi dani akan naki sa baki ayi Auren kai tsaye batareda ansan shi yakawo zancen ba. Wani irin dadi kamar Mami zata daka tsalle farin cikin ta a bayyane, lallai ansha da ita tana bacci, Amma Allah yawa yaron nan Albarka Tafada  a zuciyar ta. A fili tace " Hajjo toh me ake jira ayi ayi mana kinga duk sa'annin shi sunyi Aure shi yana nan zaune kafin kannin shi suyi suma. 

"Hmmm Zainabu da yabi Umarni na da tuni an wuce wurin, baki gano inda matsalar take ba, ke kinsan halin kanin ki dake gidan nan duka basai na fada miki ba, Rakiya batada hali kinaji tun kwanakin baya tafara maganar hadin da ya'yan ta bayan yaron nan ya dade da zabawa zuciyar shi mata, na zaunar dashi nafada mai su shirya kansu yafi ace ni nafito nace ayi abun nan banason rabuwar kan zuri'ata domin zai iya zamowa fitina, Idan ya lallaba ta sun shirya banda matsala kowa kuma zai gani, amma taurin rai irin na d'an gidan Aisha yaki wai bazai tsayar da Karamar yarinya yace yana sonta ba bayan ya isa yabawa wani ba kanshi ba. Dariya Mami tayi cikin gamsuwa tace na fahimce ki hajjo Allah ya tabbatar da Alkhairi. "Amen  barni da d'an wofi zai dawo yabi hanya kyale shi. Suka ci gaba da tattaunawa kafin ta koma cikeda Addu'a Allah ya tabbatar da Alkhairi. Yaga canji sosai wurin Mami wani kara janshi takeyi a jikinta ga kalamai na jan hankali akan iyali a kullum bayan yatafi  Idan sukayi waya. 

**********************

Kwanakin nata shudewa an kwarari wata Uku, sun kammala computer school dinsu na wata shida sun sauke Alqur'ani mai girma an shirya musu walimar saukewa, ba karamin kashe musu kudi akayi ba wanda harsu FARIDA sunji haushi domin har akwati aka shirya musu kamar Amare ga sabbin wayoyi da Abba karami yabasu Abba babba raguna yasa aka yanke musu harda sa domin hidima, Abban Nimrah kuwa tanbayar su yayi me sukeso sufada yabasu?  Sukace burin su karatu ne har zuwa jami'a ya nema musu d'an fodio ko Abu zaria. Yayi dariya yace sai dai fodion ba zaria ba, kuma wannan hurumin yayanku ne inyazo. Shiru kawai Amrah tayi domin zancen karatun tafi kowa zakewa akai su kuwa basuda wannan burin da yawa musamman su masu samari Yanzu, itace dai tun akan Ustaz Salim ta kiyaye ta cirewa zuciyar ta soyayyar kowa. 

Sunsha ado sun gayyaci kawayen su harna school sunzo musu, sun samu kyaututtuka sosai, suma sunyi rabon Abubuwan Alfarma musamman manya manyan kalandar da aka buga musu manya da sukayi matukar haduwa cikin hijaban su, 
Ana tsaka da hidima ya iso shida tawagar abokan shi su kb, lokacin suma suna zaune a harabar gidan cikin canopy suda kawayen su suna ta raha kwatsam suka gansu, 
   Cikin Uniform dinsu gwanin burgewa duk hankalin y'an mata ya tafi wurin wainnan gwarazan mazan, suma hankalin su ya kai kansu     tuni Kb ya hangota fuskar shi ta saki tareda nufarsu kai tsaye baiko kalli wani NAZ ba, sanye take da jalbab pitch ya mata matukar kyau, hijab din ya matukar yi mata kyau Saurin mikewa tayi domin taji wani irin faduwar gaba hango shigowar su,   batareda jin santin kawayen nasu ba,  ganin manyan gayu masu Aji da hutu, saurin tareta kb yayi tareda cewa " haba hafizah a tsaya mu gaisa mana irin wannan dauke kai haka me mukayi? ............ 🖊



*Matar Soja*

🌻🌻NAMIJIN  DUNIYA🌻🌻


*WRITTEN BY FENERH*


https://chat.whatsapp.com/FxikBhpweXTLMbrEVc6xdS
Join our free page group 

Ga masu bukatar biyan wannan littafi zasu turo kudin su ta account number na  3201188487 Nafisa hassan sani first bank or 7304736012 fcmb. 

Free page 

Page 6⃣


.......... From no were suka ganshi, Cikin second daya ya shiga tsakanin su wanda sam ba wata tazara data rage tsakanin ta dashi impact har saida kirjin ta ya shafi bayan shi, wani irin ja da baya tayi saboda shocked kamar zata zube, ya juya tareda mika mata jakar hannun shi Y'ar karama fuskar shi ba yabo ba fallasa yace " go and keep them in my Room. Jikinta na rawa ta wuce yabi bayanta batareda ya tsaya sauraren kb ba, har wani hard'ewa takeyi    saboda tsorata, hanyar sasan hajjo ta nufa yace " nan ne daki na?  Dole ta canja Alkibla ta nufi  nashi gefen kamar ta kifa saboda Sauri.atare suka shiga falon nashi kamar akwai mutum a ciki daga gani Ummi tasan da zuwan nashi don haka aka gyara, kirif ya rufe kofar, saida ta zabura ta koma gefe saboda tsorata, ya kalleta ta gefen ido sannan ya nufi kujera ya zauna booths dinshi mai kyau ya cire ya kwantar da kanshi a masangalin kujera tareda runtse idanun shi masu tsorata ta. Wani irin zafi ke fitowa tundaga kirjin shi har fatar Jikin shi, he is jealous very jealous akan ta, ko kannin shi tuni ya kora musu warning akan kula ta musamman kamal da ya lura yana son cusa kanshi a rayuwar ta, bazai iya tolerating din duk wani namiji da zai rab'i Rayuwar ta ba she belongs to him only him. Saida ya dauki minti talatin yana sauke zafafan ajiyar zuciya kafin yajiyo ihun bugun kofar kb, "Naz open the door what are you doing?  Tsaki yaja ya mike tareda nufar inda take,  ko motsi bata karayi ba tunda ta tsaya a wurin,  bai tsaya bata lokaci ba ya riko hannun ta, yau tana ganin ikon Allah me yake damun Ya Naz ne?  Hanyar uwar dakin shi ya nufa da ita, nan tafara tirjiyia tareda matukar tsorata fiyeda farko " Ya Naz kabarni intafi don Allah, ina zaka kaini haka please kabarni intafi. Tsayawa yayi ya bata wani irin kallo da ya firgita hanjin ta, "wuce ciki kafin indauke ki. Zaro idanun ta tayi akaron farko suka ciko kwalkwal da ruwan hawaye, tuni zuciyar shi ta kara narkewa a kaunar da yake mata, Idan akace ya zauna ya fayyace wace irin Soyayya yakewa Zainab bazai iya ba domin zai iya kwana bai iya fallasa zuciyar shi ba, so yake ta fahimce shi taki. ganin zata bata mai lokaci wajen magiya ya sunkuceta kamar babyn roba, ai kuwa kuka ta fashe mai dashi kamar wadda aka ma shegen duka. Saida ya runtse idanun shi ya kara manneta a faffadan kirjin shi mai cikeda kanshi mai kwantar da hankali. Ji yake kamar karyayi kuskuren sauketa ina ma anbashi ita yau wallahi bazai barta tabar gefen shi ba. Ita kuwa lubna lub tayi tareda hadiye kukan da take rerawa saboda yanda taji zuciyar shi na bugawa kamar zata faso. A hankali ya sauketa a gefen gadon ya mike cikin Sauri ya fita saboda he is already weak. 

Bude kofar yayi bai tsaya jiran shigowar kb ba ya koma kan kujera ya zauna tareda cewa what? 
" look Naz what is the meaning of all this?  Nafada maka na rokeka domin nasan ka isa why kake min iyaka da abinda naji ina kauna. Tuni idanun shi sun kada ya kalleshi cikin zafin rai, " first of all waya aikeka gonar da zata zamo maka matsala look kabir she is my life am not fool da zan dauki farin ciki na inbawa wani, kasan da soyayyar ta na rayu? Ita din mahadin zuciya ta ce, I can't do without her just stay away. Dariya kb ya kwashe da ita tareda Rungume shi kam kam " that's it my friend finally you said it. Dagoshi yayi yana mai kallon what? 
" yeah I no everything about you and her but why not to confessed to her?  Go for it my friend tell her how precious she is please.  Kallon tuhuma  yake mai Alamar how did you know? " who told you?  " is  Hajjo I meet her the first time akan Amrah tafada min komai, am happy for you my man,Allah ya tabbatar da Alkhairi. Murmushi yayi mai tsada kafin yace thanks Amen. "Oh NAZ haka ka iya Soyayya? " oh quit before she heard you. 

Ita kuwa tuni ta gama kaduwa domin duk abinda suke fada tanajin su, " no no no ita yaya NAZ?  Wallahi bazata yuwuba ina zata kai wannan gansamemen katon inba mugunta yake shiryawa ba. Saurin share hawayen ta tayi takoma ta zauna tana jiran yazo ya sallame ta, ai kuwa zaiji a jikinshi domin sai ta sakamai hawan jini, ita zaice wai yanaso bayan duk muguntar da ya gama yi musu arayuwa Hmm kai ba gaskiya bane not me. Shigowa yayi cikin natsuwa bata kalle shi ba kanta a kasa tuni taji bata jin wani tsoron shi, " zoki tafi your friends are waiting for you. Tashi tayi tareda gyara zaman hijabinta tayi gaba yana biyeda ita kamar bindi, tuni sun watse sunyi cikin gida itama gefen Hajjo tayi domin tasan can ne majalisar tasu, ilai kuwa sai ihun su takeji ko ta kanshi batabi ba tafada dagudu tana cewa " karkuyi bani ku cuceni. Gaba daya kallo ya koma kanta, domin sun san irin hakan ba halin ta bane tuni shima ya gama dago ta wato taji me suka fada? " perfect. Yafada tareda sakin murmushi mai kayatar wa. Ya nufi dakin hajjo tana zaune tana lazimi, ya zauna gefen gadon ta " kiyi Addu'a hade data Auren mu domin nafada mata yau ina sonta so aiki yarage naki yanzu kisa hannu abani matata. " Matar ka waya daura muku Aure?  Tukuna dai yaro bini a hankali haryanzu da sauran rina akaba domin soyayyar ta nace ka nema bawai kawai kafada mata ba. "Ohhhh woh, haba Hajjo so kike infara bin titi ne me yasa kike son jamun rai ne gaskiya nagaji haba. Ya mike yabar mata dakin ko Kallon gefen su baiyi ba, sukuwa sun cika su Nimrah da tanbayar waye shi?  Amrah tace " ina ruwan kuda waye shi kudai kunzo taya mu murna mungode muku don haka muyi Abunda ya dame mu anan. 
 "Ku Yayan mu ne shine babba a nan gidan  munaji dashi shima yanaji damu, kunganshi nan?  D'an gatan kowa kenan a nan gidan. Nimrah tafada cikeda Alfahari. Domin ita tasan shidin taurarone mai haska gidan su.   Tsaki Amrah taja tareda bar musu part din gaba daya domin tana bukatar kebewa tayi tunanin abinda yafaru ayau tsakanin ta dashi, dauriya takeyi kawai amma kasan zuciyar ta na cikeda wasiwasi anya ba gizo kunnen ta yake mata ba, may be he is not talking about her. Marin fuskar ta tayi kadan domin tafarka daga mummunan mafarkin  da takeyi da rana tsaka, lallai ita din batada lissafi, yama za'ayi yasota bayan ga y'an mata y'an gayu irin su Sadiya da FARIDA ga wainda yake gani a waje,ga mai turomai hoton boobs ga wannan Fauxin mai naci me zaiyi da wata kwaila irinta? Kalaman shi ta tuna ranarda ya ganta da wayar shi tuni ta girgiza kai  "mtsw what am I thinking?  What is so special about him da har ta tsaya tunanin shi haka?. 


Bata tabbatar da shirmen taba saida suka hadu sau biyu baya Kallon koda gefen ta,  ta share tareda godewa ubangiji domin bata fatan hakan ko a mafarki, haka suka watse taron jikinta a mace domin yariga ya saka mata wani irin dafi data rasa nameye a jikinta, daukar da yamata yafi  damun ta,   dakyar abun yabar jiki da zuciyar ta bayan tasha fama.  wannan karon ba karamin hutu ya kwaso ba domin ya share kusan sati uku a sokoto batasan uwar da yakeyi ba, har tagaji da ganin shi, ko yanzu zaune take a falon Mami tana jiran su Nimrah zasuje saloon, tayi matukar yin kyau kamar ka sace ta cikin abaya ruwan kasa tana sheki sai d'an kwalinta data nade kamar balarabiya, sai wani irin sassanyar kanshi dake fita daga jikinta  fuskar ta ba Wani make up saidai ta shafa powder da lip gloss wanda fuskar tayi wani irin kyau.   Wayar Farha ce a hannun ta tana Kallon hotunan da sukayi na walima harda videos ma tana dariya, bataji sallamar shiba kawai ganin shi tayi a kanta ya fisge wayar tareda cewa " who get this phone?  Da Sauri Farha dake fitowa tareda Mami tace " Yaya tawace.  Mami tace "kai ina ita tata wayar wai?  Kama siya mata sabuwa wannan ta tsufa tunda banga dalilin karbe wayar tata ba tun farko. Shiru yayi baice komai ba sai zama da yayi ita kuma ta mike rai a cusgune tace " muje Farha mukira Nimrah yammma nayi. " toh baku karbi kudin saloon din ba. Mami tafada, "munada kudi ai a hannun mu Abba yabamu jiya. " toh kuyi maza kudawo. Motsa baki yayi zaiyi magana Mami ta daga mai hannu har suka fita dakin ya dafe kai. "Ji nan kafara bani haushi kanajina,  banson rashin kan gado, katsaya shiririta kai baka fito kafadi manufar kaba sai d'an banzan iko yau din nan nakeson ka siyo mata sabuwar waya. "Toh Ummi, amma ina zasuje saloon din? " oho maka tashi kaban wuri. Mikewa yayi sum sum a zuciyar shi yace " dole yabar garin sokoto kuma bazai dawo ba sai sun nemeshi tunda sunki bashi abinda yake so. 

Fita gidan yayi saida yaje wani store na waya ya darzo wata dalleliyar iPhone ta yayi kafin yadawo ana gab da magrib ya faka motar shi, wanda yayi dai dai da dawowar su a napep, suna tsayawa wani saurayi na tsayarda motar shi, da Sauri gayen yafito daga motar tareda barinta bude, kana ganin shi kaga naira motar shi ma kawai ta isa ta Sanar dakai shidin waye, yana hango su ta cikin get, shan gaban su yayi kamar yayi kuka, " please mana Hajiya ataimaka min da number don Allah kafin in zauce bazaki gane y'anda kika tafi da zuciya ta bane ku kawayen mu kusa baki mana. Nimrah sarkin zance tuni tafara " ayya da gaske muke batada waya kayi hakuri bata son kula sa..... Dif ta hadiye hango ya NAZ tafe kamar me tafiya akan ruwa ko iska, tuni suka shiga taitayinsu har Amrah jiki na rawa tun bai  isoba, baibi ta kansuba kawai gayen ya tsare dake kokarin binsu yana cewa " please baby karkiyi min haka ki tsaya kiji daga gareni. 
Karo yaci da kirjin NAZ har saida yayi baya kamar zai fadi, ya gyara tsayuwa tareda cewa please "ranka ya dade I know kannin Kane saboda akwai kama ta jini a tsakanin ku da wainnan y'an matan, please if you don't mind in so ayimin iso I love your sister seriously.  Hannun shi ya saka a pocket din wandon shi kafin ya hade girar sama data kasa, " you have to leave please before I completely lost it ok. Murmushi yayi kadan tareda gyara tsayuwa "kaga na kwantar da kai because I really love your sister bawai wasa nazo yiba I want to marry her. "How can you marry a married woman?. "What?. "Yes you heard me right  she is my wife so respect yourself please and leave and  don't you ever  show your face here again.
Dariya ya kwashe da ita tareda harda tafa hannu " ok Saboda na kwantar da kai ina rokon ka shine kake kokarin wulakanta ni, look if not because I love your sister baka isa koda kudi ka ganni ba, I no is my destiny shiyasa na fito nikadai har muka hadu da ita, kuma inaji a jikina ita din rabona ce ba Wani Aure akanta sai dai in kaima you are not her brother sonta kakeyi because I saw jealousy in your eyes bro. " what ever, yanzu dai kabar mana kofar gida tun muna mu biyu kafin intara maka jama'ar da zasu saka ka a motar because you want be able to walk again Idan nakara taku daya daga nan. 
Ya hango hakan a idanun shi don haka ya juya tareda shiga motar ya fisgeta a guje ranshi a bace. bai nufi inda yayi niyyar ba gida ya koma. 

Tunda gayen yatafi yakasa komawa cikin gida motar shi ya shige ya hade kai da sitiyarin, yasan Idan ya shiga a haka zafin zuciya zai iya janyo mai matsala don haka ya dakata har yaji sauki, sukuwa tunda suka ruga  sasan Mami suka nufa a tsorace domin sun san halin shi akan samari bawai suba kosu Sadiya in zasuyi sai baya gari,  Yanayin shigowar su tasa Mami tanbayar su lafiya? 
Jiki na rawa Farha tafada mata komai, tace " toh shine me baku kai bane?  Ba komai ku kyale shi. Basu Y'ar da sun bar sashen ba har safe saboda sun san cewa Idan sun hadu Jikin su zai iya gaya musu, Mami ce kawai ta isa ta hana duka Ummi kuwa zugawa take, Hajjo dama bata isa hana komai ba, haka tayi cigiyar su ta hakura. 

Ranar Juma'a da safe duk su Abba na gida domin ka'idar suce sai bayan masallaci suke fita don haka suna nan atare har mahaifiyar su, hajjo na matukar jin dadin wannan rana don haka take sakawa ayi mata sadaka duk jumu'a sai sunyi waina an rabawa mabukata,  zagaye suke da ita kafin lokacin masallaci kamal ya shigo domin yana gari ya tsuguna har kasa "Abba ana sallama a waje. " toh waye yake nema na ko kasan shi? "Ai Abba inba gizo ido na keyimin ba kamar Alhaji mukthar isa matai makin gomna. "Wannan yaron mashirmanci ne wallahi me zai kawo shi nan?  Ina hadin mu da y'an siyasa bare wani mataimakin gomna? Hajjo tafada tana hara rar shi.   Mikewa Abba babba yayi tareda cewa kannin shi " kuzo muje mugani ko lafiya domin naji kamar jiniya nadauka wucewa zasuyi Ashe nan ne. 

Momy da su FARIDA na tsaye a harabar gidan suna leke domin Sadiya tafada mata ga Baban Fahad nan her crush dama ta dade tana tura mai friend request a su Facebook ko wane lokaci wajen turamai likes da comment take bai taba reply ba all her wish ace ya amsa mata one day koda da hy ne. Ganin su Abba tasa tsalle harda rungume Momy "wallahi saboda ni sukazo Momy kinga hoton nan ya rikitashi har ya turo Baban shi Wayyo dad'i. Dadi ya rufe Momy tareda cewa " ni nasan sai kunsa mu miji na kere sa'a ku kyale wancan da banzan halin shi. Kota kansu basu biba suka fice harda kamal. Motoci ne jere bakake na gidan gwamnati yana tsakiya a lafe saida suka fito ya fito daga cikin motar.  Cikin mutunci suka tarbeshi, Abba yace bismillah ranka ya dade kafin idanun jama'a ya kawo su taru anan. "Ok masha Allah mu shiga Alhaji nagode da wannan tarba taka. Katon falon suka isa bai bar security sun bishi ba yace su jira is a personal issue he needs privacy.  

Saida suka zauna dukan su yace " kuyi hakuri kar ku ganni ba Wani neman izini batareda kuma na sa an Sanar daku ba. 
Abba yace " ba komai ranka ya dade Allah yasa lafiya dai? " aa Alhamdulillahi sai Alheri Alhaji, wato yarone ya taso ni ya dagawa mahaifiyar shi hankali akan yaga Y'ar gidan nan yanaso a dole sai nazo tun a shekaran jiya na nema mai Auren ta. Dariyar manya suka yi har kannin shi da da kamar ruwa ya cinyesu jin zancen daya kawo shi tuni sukaji Hankalin su ya kwanta, "ato toh masha Allah, toh wacce a cikin yaran namu domin inada y'an mata biyar yanzu haka kuma ba wadda na tsayar wa da miji, akwai y'an University guda biyu sai kuma kannin su da suka kammala secondary shekarar nan sun sauke kuma suna computer academy kafin sakamakon su ya fito suci gaba. "Masha Allah hakan yayi kyau kuma ya tabbatar min da kudin dattijai ne don haka zanyi matukar farin ciki da'na yasamu Auren daya daga cikin Zuriar ku, sai dai wani hanzari ba gudu ba Yafada min bata fadamai sunan taba yanaso yasamu izini su dai dai kansu. Abba ya kara gyara murya yace " akwai sarkakiya kenan domin da nasan wacece sai mu tsaida maganar a yau ba sai gobe ba. "Ai ko yanzu inaso inje da labari mai Dadi don haka ku bamu dama zuwa gobe inturo y'an uwa na da goron angani anaso. 
"Bakomai Yaya  koma wacece mun basu sai yaron yazo Yafada mana wacce yakeso kawai.Baban su Nimrah yafada. Ba y'anda Abba ya iya dole ya Amince suka yi sallama tareda rakashi har waje yatafi.......... 🖊



"Akwai ta kenan. 


*Matar Soja*
🌻🌻NAMIJIN  DUNIYA🌻🌻



*WRITTEN BY FENERH*


https://chat.whatsapp.com/FxikBhpweXTLMbrEVc6xdS
Join our free page group 

Ga masu bukatar biyan wannan littafi zasu turo kudin su ta account number na  3201188487 Nafisa hassan sani first bank or 7304736012 fcmb. 

Free page 

Page 7⃣

........... Saida ya wuce suka tsaya kamar zakaru domin basu san ta ina zasu bullowa Hajjo ba, "Mustafa yanzu Sai muje mu tunkari tsohuwa muji ta bakinta tunda ka ce musu mun basu kai tsaye. "Toh ai Yaya dolen mu mubashi ace kamar shi yataso yazo bawai D'an aike ba ace mun jamai rai ai abun baiyi ba, ko ya kagani kabiru?  Ya kalli Autan su Baban Amrah. "Hmm yaya ai ba nan rigimar takeba tana wurin Hajjo don kasan bata bamu damar tsayar musu ba kaga ko Naziru tace ita keda zabi don haka muje kafin lokacin masallaci yayi.  Haka suka dunguma   zuwa gefen Hajjo, domin tun fitar su ta dingisa tadawo nata gefen, goron ta take balla a  hankali tana jiran zuwan su domin tasan koma meye dole a Neme ta, 
Zama sukayi kasan kilishin dakin nata tace " ya akayi ince ko lafiya? "Uhm Mustafa kafada ma hajjo kawai. "Aa inace kaine babba? " eh Hajjo. "Toh ina jiran bayani yanzu. "Um dama akan zancen Auren D'an shine yace yana nemawa D'an shi Auren daya daga cikin wainnan yaran shine ya taso yazo. Yayi shiru, saida ta taune goron ta tas tace "toh ku meye Amsar ku a gareshi?   "Nafada musu mun bashi Hajjo. Kallon su yayi dakyau kafin tace " lallai samaila wato da raina tun bankwanta dama ba ka nuna min bazaka iya wakilci akan abinda na doraka akai ba,  kana kallo kuma kanaji kanin ka ya zartas da hukunci, wato kai kuma Mustafa wuyanka  yayi k'auri har zaka yanke hukunci ga yayan ka a wurin ko? Toh yadda kabashi ka koma kace ni hajara mahaifiyar ka nace kaje ka amso ban bada ba. 
Kamar walkiya haka Momy ta fado dakin "haba hajjo wannan  ai sai ince bakin ciki kike yimin haba, yaza ace yaro D'an gidan girma ya fito neman Auren yarinya kice kar a bayar gaskiya nidai ana nunamin bakin hali da ban ban...... "Ke mahaukaciya, waya baki izinin zuwa nan?"Mustafa ya isa, ke Saratu Zauna anan. Abba ya bata Umarni " wacece acikin su Fahad ke nema? " FARIDA ce yaya sun dade tare ka tanbaye ta ma, ke FARIDA shigo ciki kiyi bayani.  Kwatsam ya fito daga cikin dakin hajjo domin duk abinda suke fada yanajin su so yake yaji karshen danbarwar kuma yanada masaniyar hajjo bazata taba  yarda ya rasa taba sai dai bazata bashi ita cikin dadin rai ba may be sai tagan shi kwance a Asibiti, gashi tun ranar Mami ta warner shi tace kar taji ya musu fada akan hakan, don haka yayi shiru yana jiran dawowar Fahad don haka ko hajjo bai kuma ce mata komai ba, yanzu haka tun safe take korar shi yabar mata gida yama shige ya kwanta agadon ta duk don yanaso ya yi ido biyu da Amrah , ita kuwa kamar ta sani taki ko lekawa sasan hajjo. Yama gaji da wannan yanayi zuwa zaiyi yabar musu garin enough of the hutun, don haka he decide tomorrow morning zai koma kaduna yakarasa pass dinshi a can. 


Duk su Abba kallon shi sukayi kafin Abba yace " kai kana ciki kamar mace. 
Bai amsa ba sai mugun kallon da yafara watsawa FARIDA kafin yace " bace min da gani kafin in sumar dake yanzu. Tuni ta gudu sai Momy tafara kunfar baki " aa kaga banson bakin halinka na gado yazaka kawo min bakin ciki bayan kaki Auren su yara sun samu miji wanda yafika zaka hana, wallahi ban yarda ba indai kaga Farida bata Auri Fahad ba toh ban numfashi. Bai tanka mata ba, ba Kuma wanda yace mata tak harta kai karshe tayi waje Abba ya mike bayan ya duba Agogo yace suje Masallaci sudawo tukuna sai suci gaba da maganar. Amma duk inda ran Alhaji Mustafa yake ya baci  saboda shidai yasan baida Matar Arziki duk y'an uwan shi sunfi shi sa'ar abokan Zama. 
Haka sukaje masallaci harda Nazir suka dawo, Lokacin Hajjo ta hada duk matan gidan a   falon ta, Momy na zaune tana girgiza Alamar kiris take jira tahau tofin Ala tsine,  suka shigo da sallama shikadai ne a cikin yaran ya shigo wannan taron, 
Hajjo ta gyara zama tace " bismillahir rahmanir raheem, a uzubillahi minash shaidanirrajeem, ke Saratu   ki hita Idona dazu Kinyi ganin damar ki Toh inada rai da sauran karhi zan dauki mataki akanki Idan baki shiga hankalinki ba kinji ni ko yauwa sannan ku kuma zancen Auren da kuka bayar tunda sunce FARIDA ce na Amince su kawo kayan sa ranar su sati mai zuwa, sannan abu na biyu itama Sadiya ta turo nata a hade su tun ba'a fara zancen kannin bayansu ba, kuma ku sani Umarni nane ba canzawa don haka kuje ku fara shirin biki don haka kutashi kubani wuri nagama magana, ke kuma Zainab kijirani inada magana dake. 
Tunda ya zauna wurin bai motsa ba sai sauraren su Hajjo yakeyi sarkin mulki da tsari, kuma shi abun bai mai ba domin yasan akwai sauran rina a kaba, yaso tasa nashi zancen Amma Hajjo sam taki furtawa don haka zuciyar shi mugun tafasa takeyi har iyayen su suka watse bai saniba yarage dakin daga Hajjo sai Mami sai shi, "tashi kabarmin daki inada magana da Uwarka kaji ko malam miskili. Dagowa yayi fuskar shi murtuk yace wai Hajjo me kike nufi dani ne?  Mami tace "kai  kabamu wuri zamuyi magana kaji Idan ka shirya Auren kasan me zakayi ai. "Nagode Zainabu. Hajjo tafada,  tashi yayi saboda Mami yabar falon, shi yasan waye Fahad keso kuma koma meye dole liki ya balle  don haka yaso ayi nashi zancen a wuce wurin. 

Tsabar takaici da zuciya yasa tun Asuba yabar garin sokoto kuma  ko Sallama baiyiwa kowa ba sai Farha daya Kira yace ta bashi Number ta, wanda abun ya matukar bata mamaki sai dai bata iya fadawa kowa ba, Hajiya Momy Saratu kuwa ta dage sai shopping takeyi ana siyi wannan siyi wancan, ko yanzu tana zaune ya'yan ta na zagaye ga wata mai kayan mata ta baje musu sai zabe sukeyi tana tayasu, " ku zabi kaya  dole ubanku yabiya duk makon shi. Tafada tana kara debar musu, a ranar ta sameshi akan yakawo kudin kayan gyaran yara dubu dari biyar su biyu, Kallon mahaukaciya yayi mata kafin ya ja tsaki yace " gaskiya Saratu kina bukatar Asibitin mahaukata su duba kwakwal war ki, yanzu ko tsaida maganar Auren bamu gama yiba kinfara shirme toh sai kizo ki kwaci kudin. Ya baza malum malum ya fice kafin tasamai hawan jini. 

Hira suke tsakanin su ukun suna dariyar Abinda yafaru ranar tsakanin su da Fahad, duk wainar da ake toyawa basuda labari agidan sun san dai za'ayi Auren su FARIDA, waye zasu Aura oho basu sani ba, bakuma ruwan su, har Nimrah bata shiga sabgar ta domin Momy cewa take ji take ba jinin ta bace ita kila an mata canje a Asibiti shiyasa zuciyar ta tafita daban  a cikin ya'yan ta. Ita kuwa saboda zama da su Ummi tasan Momyn tata akwai gyara kuma ta godewa Allah da yasa bata cikin shirmen su,   wayar Farha tayi Ringing tayi Saurin picking domin tunda ya karba bai kiraba sai yanzu. Shiru yayi yanajin dariyar su Amrah da Nimrah akan y'anda suka rika boyewa ganin shi, mikewa Farha tayi zatayi waje yayi Ajiyar zuciya yace " go back, and don't cut the call. Jikinta na rawa ta koma ta zauna tareda Ajiye wayar a gefe tayi tsit kamar ruwa ya cinyeta Idan sunyi magana sai dai tayi yake taki Y'ar da ko tari ta Kuma yi yajiyo ta. Amrah kuwa kamar ranar an saka mata remote " Amrah wannan gayen mahaukaci ne kina ganin y'anda ya rika biyo mu muna Y'ar fashi da yake banza ne har da biyomu kofar gida, kunsan me? wallahi naji dadin da Ya NAZ ke gida ya kore shi don natsani namiji mara Zuciya kuma banason ragon namiji daga ganin shi kin san baida wani karfi don wallahi duka yaya NAZ zai mai yabar shi a kwance a wurin don kina kallon shi kinsan biscuit bone yakeda. Dariya suka saka harda Farha domin hirar tasu ta man tar da ita da wata waya Amrah ta kai mata duka tana dariya " kedai anyi banza wallahi, yaushe kika taba ganin namiji rago a kul, Tafada tana kashe mata ido Alamar ta mata fassara. Harara ta watsa mata " ke kika sani banza kinsa hirar ma ta fita kaina mtswww. Ta tashi tareda rage kayan Jikin ta " to kwaduwa  wankan ya tashi?  Toh don Allah karki dade kiyi kifito nima zan watsa sai mutum ya kwashe kusan hour a bathroom kome yake wankewa oho. Hasken wayar Farha yasa ta tuna da kiran shi, tuni ta dafe baki that means yagama jin tabar gazar su?  Innalillahi. Wani irin k'ugi  cikin ta ya dauka ta janyo wayar tareda tuna ita mema tace a hirar?. 
Amrah tace " ke wai Kinyi secret admirer ne kike daukar waya  a sirri? "Aa secret lover mtsss. 

Dai dai yake kwance akan katon gadon dake cikin dakin nashi dagashi sai boxer yayi dai dai, Tsabar kewa da wani irin muradi' ko ince marmari da shauki ke dibar shi, a duk lokacin da yayi nisa da ita kewar ta tabi addabar shi, shiyasa ya karbi number Farha domin ya daure ya mata magana ko a phone ne yasamu saukin  zuciyar shi,  hirar su ta motsa wani bangare na zuciya da gangar Jikin shi nishi yaja mai karfi ya juya rub da ciki he is imagining her a bathroom, wanda yayi iyakar yaki da zuciyar shi abun ya gagara he don't want to think about it amma ina abinka da mai lafiya tuni duk wata gaba da gangar Jikin shi ta amsa har wani shaking yakeyi a kife,   filon shi ya daga tareda cire wata kyakkyawar brah ya matse ta gam tareda dorawa akan kirjin shi,  kamar Wanda ya rungume mace  akirjin shi haka ya koma cusa fuskar shi aciki, ya dauki lokaci kadan kafin yasamun saituwar Al amura, numfashi ya fesar tareda goge gumin goshin shi,  ya daga bra din ya kalla tareda yin murmushi, tanks wife. Jikin shi ya kalla ganin y'anda yayi kaca kaca yasa ya mike yana cewa " she is the course. Wato wannan bra din tun ranar da yaga Mami ta siya musu yaje store ya nemi same size ya siya sunkai dozen goma ya Ajiye a waldrp din shi guda daya kuwa abokiyar Rayuwar shi ce kullum tana tareda shi the more ya kalle ta the more yaji wani irin urge na son kasan cewa da ita, wanka yakeyi yana ayyana abubuwa da dama Idan Allah ya mallaka mai ita, 
Dariya yayi tareda cewa " Wannan yarinyar miskila ce taji nayi confessing how much I love her amma ta nuna min kamar batasan komai ba, " ok I will show you practically. Kamar irin wanda yasameta ya fada mata din nan. Koda yayi wankan tsarki ya dauro towel Jikin shi na zubarda ruwa  Idan ka kalleshi dole ka kuma Kallon shi, Nazir Namiji ne mai suna namiji wanda ya Amma suna namiji, basuda jibi da fulani Amma Idan kaga zuri'ar su zaka dauka sudin fulani ne musamman ma shi ga fuskar shi dake yawan tara kasunba don dai yana askewa,  kirar Jikin shi kuwa masha Allah don haka yake ruda y'an mata a duk inda ya shiga tundaga gida har wajen aiki yana samun farmaki. 

Kai tsaye ya nufi mirror tareda daukar turare yafara fesawa a armpit dinshi kafin ya zare towel din kai tsaye ya fara goge Y'ar sumar dake kanshi dake nan kamar ta y'an China tana sheki baka wuluk. 
"Oh my god baby you are more than sexy I swear. Saurin juyowa yayi batareda ya shirya ba towel din hannun shi ya fadi kasa, because  ta mugun shammatar shi, kafin ma yayi wani abu harta iso gaban shi tareda fadawa kirjin shi ta saka mai kuka. "Oh oh oh my god NAZ please loves me I beg of you. Cikin zafin nama ya fincike ta a Jikin shi tareda dukawa ya dauki towel dinshi daya fadi yana dagowa hannun ta na kan machine gun dinshi dake nan kyam tun dazu bawai ta rusuna ba, wata irin cafka takai mata dayasa bai san lokacin da ya zabga mata mariba saida ta kife, tuni jijiyoyin Jikin shi sun mike saboda fitina. " how dare you? , uban  waye yace ki shigomin apartment?  Look zan iya kashe ki inkashe banza Idan kina kawomin haukar ki anan banza karya, am not that cheap da zan nitsa my precious body a Jikin ki kina shaddar kasuwa, look at you the way you pix atarch in your head and all this nasty and disgusting things, wa zaice ke Y'ar musulmai ce a haka look you no what?  You are smelling like garbage please out.   Hawaye ne a fuskar ta kamar famfo " don Allah kadaina yimin irin wannan wulakancin Naz I really love you karkace ina sha'awar Kane I can change for you I promise am willing to change only because of you please. 
" oh bazaki canja ba saboda Allah sai saboda ni?  Aikin banza zakiyi kenan domin nafada miki not today kullum ina kara gaya miki ni ba akasuwa nake ba am already sold out,kije ki nemi dai dai dake. "Haba NAZ karkayi min haka mana don girman Allah ka ceci Rayuwata kasoni, niko bazaka Aure ni ba don Allah ka yarda muyi Rayuwa tare na kwadai ta dakai wallahi zan iya yin komai saboda kai, look meye banda shi a Jikin mace na hada komai da namiji keso diri wallahi ka yarda yau inbaka kulawa zakaji dadi sosai. Tafara kwabe kayan Jikin ta yana tsaye kamar gunki saida ta gama tsab ya tsuguna ya kwashe kayan nata da ita ya watsa waje ya rufe gidan shi yana tsaki, kallon kanshi yayi dakyau yaga duk wani feeling nashi ma ya kwanta saboda ita, shi mutum ne mai tsananin kishi don haka bazai taba iya hada jiki da karuwa ba, yagode wa Allah da irin rayuwar shi badon haka ba halin da yake ciki zai iya bin matan banza. 

Ina labarin Fahad?  
Ai tunda mahaifin shi yaje mai da labarin ya bar kasar yayi Dubai domin can cadowa Amaryar shi kaya na kece raini bazai dawo ba sai yaji ansa rana yazo ya gayawa wannan D'an rainin Hankalin yayan ta magana yana nan yana jiran karon su Sai ya narka mai rashin mutunci. 

Ita kuwa Amarya Farida andage sai shiri ake da rawar kai yanzu ma zaune take tana duba posting nashi akan zancen Auren shi soon,taga y'anda ake mai likes da Addu'oi tuni  taji kanta kamar yayi bindiga saboda jin dadi sai dai matsalar ta guda daya ce Idan tayi mai magana baya amsata har yanzu, kallon Momy tayi dake zaban furniture's online tace " Momy har yanzu Yaki ya kulani kinga msges nayi har nagaji. Ajiye wayar tayi tareda cewa " ke bansan wutar ciki tunda manya sunsa baki meye naki na damuwa ki jira adaura lokacin zaki kwashi romon Soyayya har ki samu ciki ki haifo mana jikokin gidan gwamnati. Suka tafa kamar kawaye Sadiya na gefe ta zabga tagumi kamar tayi kuka tace " ni kuma fa Momy?  Kina kallo kinki ki taimake ni kisa baki Abdul Yaki zuwa tunda nayi mai zancen turowa gashi ko dazu su Abba sun kuma yimin magana, gashi Momy kin zagi yaya NAZ da mun dai dai ta nima in shige daga ciki wallahi Farida tayi Aure tabar ni zansha surutun jama'a dana kawaye zasuyi min dariya don nice babba. "Haba sister kiyi hakuri koda bai turo ba Momy zatasa baki ku dai dai ta da yaya Nazir. Nimrah ta shigo tasame su zaune suna tattaunawa ta zauna tareda cewa " Aunty farida banga mijin nakiba haryanzu inganshi a hoto mana. 
Momy ce ta rufeta da fada " yazaki sanshi kina can cikin makiyana kintare   banza mai halin Y'ar kishiya. "Kai Momy kyaleta can, barta Tagani taje ta gaya musu ai ba abun dariya bane mijin nawa na nunawa sa'a dole ma suji bakin ciki. Hoton shi ta haska mata tareda wani yatsina " idanun Nimrah a waje ta nuna hoton tareda cewa dama Fahad ne da gaske D'an gidan deputy govnor ya biyomu?...... 🖊


😂😂😂😂



*Matar Soja*

🌻🌻NAMIJIN  DUNIYA🌻🌻



*WRITTEN BY FENERH*




Ga masu bukatar biyan wannan littafi zasu turo kudin su ta account number na  3201188487 Nafisa hassan sani first bank or 7304736012 fcmb. 



Free page 


Page 8⃣


.........."Ke me  kikace?  " Eh wallahi shine Momy ranar ya biyomu yana son Amrah Yaya NAZ ya koreshi".  Tuni cikin su ya duri ruwa    Momy ita kuwa imagining yaushe har suka hadu da Aunty  Farida suka dai dai ta?.  "Wai yaushe kuka hadu kuka dai dai ta ne Aunty? Janyo kunnen ta Momy  tayi cikin bacin rai, " jinan, wallahi wannan maganar ta mutu daga nan, Idan naji kin baiwa wani labari ban yafe miki ba. Duk sun shiga gashi saboda tashin hankali, FARIDA ta kalli momy kamar zatayi kuka, Tace  " Momy yanzu yazanyi da wannan Abin kunyar don Allah?    "Ai abun kunya  nike cikin shi ba keba Y'ar nan, ai banga ta zama ba yanzu zan bazama,  ai Auren nan Idan ba a daurashi  ba basuna na Saratu ba. Kallon ta Nimrah  tayi cike da tsoro Tace " Momy don girman Allah ki fadawa Abba a gyara Al amarin nan kafin komai ya kwabe kinga dai Aure ne ba wasan kwai kwayo.... " fita don tsohuwar ubanki kafin in karyaki in karya banza, shegiyar yarinya mai halin Y'ar kishiya, kuma inji zancen nan wallahi sai na tsine miki, banza wadda bata kishin y'an uwan ta. Tashi tayi sum sum kafin tasha Mari na Uku domin yanzu tasha  na biyu,   tana share hawaye ta fita  batada yanda zatayi haka ta ja bakinta tayi shiru. 

Haka sukaci gaba da shirye shiryen su, ba ango ba labarin shi, domin tuni su Momy sun shiga sun fita wurin boka,  yakuma yi musu Alkawarin aure zai dauru Amma zaman akwai matsala don haka ana gama daura Aure su dawo akuma hada  musu sihirin da zasu bawa ango yaci ya manta da zancen Amrah.      Nimrah nata ido domin bata isa ba tayi magana, sun dage sai shiri suma sukeyi Har Amrah  da bata san wainar da ake toyawa ba. Momy kuwa sai habaici take sake intaga su Ummi da Mami " Ayyiriri ya'ya na masu farin jini Alhamdulillah.  Sukuwa ko ajikin su basuda lokacin shirmen ta. 
Sadiya dai tana cikin damuwa domin Angon da take sa rai ya fasa tunda yazo yace zai turo manya ba Wani bayani har an tsaida ranar na FARIDA,  
Haka Momy ta kuma bazama kudi harda zinarin ta ta kad'ar saboda biyan bukatar ta tace zata  maida ukunsu in Y'ar ta ta Auri Fahad. Har bikin Farida ya matso ba labarin na Sadiya sai kuka takeyi Momy na tausar ta, Hajjo ta fara fada tareda baiwa su Abba Umarni Idan bata fito da miji ba har ranar Auren Y'ar Uwar ta   ku hadata koda da yaran  shagon kune, don wannan Iya shegen Saratu ya isheni  ku hadasu duk ku tura dakin miji, muji da y'an baya kuma.  Ganin Hajjo  da gaske  take   yasa  dole ta sauke kai,   Haka ta samu Hajjo hardaki cikin kwantar da kai tace "Hajjo nazo wajen ki kan zancen Sadiya naga duk kin isa damu da ya'yan mu, don haka me zai hana a hada Sadiya da Naziru  a wuce wurin tunda har yanzu bai tsayar da mataba.  Hajjo ta kare mata. Kallo kafin tace " toh Shine dalilin zuwan min kamar kazar munafukai?  Toh tashi kitafi shawarar ki bata karbu ba,  da kikace wai na isa daku a gidan Ubanwa na isa dake Saratu?  Nadai isa da matan da sukasan mutunci na a gidan nan wainda inna fada ta zauna bake ba,  kidai je ki ji da wanda zakiyi dana sani yanzu, ace yaro daga turowa bai zoba bare mu yaganmu mu ganshi, kin dage kin cije ke za ayi miki bakin ciki, toh Ayi mugani in tusa na hura wuta, kwadayi ko?  Toh muje zuwa, sannan sunan Naziru ya fita a bakinki wallahi don banson ji, tashi kibarmin gida, inba neman magana ba inake ina Naziru kina surukar D'an gidan gwamna ai kijira itama zata samu D'an gidan shugaban kasa. Tura  baki tayi tareda mikewa tace " ai ni nasan an tsane ni an tsani ya'ya na don haka sau biyu ina zancen hada Auren kina ki, bayan ma shi nazirun taimaka mai Zanyi inbashi budurwar yarinya, yaro shekara talatin da takwas ya tasarwa Arba'in ba mace Hankalin shi kwance, Hmm kudai bincika wallahi yana nan tareda matan bariki don ko walimar da yayi wata k'an ka'rarriya ta biyoshi har cikin gidan nan. Tana gama fada tayi waje, Hajjo tayi shiru kadan tana nazarin kalmar ta ta karshe, fitowa Amrah tayi daga kuryar daki domin tanajin Momy, abinka da mai jira ta zauna tareda cewa " gaskiya Hajjo da kin yarda wallahi da gaske Momy keyi wata Y'ar duniya ta biyoshi har nan tare ma mukaje da ita a mota.hajjo tace  " toh da gaske ne?  " eh mana Hajjo wallahi Yaya NAZ D'an iska ne harda hotunan banza y'an mata ke turomai a waya. Kallon ta takeyi kamar tana tuhumar ta kafin  ta kada kai " yanzu me yasa kike fadamin haka?  " Wallahi Hajjo ba sharri,  nikam na tsani Yaya NAZ saboda baida hali   ko kadan. Ajiyar zuciya ta sauke tace jeki abunki. 
Ta tafi tana dariya a dole yau itama tayi bajinta tafadawa hajjo halayen shi marasa kyau ko banza tasan zata fadawa Abba ya tsawata mai.  

***************
Bayan kwana biyu ya shigo garin Sokoto, domin shirin biki, lokacin sunfita saloon dukan su, da sashen Hajjo yafara kamar yasan tana jiran shi, da sallama ya shiga yana buga kamshi cikin wata narkakkiyar shadda sky blue kamar wani sabon ango, idan ka kalle shi dole ka kara kallon shi,   
Zama yayi gab da ita tareda cewa " aa uwar gida ya da hade min fuska daga gani na?  Juyowa tayi tareda zabga mai mugun kallo tace " matsa min kafin in mareka. " tofa me kuma nayi daga zuwa na? 
Kallon shi tayi cikin bacin rai tafara fada. 
" karka ga na tsaya maka akan Zainab kaji dadin watsewar ka a bariki y'anda kakeso toh bazan dauki tanbad'a ba a zuri'ata, oh haka kakeso inbaka yarinya kaje can ka wulakanta ta a inda batada kowa? to nagano ka. " wai meyayi zafi shiba wuta ba hajjo na? " zai yi zafin dai karka damu, ni zansa ma yayi zafi harya tafasa. 
" toh ni afada min me nayi   daga shigowa ta anfara min fitina?. 
" wacce shegiya ce ta zo mana har cikin gida lokacin walimar iya shegen ka? 
Dariya yayi tareda riko hannun ta cikin shakiyanci yace " yanzu na fahimta kishi ne ya janyo  wannan rikicin. " karka raina min hankali kaji ba wasa kaga inayi ba, kayimin bayani ko inkira iyayen ka su kafada musu ai.   " Hajjo banson rikici fa, wannan yarinyar ba kowa bace kar sanadin ta ki rusamin rayuwa. " ai ni inba rusa makaba kai ka rusa abinka. "Wai ma waya fada miki wannan labarin ne da ya kwana biyu? " zainab ta fadamin  don uwa ka. "Mami dai Hajjo?  " in Itace ai kasan sauran Hamra dai. Zaro idanu yayi tareda cewa " What?  Amrah ?  Hajjo why zata fada miki wannan maganar?  " da gaske dai yafaru?  Toh ai sai kaje kafadawa iyayen ka suje su nema maka Auren yafi  tashi ka bani wuri.   Mikewa yayi yana nazari a zuciyar shi " Wannan yarinyar ta kuma ballo aiki. Part din Mami ya  nufa domin yasan zai iya ganin ta a can, ya samu basa nan gaisawa Kawai yayi da ita tayimai sannu da zuwa ya  tafi wurin Ummi, yana shiga suna dawowa, kanta a kasa ta shiga falon batareda tasan akwai mutum ba, kwance daurin kanta tayi tareda warware doughnut din da akayi mata a saloon domin zafin da takeji cikin kan,     Farha ce a bayanta tace "Amrah kanki yafi nawa relaxed. Baje shi tayi kan   kafadar ta " Wani irin zufa nakeji bari in karba kayan Wurin Ummi muje inyi wanka.  Saida suka Kara so tsakiyar falon suka ganshi yana danna wayar shi, Saurin jan burki sukayi Farha baki na rawa tace " Yaya Sannu da zuwa. Gyada kai yayi tareda dagowa yabasu kallo daya, fitowar Ummi yasa suka tsere basu ko jira sun karbi kayan datace suzo su karba ba. 

"Kuzo nan. Ya tsaida su, gaba daya cikin su ya duri ruwa musamman ita data mai hadi wurin Hajjo, takuma san halin ta bata boyo don haka sai daga baya tafara data sanin fadar maganar. Mikewa yayi bayan yagama magana da Ummi suna tsaye cak yace su kawo mai Abinci dakin shi yanzu, ya juya ya fita, kowaccen su ta tsaya kallon Y'ar uwar ta. "Bazaku ku zo ku dauka ku kai mai ba kun tsaya a wurin kamar zakaru.  Da sauri suka wuce kitchen suka samu yana hade a basket, Farha ta dauka. " shikenan ke zaki kai mai, ni bari intafi in watsa ruwa. "Allah baki isa ba tare zamu je tace " ko ba inda zataje. Yana tsaye a kofar dakin nashi domin yafi kusa da part din Ummi, yana hango y'anda suke jayayya, kamar yasan bazata zoba ya tsaya a wurin. Ta juya zata wuce ya ce Farha ta bata basket din ita ta tafi. Karba tayi Jikin ta na rawa ta wuce da Sauri da niyyar tana Ajiyewa ta gudu. Sai dai kash tana shiga yana bayanta, a tsorace ta matsa gefe tareda cewa " Sannu da zuwa Yaya. Batayi zato ba taji ya fisgi hannun ta bai tsayar da ita ko ina ba sai a kan kujerar dake falon nashi, ya zaunar da ita da karfi kafin ya tsuguna a gaban ta a kasa guiwa biyu. Kallon ta yakeyi cikin ido yana hango tsantsar tsoron shi da takeji a duk lokacin da suka kasance tare. 
Itama duk idanun ta suna cikin nashi domin so take taga karshen game din, wai haka yakewa su Nimrah da Farha ne ko ita kadai ya raina? " au raina ki nayi ko?  Taji yafada, don haka ta tabbata ba a zuciyar ta tayi zancen ba, dafe bakinta tayi tana jujjuya kai cikin tsoro. "Yi hakuri Yaya don Allah. Wani irin miskilin murmushi yayi kafin yace " hakuri dame?  Da kokarin hanani Auren da nake lallaba Hajjo  shekara da shekaru kinje kina so ki rusa min plan, look because of your mouth idan na rasa yarinyar da nakeso zakisha mamakin me zanyi miki, saboda soyayyar da nake mata banayiwa kaina ita, ina sonta fiyeda komai na rauwata. Bakin ta na rawa tace " Yaya kayi hakuri don Allah bani na fadaba Momy ce. Ta fada mai komai cikin rawar murya batareda ta shirya ba, " me yasa ke kika fada da bakin ki?  Kinsan me kikayi kuwa? Look I can't afford to loose her.  Wani irin kallon da bata shirya ba take yimai domin dai ita yanzu ma mamaki yake bata, bata taba tunanin zai iya tsayawa yayi magana da ita haka ba bare har maganar da ta shafi Rayuwar, she can saw everything in his eyes, gaskiyar zuciyar shi yake fada mata, Ashe zai iya tsayawa yayi zancen wadda yakeso agaban ta? . Tayi dogon nazari har saida ya buga hannun kujera tadawo hayyacin ta. " ki shirya karbar hukunci idan na rasa farin ciki na da mafarkin Zuciya ta. Ya mike tareda cewa "Kuma  daga yau har in koma ina bukatar ki rika kawomin Abinci safe rana da dare batare da naji wani complain ba,  in kika bata lokaci zaki fuskanci hukunci na, now go. 
Ai kamar jira take ta deba da uban gudu, tafita dakin. Saida ta D'an gana da part din Mami ta tsaya, tareda maida numfashi tana godiya ga Allah da yasa bai mata komai ba. Tunawa tayi da Umarnin shi ta Gyada kai akan ai ya sassauta mata ma, zata lallabashi su rabu lafiya, ita wallahi yanzu ma Aure takeso kodan tayi nisa da gidan nan ta daina hada hanya dashi, naturally tsoro yake bata, idan zata zauna dashi inuwa daya na tsawon wata zata iya samun damuwa a rayuwar ta. Dariya Farha tayi ta mata bayan Tafada mata abinda yafaru tun farko. " baki ki yaja miki ai waya aike ki kinsan halin Hajjo mai jiran abu bare ta samu dalili. 
Nimrah ta shigo jiki a sanyaye domin Al amarin Momy tsoro yake bata, ganin y'anda Fahad yazo gidan batareda ya nuna yasan taba, bayan sunyi ido biyu, taga y'anda yake rawar kafa a gaban Aunty Farida, tuni ta kara sallamawa lamuran Momy dana wata hatsabibiyar kawarta Ladiyo. Tabata sukayi tareda cewa " ke yau lafiyar ki? Murmushin yake tayi tace " bakomai Kawai ina tuna daga gobe shikenan Aunty Farida sai gidan Miji. 
Tuni suka cigaba da tattauna wa har suka kwanta. 
Da safe tunda wuri ta tashi domin gudun laifi bata ko jira Mami ta dora ba Kawai fitowa tayi  ta ganta tayi kaca kaca tana mai girki domin batason taje tace zata karbo mai wurin Ummi zata tuhumeta don haka ta yanke shawarar girkawa da kanta......... 🖊




*Matar Soja*
🌻🌻NAMIJIN  DUNIYA🌻🌻



*WRITTEN BY FENERH*


https://chat.whatsapp.com/FxikBhpweXTLMbrEVc6xdS
Join our free page group 

Ga masu bukatar biyan wannan littafi zasu turo kudin su ta account number na  3201188487 Nafisa hassan sani first bank or 7304736012 fcmb. 

Free page 


Page 9⃣


.................Mami tace "aa yau dadi zamuci ne irin wannan kamshi haka ya cika ko ina?. Juyowa tayi hankali kwance tana yanka Albasar da zata soya kwai, tace " Abincin yaya ne. " kamal hala?. "Yaya Nazir ne. Tafada tareda ci gaba da aikin ta,  
Fuskar Mami kuwa kamar gonar  Auduga saboda farin ciki tace "ci gaba da aikin ki idan kin gama mayi namu. Ta juya tabar mata kitchen din, cikin natsuwa ta hadamai breakfast din da tasan Ummi nayimai time to time, wato doya da kwai da kuma ruwan bunu mai kayan kamshi kala kala, 
Hadawa tayi a basket kamar y'anda taga Ummi nayi ta fito a gurguje kafin ta karawa kanta laifi tayi  dakin shi.  Yana zaune yana amsa wayar Fauziya har tayi sallama ta shigo bai katse ba ta tsinci kalmar shi ta karshe........ "Karki fara takomin kafarki anan garin again, so kike ki rusamin farin cikin rayuwa ta saboda iskancin ki, I told you don't even think of it,, Auren kanwata ce and you are not invited ok tanks. Ya datse wayar tareda Kallon y'anda ta tsaya tareda zubamai ido, " yana sonta yana sheka mata wulakanci?  Wallahi ya NAZ D'an duniya ne,  amma yazo sai fadamin yake yadda yake sonta.  " idan kin gama yimin laben ki Ajiye kitafi, in yaso daga nan sai dakin Hajjo sai ki fadamata komai kinji. Yafada batareda ya kalleta ba, Kara sowa tayi ta Ajiye ta juya batareda tace mai komai ba, wato munafuka ya dauke ta kenan,  " waye zai zuba min da kika wuce?  Tsaya wa tayi tareda tura baki ta baya " wallahi ta fara gajiya tun yanzu. Tafada a zuciyar ta tareda juyowa ta tsuguna a inda ta Ajiye abincin, yana kallon duk y'anda ta shirya basket din, har ta ciro kular mai kyau dake dauke da doya tayi mata yankan Irish  kana na ga kwai da yaji su Albasa da tarugu,  abun ya burgeshi sosai, lokacin da ta bude  jug din ruwan zafin saida ya lumshe idanun shi saboda kamshin da ya ratsa zuciyar shi.  Wayar shi ta kuma yin kara, ya dauka ganin number Ummi ce,  cikin Sauri yace " Ummi ina Kwana?   Batajin me take fadamai Kawai toh yace tareda cewa sai zuwa Anjima zai shigo. 
Ya Ajiye wayar tareda kallon ta cikin Alamar tuhuma yace " a ina kika dakko min Abinci?  Saurin kallon shi tayi cikin tsoro tace " a part din Mami na hada. 
" kika what? yafada cikin surprise, a zuciyar shi  kuwa ba Abin da yake muradi irin ta kauce yaci Abincin don haka cikin basarwa yace " jagwal gwalonki zanci?  Oya out. Ta mike tana cewa " wallahi ba jagwal gwalo bane ko Abba na cin Abinci na. Shidai idanun shi akan abincin har ta fice baiji ma me take cewa ba,  hannu yasa ya dauki yankan doyar yakai bakin shi tareda lumshe idanun shi, " Hmmmm, yafada  sannan ya dauki cup din ruwan zafin ya kai bakin shi, a duk duniya Abinci biyu yakeci Hankalin shi kwance, daga na Mami sai  na Ummi, duk inda yaje Abinci na bashi wahala sai dai ya wuni shan tea ko ya dafa indomie shi ba mutum bane  mai cin abin kasuwa, yanada tsantsaini. 
Bajewa yayi yaci yayi nak tareda jingina a Jikin kujera yana lumshe idanun shi, ina hango wani kyakkyawan murmushi akan fuskar shi akwance, ranar dai Ummi bata ganshi ba haka ta karaci Ajiya ta baiwa masu sharar gidan. Da rana kuwa zasu tafi lalle da wuri ta shiga  ta hada tuwon semovita da miyar kubewa da taji kifi da namomi, harda gandar ta.    Ko a ido ka kalli miyar zakayi sha'awar cinta bare ka ji kamshin ta, Mami kuwa harda tsokanar ta " wannan Yayan yana cinye dadi yana barin mu, toh nidai a zubon tuwon zanci  bazan yarda ba. Dariya yayi tareda cewa " kai Mami kece fa kika koyamin.  Wannan karon data kai tayi sa'a baya gida don haka shiga tayi falon kai tsaye ta Ajiye mai ta fito tareda godewa Allah,    
A gurguje suka shirya suka bar gidan Nimrah na mata tsiya " ke yaushe kika zama kuku ne?   " bansani ba munafun. 
Dariya suka yi farha Tafada mata abinda yafaru, suka ta mata dariya. Gidan lalle suka tafi a can suka wuni sai la'asar suka dawo, lokacin an baza canopy a haraba da wajen gidan,  bakine ta ko ina, wanka suka fara yi suka shirya cikin ankon kamun Amarya, wanda za'ayi karfe   hudu. 
Saida gidan ya cika ya batse kafin Amarya tafito da kawayen ta y'an karya, gefe daya Momy da kawayen ta itama mazaunin su daban su Ummi kuwa suna ciki suna fama da baki da sukazo daga yabo D'an gin miji. 
Harda gwaggon su tazo wato me sunan Farha Khadija.  Ta kalli Mami tace "Matar yaya don Allah wane irin Auren gaggawa ne wannan su yaya suka tsaida?  Aure ko wata biyu ba'ayiba kamar ana neman kai da ya'?. Mami tace " kedai Hadiza kiyi fatan Alkhairi Allah yasa gidan zaman tane, shi Aure ai kamar habo ne. " toh Allah ya kade fitina amma gaskiya tunda naji Hajjo na complain nasan akwai matsala, wai yaushe Saratu zata gyara ne? 
Hakuri Suka yita bata, basu fita taron ba, har lokacin da ango  ya iso da uban tawagar sa,   su Amrah ne masu entertaining mutane da kayan motsa baki sunyi ado cikin dogayen rigunan atamfa tareda murza dauri takalma designers yaran Mami sunyi matukar yin kyau kamar ka sace su ka gudu. Amrah da Farha sunsha mamaki lokacin da sukayi ido hudu da ango,   Farha ta taba Nimrah, idanun ta a waje tace " ke kamar gayen da yabiyo Amrah?  Daga kai tayi tareda cewa " Anya shine?. " eh wallahi, yaushe suka shirya da Aunty Farida? Amrah ta tabata " ke ina ruwanki da yaushe suka shirya?  Ai karshen shiri yanzu zasuyi Aure,  don haka muci gaba da aikin mu Kawai. 
Dole suka basar tareda cigaba da hidimar su, sai dai ta bangaren ango yana hango Amrah kanshi yafara kwancewa Kallon ta yake yi yanaso ya tuna wani abu amma ina abun ya gagara, kanshi yaji yana mai ciwo, aduk lokacin da ya daga kai ya kalli Amrah sai wani Abu ya soki zuciya da gangar Jikin shi. Daga karshe ko fara gudanar da bidi'ar ba ayiba ya Mike, FARIDA ta rike hannun shi tareda yimai wani abu Murmushi, " ina zakaje dear?  Fisgewa yayi tareda bata wani irin kallo wanda saida hanjin ta ya kada. Babban abokin shi ya taso ganin har yabar kujerar da aka shirya domin su. Rage murya yayi " Aboki na yane ina zakaje? Idanun shi sunyi ja yace " let go home please I can't stay here. " why now is your kamu, ya zakace zaka tafi please ka tsaya bazamu wuce hour daya ba. Ya koma ya zauna badon yaso ba Amma fuskar shi kamar gobara, tuni hanjin cikin FARIDA sun gama juyawa ta hada ido da Momy, ta nuna mata ta share da hannu, dukan su dakyar sukaga karshen wannan kamun, ita a mugun takure take saboda gani take ya gama dawowa hayyacin shi.  

Sudai su Amrah sunji dadin sha'anin domin duk da bata rawa ta taka a bayan fage,  wanda Aramma yana hango ta gefe shida Kb, ido Kawai yake binta dashi ko murmushi yakiyi, wani ma babbata rai yakeyi Kawai Yaki sakewa. Dafashi kb yayi yace kai nawan kayi fara'a mana baka ganin y'anda babe din tasha wanka, gaskiya kayi mamaya anan.  Tsaki yaja Kawai shi yasan meke damun shi. 
Bata masan yanayi ba, itadai tray ta dakko batama san suna Jikin motocin dake gefen gidan ba saboda yawan jama'ar dake wurin,  wani gaye ne yasha gabanta a cikin abokan ango yaci ado kana ganin shi kaga D'an hutu domin kalar shaddar da yasa Kawai zata fada maka anjiku da Naira, zare ido tayi domin ya mamaye ta, taja baya kadan, " Am sorry beauty na tsayar dake kina tsakiyar aikin ki, don Allah inba zaki damu ba ina son kibani digit dinki zamuyi magana letter if you don't mind??. Ajiyar zuciya tayi tareda jan mayafinta da kyau tace " banda number. 
Dariya yasa kadan hakoran shi suka bayyana yace, " wasa ne wannan ya budurwa zankadediya kamar ki kice bakida waya?  "Yes saboda ba wanda zankira, duk wanda zankira yana tareda ni so bana bukatar wayba.  

Tsawar da Nazir ya mata yasa saida ta saki tray din hannun ta, domin ita yau tunda take kai mai Abinci bata hadu dashi ba, "Uwar me kikeyi anan wuce ko in tattaka ki. Ba arziki ta bar wurin da Sauri Jikin ta na rawa, shi kuwa gayen ya kalli Nazir cikin girmamawa  yace " kayi hakuri don Allah ni na tsayar da ita, and Kawai number ta na tanbaya kuma batada shi so..... Kawai wucewa yayi fuuuu kamar walkiya yabi bayanta domin yana hango inda tabi. Kb dake gefe yana kunshe dariya ya matso tareda dafa gayen yace " am sorry abokina ka shiga fadamar da batadace bane, that's his wife to be, so don't be offended, yana mugun kishin tane  ko kai zaka iya yin haka akan wadda kakeso is normal. "Yeah I understand my friend tank you, baida laifi ai  ko ni zan iya yin fiyema da haka akan abinda nakeso, banga laifin shi ba. Suka kashe ya wuce, ango dai abu yaci tura tuni ya bazawa rigar shi iska ya tafi batareda abokan shi sun ankare ba, sai daga baya, ita kuwa FARIDA kai ta dukar tafara fitar da hawaye har Momy ta hango ta, don haka cikin hikima suka tashi taron. 

Tunda Fahad ya tashi motar ya fisgeta, ya nufi gida, bai kai ga isa gidaba kwakwal war shi tafara war warewa a hankali ya kara tuno fuskar Amrah,  tuni ya tuna komai tundaga haduwar su zuwa yau da yaganta cikin ado mai daukar hankali, tayi matukar haduwa cikin ankon nasu, don haka yana fakawa  ya shige cikin gida sai gumi yakeyi, ko ina mutane ne a gidan nasu don haka kuryar dakin Momyn shi ya wuce tareda zubewa kan gadon ta,  
Shigowa tayi cikin Sauri, tana cikin ado mai daukar hankali da tsada wanda kana ganin ta kasan wankan kudi ne a wurin. 

"Ya akayine Angon FARIDA yaya da dawomin haka tun taro bai watse ba kaida zaka Auri wadda kakeso". " Momy wacece kuke Auramin?  " bangane wacece ba??  Wace irin tanbaya ce wannan. Farin cikin ka zaka Aura wadda kuka hadu. " no no no momy she is not the one I saw her today I remember everything wallahi naga yarinyar da nakeso momy what did you do? Tuni ya rud'ata saboda shidin D'an gatan tane. "Tsaya kamin bayani y'anda zangane, me kake nufi da ba ita bace kaga wadda kakeso? " Momy the girl I saw close to me is not the girl I love, I saw my love there, what is happening to me  momy. 
"Fahad",  don ina sonka bashi zaisa inbiye maka injawa kaina matsala ba, kasan halin babanka so ka rufamin Asiri kabar wannan maganar na rokeka kaga muntara mutane karkaja min magana. "Wace magana Momy?  Ina magana ne akan rayuwata ya za'ayi in Auri wadda bana so? 
Mikewa tayi, "kaga banda lokacin wannan maganar yanzu ina fama da jama'a idan kanada magana babanka yana nan kaje ka sameshi Banson shirme. Ta fice tabarmai dakin. 


Amrah 
Tunda ya buga mata tsawa tayi cikin gida, gefen Hajjo don tasan ba wasu mutane a wurin, tana shiga yana biyo bayanta, don haka da gudu ta shige falon, ba kowa tayi cikin uwar dakan, kirjin ta na mugun duka,  hajjo ta tareta tace " ke waya koroki haka?   "Wanda  ya isa, wallahi zanjiwa wannan yarinyar wata rana, Hajjo Kifada mata ta kiyaye zan karyata baras idan tayi wasa, ya zata maida ni D'an iska. Idanun ta a waje domin ita dai tasan batayi mai komai ba, tsaida ita gayen yayi bayan haka ba wani laifi to me zaisa shi yin wannan babatun? " kai kai, dakata meye na biyota kana sababi haka?  Boyewa tayi bayan Hajjo saboda tsorata, bai tsaya wani bayani ba ya juya yabar dakin. "Eh zaka tarar dani yaro ni zakawa rainin wayau ka  koro yarinya ina magana ka juya katafi, ke me kikayi mai haka da zafi ne?. "Hajjo fa ba Abinda nayi mai, ni Kawai wani ya tareni wai inbashi number wayata Kawai ya dakamin tsawa. "Ah toh yanzu naji batu ai sai ki wuce kibani wuri can ku karata keda shi. "Haba Hajjo inya dakeni fa? " ke kika sani tsakanin kune wannan. Ta kauce tana d'ingisa kafarta ta girma. Kinfita tayi saida su Farha sukazo suka jata, lokacin kowa ya shige cikin gida, FARIDA ba Abin da takeyi sai kuka, Momy tajata kuryar daki tafara yimata fada, " kiyi kokari ki tona min asiri kinji, nayi Abu saboda jindadin ki kina so ki watsamin kasa a ido kiyi kokari ki janyo Hankalin kowa ya gano abinda yake faruwa. "Momy kinga irin mugun kallon da yakemin ne kamar zai cinyeni. "Momy gaskiya akwai kura meye mafita?  "Sadiya mafita daya ce dole sai ta shiga gidan komai zai daidaita. Su uku sukayita kuskus dinsu ba wanda yasani. Nimrah Jikinta ya mugun sanyi domin ji takeyi ta munafunci  y'an uwanta taki fada musu gaskiya saboda gudun tsinuwar Momy. 

Fahad 
Abokanshi ne zagaye dashi duk ya burkice musu, " wallahi idan ba itaba bazanyi Auren nan ba yazasuje su nema min Auren wadda ba ita nace ba. " Relax abokina kabi a hankali may be ansamu misunderstanding ne,  kasamu Dady kaji. Wani yafada mai. Mikewa yayi kawai ya nufi inda yasan zaiga Dadyn. Falon shi na cikeda jama'a haka ya hakura ya dawo fuskar shi kamar gobara. Abokin shi da ya tsayar da Amrah yace " abokina nima naga babe a gidan nan Amma fa wani zaki ya wafce ta Already, gaskiya yarinyar matar manyace  wallahi. Yafada tareda fitoda wayar shi ya kalli hoton ta daya dauka ya nuna musu tareda fada musu abinda yafaru tsakanin su. Tasowa Fahad yayi cikin zafin rai ya fisge wayar " she is the one.  Kallon shi sukayi duka, yace " itace wallahi, ita Nagani Nace inaso bankoma ba saboda Wannan Yayan nasu D'an rainin hankali, now see what happened because of him zan rasa farin ciki na. "Amrah that's her name, I remember one of her sister call her. Abokin shi yafada, "am sorry Fahad bansan itace babe din da kakeso ba, yanzu dai before a daura kafadawa Dady. "Hmmmm.  Ya sauke doguwar Ajiyar zuciya tareda cewa " were did that FARIDA came from?.............. 🖊


"I will surely ask Hussy Ali??????? 
"So Hussy who the hell is FARIDA? 🤔



*Matar Soja*


🌻🌻NAMIJIN  DUNIYA🌻🌻



*WRITTEN BY FENERH*


https://chat.whatsapp.com/FxikBhpweXTLMbrEVc6xdS
Join our free page group 

Ga masu bukatar biyan wannan littafi zasu turo kudin su ta account number na  3201188487 Nafisa hassan sani first bank or 7304736012 fcmb, ko ku tuntube ni ta wannan number domin Karin bayani 09011251444 or 09069200154.

Last free page 

Page 🔟



............... Sai da dare Momyn shi tasamu his Excellency, tafada mai abinda Fahad yace, Kallon ta yayi cikin zafin rai yace " toh ki kiramin shi yanzu yanzu. Minti biyar yayi yawa ya iso ya gaida Dady sannan ya zauna kanshi a kasa, uban yace " Fahad wane labari nakeji a wurin mahaifiyar ka?.  D'an shiru yayi kafin yace gaskiya ne Dady that's not the girl. " Uhm Amma kaje bayan munje mun tanbaya ai da wace yarinyar ka gana FARIDA ko Y'ar uwar ta?  Shiru yayi kawai domin he can't recall anything. "Ok yanzu na fahimta so kake in zama mutumin banza a fuskar wainnan dattijan mutanen sunyi mutunci sun bamu Y'ar su ba wani jayayya, yanzu kai kana so ka tarwatsa musu gida da haukar ka, toh bazan yarda ba, FARIDA ce kaddarar Rayuwar ka so kaje kaci gaba da shirin Aure gobe ba fashi.   Daga kai yayi fuskar shi kamar zai kurma ihu yace Dady bana sonta.  "Zaka sota tunda kaga waccen rana daya kace  kana so itama kasa soyayyar ta a zuciyar ka, now get up and leave. Momy ta kalle shi cikin lallashi tace " Ranka ya dade da anduba Al amarin nan kafin azo aji kunya, kaga namiji ne ba ayimai Auren dole ba. "Hajiya Hafsa ki daina wannan maganar domin ni mutunci nane zai zube, ya za ayi Muna mulkin gari mu gagara mulkin gidan mu gaskiya banason jin wata magana akan Auren nan,
Shiru yayi kawai badon ta Amince da zancen shi ba Sai don tasan bata iya jayayya da shi, saidai kuma har zuciyar ta tanajin  bazata Amince ba dole tayi wani abu akai. A ranar bai Kwana a gidan ba tuni ya nufi hotel ya kama ya kwanta yana faman juyi, fuskar ta yake gani a duk lokacin da ya runtse idanun shi, bai san wace irin Soyayya bace ta shigeshi, bayajin zai iya hakura da ita, don haka gobe zaije gidan ya tunkare su bazai taba iya bin wani zancen Dady ba a daura mai Auren dole yana namiji gaskiya bazai iya hakura da Amrah ba. Zabura yayi tunawa da sunan ta ya dafe goshin shi. " is all your fault baby, da kinfada min sunan ki da hakan bai faruba. Dakyar ranar ya runtsa don haka yayi mugun makara da safe, domin saida gari yayi haske, ya duba wayar shi yaga miss call birjik daga abokai da Momyn shi, saida yayi wanka ya fito tareda mayarda kayan shi domin bai dakko komai ba Sai wayar shi da mota, ya fara kiran Momy tana dauka tace " kai ina ka shiga inata kiranka kaki ka dagamin waya, ga Baban ka yasa andaura Aure tunda Asuba a masallaci. "What wane irin daurin Aure ne haka Momy?  " wallahi nima na tanbaye shi ya rufeni da fada don haka Sai hakuri ka kuma dawo gida ina jiranka. Cilli yayi da wayar tareda fadawa gado ya kife na D'an lokaci, kafin ya zabura ya dauki wayar ta ya fara dialing number Aminin shi, "mu hadu a kofar gidan su Amrah please yanzu. Ya datse ya fita ranshi na tafasa, a daura mai Aure kamar kaza Auren shi ace wai da Asuba?  No way. 


Amrah 

Fitowa tayi rikeda basket din Abincin ya Naz tana sanye da Hijabinta har kasa mai hannu kalar onion, tafiya take kamar wadda kwai ya fashewa, tsoranta daya karon su domin tasan tunjiya basu kuma haduwa ba,   ko ya zata kasance? 
"Baby". Taji ance a bayanta, tayi Saurin daga kanta tareda kallon fuskar Fahad da Abokin shi da ya tsayar da ita jiya,  diriricewa tayi domin ta rasa me ma zatayi, wani irin marairaice fuskar shi yayi tareda matsowa kusa da ita, " Amrah Amrah Amrah ". Kallon su takeyi cikeda mamaki da tsoro, cikin rawar murya tace ina kwanan ku?  Ko akira Aunty Farida ne?   " no baby am here because of you, please listen to me.  Abokin shi yayi Saurin matsowa tareda cewa " Fahad please don't scare her, look Amrah akwai misunderstanding  da mukeso mu warware please give us chance. 
"Yes please baby, saboda ya shafi rayuwata  and is all because of you. Duk ta rude ta rikice bata fahimtar me suke fada, burinta kawai tabar wurin kafin Yaya NAZ yafito ta kara laifi, Sai dai kash ya fito daga falon Abba. Yana sanye da jallabiya, hannun shi   cikin pocket din jallabiyar, a hankali yake takowa, wani irin kamshi ke fita a Jikin shi mai matukar dadin shaka da kwantar da hankali.   Bata ganshi ba saboda tabashi baya, saida ya iso kamshin shi ya sanarda ita, tuni ta Kara firgicewa, yana matsowa ya bai tsaya yin wani abu ba ya riko hannun ta dake rikeda basket din Abincin ya karba tareda jan hannun nata ya juya da ita. Saurin tarar shi sukayi ran Fahad a bace " please ba nazo muyi sa insa da kai bane am here  to talk. Tsayawa yayi ya bashi wani irin kallon da ya kasa fahimta kafin ya bude Baki kamar bayason yin magana yace " don't come here and make confusion, na saurare ka because you are part of our family, so idan kanada magana go and meet our elders .  Abba Mustafa ne da Abban Amrah suka fito daga wurin Abba babba  ya same su tsaye kamar zakaru ga Amrah tsaye Nazir ya damke hannun ta kamar zata gudu ,  ya  matso tareda cewa "aa Fahad lafiya dai?  Dukawa sukayi har kasa tareda gaida su, Sakin hannun ta yayi, tuni ta ranta ana kare don dama a matse take matukar matsuwa, "bismillah ku shigo yaya na ciki. Juyawa sukayi su Fahad suka bisu shikuwa juyawa yayi tareda nufar hanyar dakin shi.  

Zama sukayi a gaban Abba bayan sun gama gaisawa   Abba babba yace "Alhamdulillah Fahad yau dai an daura Aure bisaga Umarnin mahaifin ka, andaura Aure karfe shida na safen yau,Sai muyi fatan Allah yabaku zaman lafiya. 
Su Abban Amrah suka amsa da Amen. 
Abokin shi yayi gyaran murya tareda Zama yace " Abba akwai  matsala ne akan Auren nan, ansamu misunderstanding wanda bamu ganoba Sai jiya, kuma munyi kokarin Sanar da iyayen mu tun Ajiyan domin asamu gyara gudun kar ayi Abinda zai janyo matsala aciki. "Subuhanallahi, meya faru kenan ??? Kuma yau muna tare da mahaifinka amma bai fadamin komai ba . Abba ya fada gyarawa Fahad yayi tareda cewa "Abba nafada mai jiya Amma ya nunamin inyi hakuri da Abinda yafaru, kuma gaskiya zan cutarda kaina ganin idan na Amince bazan samu damar Auren wadda nakeso ba. Dukan su Jikin su yayi sanyi su Abban, Sukace "toh wacece kakeso kenan inba FARIDA ba?  Cikin dukar da kai yace "Amrah nagani nabiyota har nan gidan, Yayan su ya hana ni karasowa shiyasa na turo Dady na saboda yasan bawai wasa ko yaudara ta kawoni ba, Amma bansan FARIDA ba bantaba ma ganin taba saida aka fara shirin Aure. Tsit falon yayi kamar ruwa ya cinyesu, Abba ya gyara zaman shi kafin yace "Toh Fahad ina tunanin kamar kazo nan  kafin Aure, meyasa baka yi magana ba saida lokaci ya kure??.  Shiru yayi kawai domin baida wannan Amsar, Abba Mustafa kuwa da Abban Amrah kasa cewa komai sukayi saida sukaji Abba ya fara tanbaya, "Yaya  abi a hankali mu fahimta da kyau.waya Abba ya dauka ya Kira Nazir yace "yazo nan yanzu.  bai dauki lokaci ba yazo. Samun wuri yayi ya zauna gefen su Abba kamar yanda ya saba. Abba ya kalleshi. "Naziru akwai abinda kefaruwa anan wanda nakeso inji daga bakin ka, "toh Abba. "Kasan lokacin da Fahad yazo neman Zainab anan gidan??. Daga kai yayi kafin ya Gyada, " eh Abba. " meya faru da akazo maganar Auren baka fadi abinda kasani ba kayi shiru?? "Abba Idan nayi magana nima zan taba rayuwa ta shiyasa nayi shiru. "Ban fahimta ba kayimin bayani????. "Abba Amrah ya biyo fa.   "Idan Amrah ya biyo fa?  Basai kafada mana ba musani kana kallo agaban idanun ka andagula lissafi Baki daya yanzu ta ina zamu faro ya kakeso mu warware Al amarin nan yanzu??. Fahad ya kalli Abba tareda cewa "Abba ya Hana ni inyi magana da ita, yace min wai matar shice. Gaba daya ido suka zubamai suna kallon shi, Abba babba bai iya cewa komai ba, Sai Abba Mustafa ne yace " me yake fada ne Naziru? " Abba gaskiya ne, Amrah Nake so Hajjo tasani, kuma itace ke hana infada muku tun farko, Da ta Amince da mun dade da yin Aure, da kuma hakan bai faruba.    Ajiyar zuciya sukayi Jikin Abban Amrah yayi mugun sanyi domin yasan wannan abun zaija rikici ba kadan ba don haka cikin sanyin jiki yace " Fahad kaga anan nine karami a cikin y'an uwana bayan kanwata karama wadda tana nan yanzu haka a gidan nan, so zan rokeka don Allah tunda hakan yafaru an riga andaura Auren kayi hakuri... "Kabiru ko yanzu kayi shiru wannan maganar akan ya'tace Amrah don haka ba ruwanka kabarmin maganar. "Yaya kayi hakuri nima maganar ta shafi Rayuwar ya'ta FARIDA don haka dole inyi magana. Abba babba yace " Toh dukan ku yanzu shiru zakuyi ni inyi magana, Fahad kaje zamu nemeka idan mun gama magana da mahaifiyar mu. "Gyada kai yayi tareda Addu'a komai ya tafi y'anda yakeso. 


Bayan Tafiyar su Fahad Abba ya hada taron gaggawa a falon dukan su iyayen harda matan su, Momy dai hankalin ta kwance ganin andai daura Aure, saidai FARIDA dake faman kuka akan wannan abun domin hankalin ta bai kwanta ba. 
 Saida  kowa ya zauna harda Hajjo tana  hakimce akan kujera, a cikin yaran kuwa Nazir ne kawai. Hajjo tace " me ya faru kuka taramu kamar masu laifi kunki kuyi magana? "Hmm zamuyi Hajjo, abubuwa ne suka taso da yawa yanzu mukeso mu warware su agaban ku duka,  Na farko akan maganar Auren Naziru ne?. " waya baku izinin sa baki a cikin Auren shi?  Ko yakawo muku wata yarinya ne a waje zai Aura? "Aa hajjon mu, yafada mana Amrah yake nema. " eh gwara da yafada muku, toh bazan bayar ba, ku fadamai ban basuwa. Wani irin Ashar Momy ta Y'ar fa, duk suka juyo suka kalleta " eh ku kalle ni Tunda ni mahaukaciya ce, wato magana ta da tunani na suna kan hanya, wallahi Yaya Zainabu bakida tunani, kina kallo an kalallame D'an an zabga mai Asiri yace ba wadda yakeso sai Amrah duk ya'yan dake gidan nan uban me tafisu? Gwaggo Hadiza ce ta mike tareda nunata da yatsa " wallahi Saratu zakisha mamakina a gidan nan idan kika wuce gona da iri. "Hadiza nan ba gidan ki bane gidan mijina ne kuma inada damar inyi magana ehe. Gwaggo Hadiza  zata kuma magana Abba ya hanata, Hajjo dai na tsuke da bakinta tayi gum.  Abba Mustafa  cikin kuluwa yace " Saratu Kinyi kokari kwarai, kin Kuma taka rawar gani akan duk abinda kefaruwa a yau din nan, kinzo Kinyi dibar Albarka agaban mahaifiyata akan  zancen Auren da kinsani ba Y'ar ki yakeso ba. Tuni bakinta ya mutu. Hajjo tace " kai Mustafa meke faruwa ne bangane ba?  Cikin jin zafi ya mayar mata da abinda ya faru duka. "Ai toh hakan yayi dai dai Saratu kin kyauta wa kanki, kin mayarda yarinya bazawara tun bata tare dakin miji ba, domin dai bazan yarda in kai jinina ya wulakanta ba, don haka kai babba ka karbo min takardar Auren jikata yau dinnan basai gobe ba, ita kuma Amrah inada Wanda zaku daurawa Aure yau din nan ya dade yana neman ta itama tana son shi fin karfi mukayi muka rabasu don haka Anjima y'an uwan shi zasuzo kuci gaba da taron ku tunda dama yau ne daurin Auren da kukayi garajen daurawa da Asubahi. Wani irin kallo Nazir kewa Hajjo yana Gyada kai, cikin hade rai, zaka iya hango bacin ranshi a bayyane, Momy kuwa kururuwa tasa tana tsinewa Ummi, " Allah ya isa tsakanin mu dake nida Yaya Zainabu kin cuce mu kin gogawa ya'yan mu bakin jini takice kawai akeso, nazirun ma dama shi kin dafe ya cinye wannan Kuma kin shiga kin fita Kinyi kutun kutun kin watsa ya birkice yace sai Y'ar ki, wallahi sai munyi hisabi dake agaban Ubangiji. Mami ta kalleta cikin jin haushin halayen ta tace  "Saratu sai dai toshewar kwakwal wa, amma kowa yasan gaskiya Kuma ya fahimta don ba D'an da kika Haifa anan, nidai bansan asiri ba kuma banyarda da Aisha tana asiri ba, Abunda na yarda dashi shine dabi'ar ta itace ta janyo mata farin jini, ke kuma banzayen dabi'un da kike yi shi kike dora ya'yan ki, don ma Allah yana duba zuciyar iyayen su maza yana karesu badon haka ba Allah kadai yasan me zai faru. 

"Ya isa Zainabu karki bata bakinki akan wannan sha shashar, ku kiramin yaran nan yanzu dukan su. Hajjo ta fada, sudai su Abba sai shiru saboda takaicin kwabar da sukayi, domin harda laifin su da basu tsaya dogon bincike ba,  
Shigowa sukayi dukan su, suka zauna harda Amrah, Hajjo ta kalli Farida da taci kuka ta koshi, abinka da jini tuni taji tausayin ta, don haka batace komai ba sai " farida Allah ya kawo miki mafi Alkhairi kinji kiyi hakuri, kuskuren Uwar ki yaja miki a rayuwar ki., ke kuma Zainab ina son inji ko har yanzu kina son malamin ki daya koyarda ke? " dago wa tayi zata yi magana sukayi ido hudu da Nazir fa fuskar shi kamar gobara saboda bakin ciki, Tsabar tsoro batasan lokacin da tace eh ba. Mikewa yayi kawai yabar falon Hajjo ta bishi da bakar magana. 
Saida ya fita Abba yace " kina son shi Zainab? Girgiza kai tayi tareda cewa "aa Abba ni banason kowa. 
Mikewa Momy tayi tareda nuna  ta " eh ai da izinin Allah bazaki so kowa ba, yanda kika hana ya'ya na Aure kema sai dai kigani a makota, mu zuba nida ku. Ta juya tabar falon hajjo tace" munriga munce Allah don haka Allah ya tsinewa Aljanu ma ba shi boka da kayan tsafin ba kinji shedaniya,ku kuma ku tashi ku tafi zamuyi magana.  
Tunda yafita dakin ya nufi parking lot yafada motar shi tareda kifewa a sitiyarin motar yana fitarda wani huci kamar kumurcin maciji, zuciyar shi wani irin tafarfasa takeyi kamar wuta, wani zancen baza abashi itaba duk a shirme yake ganin shi, bakin cikin shi itace da ta kalli Tsabar idon shi tace wai wani takeso tana hauka ne?.  Yana wurin bai motsa ba suka fito suna magana a tsakanin su "ni dai bangane meke faruwa ba wallahi. Farha tafada. Nimrah tace "ai kawai kibar maganar ta manyace bamu a ciki sai dai muce Allah ya kyauta, itadai Matar sarman inji Hajjo zamu sha biki kwanan nan. Duka ta kai mata "Allah ya kiyaye wallahi bana yayin shi na wuce da Ajin shi yanzu, da yana sona dabai shareni kusan shekara ba. "Karki fada haka domin bakisan wane irin gargadi yasha fa ya daina zuwa.  Zata bude Baki tayi magana kwaram ya dira agaban su fuskar shi kamar wuta idanun shi sunyi mugun kadawa saboda azabar kishin ta dakecin zuciyar shi, he don't care itada su waye ya ce " Wani kikeso bare ko?  Ni bakowa bane a rayuwar ki I don't mean anything to you right?  Karya kikeyi baki isaba. Hannun ta ya fisga ya nufi parking lot da ita tana turjewa, bude wa yayi ya jefata ya rufe tareda juyawa ya shiga ta other side cikin zafin zuciya, tafara mutsu mutsun budewa, wata uwar tsawa ya buga mata dole ta koma ta natsu. Fisgar motar yayi kamar zai tashi Sama  ya bar gidan, iya tsoro ta tsorata don haka ta takure a Jikin kujerar motar tayi tsit tana kallon hanya, kamar wasa yafara fita hanyar Sokoto idanun ta a waje duka gashi ba halin tanbaya............. 🖊



"Toh ko ina zuwa?  Ku taimaka ku tanbayar min Aunty Aisha dahiru don nasan hudubar tace. 


*Matar Soja*

🌻🌻🌻🌻

Shin kuna bibiyar littafin *DAUÆŠAR GORA!* Wanda *HAWA__B__KUMO (REAL-SMASHER)* ke kawo maku? Wai³ this is an emotional story ever,idan ba kya bi maza ki nema ki fara kada ayi babu ke,*DAUÆŠAR GORA!* Labari ne dake Æ™unshe da sarÆ™aÆ™iya akan Æ™addarar wata baiwar Allah *AYSHATOU AYATULLAH* wacce tayi fama da matsalar yoyon fitsari at a very young age,she really went through tsananin rayuwa,Æ™iyayyar Family'n uba,kowa yana Æ™yamar zama da ita,saboda larurar data sameta lokaci É—aya,ba kuma wai dan haifeta da shi ba,ku nema ku karanta kada ayi babu ku.. 

*DANÆŠANO* 

       Kallon Æ™yama Inna Tabawa matar Æ™anin Babanta data kama baki kamar an yi pausing É—inta ta bita da shi dawani murya take cewa "toh! Yau muke ganin tsiya da wasali.. Ke yanzu da girmanki gotai² sai ki saki fitsari a jikin kayanki? O'ohh! Ikon Allah.. Ni Tabawa na ga abunda ya isheni bai ishi Allah ba" ta riÆ™e haÉ“a tana sake jinjina al'amarin,kamar an cillota kuma kamar me jiran ayi da ita,Inna Larai tai wuff ta fito daga É—aki jin maganganun da Tabawa ke faÉ—a ta É—ora da faÉ—in "ai Tabawa in faÉ—a maki iskanci ne da kuma ganin ta samu masu É—aure mata,amma babu wani rashin lafiyar dake damun yarinyar nan,samun guri ne kawai.. Allah na tuba yau aka fara yin ciki? Kou a kanta aka fara haihuwa da za'a raina ma mutane hankali ace ta gamu da wani larurar dake hanata riÆ™e fitsari.. Zallar taÉ“ara ce dai ke damunta,tou kuma kin san abunki da goyon kaka,babu abunda baza tayi ba da sunan larura" hawayen da suka ciko idonta tai saurin sa hannu ta goge,da sauri ta wuce za ta bar gurin,Inna Larai ta kalli yara²n gidan tace "Kaiii! Kui mata ihu kou za ta ji haushi ta dena abunda take,kui mata waÆ™ar me fitsarin kwance ni na saku,duk wanda yayi kuma zan bashi Nera 5-5,manya kuma zan baku 20-20" ihu da tafi suka hau yi,kafin kace me Æ™ananan yaran gidan sun É—auko murafen languna da Æ™ananun gallon suka fara kiÉ—a. Kamar cikin watan ramadhan lokacin tashe,haka muryoyin yara da manyan gidan masu jin haushinta babu gaira ba dalili suke tashi cikin waÆ™e suna faÉ—in "me fitsarin kwance,amalaala! Wace ce? Me fitsarin kwance.. Amalala.. Me fitsarin zaune.. Amalala.. Me fitsarin kwance!" Inna Larai tace "baku kama sunanta ba,ku faÉ—a ku É—aga murya kowa yaji,idan tai zuciya gobe ta daina" kamar Inna Larai ta zugasu kuwa suka ci gaba da kiÉ—a suna waÆ™a "wace ce? Aya me fitsarin kwance,amalaala! Aya me fitsarin kwance.. Amalala.. Aya me fitsarin zaune.. Amalala.. Aya me fitsarin kwance!!" Ba waÆ™ar da suke yi ne yafi taÉ“a mata zuciya ba,yanda wasu ciki ke zagayeta har suna kama mata zani suna janta,wasu na dungure mata kai shi ne abunda yafi komai sawa taji ta muzanta a idanun duniya,da wani irin sauri ta durÆ™ushe bakin Æ™ofar É—akinta,banda kuka babu abunda take kamar ranta zai fita,bata taÉ“a jin ta yi loosing hope ba irin yau,zuwa yanzu kam gaba É—aya rayuwar ma ya fice mata a rai,musamman irin tozarci da wulaÆ™ancin da take kan fuskanta daga danginta,abun yai mata yawan da ciwon zuciya yake neman kamata nan take,daga jiya zuwa yau sosai take cikin barazana/walaÆ™anci da tsokanarsu,har tunanin fita take kou wani uzuri ya kamata da dole zaisa ta haÉ—uwa da wani cikin mutanen gidan ba Baba Wada kou su Inna Asama'u ba,wani lokaci har Æ™ofar É—akin ake zuwa ai mata É—an kira...


               #Za ku samu littafin DAUÆŠAR GORA! Na É—aya kyauta. For 2 & 3 shi ne na kuÉ—i akan ₦500,SP 1k,za'a tura kuÉ—in ta wannan account É—in 0060746882-Hauwa Muhammad Usman,access bank,kou a tura zuwa 8165726609-Hauwa Usman Muhammad,Opay digital wallet. Mutanan Nijar/Mali zaku tura dala É—ari,SP jaka É—aya,ku tura shaidarku zuwa 08165726609. Ku bi zazzafan alÆ™alamin #REAL-SMASHER domin samun cikakkiyar amsarku game da wannan matsala data taÉ“o wanda ya zama ruwan dare a Æ™auyuka har da birni,labari ne mai cike da fa'idodi wanda sai kun bi za ku fahimci mene ne a cikinsa..

Page 1⃣1⃣


........... Da gudu su Nimrah suka  koma cikin gida, tareda matukar jin tsoron laifin da Amrah tayiwa Yaya NAZ haka? Jugum jugum sukayi suna faman tunani, ga Aunty Farida da sai ta baka tausayi saboda y'anda ta koma shiru shiru Sai Sadiya ke lallashi da tarairayar ta tana bata baki. 
Cikin kuka ta rungume Y'ar uwar ta " Aunty yanzu na zama bazawara, bayan haka duk Wanda yazo neman Aure na sai anfada mai nayi Aure ban tareba, dama ace ko tarewa nayi kafin hakan ta faru da da sauki.  "Kidaina fadar hakan, idan kika tarene ma zaki zama bazawarar amma yanzu da sauki, dama ni nasan wannan shirin na Momy bai shiryu ba. Da masifa ta fito daga cikin dakin domin tana can ta kule saboda takaici, "sai kizo ke ki shirya naki kinji don ubanki duk wahalar da nayi don uban waye nakeyin ta badon kuba, idan kukayi Auren nice zanji dadi ko ku?  Kunsan dubban kudin da nakashe a wannan harkar?  Gashi bazan mayarda asarata ba ga makiya sunyi nasara akaina inaji ina gani yanzu Y'ar nan zata Aure Naziru, don nasan duk munafunci ne shigewa zatayi, wallahi bakusan me nake hango muku ba a Auren yaron nan, ku duba duk hidimar gidan nan a Aljihun shi take yanzu inaga matar da ya Aura me zaiyi mata? " wawayen banza kun kasa saye zuciyar shi kuna nan gind'in gindi'n daku tatsitsiyar yarinya ta siye, ku zauna kune da jin kunya bani ba wawayen banza. Tafada tareda juyawa ta koma kamar mahaukaciya.  Sudai nasu ido domin sun saba. 

****************
Amrah da tafiya tayi tafiya bacci daukarta yayi domin tafara gajiya, domin duk Wanda yasan hanyar Sokoto yasan irin Nisan da takeda, tsakanin Zanfara da sokoto tafiyace mai zaman kanta bare kuma shi Aramman kaduna zai nufa direct. Saida ya kawo zamfara misalin karfe hudu domin basu fito da wuri ba, baima shirya Tafiyar ba Hajjo taja wannan D'an yen aikin.  Dai dai wani tafkeken hotel ya tsaya tareda juyowa ya zuba mata ido tana baccin ta peacefully, yayi D'an murmushi, saidai tunawa da Wai tanason wani yasa ya bugi gefen kafadar ta, ba shiri ta zabura ta mike a tsorace tana cewa " don Allah Yaya kamayar dani gida. Hadiyewa tayi ganin ta bakin Hamdala hotel Zamfara, ta kara waigawa tagani ko da gaskene a zamfara suke. Taga sign board, tuni cikin ta ya duri ruwa, ta juya domin tayi mai magana, tuni ya bude motar ya fita  har ya zagayo gefen ta, " kifito kici Abinci I know you are hungry. Fuskar shi ba wurin wasa, haka ta bude ta biyoshi, ta kalli Jikinta tunawa da bayan katon hijabin dake Jikin jalbab sai dogon wando mai fadi da kuma wata Y'ar rigar shan iska, kafarta silipas ne na roba mai kyau, takure Jikinta tayi domin jinta takeyi daban don bata iya fita a haka  waje 
Jinta takeyi kamar bakomai a Jikin nata, duk da jalbab din.  
 Oder yayi musu shi coke  kawai yace akawo mai,  ita kuma pry rice da pepper chicken, kallon plate din kawai takeyi batareda taciba, shikuwa yana sipping lemon shi yana danna waya, kiran mutane nata shigowa Yaki dagawa sai kiran Kb ya daga " yeah?  Yace mai, kb yace "Abokina yadai?  Abba yakirani yanzu wai ko nasan inda kake zuwa a Sokoto? Wai suna neman ka sunkira baka daga ba, what is going on?  " me kace musu? " bansani ba Nace kawai, now tell me were are you?  And what is happening? " am coming, inna shigo zamuyi magana let them arrange my house.  "Alright Allah ya kawoka lafiya. 
Yana gama wayar ya kalleta " look idan zamu kwana anan bakici ba zamuci gaba da zama har sai kin cinye wannan abincin. 
Kwabe fuskar ta tayi kamar zatayi ihu tace " Yaya NAZ don Allah ka mayarda ni gida, ina zaka kaini?. " eat your food first ok, and ko ina zan kai ki  zaki gani now start eating.    Cikin Sauri ta dauki spoon, cin Abincin takeyi amma bazatace ga test dinshi ba, haka ta cusa da yawa, naman kuwa ko D'an d'ane  batayi ba, ta sha ruwa tace "Yaya na koshi. Kallon plate din yayi ya mike yaje ya biyasu yace ta taso. 
Haka take binshi kamar jela har motar tashi, ya tayar sukaci gaba da tafiya, abu daya ne matsalar ta shine da amfara tafiya zata fara bacci. Tafiya yake hankali kwance yanayi yana kallon ta, wani irin yanayi yakeji a zuciyar shi, ya so ace andaura musu Aure a yau ya nuna mata rayuwar da yake mafarkin nuna mata, da daga yau bazata kuma kallon shi as Yaya ba sai dai miji mai matukar tarairayar matar shi. Gefe daya kuwa zafi kirjin shi keyi mai, saboda yasan Ummi zataji ba dadi domin duk y'anda takai ga kara yasan tana matukar son Y'ar ta, a bayyane yace " don't worry Ummi na everything will be alright. 

Sokoto 

Mami ce ta fara sanin me yake faruwa ganin lokacin girki yayi na rana bata ganta ba, ta shiga dakin nasu tareda cewa "ku ina Amrah?  Farha tace "Mami Yaya ya fita da ita tundazu muna fitowa falon Abba. Tace " mene? "ina zai kaita? Suma shiru sukayi, fita tayi tareda daukar wayar ta tafara neman shi sai dai bai dauka ba, don haka tafita tareda nufar sashin Hajjo, cikin damuwa tasameta zaune tana lazamin da yazamo mata jiki. Zama kawai tayi tareda cewa hajjo " Hajjo kinga me yaron nan yayi? "Wa kenan?  " Yayan su mana,  ya dauke Y'ar nan ya fita tun safe na Kira wayarshi Yaki dagawa Hajjo. 
Kaji   shawarakin yaro kiramin iyayen shi yanzu inji dalili.  Abba Mami takira tafada mawa. Saboda abinda yafaru ayau ba Wanda ya fita a cikin su, don haka dukan su suka dunguma Suka zo, suna shigowa tafara fada, " ku Kira D'an ku yadawon da jikata kar ranshi ya baci kuna jina ko. "Hajjo me kuma ya faru?  Mami ce ta mayar musu. Abba Mustafa  yace Toh ai Hajjo wannan lamari mai sauki ne yanzu, bari inkira shi muji. A lokacin ne sukayi ta Kira ba Wanda ya daga a ciki don yasan yayi laifi, ya Kuma san halin Abba don haka Yaki dagawa koma meye zai faru ya faru fatan shi a daura mai Auren daga baya sa dawo.   Ganin Yaki dagawa yasa Abba Mustafa yace "Toh Hajji ina ganin ga sadakin ya'ta kawai yanzu zanje in samu liman infada mai idan anyi la'asar akwai daurin Aure don haka kiyi hakuri ba wani abu bane, bazamu taba bari barna ta afku ba muna raye. Wani irin dadi ne ya rufe Abban Amrah har cikin zuciyar shi, domin hankalin shi ya tashi jin Tafiyar da yayi da ita, saboda kara yakasa nunawa, haka Abba babba yaji kunya sosai ace d'an shi babba ne da wannan tabargazar don haka yakasa cewa komai, jin hukuncin kanin shi tuni yaji wani irin kwanciyar hankali tareda farin ciki. Mami kamar ta taka rawa sai dai wucewa kawai tayi ta tafi nata gidan cikeda farin ciki, Hajjo kuwa sai fada takeyi " wallahi Idona idon Naziru nidashi ne a gidan nan, mara kunyar banza kawai, kuma wannan sadakin yayi kadan Mustafa tunda ba goro zaku dauka ba. Dariya yayi tareda cewa " hajjo dubu hamsin ne fa. " hamsin yanzu a budurwa?  Yoh ko budurwar kauye yanzu tafi hamsin bare jikata Y'ar zamani wayayya. "Hajjo ai tuwona maina ne wannan Al amarin. Aljihu Abban Amrah yasa hannu ya ciro wani  bandir din dubu hamsin yace "gashi Hajjo ai dai dari yayi ko? A taimaka a ragawa da'na. " murmushin jin dadi tayi domin abin ya faranta zuciyar ta ganin y'anda sukasan su karawa junan su. Abba babba dariya kawai yayi kafin daga baya yace "ai ba laifi kun yi kokari Allah yasa ayi a sa'a. "Amen Amen. Tuni bakin cikin gidan ya koma farin ciki, taron Momy ya watse sai y'an uwan su da suka D'an rage don haka karfe hudu  bayan idar da sallah aka daura Auren Nazir Isma'il yabo &Zainab kabir Yabo akan sadaki dubu dari' lakadan. Da yawa mutane sunyita tsegunguma akan Auren FARIDA, abun bai damesu ba Kawai yanzu hankalin su ya karkata ga zancen wannan Auren da suke hango Alkhairai a ciki.  Wata uwar guda gwaggo Hadiza ta rangada lokacin da Abba Mustafa ya kirata yafada mata komai, tayi rawa tayi juyi tareda cewa "Allah yawa Naziru Albarka da'na  yayimin dai dai. Abba Mustafa yace "keda Hajjo ni natafi. 
Ummi kuwa Jikinta ya mugun sanyaya lokacin da labarin yazo mata, a karon farko tanaso taji wane hali Y'ar ta ke ciki?  Tayi matukar damuwa har Abba ya gano ta yayi dariya " Aa Maman yara yau dai inaga zakibi  sawun Naziru kaduna? Kunya taji ta mike tabar wurin shi. 

Kaduna 

Karfe bakwai suka shiga garin na gwamna, Wanda tuni ta sadakar ta barwa Allah, ita yanzu tanbayar ta me yake nufi da dakko yakawota nan?. Daga idanun ta tayi tana karewa garin kallo, musamman da suka kawo daidai get din farko na air force base Wanda ke dauke da D'an k'areren statue na jirgin sama, abun ya matukar burgeta, kallo na ciki Ashe y'anda  barikin yake neat ko ina fes fes anyi renovation. Kallo kawai takeyi har ya tsaya bakin wani safe content madai daici, koda ta kalli wurin taga ire iren ginin sunada yawa na zaman mutum daya, da Alama gefen na manya ne. Yana fakawa kb na isowa da Sauri ya fito daga cikin gidan,  fitowa yafarayi kb yace "welcome, ya naganka yau da jallabiya tundaga Sokoto?  Bai tsaya ba ya juya tareda nufar gefen da take ya bude mata, " come out. Yafada. 
Idanu kb ya bude harda karkato kai yaga waye, ganin y'anda tafito kamar wadda kwai ya fashewa yasa shi zaro ido tareda cewa " what the hell NAZ? "Shhhh quite please first. Nuna mata hanya yayi tareda cewa " go inside am coming. Ko iya gaisawa batayi da Kb ba ta shige gidan. Shikuwa ya mikawa kb key din motar " ka je ka Ajiye ta please banason tanbaya. Ya juya zai shige, Saurin tarar shi yayi cikin hade rai. " look NAZ am not stupid as you think  ok, so please explain. Wani irin kallo yayi mai yace  "Explain what?  "Why is she here? Oh shine dalilin kiran da su Abba keyi maka kaki daga waya?  Ok bari inkirasu yanzu infada musu ga inda ka kawo ta, why will you do that?. 
Harara ta watsa mai kafin ya juya " go ahead, kafin suyi wani abu nariga burina ya cika  don haka go ahead and call them, and don't forget to tell them we are going to  sleep together  ok.  "Kaifa shegen kayane wallahi, wait wai meyasa zaka dakko ta?   "Ka  tafi kana batamin lokaci don Allah. Dariya yayi tareda cewa "gaskiya zaka hadu da hajjo ba ruwana, and please don't do anything kabari mu shafa fatiha nasan kana  mutuwar sonta komai zai iya faruwa. Tsaki yaja Kawai ya wuce. Tunda tasa kai ta zubawa ko ina na falon ido ya hadu yaji kayan Alatu ya tsaru iya tsaruwa, batasan haka yakeson kyale kyale ba, ganin a sokoto komai nashi simple ne, amma wannan falon tundaga kujeru har labulayen shi abun kallo ne gasu navy blue da Fari, sai katon hoton data hango na jaririya window size a bangon dake falon kana shigowa  shi zaka fara gani,  sai wasu kanana biyu da aka saka gefe da gefe sama da kasa, abun ya matukar burgeta, da Sauri ta karasa tsakiyar falon domin ganin hoton wacece. 
Tasha mamaki sosai ganin hotunan kuruciyar ta ne duka tasan su a album din Ummi kala kala. Mamaki yafara cika ta, kafin tayi wani abu ya shigo falon kanshi a kasa. Tsayawa yayi ya kalle ta ganin wainnan hotunan, ya basar tareda cewa "zoki wuce kiyi wanka kiyi sallah  kafin akawo abinci.  yafada cikin kwanciyar hankali da wata irin natsuwa,  Kallon tuhuma take yimai, amma ba fuskar tanbayar, haka ta wuce dakin da ya nuna mata,  ta shige da Sauri domin wanka takeso gaskiya bata iya daukar hour hudu complete batayi wanka ba, duk da garin kaduna ba zafi irin Sokoto,  dakin tsab yake da set din gado,    bathroom ta nema bata tsaya kallon komai ba domin tayi matukar gajiya da wannan Tafiyar da bata san dalilin taba, kwabewa tayi ta sheka wanka tareda dauro Alwala ta,wani katon towel ta  dauro tareda zura hijabin ta tafito domin bata iya mai maita kaya idan ta cire.  Fitowa tayi tareda kallon KO ina na dakin, yanzu matsalar itace Alkibla batasan ina zata kallaba, don haka ta samu gefen gadon ta zauna, don batasan waye zata tanbaya ba. Ta dauki lokaci kafin yayi sallama kasa kasa ya shigo   sanye da wata jallabiya ba wadda yazo da ita ba, daga gani shima yayi wanka ne,   hannun shi   rikeda takeaway guda biyu, Saurin mikewa tayi cike da tsoro Jikin ta na rawa, " Yaya zanyi sallah ina ne  gabas? 
Wani stool ya janyo ya dora abinda ke hannun shi kafin ya bude wall drop  ya ciro dadduma ya shinfida mata tareda nuna mata da hannu inda zata kalla, 
Haka tayi sallah da towel din da hijabinta don ya sauka sosai yana rufeta, saida ta sallaci magrib da isha'i, ta waiga taga baya dakin, so take ta cire hijabin da ke Jikin ta domin ita me jin zafice don haka ta nufi kofar zata tura ta rufe ya turo ya shigo. 

Zuba mata ido yayi ganin irin y'anda take nuna tsoron shi karara aduk lokacin da zasu kasance tare, Saurin ja baya tayi har zata fadi, cikin Sauri ya rikota tareda dawo da ita ta tsaya har tana jingina a gefen Jikin shi, wani irin mugun shocked ya ziyarci gangar Jikin su, yayi Saurin riketa da kyau tareda kallon fuskar ta dake fitarda gumin tsoro da tsananin damuwa, nan take wasu hawaye masu D'an karen zafi suka zubo a idanun ta har suna diga a kirjin shi, runtse idanun shi yayi, cikin dauriya ya janyeta tareda barinta ya karasa ya zauna akan daddumar da ta tashi,  saida ya ja Ajiyar zuciya tafi bakwai kafin ya daga kai ya kalleta" come and seat here. Tasan daga ita sai shi don haka no choice haka ta karasa ta zauna harda nade kafa kamar zata dauki karatu. Daga kai yayi ya kalleta, she is still scared, don haka ya kasa daurewa yasa hannu ya riko nata tareda cirota kamar ya dakko kara, ya zaunar da ita tsakiyar kafafun shi, Jikin ta ba inda baya rawa, don haka ta fashe da wani irin kukan da bata shirya fitowar shiba.  " Yaya menayi maka haka don Allah, wane laifi nayi kake yimin haka, kafadamin inbaka hakuri don Allah. Tafada tana kokarin janyewa, riketa yayi tanajin harbawar zuciyar shi, " meyasa baka yiwa su Nimrah haka sai ni, bayan Ummi na nasonka don Allah ka mayarda ni gida Yaya. Tuni idanun shi suka kara kadawa. Ya juya da ita kamar Y'ar tsana ta kalleshi idanun shi sunyi wani irin shigewa ciki. 
"Kinyi min laifi Zainab Wanda bazan iya yafe waba sai dai in hukun taki ta wannan hanyar, shine kawai zai sanya zuciya ta tayi sanyi. D'an ja baya tayi " don Allah ka yafemin kabarni intafi gida yaya bazan kuma ba. " Zainab Zainab please stop begging, bazan iya yafewa ba, zan cutu, please listen,  answer my question, zaki amsa min?  Daga kai tayi, " kinsan me ake Kira so kuwa Zainab?  Girgiza kai tayi don dai cikin tsoro take,  yace " nasan baki sani ba, domin duk wainda ke zuwa gareki ba masoyan ki bane , me yasa zaki amsawa Hajjo kina son wani?.  Girgiza kai tayi "wallahi bana son shi bana son kowa nafadawa su Abba ma. Murmushi yayi yace "harda ni?  Kada kai tayi Alamar eh don yanzu dai ita bata gane komai burinta kawai yafita yabata wuri. 
Janyo ta yayi tareda matseta gam a kirjin shi yafara rada mata magana a hankali wadda ke fisgar numfashin ta tana barazanar rabata da duniya, domin duk wainnan Abubuwan sunyiwa zuciya da kwakwal war ta girma, batasan tayaya zata fassara shiba don haka ta sulale ta sume mai, jinta yayi lakwam komai ya saki ga wani gumi daya jika Jikin ta kamar wadda aka kwarawa ruwa. Mikewa yayi tareda sungumar ta ya nufi gadon ya shinfide ta tareda zare hijabin nata ya cire. Wani irin ja da baya yayi ganin towel dinta ya war ware  ga cinyoyinta jajaye a harde baya ganin Jikinta domin towel din kawai ya kwashe ne ta sama ta kasa kuma ya warware, he can see them clearly a bayyane, "Innalillahi  yafada muryar shi na sarkewa yayi wani irin juyawa har yana karo da kofar......... 🖊




Nothing consign m e 😎


*Matar Soja*

🌻🌻🌻🌻



Assalamu alaikum 

Ina mata masu bukatar kamshi?  Ku matso kusa domin Sapnah Borno ta kawo muku ingattattun kayan kamshi nasu na borno kamar su÷
1-sudanese khumrah
2-chadian khumrah
2-turaren kaya
4dilka
5 kulecca
6dilka soap
Etc.
Sannan ga Amare da mata masu son su gyara Jikin su kamar sabbin Amare Sapna barno na  gyaran jiki kuma tana turawa  turawa ko ina duk inda mutum yake fad’in Nigeria ko ketare  don haka Ga mai buk’atar karin bayani ya tuntubeta ta wannan number 08093772168, sai munjiku. 


Page 1⃣2⃣


................ Dafe bangon yayi yaja numfashi kafafuwan shi suka kasa janshi yabar dakin wani irin magnet ne ke rikeshi tareda janyo idanun shi ya juyo dasu suka dawo inda take, iya jarumta yayi Amma ina bazai iya tsallake tarkon wainnan abun kaunar nashi ba, don haka ya juyo tareda dawowa gadon ya kwanta tareda zuba mata ido kamar su fita, ya zauna yana bawa idanun shi abincin dayake matukar jin yunwar shi, saidai KO yatsar shi bai daga ba, baisan haka sukeda matukar kyau ba, wani D'an nazari yayi tareda tunanin ai ba yau yake kallon nonuwa ba why nata is so so precious and beautiful? Y'anda ta kwanta haka suke kallon sama gasu so fresh irin sabon mangwaron nan dakeda karfi ba a lugui guitashi ba,  iya susucewa yayi ya rikice har yakasa sarrafa jiki da hannayen shi, duk Jikin shi rawa yakeyi yayi weak sosai. 
Dakyar ya mike yana hada hanya yabar dakin yana hada hanya,  saida ya shiga Wanda yake kwana ya bude wall drop ya ciro wata kyakkyawar brah cikin set din da yasaya ya tuna suma fa tayi, don haka da gudu yadawo dakin ya tarai rayota tareda kallon fuskar ta dakyau yabi kyakkyawan lebenta da Kallo nan take ya dora nashi bakin yafara janyo numfashin ta yana hadawa da tsotso harshen ta,  
Wani irin numfashi taja  tareda bude idanun ta jin numfashin baya tafiya y'anda takeso, kara ware su tayi jin kamshi tareda ganin fuskar shi akan tata, karshe kuma harshen shi yana sarke da nata kamar yasamu lollipop , wani abu ja tayi da karfi tareda Fisgewa a tsorace tasaka wani irin sabon kuka tana kada kai tareda jujjuya shi, "Innalillahi Haba yaya meyasa zakayi min haka meyasa zakaci Amanar Ummi duk irin soyayyar da take maka?  Tacigaba   da surutu shikuwa baya jinta illa zubawa akirjin ta da yayi I do tareda dago hannun shi ya mika mata bra din cikin sarkewar numfashi da murya yace " take and cover them please zainab. 
Yanzu ne tasan a wane Yanayin take domin towel din ma yakai west dinta yana kallon kyakkyawan figure dinta, iya Yaki da zuciya yayi ya daure sosai gudun karya wuce gona da iri  bayason yayi mata wani abu that is not his plan amma gaskiya yana cutuwa a halin yanzu. Ihun data kurma ne tareda dunkulewa ta cukui kuye jikinta wuri daya yadawo dashi tareda tashi zaune  ya zuba mata ido kamar ya cinyeta, a halin yanzu ji yake kamar ya mayarda ita cikin shi ko yaji sanyi, sai dai yasan tsoron shi takeji bayason firgita ta dayawa, ganin kukan yayi yawa yasa ya matsa gab da ita, "Amrah, Zainab. Yakirata atake cikin wani irin kwantar da kai tareda muryar shi, "daina kuka bantabaki ba kinji I just watch them I didn't touch Allah, please stop crying. Kara volume tayi domin dai ta yarda shidin D'an iska ne na karshe iya shegen nashi har a kanta kanwar shi. "Hasbunallahu yaya ni kanwarka ce fa why me why??  Juyawa yayi cikin dauriya irin tashi na Namijin duniya, ya dago fuskar ta datayi jawur saboda kuka ya dauki brah din cikin karfin hali yafara kokuwar saka mata, sai dai ta ki bashi hadin kai don haka cikin jikin shi ya jefata tareda nuna mata shi dinfa jarumi ne, saida yasa mata yafara dana sanin sawar domin kanan zur ya karawa petur,  samu tayi yasaketa ta koma jikin gadon ta kara curewa, taci gaba da kuka, rike lallausan hannun ta yayi tareda cewa "Kidaina wannan kukan kamar na dukeki?  Cikin takaici ta dago tareda cewa "wallahi gwara duka da wannan Abin. 
Wani irin murmushi yayi sannan ya murza hannun nata dayake cikin nashi, " ai bazan iya dukanki da hannu ba never sai dai inada dorinar da zata hukuntaki domin ke mai manyan laifuka ce, just wait for time.  "Meyasa bakayiwa Farha haka?  Ta tanbayeshi tana hawaye, "because ba Aure a tsakanin mu da ita.  Yabata amsa kai tsaye, shiru tayi tareda yin nazari tace toh Nimrah fa? " enough ki tashi kici abinci please don ni kin kosar dani da wani abincin. Ya fada tareda mikewa yana jan jallabiyar jikin shi gudun karta firgice mai.  Hijabin ta ta hango ta matsa tareda dauka ta zura cikin Sauri yana kallon ta, a zuciyar ta kuwa tana dana sanin kin mayarda kayanta don da ta mayar da bai mata kallon da ko Ummi bata taba yimata shiba yau ta fara tsanar rashin  waya yau data fadawa Mami abinda yayi mata. 
"Me nayi miki Zainab?  Ya tanbayeta, karkiyi min sharri wurin mamanki fa, ni taimaka miki nayi da kika suma, sannan this. Ya nuna kirin ta, " bantaba suba I just watch kuma laifinki ne ke kika barsu bude baniba, if not because..... Forget it now tashi kici Abinci am coming. Ya fita batareda ya kuma kallon taba, bin bayan shi tayi da Kallo, yakamata taji muguwar tsanar shi Amma bataji ba sai dai har zuciyar ta tayi matukar jin kunya ace wai yau Yaya NAZ ne   yaganta a haka?  Itada kosu Nimrah basu taba ganin taba yau garjejen kato ya karewa halittar kirjin ta kallo.   Zabura tayi tareda sauka tayi Saurin kulle dakin tabar key din a jiki, batason sukuma haduwa ko ido su hada. 

Bathroom dinshi ya wuce batareda ya cire jallabiyar ba ya sakarwa kanshi ruwa, yayi namijin kokari ba karami ba a yau gudun faduwar girman shi a gabanta, tareda kokarin kaucewa sabo, rike marar shi yayi domin tayi mugun daurewa saboda ciwon da yakeji har wani jiri jiri ke kama shi, Saida ya gama shekawa jikin shi ruwa yaji dama dama yafito tareda kwabe jikakkun kayan ya watsa a dust bin, wasu iners yafara sakawa sababbi  kafin ya saka wata jallabiyar mai guntun hannu.  Ya fita da Sauri domin yagani ko taci Abincin, sai ya tarar da ta datse dakin gam. Murmushi yayi kadan tareda cewa " make sure you  eat that food kar inganshi da safe ki  cinye shi duka ko ki fuskanci hukunci na. 
Tana jinshi  ta takure  a kasa kan dadduma ta nade jikin ta cikin hijabin ta, 
Saida yagama ya wuce ta kalli takeaway din, tareda tashi ta janyo ta bude, indomie ne da kwai da nama sai dayan kuma gasasshen kifi yaji hadi  yana tashin kamshi, tsinkewa miyanta yayi domin ita din tana matukar kaunar kifi musamman tarwada, don haka ta gyara zaman ta ta cinye tas batareda ta kalli  indomie din ba datayi sanyi. Ruwan swan tagani mai sanyi ta dauka ta kwankwada, saida ta shiga ta wanke hannun ta da sabulu tareda kuskure baki da kyau ta fito. Agogon dake manne a bangon dakin taga karfe goma tayi don haka dole ta haye gadon tareda nade kanta tana tunanin gida dasu Farha, ko wane hali suke a gidan, wane mataki zasu dauka akan  abinda yayi mata?  Domin tasan su Abba bazasu kyale shi ba.  Sai kusan shabiyu bacci barawo ya dauketa , shikuwa gogan ko rintsau yakasa rintsawa, daga karshe dirowa yayi yafara press up,  har zuwa wani lokaci kafin ya kuma yin wanka ya Hau online,  sakonnin abokan shi  dake sokoto suka cika mai waya, "congratulations Ango. Wasu kuma suna mai tsiya dama yasan zaiyi Aure Yaki fada musu?  Kanshi ya daure domin yana tunanin ko sunji labarin yatafi da Amrah ne suke fadar hakan? Tsaki yaja Kawai domin yasan aikin kb ne mai surutun tsiya.  Duba time yayi karfe  biyu na dare ya danna mai Kira , bacci yake mai shegen dadi yaji ringing dakyar ya janyo wayar idanun shi na budewa dakyar, ganin number NAZ ya daga da Sauri tareda cewa " hope ba ka kashe Y'ar mutane bane?  "Kaifa banza ne wallahi   uban waye yace kafadawa friends nayi Aure?  Cikin jin haushi yace "waye yafada musu bayan sun halarci daurin Auren nida ina nan labari aka bani. "What are stupid saying Kabir?  Yafada yana mikewa tsaye. "Oh shits na kwafsa Hajjo tace kar infada maka . "tell me please kb da gaske an daura Aure na? "Yes and please take it easy Hajjo tace tana son gobe azo atafi da Amrah Sokoto domin a shirya ta like every bride. Katse kiran yayi batareda ya saurari kb ba, ya kalli gabas tareda yin sujudush shukur ya buga tsalle tareda yin hamdala ba iyaka, daga karshe ya wuce ya dauro Alwala yafito   ya fara nafiloli har Asuba. 
Sabo da tashin Asuba lokaci nayi tafarka tareda dauro Alwala tayi nafila kafin tayi farillah ta zauna tana azkar a zuciyar ta,ba Abin da take tunawa sai tsakanin ta da yaya NAZ jiya, tsaki kawai take ja , saida gari yafara haske ta mike ta koma gado, tana tunanin shikenan yakarewa kirjin ta kalli?  "D'an iska ai yasaba ganin na y'an bariki don haka ba sabon abu bane  a wurin shi.  Karfe bakwai yafito fuskar shi dauke da Annuri mara iyaka daka kalleshi zakasan kalmar nan ta malam bahaushe da yace labarin zuciya, a tanbayi fuska. Shirye yake tsab cikin uniform din su na pilot wando navy da kuma light blue shirt, sai hular da ya rike a hannu, yanaso ya leka office yadawo su wuce Sokoto. Kamshin shi kawai ya cika gidan, buga kofar yayi a hankali saida ta zabura, Amma taki budewa   "get ready kafin indawo zamu koma gida kinji? 
Saurin tashi tayi tana murna tareda bude kofar da  da gudun ta ta manta komai saboda farin ciki zata koma gida. Don haka tana budewa sukayi Arangama tafada tsakiyar faffadan kirjin shi, bai tsaya wata wata ba ya rungume ta tsab cikin jikin shi  tareda manneta kamar zai maidata ciki,  wani irin electric shocked ke ratsa Jikin ta Wanda bata shirya ba, don haka Jikin nata ya mutu murus don haka ta saki jikin ta kamar sumammiya, hannu yasa ya cirata sama tareda shiga da Sauri ya zaunar kan kafafun shi, fuskar shi akan tata cikin rada yace " you forced me to do that am sorry. Yayi Saurin manne bakin shi cikin nata tareda kara tarai rayota yafara yimata shan mintin tsinke.  Duk ta susu ce ta saki jiki domin yayi matukar yin nasarar yin tasiri a gangar jikin ta, jin ya cire hijabin Jikin ta yasa tafara kokarin kwacewa ya Dora hannun shi daya saman marar ta yafara yi sama, tuni ta buga mugun tsalle ta dire tareda zaman y'an bori tasa mai kuka. Baya yayi ya zube kan gadon yana gwama numfashi saida yayi minti biyar kafin ya furzar da numfashi mai zafi ya tashi yana binta da Kallo sumarta dake daure jiya yau tana baje, "Zainab " yafada muryar shi a shake. "Get ready am coming kinji?. Kalmar cikin kwantar da kai tareda lallashi yayi mata magana,  kafin ya fita, a kofar gidan nashi sukaci karo da Kb yana shirin shigowa,  Kallon shi yayi tareda tuntsirewa da dariya domin kuwa duk kayan shi go gaggu sun yi squeeze, ga idanun shi sun wani kankance ya nuna mai hantsar wandon shi har yana buga kafa saboda dariya, "oh my god NAZ please look at you duk ka susuce dare daya daga testing. Kallon kanshi yayi shima kafin yayi murmushin ya sosa kai, " don't mind me, this girl is driving me crazy I swear. "Hope she  is fine baka jima Y'ar mutane ba? " yeah she is fine but  I am not, now help me collect pass please am leaving now on plane, muje ayi Abinda za ayi abani ita mudawo enough is enough Hajjo tagama jamun rai. Kb dai yasamu abinyi sai dariya yake mai, " mutumina anyi testing yaufa. "What ever munafuki bazakaji komai ba.  Ya juya ya koma ciki.  

Tana zube a inda yabarta, itadai Yaya NAZ na shayarda ita ruwan mamaki, meyasa yake mata haka?  Shigowa yayi da wata Leda daukeda doguwar Riga mai kyau da gyalen ta, da takalmi plat  Fari,ya kalli y'anda ta dukun kune  cikin bed shit jin yana shigowa, yayi wani irin kayataccen murmushi a zuciyar shi yace " mema akayi take irin wannan abun?  Hmmm. 
Ciro kayan yayi ya Aiye mata akan gadon " oya get up and get ready  we are leaving by ten o'clock. Bata motsa ba saida yafita, ta tashi ta dauki kayan ta wuce bathroom. 
Ita ba jahila bace don haka bayan tayi wankan sabulu ta dora na tsarki domin ta tabbata janaba tahau kanta don irin Abunda taga yafito ta kasanta  dole tayi wankan. Tsaki tayi, ta tsane jikin ta da towel ta dakko kyakkyawar brah dinda ya cusa mata jiya ta saka sannan ta zura rigar da wandon ta. Tsab tafito kamar sabuwar Amarya ta kalli dakin tareda yin ajiyar zuciya, domin tunda tazo jiya alot has happened inside the room. 

Sokoto 

Tunda gari ya waye Hajjo ta hanasu Abba sukuni akan su saka Naziru yadawo mata da jika, Abba Isma'il yace Hajjo zai dawo da ita yau karki damu. " ai wallahi sai ya hadu dani Allah ya kawoshi lafiya ina jiranshi zaisan yataba Hajara D'an tselar uwa........ 🖊



*Matar Soja*

🌻🌻🌻🌻


Page 1⃣3⃣


............. Karfe goma suka fita gidan, kanta a kasa tana jan mayafi don karsu hada ido dashi, murmushi kawai yakeyi, idan ya kalleta domin shikadai yasan farin cikin da yakeji a zuciyar shi a halin Yanzu, tana manne a gefen motar gidan baya shida kb suna gaba sai tsokanar ta yakeyi " kin kwana garin gwamna ko Amrah?  Toh ya kikaji garin namu?  A hankali tace "ba dadi Sokoto yafi shi?. " toh fa gaskiya kuwa ki shirya domin kin kusa dawowa cikin shi da zama nan zamu dawo dake baki daya. " aa banaso garin ba dadi Abba ma bazai bari ba. "Injiwa ai Abba baida zabi yanzu. Ba Abinda Nazir keyi mai banda harara, daga baya yace "kai ya isheka fa. Ya buga sitiyarin motar yana dariya domin yasan kishine kawai. Haka suka isa filin da jiragen nasu ketashi, ta tsaya a motar shikuma ya shiga ciki, 
Minti biyu kawai ya dawo tareda cewa " fito muje yau zaki hau jirgi. Fuskar shi a sake, a zuciyar ta cewa take ai dole ka kwantar da kai kagama moreni D'an iska, ai dana isa Sokoto mun raba hanya har Abada bata bashi.   Kallon shi takeyi yanda ya saka headphones na jirgin tareda eye glass mai kara hangen nesa, taga y'anda ake girmama shi a wurin matsayin shi na kwararren pilot, abun yad'an burgeta akaron farko sai gata cikin jirgi mai kama da helicopter saidai yafishi girma, harda Wasu sojoji  su Biyu ne da wani agaban. 
Kasancewar baida girma tana ganin komai, haka kuma duk da yake karonta nafarko bata tsorata ba da kanshi yadawo yasaka mata belt tareda rada mata " be brave ba wani tsoro kinji?  Ya manna mata wani unexpected kiss a kumatu, Wanda saida ta shafa tareda kallon bayan shi domin tafiya yayi bai tsaya ba. Duk kaunar ta da bacci bata iya yiba a yau saboda murna zataje taga Ummi dasu Farha.  
  Cikin lokaci kadan suka isa birnin shehu, 
Saida ya tsaya kowa yafita kafin ya Kira Kamal yace yazo da mota.  Yana ganin Annurin fuskar ta don haka cikin daure fuska ya matso kamar zai shige jikinta, " why are you happy?  Sai kace wadda na gutsiri namanta?  ba Abinda na cire a jikin ki amma saboda kindawo gida sai farin ciki kikeyi.  Batace komai ba kawai dukar da kai tayi domin batason su hada ido dashi har yanzu ita bata manta da abinda yayi mata ba.  Ganin kamal kuwa ai da gudu ta deba tareda riko hannun shi saboda farin ciki. Fuskar yayanshi ya fara Kallo yana yake kafin ya janye yace "Aa Y'ar kd yadai muje kafin Hajjo ta tada garin sokoto. Fuskar NAZ kamar tayi Aman wuta yayi Saurin karasowa tareda cewa kamal  muje yau zanjuya  ina Sauri, 
Riko hannun ta yayi ta D'an tsaya da Saurin shiga motar ya kalleta cikin hade rai, "karki kuma rike hannun wani namiji haram ne kinji ko?.  Kallon nashi hannun tayi da yarike ta gam, yagano manufarta don haka Yaki sakinta saida yaje gab da motar tayi Saurin budewa tashige baya, shima bayan ya shiga, tareda matsawa gab da ita, ya ciro katuwar wayar shi yafara dannawa jikin shi na gogar nata,  amma baya kallon ta,  duk ta takure tareda yin tsaki a Zuciyar ta. "Yaya dama karka je gidan nan don hajjo ta dau zafi da yawa. 
"Don't mind her. Yafada yana ci gaba da  danna wayar shi. Ai motar na shiga Unguwar su farin cikin ta yakara bayyana, yana tsayawa da motar tafara kokarin fita, yarikota gam, " wait Saurin me kike yi?  Kanta akasa takasa bashi amsa, fitowar su Farha da gudu yasa ya saketa ta bude tareda fita da gudu suka rungume juna kamar wainda suka shekara basuga juna ba, fuskar shi a daure yafito batareda ya kallesu ba ya nufi side din Hajjo ko a jikin shi, tana zaune itada gwaggo Hadiza da Mami yayi sallama,  ai fa. "Toh rasai sannu kaji sannu nace ai wallahi Naziru sai ka hadu da hushi na badai ni hajara zakayiwa iya shege ba, toh ka shigo kaban takardar tunda andaura kuma tadawo. 
Baiko saurareta ba yafara gaida gwaggon shi kafin Mami, baiga wani fushi a fuskar suba, ya juya ya kalli Hajjon " Haba Uwar gidan, ke kullum na shigo da sabon laifi yau me nayi kuma? " samaila kayi da kabiru da Hadiza kaji.  Dariya suka kunshe su Mami da gwaggo yace " kinga matsala ta dake zagar min uwaye, me sukayi miki?  Carbinta tafara shada mai yana kallon ta yana murmushi ko motsi bai yiba, Wai ita dukan shi takeyi saida tayi ta gaji tace "gobe ka kuma kaji. "Haba Hajjo saikace kinsamu Imran?  Wannan dukan naki ai mun girmeshi. Dariya kawai suke yi musu ita ala dole tayi abinda take so. Fita Mami tayi ya baje tareda riko hannun Hajjo yace " kiyi duk Abinda zakiyi min nidai burina ya cika kin gama jamin rai lokaci daya Allah yabani ita, ai dana sani tun tuni da  na dauketa  danasan in nayi hakan za adaura Auren. 
Gwaggo Hadiza tace " jairi kasan kan tsiya, aini dana sani kodon Saratu da tuni andaura Auren nan Naziru bakin ciki ya kasheta. " toh wato zuga shi kikeyi yayi abu mai kyau ko?  Toh da barna ta Auku kema kinada kaso mai tsoka a zunubin. 
Shiru tayi tareda yimai jin jina ya mike yace bari inje inyiwa su hada godiya. Yafita yabarta da kunfar baki. 

Tsaye yake yana kallon sashin Ummi, wannan ne karon farko da yakejin bazai iya shiga ba domin tsananin kunyarta da yakeji,  bayajin ko kunyar su Abba yanzu, wane irin kallo zatayi mai, itace kawai yake ganin bai kyautawa ba. Amrah kuwa tana can gefen Mami sun zagaye ta suna faman tanbayar ta me yafaru ya akayi?? 
  Tayi musu shiru, Nimrah tace kyaji dashi Amaryar Yaya ai kin boye mana yanzu  mungano gaskiya Ashe duk wannan takun sakar Soyayya ce sai yanzu da aka daura Aure zamuji?  Yanzu duk tsakanin mu ki kasa fada mana gaskiya saida tayi wari ta fashe, duk ina tsanar da kike mai? . wani irin kallo tayi musu kafin tace " banson  shirmen ku don Allah wace Soyayya zamuyi da Ya NAZ?  Bakomai  ko yanzu mugunta ce tasa ya daukeni ba waya Soyayya. Farha ta harareta tareda cewa " ba Soyayya aka daura Aure? . "waiku tsaya. Tafada tana tashi zaune da kyau, "Auren waye aka daura kuna faman damuna?  "Karfa ki raina mana wayau. Kunje can kun  shanye soyayyar ku kindawo kina mana pretending. "Kunga banason iskanci me kuke fadane wai haka?  Mami ta katse su tareda cewa " kuzo kufita kuban wuri maganannu. 

Tashi sukayi suka fita, ita kuma ta gyara zaman ta tareda kallon Mami kamar ta fashe da ihu tace "Wallahi bakomai tsakanin mu da yaya nazir kawai suna fadane, laifi nayi mai shine yatafi dani ba wani Abu.  "Murmushi Mami tayi tareda zama ta riko hannun ta, "Zainab kyalesu kinji, koma da wani abu ba ruwan su, yanzu ki saurare ni kinji, "kina son Mamin ki?  Ta daga mata kai kafin tace "sosai Mami nake sonnki. "Naji dadi kuwa, toh kina son Abinda nakeso?  "Eh Mami. "Zaki iya bin duk Abinda nakeso? "Eh. "Zaki taimaka ki zauna da Yayan ku??. Dago kai tayi cikeda tsoro " Mami wane Yayan?  "Nazir nakeso ki taimakawa kinji, inaso kuyi Rayuwar Aure mai inganci ku bamu farin ciki kuma kuyi farin ciki, ki yarda da Mamin ki  kinji bazakiyi dakin sani ba kinji takwara. Wani irin kallon mamaki takewa Mami domin tunda take da ita bata taba jin ta Kira sunan yaya  Nazir ba, amma yau tana kiran shi tareda rokonta ta zauna dashi wai zaman Aure??  Gaskiya zata cutu domin jiya kawai Allah kadai yasan meyayi mata bare kuma a hadasu Aure.    Wallahi amsarta itace aa a halin yanzu Amma tasan ko mutuwa na kunyar idon mahaifi, ace duk gata da soyayyar Mami gareta ta kalli idanun ta wai tace bazata zauna da gudan jinin taba, gaskiya ita ba butulu bace. Tabata tayi ganin y'anda tayi dogon tunani, "Zainab karki damu Idan bakyaso zansa a raba Auren yau din nan zankarbar miki takardar ki bazan matsa miki ba kuma bamai matsa miki kinji Y'ar gidan Mami?.  "Wai da gaske an daura Aure na da Yaya kenan Mami?  Tafada wasu hawaye na ballewa da bata shirya fitowar suba. Share mata Mami tayi tace " eh jiya bayan Tafiyar ku aka daura a masallaci, yanzu kifadamin ra'ayin ki akai kinji, idan bakyaso yanzu zansa shi ya sakeki.  Hawaye wani na korar wani haka suke bin kuncin ta,   ta fada jikin Mami tareda cewa "Mami ina son abinda kikeso nasan bazan taba cutuwa ba Insha Allahu. Rungume ta tayi tareda buga bayanta a hankali " nagode kinji takwarata Insha Allahu zakiyi farin ciki. Yanzu kije kigaida Ummin ki kidawo nadafa miki farfesun kifin ki kinji?. Daga kai tayi tareda mikewa tafita domin da gaske tana neman hanyar dazata fake tayi kuka dakyau, Aure itada Yaya NAZ??  Kut akwai kura, ta ina zata zauna dashi?  " oh yasan da Auren shi yasa yafara zake mata? 
Tana share hawaye ta nufi hanya kanta a kasa taci uban karo da Momy tana shigowa side din Mami. Tunkudeta tayi Saida tayi baya baya kamar zata kife ta tsaya da kafafun ta, " toh gayyar tsiya, kinzo ki gogan tsiyar. "Momy ina wuni? " ki Ajiye gaisuwar ki, kuma bakiyi kuka ba kuka na zuwa kinji  sai Kinyi kukan jini in ina raye,  y'anda kika rusa min duk wani farin ciki kema keda uwarki bazakiyi farin ciki ba, Naziru dai gaki gashi mu zuba. Ta wuce fuu ta koma inda tafito. Amrah da gudu ta wuce side  din Ummi tana kuka harda sheshsheka.  Ummi na zaune tana bitar azkar dinta, ko motsi batayi ba duk da taga y'anda ta shiga a rikice. Samun wuri tayi ta zauna ta hade kai da guiwa sanin bazata kulata ba sai ta kammala. 
Saida ta rufe ta shafa ta Ajiye sannan ta kalleta, Uwa uwa ce, don haka taji wani abu har kasan ranta ta daure tace " kukan rashin son Auren ne kikazo kiyimin saboda anbaki dodo ko butulu?. Saurin girgiza kai tayi "aa Ummi Momy ce. Tafada mata y'anda sukayi, tace "toh shine me?  Ki saurare ni da kyau, wallahi Idan naji wata maganar da ta shafi Auren ki da Nazir ta bullo da sunan kin nuna bakyaso, to bani bake mun raba hanya karki kuma ko kallo na don ban sanki ba, biyayya nakeso kiyi idan ke  Y'ar halak ce, iya gata kunsa mu wurin mahaifiyar shi bamu san wahalar kuba komai ta tattara ta sauke, don haka ki zamo mata Y'ar halak. 
Ajiyar zuciya ta sauke tareda share hawayen ta, ko banza yau Ummi ta saurareta har suna doguwar magana da ita, hakan ma abun farin ciki ne a wurin ta taji matukar sanyi har ta dauki D'an lokaci kafin tafita taje gefen Hajjo. A can ta samu su Nimrah,  Hajjo tace " kunganta ko tabishi tayi mukus tadawo ido kyamau ba kunya, indai Naziru ne gaki gashi ai kuje can kuyi fama da rashin ta idon daya koyo miki. Bata kulata ba domin tana bukatar kebewa tayi tunani don haka ta wuce kuryar dakin ta haye gadon Hajjo.first abinda yafaru tundaga ranarda taga wayar shi daukeda hoton nonuwan mace, har zuwa lokacin partyn shi da ranar da taji hirar shi da   Kb, harzuwa abubuwan da suka riga shiga tsakanin su, "Hmmm lallai Yaya NAZ wato izzar da yakeji da ita bazata bari ya bude  baki yafada mata ita yakeso ba, sai dai yayi tayi mata abubuwa?   Shigowa su Nimrah sukayi tareda fadawa gadon. "Oh matar Yaya wannan shriyar duk saboda yanzu mu kannin kine ko?  "Oh please kibamu labarin ya Soyayyar Yaya NAZ take nasan kinsha tarai raya. Juya musu baya tayi kawai domin batada abun fada.   Jin muryar shi sukayi gaba daya dagasu har ita suka diririce tareda mikewa suna neman wurin buya,    Hajjo ce ta tare mai hanya " wallahi baka shigar min daki ka wuce kabani wuri, yarinya na hutawa karka dameta. " oh wai bazaki barni inga matana ba Hajjo meyasa kike mun haka?  Yanzu dai an daura she is mine, bawani sauran jan rai. "Ka fadi duk Abinda kakeso baka shigar min daki. "Kinada fitina wallahi tsohuwar nan.  Yayi yayi ta hanashi shiga haka ya Ajiye mata wayar daya riko, cikin jin haushin ta "ai saiki bata wayar ni natafi kuma kiyi duk Abinda zakiyi ina dawowa bazan tafi nikadai ba am going with her. Yayi gaba saboda ya tura mata haushi itama, don yasan ya tsokano ta. "Kabiru ka zaga da turanci kaji da Hadiza. Shidai yayi gaba. 
Kiri Kiri yakasa hada ido da Ummi yau haka yabar garin ya koma kaduna a ranar. 

Sunajin ya fita Farha da gudu tazo ta dauki katuwar wayar ta techno, sabuwar yayi dalleliya, tace "wow su matar Yaya irin wannan gwangwajeki da akayi da wannan spark din Nimrah kingani. Tana kallon su suka gama santi batace musu komai ba, Hajjo tace "da dai kin cire gulma kin karba abarki banson tsegumi. Kallon ta tayi tace "kedai Hajjo kinzama riga bakya mutuwa sai wuyan wani.  Yanzu dana amsa kice nayi rawar jiki naki amsa shima yazama magana. " kyaji  dashi nidai ai nafada ra ayina.  Tafiyarsu sukayi wurin Mami, acan taci kifin ta duk da batajin dadin jikin ta haka kawai takejin zazzabi kadan kadan. 
Karfe goma su Abba suka aika taje, duk dai akan magana daya ce Auren ta da yaya Nazir Wanda nasihar da sukayi mata takara kashe mata jiki don haka zazzabin tuni ya karu, haka ta kudun dune tabarsu Nimrah suna faman dannar wayarta sabuwa, ganin kiran yaya NAZ yasa sukayi Saurin mika mata "take hobby nakira maza karki kwashi zunubi. Kin karba tayi Saida ya Kira kusan sau uku suna rokonta, ganin batada niyyar dauka sukayi picking tareda Ajiyewa sukasa hands free. 
Wata Ajiyar zuciya ya sauke cikin kwantar da murya kamar bashiba yace " talk to me mana Amarya irin wannan jan ajin fa? Kijira har ki dawo kaduna zan dauki duk wani jan aji na shirya. Batace uffan ba. Yaci gaba "I know you are hearing me so dazu Hajjo ta hana inshiga inganki, ke kuma kikaki fitowa ko?  " wayarki tayi ko a canja wata? Sai Yanzu tace " tayi nagode. Wata uwar Ajiyar zuciya ya sauke " at last you talk, hope you are not angry? 
"Kinata yimin kuka jiya don kawai na tsosti bakinki...... Zabura tayi tareda  dauke wayar tareda kashewa karsu Farha suji karshen maganamuma. i. Sukuwa idanun su a waje sunyi tsit suna mamakin wai yaya NAZ ne ke magana haka. Ido suka zuba mata Alamar Karin bayani, tana jin kiran shi na shigowa taki dagawa saboda su, "Farha ansha damu muzo muyi Auren nan muma. "Eh yeh kinaji harda su kiss, wow lallai Yaya karshe ne. Msg ya turo mata, " pick my call ko indawo gobe mukoma am not jocking. Ba shiri ta dauka tayi bayi tabarsu da tsiyar dasuke mata. 

"Kinaji na?  "Um. "Hmmm are you missing me?  Shiru tayi domin amsar itace aa. " nasan bakya yi ni inayi kuma ki shirya amsar wasu sakonni domin karatun ma bamu fara ba, you know I have different colors na bra's dinki idan kikawayar tayi a tsorace domin ta tabbatar da shine ko aa...... 🖊


zo zaki gwada duka ingani, baby kinsan nataba fada miki inason kirji ko. Kallon 




*Matar Soja*

🌻🌻🌻🌻

Page 1⃣4⃣

........." Kinaji na?   Tajiyo muryar shi can kasa duk da bata hands free, batace komai ba sai tunanin rashin kunyar shi, lokaci guda duk ya juya kamar ba Yayan nan mai tsorata taba, "kiyi magana karki sani indawo kaduna gobe. "Inaji. Tafada da Sauri domin zancen gaskiya batason yazo, "gidan yayi min girma sosai, it feel like kamar kina gidan tun tuni, only yerstaday you light on my world, kamar tun Asali muna rayuwa ne a gida daya, I think saboda a kullum mafarki na shine inyi rayuwa dake, rana daya kamar mundade atare yanzu jina nake kamar maraya duk da batare muka kwana ba jiya,  ina ganin bazan kuma bacci ba sai ranar da kika dawo gida na, kisa baki Hajjo tabani ke da wuri, nagaji da zaman kad'aici. " ki Kuma sani yanzu Idan na shigo Sokoto ina bukatar ki a dakina, ki rika gyara shi, and my food is in your hands now,  you know you are my wife right ??  Ba abinda takeyi sai kallon fuskar wayar, wai Yaya NAZ ne ke wannan kalaman?  She can't believe it.   
"Zanyi bacci. tafada a natse.  "Hmmm, nikuma bazan iya bacci ba, ask me why?  " saboda me? "Saboda abubuwan da nagani life jiya ba amafarki ba, "me kagani? "Kayan Kallo a kirjin ki, they are precious Amri bazan taba gajiya dasu ba, idan muka hadu  karki yimin kuka no matter what happened kinji.... Kit ta datse kiran tareda kashe wayar baki daya ta tsuguna a inda take, wasu hawaye da batasan na mene ne ba suka fara zarya, " na shiga Uku meyasa zasu hadamu dashi basu tanbaye niba? Saida ta dade a bayin kafin ta mike ta buge da yin wanka duk don tasamu su Nimrah suyi bacci. Saidai kash tana fitowa ta tarar dasu kuri sun zuba mata ido kamar su cinye ta, Nimrah uwar sharri tafara rera waka " Soyayya ruwan Zuma in kasha kaban nasha". 
Harda shewa, "kutume wallahi zoki doramu kafin muma muhau kan layi, wannan irin Soyayya kin shige bayan gida kinyi shiru kina kwasar roman love. "Oh ni Yanzu wai Amrah ce da Yaya Nazir suke kwasar Soyayya?  Duk ina kiyayyar taje? . itadai bakinta ya mutu don haka wucewa tayi salin alin ta shafa mai da turaren ta ta kwanta tareda janyo abun rufa tarufe har ka. "Bakomai Farha yanzu dole muyi taka tsan tsan saboda Matar yaya NAZ ce. 
"Wallahi bamu ba zuwa gidan Amarya don yafi karfin mu. Haka sukayi suka gama bata kulasu ba Farha ta dauki wayarta tareda kunnawa tana cewa " kinga wani tsegumin kashe waya. Massages ne birjik suka shigo na kalamai daban daban. Tabude na farko tuni ta cilla mata wayarta " kwat ungo wayarki tafi karfina, wallahi yaya baida kunya bala'i. Nimrah harda tsallakowa zata dauki wayar itama tagani, tayi wuf ta dauka tareda turawa cikin filon ta, "banson mugunta kibani ingani. Farha tace "gwara karki gani wallahi ke ni bazan iya fada miki ba ma.  Dakyar suka kyaleta tayi bacci  a daren. 

 Kaduna 

Tunda ta katse kiran ya fara tura mata sakonni kamar baida aikin yi, jinshi yake asama saboda farin ciki, idan ya tuna shidin mai Aure ne a halin yanzu Sai yaji duk duniya ba Wanda ya kaishi farin ciki, yanzu Kawai burin shi ayi ayi abashi ita su tare.  Bai taba jin sha'awar mallakar gida daban ba sai yanzu,   don haka da daren yafara yiwa friends dinshi magana su mai cigiyar gida sabo zai siya, domin bazai iya tolerating hawan kawarar Hajjo ba, idan suka matsa zai kuma kwamushe kayar shi suyi Tafiyar su gidan su. Kafin safe ya gama tsara komai.
Gwaggo Hadiza ce ta fara kiran shi tunda safe, ya dauka tareda cewa "gwaggo tasaki gaba ko? " Hhh kamar kasani D'an kirki, wallahi ta kuma tada balli wai akwatin yarinya dole kai zakayi, bayan su yayan sunsa na je shagon su na  hado komai kusan dozen biyu tace bazai yuwuba komai ayi maka.  "Kyale ta kawai Gwaggo tsufa ne da kishi ke damun ta. Suka yi magan ganun su kafin ya katse, yana datsewa Mami ta Kira itama. Tafara yimai maganar Akwatin. "Mami is that necessary? " eh tunda Aure kace zakayi, ko bakada kudin ne in  aramaka?  "Hhh aa Mami inada amma naga kamar wainda gwaggo ta hada sun isa. "Kayi naka kaima. "Ok Mami zanyi Insha Allah.  
A ranar yana tashi aiki ya dauki kb suka tafi kasuwa, saida ya zabi akwatuna set Uku masu tsada sannan yasa aka fara jibga mai kaya kamar bashi ke kawo excuse ba, gefen iners musamman favorite dinshi saida kb yace haba nawan sukadai zata rika sakawa ne?  Harara ya mai tareda cewa " banason sa ido fa kawai ka kalle ni nasan abinda ya dace da matata. 
"Allah masu mata  toh Auren nan bazai wuce niba bana Insha Allahu mungama magana da Hajjo zakasha mamaki.     "Hmmm muje am done. Yayi gaba tareda biyan miliyoyin kudin hankali kwance. 
Aka cika booth din motar da sit din baya, sannan yace suje Unguwar sarki yana son mota because Amaryar shi ta cancanci kyautar mota.  "Yes I agree nasan dama dole ta tuka mota, idan ma baka siya mata ba me zakayi da kudin dake kokarin fasa maka banki? " tank God you know.   Haka suka tsaya yayi cikin wata Y'ar karama dai dai mata dalleliya fara tas. Shi ya shiga ya  tuka  yana tafe yana fara'a shikadai, kb ya tuko motar da sukaje da ita. 

Sokoto 

Su Abba ne zazzaune a falon da Baban Fahad da kuma wasu y'an uwan su, wani dattijo ne a ciki yayi magana, " Alhaji Isma'il kuyi hakuri da abinda yafaru bamuji dadi ba, domin ba uba ko uwar da zasuso Auren Ya'yan su ya kasance a haka, muma munada ya'ya, munyi farin ciki da kuka nuna mana datijan taka baku daga hankalin kuba, don haka da D'an uwa na yafada min komai nace zanzo mugana daku baki daya musan matsayar maganar, mudai mun taushi D'an mu ya hakura ya karbi Auren nan don haka kusa mana ranar da zamuzo mu dauki Amarya.    
Ajiyar zuciya sukayi Abba babba yace "Alhamdulillah muna godewa Allah akan duk jarabawoyin shi agare mu Wanda rayuwa ta gaji haka yau fari gobe baki, kuma mu musulmi ne nagari kuma mu ya'ya ne masu bin maganar manya, da farko kinbin umarnin mahaifiyar mu ya janyo mana matsala amma yanzu zamu kirata taji komai gudun kar muyi badai dai ba, don haka kabiru kaje kayiwa Hajjo magana.  "Toh yaya. Ya mike yaje har part dinta yafada mata, kamar tana jira ta mike tana tafe tana mita, har suka shigo cikin falon yana bata hakuri. "Tinkis Tinkis ta shigo da sallamar ta, cikin matukar girma mawa dukan su suka sauka kasa, ta zauna dakyar kafin tafara magana, " sannun ku da zuwa ya akayi ina shi shahad din?  Yabaku takarda ko kunzo da ita? Saurin daga kai Abba kabir yayi saboda yariga yafada mata meya kawosu Amma Hajjo zata kwaba. Dukan su  shiru sukayi sai dattijon ne yafara magana " toh tsohuwa mu ba haka mukeso yafaru ba domin muna kwadayin hada zuri'a dake domin nasan halin dattijo malam margayi Allah ya gafarta mai, ya koyar damu tun muna yara anan cikin Sokoto shine Malami na nafarko  Wanda har abada bazan manta dashi ba, domin duk abinda muka zama dole mutuna dashi, don haka muna rokon ki da kibamu dama ta karshe mu dai dai ta wannan Al amari. Tunda taji ankira masoyinta taji jikinta yayi sanyi, ta gyara zaman ta tace " to madallah daku, amma shi  sharhad din ina yake?  Kuma ya Amince zai rikemin jika ba musgunawa ba wulakanci ko?  Don wallahi bazan yarda da wulakanta jini Naba, ba ruwana daku keda gari zanje har gidan in shaudeshi da tasbaha ta don haka kuturo shi in jamai kunne kafin ayi maganar tarewa. 
Duk su Abba basuso hukuncin Hajjo ba sun so tasa baki a raba kawai a zauna lafiya kar wata fitinar ta taso bayan tarewa tunda yaron yafada  ba ita yakeso ba ya taso da kafarshi har nan ya fada musu. Dole yayi shiru saida suka tafi ya rage daga su sai Hajjo yace " ki gafarce Hajjo, gaskiya nidai ina ganin a ha kura kawai yarinyar ta samu mai sonta saboda karmu kai Y'ar mu ta wulakanta.  Shiru tayi tareda nazari kadan "kabiru " nasan me nakeyi duk da kune iyayen ta, amma shi Aure ba'a saurin kashe shi hakuri akeyi, kaga karmuyi wa ubangiji shishshigi mubarmai ikon shi shiyasan dai dai, Allah dai ya shirya tsakanin su. Abba babba yace "Hajjo hakane amma mu duba wannan Al amarin da kyau ko ya kagani Mustafa??. " aa Yaya wannan maganar takuce kaida kabiru tunda Y'ar kuce. 
Kamar walkiya haka Momy ta kuma afko musu " wallahi banson bakin ciki kuma tunda andaura saita tare ko me zakuyi kuyi, kai kuma Abban Sadiya kanaji wai kai masu y'an uwa suna ma bakin ciki baka gani wallahi toh ni sai nai magana tunda har sunzo sai ta tare. 
"Toh mahaukaciyar kasuwa, ai ni hajara nasaba da ganin rashin da'ar ki don haka kije da tsiyar ki bamuda lokacin ki yanzu harkar Arziki muke bata tsiya ba. 
"Saratu fita anan ko yau indatse igiyoyin Auren da suka baki damar fadawa uwata magana da sauran y'an uwana. "Mustafa "akul Idan ni na haife ka Toh ban Amince ba ka barta da halinta taci arzikin haihuwa, ke kuma barnan yanzu kafin in shaude ki. Ta fita tana gunguni, ya' dai tagama shiga inda ba'aso ni kuma zama daram shiga sojan bada'kkare. 
Kallon D'an uwan su sukayi cikin tausaya wa, suka fara bashi baki, daga nan suka tsaida ranar da yadace asa biki da tarewar Amaren. 

********************
shiri ya kan kama an kwashe kusan sati guda ana faman narka mata gyara irin na sakkwatawan Asali tsumi har yana tsiyaya ga gyaran fata, ba abari taje ko ina,  dilka ce hadaddiya daga sapna barno  idan ka kalleta kasan ita din Amarya ce tayi shar ta cika  ta murje, duk inda ta zauna kamshi ke tashi domin ya huda jikinta saboda turarukan nata na musamman ne Ummi tasaki kudi aka kawo mata harda FARIDA, duk ta fita hayyacin ta saboda tsoron wannan Auren nata,  Momy dai na bata karfin guiwa akan karta damu indai tanada rai zasu shawo kanshi. 

Y'an matan ne su uku suna cin wani hadin dabino da Zuma da aka bata takeci mai shegen dadi, Mami ta shigo. "Lala LA, wayace kuci naku ne?  Karbi ko ranki ya baci badon su nasaya ba, karba tayi "Mami ya cika zaki yana kama baki. " kici zai wanke miki ciki kinji yanada amfani sosai kinji ya'ta,  Yanzu ma ga y'an shilar ki sunyi lugub ki cinye duka karki basu ko romon. Baki Suka tura " Haba Mami yazamu ta kallon ta tana cin dadi ita kadai mufa?  Kujira naku lokacin. Ta juya tafita suna kallon y'an da kamshi ke tashi yana turiri, Nimrah tace "Wallahi sai kin sammana ko infadawa Mami bakya daukar wayar Yaya. Harar ta tayi "ai sai ki cinye mayya anki adauka. Wayar Farha tayi kara ta dauka ganin number shice, Nimrah na kan surutu, "Yaya zai kwashi romon arziki wallahi irin wannan hadi Amrah zakiji...... Dif farha ta toshe mata baki tareda nuna mata wayar. Tuni ta toshe baki saboda tsoro.   Cewa kawai yayi bata wayar kufita a dakin. Ajiye mata tayi da Sauri tace " Nimrah muje waje.  Saida ta balli naman ta fice, ita kuwa kallon wayar ta tsaya yi sai dataga yakira sau uku kafin ta dauka. Cikin fada yafara " look banason rainin wayau ya zanrika kiranki kina juyani kamar waina, zan shigo gobe inkoya miki hankali inga karyar guduna da kikeyi, koda yake ba laifinki bane laifina ne, da kindawo Sokoto a yage bazan Kira waya kiki dauka ba, don haka kijira zuwana zamu cire raini kinji. Kuka tasa mai kamar wadda aka duka, tuni ya hadiye kukan tareda cewa " meye haka kuma daga magana?  Look Kidaina wanani ina garuwa kamar maraya mara gata ki kunna wayar ki yanzu Anjima zamuyi waya if not zan shigo gobe kuma wainnan abubuwan da basuda kunya sai nasa sun risina min.  Sautin kukan ta kara tareda cewa "don Allah Yaya karkazo wallahi banaso. Ajiyar zuciya ya sauke yace " nine bakyaso ko zuwana? Cikin shshsheka tace "zuwan ka don Allah karkazo. "Hhh Amri, ni kuma ba abinda nakeso yanzu a duniya irin inganni gani gaki, aikine ya rikeni da bazan yi nisa da inda kikeba, baki bazai iya furta miki how much I miss you ba, and I want to be with you always baby, anytime zaki iya gani na gaskiya nagaji nayi kokari one week kuma kina matata, no no no I must come, nasiya miki gidan da zamu tare incire miki wannan yanar dake sakaki jin kunya ta. 
"Wallahi yaya ba wata ya'na kawai ni banaso kazo ne. "Ba ya'na a ina?  "A fuska na ni dai karka zo Ina jin kunya. "Hhhh you see yanar ce tasa kikejin kunya idan nacire miki shikenan. "Toh kafada min incire ta dakaina basai kazo ba. "Hhh oh my god Zainab you are so innocent, don't worry nine kawai zan iya cire miki ita kibari inzo da kaina kinji. Shiru tayi tareda taba fuskar ta domin jin inda yanar take "are you there?  Ta dawo daga tunanin da tatafi, "Yaya bakomai a fuskana wallahi nataba. Dariya yakeyi kamar ya tuntsira saboda nishadi'. "Best moment of his life............ 🖊😎

Mu hadu gobe muji mai zai faru masoya abun tunkaho. 


*Matar Soja*

🌻🌻🌻🌻



1⃣5⃣


............ Yanzu yadaina bata tsoro sai dai mamaki, ya dade yana fada mata kalaman da sam batasan ina  suka dosa ba,  saida ya gaji yace mata sai Anjima zai kuma Kira ta Ajiye wayar a kusa karyaji a kashe idan kuma ta kashe zata ganshi yau. 
Shiru tayi tanata  tunanin kalaman shi, saida su Nimrah suka dawo suna yimata tsiya tafara tanbayar su "don Allah akwai wani abu a fuskata?  "Kamar ya?  Nimrah ta tanbaye ta, Farha kuwa tayi bathroom domin ta watsa ruwa kafin ta kwanta. "Yaya yace wai akwai ya'na a fuska ta zaizo ya ciremin, don Allah a ina fuskata zatayi wata yana?  Wai ita kesani jin kunya. "Innalillahi Amrah kedai  anyi mumu wallahi. Tafada harda tuntsirawa. Yanzu ace ya'na ki kasa ganewa?  gaskiya yaya NAZ D'an air ne wallahi wai zai cire miki, Kut ai wallahi kin shiga uku Idan kika shiga hannun shi. Sai da Nimrah tafara magana ta gano ina ya dosa don haka bata kuma magana ba, Nimrah tasamu abin yi sai tsiya take mata, " ke ko D'an karatun nan ma na Hausa bakya yi da kinsan me duniya ke ciki, wallahi kifara karatun littafan Soyayya kisan y'anda ake love karki wahalar da bawan Allah, wani irin kallo mamaki take mata kafin ta juya mata baya ta kyale ta. 

Kuka Sadiya ke ta zubawa Momy, " nidai bakya sona Momy kina kallo harda kanwar bayana Amrah ta samu tayi Aure zata tare ni kuma ina nan zaune kin kyale ni. "Yoh ubanki zanyi miki eyeh ko  so kike infita inyi shela mijin ya fito?  Kin zo  kin tasani gaba kina kuka kamar wadda aka aikowa manzon mutuwa, ko wani bakin jinin kikeso inkara akan Wanda nakeda shi?  Yanzu inayin motsi a tofeni da yawun goro, tun farko na nuna muku Naziru kuka yi biris kuna ruwan ido yanzu ai gashi ita ta Siye abinta ta Aure. 
"Momy kidaina ganin laifin mu akan ya NAZ kina kallo shiya fito yace yana sonta ba cusamai akayi ba. " tafi can wawuya inji uban wa?  Toh Nina fada miki kije ki bin cika Aisha diyar malamai ce duk wani sihiri tasan hanyar shi don haka ni nasan ba abanza bane, don haka tashi bani wuri. 
Mikewa tayi ta wuce tana share fuskar ta, domin Allah ya gani tana son Auren, burinta itama ta ganta a dakin ta gashi ba wani tun Tafiyar Abdul dinta. Saida Sadiya tabar falon ta daga wayarta tareda kiran kawar ta, "yaya ne an dace?  Domin bana son Y'ar nan tayi farin cikin Auren nan, so nake zumuncin nasu ya tarwatse su watse sanadin mugun hadin da sukayi don a kuntata min. Haka dai tagama shirin ta, ni kuma nayi gaba domin nafison harkar farin ciki bata tsiya ba. 

Kwanakin natafiya bisa kudurar ubangiji daman tuni su Abba su tsayarda sati guda ya isa Amaren su tare don haka sunata matsowa, ba Abinda aka shirya bayan walima ta mata wadda Mami ce ta shirya ta domin godiya ga ubangiji.  Ana Saura kwana uku gidan yafara cika da D'an gi na kusa dana nesa y'an uwan su Abba da kuma y'an uwan Ummi dana Mami,   
Su Amrah sun koma part din  Hajjo sun tare saboda gwaggo ce kawai a wurin,  ta tsumu har tana gudu, wani lokaci idan aka batama zubar wa take Idan ta faki ido. Kawo yanzu tasaba da kalaman yaya NAZ manya tun tane kashe wayar ta yanzu sauraren shi takeyi, kullum fada mata yakeyi ta shirya kafin yazo.  Tana jinshi ne kawai domin tasan bazama ta Y'ar daba.  
Suna kuryar dakin Hajjo sunyi kaca kaca tanata masifa dasu akan suzo su wuce subar mata gida tagaji, sukuwa ko sauraren ta basayi, wayar Amrah tayi kara, dauka tayi domin tasan waye, cikin wata irin kasalalliyar murya yace " kije ki gyara min dakina akwai datti inada bakin da zasu shigo Sokoto yau nan zasu sauka please. Ba musu tace "Toh. Bai wani tsaya surutu ba ya kashe tafara mamakin rashin surutun da yasaba yimata yau kamar mara lafiya.  Tashi tayi ba musu ta zura Abaya akan kana nan kayan da ke jikinta singlet da dogon wando ne ya dame ta kayan,  tashin kamshi  takeyi a duk inda ta ratsa. Su Farha Sukace "ehhhh kiran miji ba sanya yi maza kafin ki kwashi zunubi. 
"Mtsw kunada matsala wallahi, cewa yayi ingyara mishi dakin shi bakin shi na zuwa. Tayi gaba suna sheka dariya domin sun san da zuwan shi tundazu warner su yayi yace karsu fada mata impact sune ma sukamai gyara.    Hankali kwance ta shige dakin nashi, sai dai ta tarar da shi fes a gyare ko ina na kamshi, da Alama Ummi tasan da bakin shiyasa tasa  aka gyara, tace an hutar dani ma.   Ta juya da nufin fita taji wani kyakkyawan runguma,  mai dauke da kamshin da baya boyuwa agareta, tuni kirjinta ya buga saboda tsorata, shikuwa tuni yasamo katifa ya lafe yana sauke kyawawan numfashi. "Surprise.  Yace tareda juyota. Wani irin kallon burgewa tareda daukar hankali yake mata, " wow wow, gaskiya ankware ni da yawa, irin wannan haduwa?  Wani irin dauka yayi mata tareda nufar kujera ya Ajiye ta,yaja baya kadan " please remove this shirt. Yafada kai tsaye hankali kwance Alamar ba wasa he is serious. Tayi narai narai da fuskar wayar, " Yaya please kabari don Allah kaji.  " Uhm yafada tareda matsowa kusa da ita yasa hannu  ya janye D'an  karamin hijabin, kamshin da take fitarwa ba karamin kidima shi yakeyi ba, Bai taba sanin  kamshi na tada hankali ba sai yau. Mikewa tayi zata gudu yadawo da ita kan kafar shi,  "ina zakije?  Kifa tsaya bawani abu zanyi miki ba I just want to touch breast ne. Wani D'an karamin ihu tasa tareda girgiza kai Alamar roko,  "don Allah kabari intafi banaso Allah. Tsayawa yayi da idanun shi dake cikeda jaraba basa ko buduwa da kyau iya rikicewa yayi abinka da dama yana hannu. "Bakyason abinda zai faranta min ko Zainab?  Am sick that's why I came, inada matsala nakai geji, please allow me to play small just play ok. 
 
Girgiza kai tayi tana rokon shi, rike baki yayi kadan kafin ya riko hannun ta ya dora akan marar shi, y'anda yake  cusa hannun taji tsoro sosai idanun ta a waje. Batasan lokacin da ya shammace ta ya cire  rigar ba, ya zubawa kyakkyawan kirjin ta ido kafin yakai hannun shi kan hannun rigar da nufin saukewa, rikewa tayi da sauri hawayen ta na diga saboda tsoro. 
Marai raicewa yayi " why please zainab karfa ki wahalar dani kinji marata?  Haka nake hakuri all this time. Kokarin gangarawa yakeyi da hannun ta inda hankalin ta bazai dauka ba, jin tayi tuntube da wani irin katon dutse mai D'an banzan karfi yasata kara sawa taji menene?.  Domin bata taba jin irin abun a hannun taba, yanda ya zube a Jikin ta tareda sakin wani irin wahallen numfashi yasa tayi saurin saki. Wata irin Runguma yayi mata kamar yayi kuka saboda shikadai yasan mai yaji, hannun ta kamar na jaririya wani irin softness yaji har cikin kwakwal war kanshi, murya na shakewa yace " Zainab please in rokeki?  Janyewa take kokarin yi Jikin ta ko Ina na rawa, " please be wise ki saki jikin ki I need you very badly ki cire wannan kunyar kibani kulawa as your brother not your husband. 
Kada kai  tayi kamar sokuwa, "kina sona as your brother?  Daga kai  tayi. "Tank you my sister, now idan na rokeki zakiyi please don't say no.     
Daukar ta yayi kamar wata jaririya ya rungume ta a kirjin shi ya nufi cikin bedroom dinshi da Sauri, zaunar da ita yayi ya fara rage kayan Jikin shi manya da yazo dasu masu tsada da kyau.  Saida ya rage dagashi sai boxer, tace " yaya don Allah karkayi min komai Ina jin tsoro. Wani irin murmushi yayi kafin ya matso ya zauna tareda cirata saman kafarshi tanajin y'anda bindigar ke harbin ta, tayi matukar tsorata dauriya kawai takeyi, ya mugun bata tausayi,   duk yazama kamar ba Yayan nan mai ji da kanshi ba. 
Wata irin kara tasa jin wani irin shock hade da dumi mai tafiya da kwakwal wa ya ziyarci kwakwal war kanta.  Zubewa tayi akan gadon war was , bakaramin zuka yakewa mutanen nan ba abinka da basa banba. Wani irin kuka takeyi da batasan kalar shiba, zafine dadi ne ko kuma shagwaba ce, yayi matukar cakudata cikin minti kadan yafita da ita cikin garin Sokoto, shikuwa gogan ai ya wuce kaduna, sunaye yake bata kala kala, don inba bata nayi ba harda nawa dana Hussy yakirata dasu, ganin wasan yafara komawa club na janye  y'an sawaye na nayo waje, sai dai ina sako kafata Hajjo na sawo tata tundaga falon tafara salati tana cewa " kaga iya shege ina kake?  Fito min da ita mara kunya kafin ranka yabaci, don rashin kunya ace ka shigo ko gaisuwa bamu samuba ka kwamushe yarinya ka rike toh fiton da ita.   Dawo wa nayi domin inkalla dramer. Lekawa nayi domin in kalla ko yana sauraren ta Amma ina yazama kurma kuma da Alama dogon zango yakeso ya dauka wasan nashi. Jin kormaton hajjo yasa tayi saurin janyewa tareda janyo bedsheets ta rufe Jikin ta tana jujjuya kai saboda azabar datakeji a kirjinta saboda matsa da socking da suka samu a yau. Saurin kifewa yayi yana mugun nishi, sai a lokacin yaji muryar Hajjo, daga kanshi yayi cikin jin haushin ta yaja tsaki kafin ya bude muryar shi da  kyar yace " me kikazo gani neke?  Cikin hasala tace "kabiru nazo gani. "Abba baya nan sai dai ki kawo ruwan zafi kiyi gashi dama abinda yakawo ki kenan.  "Innalillahi wa inna ilaihirraji'una, amma yaron nan anyi tak'adari, ni hajara yau naga rayuwa  saurin daga kai tayi takasa motsawa ba don wani abu yafaru ba sai don tsananin kunyar da ta rufeta shikenan ta shiga uku da Hajjo,    kamar ta nutse kotayi layar zana  haka taji,   janyota yayi jikin shi tareda mayarda hannayen shi akan kirjinta " kyale wannan tsohuwar please let continue. Fisgewa tayi ta dire kasa da gudu, saidai ba damar ta fita domin Abayar ta na falon Harma da hijabinta. Jin fitar hajjo yasa tafito tayi saurin zura kayanta ta fece, shikuwa ai yakasa motsi, dama yasamu babba Hajjo ta kwace mai don haka zata gani ganin idonta. Kallon kanshi yakeyi, kafin yayi murmushi yace  "we are very close  , sorry next time.  
Bata iya komawa dakin Hajjo ba part din Mami ta tafi, cikin dakin su ta shige duk da mutanen da tagani ta wuce bathroom, saida ta kwabe ta kalli mirror tareda kallon Jikin ta, duk sunyi jawur saboda murza da tsotso gaskiya Yaya NAZ maye ne bazan kuma Y'ar daba yana neman ya ciren kirji saboda jaraba kamar Wanda yasamu nonon Mami?.  Koda tayi wanka bata koma ba zamanta tayi cikin dakin ganin ba kowa

A cikin gida kuwa Momy kamar tayi hauka lokacin da aka fada mata tazo taga kayan Amrah, kaya duka set biyar biyu na Abba Mustafa uku na uban gayyar, ai tuni taji zuciyar ta na kokarin fita, don haka takasa zama takasa tsaye fita tayi gudun kartayi abun da zai janyo mata idanun mutane,  jitake kamar ta kurma ihu, musamman irin gudar da ake saki ana zancen ya' tayi goshi don haka ta fita cikin zafin rai hade da mummunan kuduri azuciyar ta, dole ta rusa wannan shiri kotana yawo tsirara........ 🖊



Nikuwa nace Allah yabata sa'a ai Rayuwa ce kayi mai kyau yaka kare bare kayi mummuna?. 

*Matar Soja*

🌻🌻🌻🌻


Page 1⃣6⃣


...........jin shiru bata dawo ba yasa su Nimrah neman ta, ko Mami batasan tana dakin nasu ba saida suka shigo suka ganta tana bacci wuya, da'da'mata duka Farha tayi, " kinga muguwar anzo nan an lafe mu bada Aure ba muna can muna aikatuwa. 
Zabura tayi cikin magagin bacci tace "don Allah yaya kabarni. Suka zuba mata ido kamar su cinye ta kafin su kwashe da dariya, " jar uba Yaya yaja kaya dole ayi mafarkin shi, Farha gaskiya Yaya mugun D'an duniya ne, yanzu ba kunya yasan ya ta a lungu ya kwamushe kinga har ana wani Yaya kabari, oh su Amrah. 
Tsaki taja tareda kallon agogon wayarta taga har shida tayi don haka ta zabura ta sauka, " kudai sa idawa ne wallahi kun cika sa ido ina ruwan ku ba mijina bane. 
"Kai kai lallai yau mune kike fadawa wai mijinki bayan duk irin zagi da yaci da kushewa?. "Ai sai kuyi kanku akeji. Wanka ta kuma yi tafito daure da Alwala domin magrib ta gabato, Farha tace " ke gobe mai lalle zatazo ance Yaya yace bai Y'ar da kifita wani yin lalle ba.  "Yafi tazo tayi min anan bana son fitar.  tafada  a zuciyar ta kuwa bata kaunar karon su dashi ne again domin karon ba dadi ko kadan.  

Yayi ta kokarin kiran ta wayar akashe, gashi abokan shi sunzo sun hana shi sukuni sun cika mai daki, a kwance yake suna hira yana buga tsaki. Kb yace "wai kai don Allah meye kake ta tsukemu kamar tsaka? "Meya kawoku yau ku takuri rayuwa ta ne me zakiyi min bayan Kunsan inda mata I may need her anytime yanzu kunzo kun cika min daki da hayaniyar ku. "Oh shine matsalar ka?  Toh wallahi baka isa ba y'anda ake yiwa kowa sai anyi maka, inace Auren Ahmed kaine kangaba wajen hana Amarya zuwa kace karta fito ta kyale shi kada Allah yasa ya hakura a kaita  ya cika gajen hakuri, yau gaka  har kana fada mana magana. "Barni dashi saboda shi nabaro matata nazo nan niba bachelor ba na shiga cikin su yanzu kazo kana mana wulakanci. "Kai kaga zaka iya barin matar taka kazo ka takuri rayuwar mutum, karkuji da wai, ba Wanda zanyiwa haka yanzu I can't leave my wife inzo cikin ku da sunan bachelors nights. Mikewa kb yayi "kanka akeji am coming friends. Yana fita bai dade ba ya shigo dauke da  basket cikeda snacks gefe daya katuwar cooler ce dauke da pepper meat na sa da na kaji. "Kai waye kasa wannan aikin?. "Sai nasa ne?  Ummi ce ta aiko as usual tunda kai yanzu kagama campaign ka gudu baka zuwa. Kallon shi yayi kawai bai iya cewa komai ba, he is feeling guilty   yasan kun yace ta hanashi zuwa part din harda kiran shi tayi yakasa zuwa tun dawo da ita da yayi daga kd.  
Tashi yayi ya fita,direct part dinta ya nufa. 
Lokacin kuwa Amrah na  zaune suna cin pepper meat din da ya hadu, da sallama ya shigo, idanun shi karab a cikin nata tayi saurin dukar da kanta saboda kunya, kunyar shi ta dada karuwa a zuciyar ta takasa hada ido dashi har ya zauna kusa da ita ya manta da inda yake tuni. Tunda idanun shi suka sauka a kanta lissafin shi ya kwance, "hayati na, how are you?. Yafada cikin wata irin murya mai cikeda so da kaunar ta, " kinga Allah yana sona bansan kina nan ba kawai zuciya ta ce ta ingizo ni. Kara matsawa yayi Jikin ta, saida ta daga kai ta kalli hanyar kitchen domin Ummi na ciki karta fito ta gansu.  A hakan, sakalo hannun shi yayi a kuibinta tareda dora fuskar shi saman kafadarta, kamshin da takeyi yana mantar da dashi komai, tuni yagoge mai memory, " I can't forgive Hajjo for what she did today.  "Yaya Ummi na kitchen fa zata fito. D'an tsayawa yayi kadan ya dago shanyayyun idanun shi ya kalleta " please muje waje. Mikewa tayi da sauri domin tana tsoron Ummi ta gansu a hakan, ita tafara yin gaba yabita, suna fita ya riko hannun ta ya nufi parking lot da ita, wayar shi ya daga yakira Kb yana dagawa yace   "open my car please am waiting. Dayake mai amfani da remote ce ya danna ta bude baya yashiga tareda ita, ya dorata akan kafar  shi, yace  "let talk small. "Baby na rikice da yawa, kin haukata ni, I am loosing my mind because of you, bansan ya akayi ba how and when soyayyar ki tayi min mugun kamu, I think Ummi ta haifamin kene tundaga ranarda kika fado duniya naji ina sonki a zuciya ta, I have been watching you always, renonki nayi hade da soyayyar ki, I love you Zainab kintaka  matsayi biyu, na farko Sunan da kikeda shi basai Nafada miki how much I love Mami ba, na biyu baki na bazai iya fayyace miki matsayin ki a zuciya ta ba, my words are not enough, bazaki iya fahimtar zuciya ta ba, I want something from you , don't leave me even in your dream Amri I beg of you. Yafada yana tarai rayo fuskar ta tareda hade goshin su wuri daya, hannun ta ya Dora akan kirjin shi tanajin y'anda yake harbawa. Jikin ta ya mugun mutuwa wani irin yanayi takeji a cikin zuciyar ta zata iya cewa yau ne karon farko da tafarajin wani irin feeling da batasan y'anda zata kwatan tashi ba kalaman shi masu tsada ne a cikin kasuwar zuciyar ta, batasan lokacin da ta hade jikinta da nashi ba, cikin murya mai natsuwa tace "please Yaya karka kuma yimin abinda kayi dazu kaji? Dago fuskar ta yayi, "I can't promise you that because you are part of me, and inaso ki zama ni inzama ke mu zama daya karmu rabu inaso ki soni kamar y'anda nake sonki Soyayya nakeso mu shinfida a gidan mu ni dake da ya'ya na, do you know Amri ina son inganni da yara nawa na kaina?  Please by next year ina son ki haifamin baby's like you, and kinsan me?  Ta girgiza kai, " dole sai abin nan da bakyaso yafaru not only that one ma akwai wani abu. Kallon tsoro kawai takeyi mai domin tasan meye zai biyo baya don jiya Nimrah ta tura mata littafin KUSKURE NA na  labarin Ummu Ruman tasan , ita Nata sai yafi hakan don haka takejin tsoron shi, amma yanzu kalaman shi sun tsaya mata a zuciya, ba wani namiji da ta tabajin kwatan kwacin su, kalaman nashi sunada mugun zaki don haka ta lafe tana sauraren shi. " ina son kowa yayi Alfahari da Auren mu zakiyi farin ciki zaki zamo Sarauniya ta, zan bauta miki fiye da tunanin ki, from today no more Yaya, give me name like honey sweet heart my apple my kwakumeti my agwaluma any name but banason yaya. Dariya  tayi bata shirya ba har tana dukan kirjin shi, Wanda abun yayi mugun melting zuciyar shi, a karon farko ta mai dariya, kafin ta D'an tsuke fuskar ta tace " Yaya. "No I said change that name. Magana kawai taci gaba da yi batareda ta kirashi da wani sunan ba " Wacece wannan Fauziyar, me yasa take tura maka hotuna? Fara'a ce ta kufce akan fuskar shi ya rungume ta  gam, " oh god Amri kinfara kishina, that's mean kinfara sona kenan?. "Wacece ita? " Hmmmm,  for me she is nobody, amma ita tana matukar sona har gobe tana bibiyar rayuwata, hatsabibiyar yarinyace Allah ne yake taimakona but that girl almost raped me, mayyace bata da zuciya, ina fuskantar damuwa saboda ita, please koda kin je kd ba ruwanki da ita, you are my wife and my life so forget her, da zanso wata da tuni nayi Aure amma kin riga kin siyeni kin gaba da zuciya ta da rayuwa ta. 
Basu ankara ba har karfe goma sha daya na dare suna hira,  saida kb yayi knocking kofar motar, ya ankare tareda duba time a wayar shi yace " oh my god wife dare yayi zo muje in rakaki kafin Hajjo ta cinye ni. 
"Bazanje gidanta ba wurin Mami zanje. "What?  Mami fa baby?  No muje wajen Hajjon, let me tell you something, ki koyi sabawa da halinta, kina kallo ranar saboda na kaiki  kd ta Zane ni da carbi. Dariya tayi domin tasan darun Hajjo, suna fitowa kb ya kama kugu yace "tab wallahi ba D'an rainin wayau irinka NAZ Kut. 
Boye fuskar ta tayi a kirjin shi tana dariya   "don't mind this guy,  muje in raka ki.
"Karki  biye mai wannan mijin naki baida kunya ko kadan. Itada sum sum ta wuce yana binta a baya jinshi yake kamar wani sarki idan ya tuna andaura musu aure she is his wife. Saida suka shiga part din hajjo ya rikota zuwa jikin  shi a kunnen ta ya rada mata " baby ko kiss ban samu ba bare kuma in D'an tsotsi....... Ya nuna mata inda yafisu, kafin ma ta gudu Hajjo ta fito, tafara salati, " shikenan ka lalata yarinya gaba daya, munafuka ke kuma wallahi hajjo na tsane shi, yanzu keda waye na ganku?  Tun da rana kina can kwakume cikin dakin shi saboda kun raina ni hardai kai,  yanzu uwar me zakuyi min tsakar dare? Tura baki tayi tace "hajjo kinada mita wallahi dare nefa karki tashi jama'a. 
"Uwaki Hadiza kinji, nace uwaki, wato ya koyo miki halin shi duka kema kinfara, toh wuce ki kwanta kai kuma fitsararre tafi  kabarmin gida," god night wife kinji go and sleep forget this old woman. Yana fada yayi waje, ai kuwa su kabiru da Mustafa da Hadiza sun zagu tas.  Ita dai shigewa tayi tareda kwanciya cikin y'an uwan ta da suka dade dayin bacci.  Bata dade da kwanciya ba taga kiran wayar shi, yace "banajin bacci baby kawai muyi hira  harkiyi bacci and please open your mouth and talk. 

Gyara kwanciya tayi sukasha hira har Asuba 

kb nata tsaki tareda mita duk lokacin da ya farko, " kai wallahi kana shiga rayuwar bayin Allah. Baya kulashi shidai hankali kwance yake kara dura mata kalaman da baisan inda yake samun suba. Saida aka Kira  assalatu yabarta, itama ta tashi domin bata isa tayi bacci ba dole sai tayi sallah, tashin su Farha tayi sukayi sallah suka koma, Hajjo tasan y'anda basa wasa da ibada don haka tanajin motsin su    tana kan dadduma tana lazimi a falon ta. 


Basu suka farka ba sai karfe tara lokacin da mai lalle tazo, Hajjo ta tashe su. 
Momy dai ta hana kanta sukuni, ko yanzu tana zaune waya takeyi da Fauziya wadda Tsabar bincike yasa ta samo number ta ta hanyar bibiyar shafukan ta a fcbk, su sukasan tsiyarda suke shiryawa don haka sai muce Allah ya mana tsari da mugu da mugaye,.......... 🖊


*Matar Soja*

🌻🌻🌻🌻



Page 1⃣7⃣


.............. Cikin ihun da ta saba dashi take magana da Fauziya, " kibi abinda nace sai kowa yasamu abinda yakeso karki kawomin barikanci kafin ki shiga muka fito don haka duk Abinda zakiyi na rigaki yi, don haka kibi tsarin dana doraki a kai. "Gaskiya malama ki daina yimin ihu banaso don da inaso arika yimin ihu da na zauna a gidan tsoho da tsohuwa, tunda kika ganni a bariki kinsan na gagari tsoffi don haka bini a hankali don nasan ke taki bukatar ta mugunta ce ni kuma abu daya nakeso shine Nazir banda wani abu ko burin da ya wuce in Aure shi, in zaki iya taimaka min toh nima am ready let have a deal. "Ok yayi yanzu kome kikeyi ki shigo Sokoto yau din nan zuwa gobe kafin tarewa ina son komai ya kasance cikin sauri. "Karkiji kindamu consider it done. 
Ta kashe wayar ta tareda daga katuwar kwalbar giyarta datake korawa, dama ita a shirye take tana tunanin inda zatabi tasamu cikar burinta don haka yanzu dama tazo, Nazir ko bayaso sai sunyi Aure. 
Tabishi ta bishi yayi  mata wulakanci fiyeda tunani, yanzu lokaci nane NAZ you must come and beg me to marry you. Ta cilla kwalbar data kwankwade Jikin bangon dakin nata ta tarwatse,  sannan ta bingire a wurin, iya kwaluwa tayi bata ma cikin natsuwa da hankalin ta.  

Momy kuwa tana wayar Nimrah ta shigo, taji duk Abinda take cewa don haka Jikin ta na rawa ta matsa ciki " Momy me kike yi haka don Allah karki cutarda bayin Allah, duk Abinda kika aikata zai iya shafar Rayuwar mu, ki rufa mana Asiri ki kyale su suyi farin ciki, bagashi Fahad ya Amince da Auren Aunty Farida ba?  Toh meye kike nema? " don ubanki labe kika koma yimin?  Toh farin cikin ku nakewa komai tunda ke bakya kishin kanki ni ina kishin ku, ke wawuya ce kina kallo cikin gidan nan harda ubanki bai damu daku ba sai ya'yan y'an uwan shi kullum kune a baya, kalli irin kayan Auren da ya hadawa  Amrah bai hadawa Farida ba sannan shima Naziru kina kallo harda makullin mota, haba wannan ai ba banza bane, don haka in zaki dawo ki hada hannu dani mu hadu mu rufawa juna asiri kizo idan kuma zakici gaba da zama cikin makiyana kije na sallama musu ke baki daya.  "Momy don girman Allah ki daina ki kyale su suyi rayuwar su..... "Fita ki bani wuri ko in mikin dukan kawo wuka a dakin nan. Wanda yayi nisa bayajin Kira don haka tana kallon ta cikin damuwa ta fita dakin, 
Tareda Addu'ar Allah ya ganarda mahaifiyar tata. Komawa tayi cikin y'an uwan ta tayi lalle cikin zuciyar ta tanawa y'an uwan ta Addu'ar kariya, waye zata fadawa wannan Abun kunya?  Idan tafadawa Abban ta Auren Momy zai iya mutuwa, idan ta fadawa Hajjo bala'i ya faru, don haka takasa sukuni, duk hayaniyar ta taragu har su Amrah da farha sun tsargu sunyi mata magana tace bakomai kanta ke ciwo. Ba abinda ke damun ta irin kalaman Momy, yaushe tasan Fauziya wannan Y'ar duniyar da har zasu hada kai su cuci Yaya NAZ da baiwar Allah Amrah da bataci ba bata shamata ba.  

Tun waye war garin basu  hadu dashi ba tafada mai anayi mata lalle, a waya ya Kira yafi sau goma daya Kira zaice "angama?  Zata ce aa, ya kashe, yanzu yana Kira ta dauka hade da wani irin murmushi, domin daga jiya zuwa wayewar garin yau yayi mata wani babban gurbi a zuciyar ta, ya dasa wata katotuwar igiyar da ta dabaibaye mata zuciya baki daya ankai gejin da takejin yes zata iya zama dashi har karshen Rayuwar ta, domin shidin masoyin tane mai matukar kaunar ta, Wanda a cikin kwana daya zuwa biyu ya lasa mata zazzakar Zumar soyayyar shi. Ajiyar zuciya suka sauke lokaci daya yace "angama? "Eh ina jira yayi ne. "Hmm ok, na matsu ne inganki, yanzu ki fadawa Farha tazo ta karba kudin lallen ina waje. "Ai Mami ce zata biya. " no is my responsibility, kar gatan yayimin yawa, karki manta is my choice ba Auren hadi bane, and I love my wife sooooo much. "Uhm. "Haka kawai zakice?. " me zance? " kice I love you too darling or what ever just say it. "Um um sai Anjima. Ta katse kiran tana murmushi mai cikeda farin cikin zuciya. Farha tace "tab Yaya ya shiga loko. "Na Soyayya ba sa ido sana'ar banza kuma kije yana kiran ki. 
Saurin dafe kirji tayi tareda zare ido tace " what me kuma nayi? " zaki sani dai yace inkika bata lokaci double laifi kenan. Ai kuwa da Sauri ta mike tana Y'ar fe hannu, y'an da ta tsorata yabawa Amrah dariya, ita kuwa tuni tayi waje. Yana tsaye rikeda rafar kudi y'an dubu daya, ta karaso cikeda fargaba, sai taga fuskar shi dauke da fara'ar da bata taba ganin shi yanayi ba yace " good Farha come and take. Ya mika mata , "give your Aunty kudin lalle, and take your on and Nimrah. Ya ciro wani bandir din yabata ta karba tareda godiya baki a sake yayi gaba ya barta a wurin, Saida ta D'an dade tana mamaki kafin ta wuce cikeda tsalle. Jefa mata nata tayi " gashi wai kece Aunty na?  Lallai ma Yayan nan, kode yake tank you mun samu kudin shopping ta mikawa Nimrah tace, "sis Allah ya kwato mana Albarkacin kaza. 
Amrah ta watsa mata wani irin kallo tace " me kike nufi?  Kinsan dai bazakice shi marowaci bane. "Ehhhhh wehhhh lallai mai miji har kin fara tare mai fada?  Toh ni bance ba karkisa inci na jaki. "Another sharri duk cikin ku waye ya taba duka inba sharri ba. " eh lallai Farha Farha kiyi shiru kina taba mata miji ya isheki kafin kici duka. Hirar su sukayi ta yi saida lallen ta ya bushe ta mike tareda wankewa ta shige kuryar dakin ta danna mai Kira a karon farko. Lokacin yana fitowa da Abokan shi daga cikin dakin  suna cikin ado mai daukar hankalin y'an mata.  
Yaji ringing, kallon wayar yakeyi cikeda mamaki kafin ya koma ciki yace " Kujira ina zuwa. "Gaskiya karka bata mana lokaci malam. Bai saurare shi ba yayi ciki, a kujera ya zauna saida ya dauke numfashi ya furzar kafin ya danna mata Kira don nata ya katse. Ringing daya ta daga, " Hmmm Wify kina kashe min jiki akoda yaushe. " menayi? " nothing, tank's for calling. " an gama mungode da kudi. " no sorry no tank you is my responsibility I told you. "Zamuje saloon Yanzu. Tafada cikeda tsokana don tasan bazai bari ba, " story kibar kan zan wanke miki Anjima idan nadawo. "Ka fitane? " no zanfita yanzu, am not playing karki fita ban yarda ba, nifa inada kishi sosai bana son anayimin wasa da igiyar Auren da aka daura min da kyar bayan Hajjo ta gama wanani. "Bayan kasaceni dai ka gudu. 
"Hhh kin tuna min y'anda nayi wani irin  baccin wuya bayan nayi ido biyu da my precious oranges. Kashe wayar tayi domin tasan hirar tsawo zatayi ta wuce inda bataso aje. Dariya yayi harda D'an sauti ya tashi ya fita, fuskar nan kamar gonar Auduga  saboda farin ciki. 

Kwanciya tayi tareda runtse idanun ta tana tuna each and every moment da suka kasance atare tundaga farko har kawo yau, bata hango wata tsana datake tunanin yana mata sai hango tsantsar kula da kishin ta da yake fada mata yanzu. "Tank you my Yaya, nagode da soyayyar ka agareni.  Mai saloon aka Kira har gida tazo ta gyara mata kai, kana ganin ta  kaga Amarya domin ta murje sosai saboda gyara, Mami tayi kokari ta dauketa a matsayin itace uwar ba Uwar miji ba, gefen Ummi dai ta Sallama, Abba babba ya hado musu kayan daki nagani Nafada y'an company kowa set biyu kujeru da gadaje harda sauran kayan gyaran gida D'an gin furniture's. Kayan kitchen kuma Abba Mustafa ya zage ya kashe musu kudi su biyun, Wanda hakan ma baiwa Momy dadi ba saidai dayake tasan tanada shiri batace komai ba kwafa kawai tayi.  
  

Yau ko waya basu samu yiba saboda jama'a dayake fama dasu, baiko dawo gidan ba a hotel suka kwana, itama suna tareda kawayen su, Aunty Farida abun ba acewa komai domin sam bata farin ciki impact tagama duk wata nadama ta rayuwar ta bayan wannan Auren har zuwa tayi ta samu Hajjo don Allah tasa ya sake ta batason Auren Momy ce taja. Hajjo ta da fata cikin lallashi tace " kina so kiyi farin ciki a rayuwar ki? " to kije kiyi biyayyar  Aure, Allah kadai yasan me ke boye don haka kiyi biyayya Allah ya miki Albarka kinji, karki biye halin Uwar ki idan kina so kigama lafiya da gidan Auren ki. Haka ta hakura don ba Wanda zai raba Auren bayan Hajjo, gashi tabata hakuri don haka tayi dana sani cikin masaki, yanzu wane irin Aure ne miji ba zuwa ba shakuwa ba waya KO sallama tayimai baya amsawa tasan iyaye sunfi karfin shine ya hakura don haka wane farin ciki zatayi ita a rayuwar Auren ta?  Gashi Momy kwata kwata bata ta ita hankalin ta ya karkata wani wuri can. Kotayi mata magana zatace tabar komai a hannun ta, 

Washe  gari gida yacika makil masu murna nayi masu bakin ciki nayi masu tsegumi ma nayi, bangaren Ango kuwa jinshi yake kamar a Aljanna finally yau wahala ta kare zai tareda Abar sonshi, gefen Amrah kuwa yau ta tashi da wata irin muguwar kasala da faduwar gaba harda wani irin firgita takeyi da anyi magana, lokaci na tafiya jikin ta na Kara daukar zafi kafin karfe goma sha biyu zazzabi ya kayarda ita, saida aka  Kira likita tazo ta dubata, tace kawai zafin zazzabi ne tabata magani tareda Allura tace abarta ta huta, kwance take a dakin Hajjo bacci mai shegen nauyi ya dauke ta, 
Tafara mafarki da wata mata nabiyota da sharbebiyar wuka tana gudu, saida tayi mai nisa tagaji ta hango Yaya NAZ, da gudu ta nufeshi tanajin dadin zai taimake ta taga ya juya da sauri tasa ihun sunan shi.... A firgice ta mike zaune bakinta dauke da salati da Addu'ar da duk tazo bakin ta, ga gumi ta hada sharkab, mafarkin ya tsorata ta sosai don haka takasa komawa ta mike ta shiga bathroom ta watsa ruwa, tana fitowa wata Auntyn ta maryam wadda kanwace ga Ummi ta shigo dauke da kaya cikin wata jaka. 
"Yauwa ki shirya tunda kin tashi mutane sun taru ana tanbayar Amare ga Farida a waje, ina fatan Jikin yayi sauki? " eh Aunty. Iners ta fara bata sababbi gal kafin ta ware leshin data ciro mata mai D'an karen kyau da tsada kalar green anyi mai dinkin buba ta yarbawa da single zani, da kanta ta daura mata Zanin akan rigar tace bari inkira mai kwalliya tayi miki. Cikin minti Talatin aka canja mata fasali tayi kyau kamar ka sace ta ka gudu, har na hango Ango idan ya ganta, daurin D'an kwalin kuwa ya murzu ga asheken da yaji wasu irin stone irin na head din takalmi da jaka golden kalar head dinta da ashoken kafadar ta.  
Su farha suka shigo cikin wani irin material arsh color da head maroon sunyi. Kyau like bride maids sukasa sowa, ganin y'anda tayi masifar haduwa, Farha tace " ke Yaya na jiranki a waje shida abokan shi kifito. Fuskar ta a tamke ba walwala haka kawai takejin faduwar gaba kai da kai. 
Gaba tayi suna fesheta da turaruka. 
Guda kawai ke tashi gaban ta na rubdugu, jitake a cikin zuciyar ta batason ma su hadu dashi ranta wani irin duhu yake baibaye shi tarasa meke mata dadi a ranta, suna fita taki Y'ar da suje inda yake tayi part din Ummi tabarsu suna yimata magana, " Amrah muje gasu yaya can suna jiran ki.........🖊




*Matar Soja*

🌻🌻🌻🌻


Page 1⃣8⃣


........ Tunda tafito idanun shi suka sauka akanta, jiyayi kamar ya ruga ya Rungume ta a kirjin shi, she is just like bride, karkace kai yayi yana jiran isowarta yaga ta canja hanya, kamar yabita ya kamota, ya daga waya ya Kira Farha yace " were is she? "Yaya ta shiga part din Ummi. "Hmmm ok kibita ki ce ina kiranta. " toh yaya. Ta janyo Nimrah tace muje mukirata please. Tunda   ta shiga cikin falon bata tsayaba saida ta D'an gana da kuryar dakin Ummin, Jikin ta wani irin rawa yakeyi, zuciyar ta na kunci da wani irin duhu. Ummi ta kwalawa Kira, dukan y'an uwan ta da abokan arziki suka kalleta cikin tanbayar lafiya saboda gabs daya ta gigice cikin minti kadan, su Nimrah suka biyo baya, su Aunty maryam suka ce musu " meke faruwa da ita ta shigo musu a haka? " Aunty muma bamu saniba kawai mun kirata ne muka ce mata taje Yaya na kiranta shine tana fitowa ta gudo nan. Kamar wadda aka tsungula ta ruga kusa da Ummi tareda shigewa jikin ta " don Allah Ummi karki bari yatafi dani kinji wallahi banason shi banason Auren banason zuwa gidan shi kicewa Abba ya raba Auren don Allah kar in mutu. 
Dariya sukasa domin su tunanin su saboda rabuwa ne da iyaye Wanda yakan faru wurin da yawan Amare. Ummi ce ta zuba mata ido kamar tana so ta gano wani abu sai dai batace komai ba tacewa su Nimrah " kuje tana zuwa kunji. Saida suka fita taceda kannin ta "kuyi mata Addu'a a firgice take. Abinka da uwa har ta faimce ta, haka suka sakata tsakiya kowannen su na karanta mata nashi Addu'a su uku.wata Y'ar natsuwa ta samu firgitar  ta daina sai gumi da takeyi, suka gyara mata adon nata sannan Aunty maryam ta rike mata hannu zuwa waje, su Nimrah tagani tace " kuje gata nan. Tafe kawai take batasan inda take jefa kafarta ba, bata kallon sama domin zuciyar ta na karanta mata karta Y'ar da su hada ido dashi. Shikuwa duk ya damu ganin tunda ta shiga haryanzu shiru bata fito ba,  yana hangota yaja uwar Ajiyar zuciya, y'an da take taku akan heel dinta yasa yaji bazai iya jurewa ba da Sauri yayi gaba domin ya tarota, yana karasawa yayi kamar zai fada jikin ta tanajin kamshi da   saukar numfashin shi akan goshinta domin taki yarda su hada ido dashi. Kayan Jikin shi take kallo boyel D'an ye green kalar leshin jikin ta Sai takalmin shi shima baki have cover na maza hadadde. " my bride. Yafada kamar Wanda muryar shi ta shake, " ki kalle ni please I want to see your beautiful face my lady. Runtse idanun ta tayi gam saboda bugawar zuciyar ta, hannu yasa ya dago habarta, ya kalli kyakkyawar fuskar tata tareda karewa each and every lungu da sakon fuskar kallo, tundaga idanunta dake rufe zuwa lips dinta da sukasha janbaki Wanda yafara gani yau a wurin ta, janbaki bai taba burgeshi ba sai yau da yaganta dashi, jiyayi kamar ya sanya bakinshi ya sudeshi tas tas, saidai su Nimrah dake tsaye suna kallon Romeo NAZ.   Abokanshi suka iso " haba ango rowar Amarya zakayi mana kabarmu muganta mana. Daga ido yayi tareda kallon su Abba tuni suka ware, ya kalle su suma bayan ya boye fuskar ta a tsakiyar kirjin shi mai cikeda kamshi mai kwantar da zuciya, saidai ita bugawar kirjin ta ne yafi komai daga mata hankali, 
"Ku koma kar Wanda ya kallar min mata. Kb yace " eh dole muma muzo mushiga daga ciki, gayen nan mugun D'an rainin wayau ne Ina fada muku. Kwakume abarshi yayi yayi gaba da ita, cikin Aljihun shi ya saka hannu ya ciro key ya bude motar shi yasaka ta gaba shima ya shiga. Sunata yimin surutu bai saurare suba ya shiga ya tayar yafice a speed. Cikin tsananin razana ta daga kai tareda kallon shi karon farko tayi saurin rike hannun shi dake kan sitiyarin motar tana girgiza kai cikin rawar jiki. " ka ajiyeni don Allah karka kaini ko ina please ka tsaya. Tafara kokarin murda sitiyarin cikin gigita. D'an kallon ta yayi tareda rage gudun ya fara komawa gefen titi, tsayawa yayi tareda zuba mata ido, ba haka suka rabuba dazu what is wrong riko hannun ta yayi ta fizge da sauri tareda matsawa ta mannu da kofar motar shafa fuskar shi yayi yana nazatinta tundaga fuskar ta zuwa yatsun hannun ta dake fidda gumi ga wani irin shaking da Jikin ta keyi. 
"Hmmm Zainab meya faru?. Kamar wadda ke jira ta daga kai muryar ta ba wani tsoro ko fargaba tace " ka sake ni din Allah banason wannan Auren bana son ka meyasa ka Aureni??? 
Wani irin kallo yake mata saboda Wannan kalmar is the worst a rayuwar shi, kalmar tayi mai d'aci a makoshi ta harzuka ruhi da zuciyar shi, sai dai yafara tantama tareda Kara kallon ta "say it again. Cikin idanun shi ta kalleshi takara mai. Maitawa harda kari ma" meyasa zaka takuri rayuwa ta ka Aure ni me nayi maka da zaka saka rayuwata cikin kunci?  Bana son ka yaya Nazir please kabani takarda ta. Tafada tana kauda kanta gefe. Tsayawa yayi yarasa wane tunani zaiyi, tada motar yayi ya cillata kan titi bazaka taba gano meke cikin zuciyar shi ba, kallon shi tayi kamar wadda ake karantawa tace" wallahi ka tsaya ko inja mu mutu kowa ya huta. Ta dora hannun ta saman sitiyarin motar, da hannu daya yacire hannun nata tareda hadewa da dayan ya rikesu tamau ko motsi takasa yi, tafara mai kuka tareda cigaba da maganar ya sake ta kota kashe kanta, yayi biris saida yakai inda yayi niyya ya tsaya, ya saki hannun ta, budewa tayi yana fita itama tafita tareda nufin guduwa, sai dai yayi carab ya rikota. 
 Tafara turjewa tana kokarin kwace hannun ta " ka kyale ni intafi gida banaso. Cirata yayi sama ya dorata akafadar shi yayi cikin tafkekiyar barandar ta zamani kafin ya bude gidan da hannu daya, nidai da Nazo a booth ai tuni na tsaya tsegumin kallon wannan Aljannar duniyar, "gaskiya gidan ya tsaru ya hadu iya haduwa.  
Yana shiga da ita falon da aka tsara shi batareda tasani ba,   yaji kayan Alatu ta ko Ina, ya koma da baya ya datse kofar shigowa tareda cire key ya koma kan kujera yana kallon y'anda take naman hanyar gudu tana kuka, saida tayi tagaji ta zube a jikin kofar tana surutu. " wallahi kazo ka mayarda ni Nafada maka bazan zauna dakai ba. Cikin lunar zuciya ya taso tareda nufo inda take ya dagata cikin fushi, " kiyi duk Abinda zakiyi kinji Zainab Aure na dole zama dani dole ki shirya rayuwa dani dole domin bazan taba sakin kiba Auren mu mutu karaba ne dago idanun ta tayi cikin jin haushin shi tace "ba a dole nace banayi kuma wallahi tunda nafada bazan taba zama dakai ba, da in zauna dakai gwara in kashe kaina. 
"Hmmm me nayi miki Zainab? What happened? " bana son Kane Yaya. Tafada hankali kwance ko ajikin ta, wani irin faduwa gaban shi yayi domin ya hango tsantsar gaskiya a cikin idanun ta, saida ya hadiye wani miyau mai daci kafin ya tashi ya dagata kamar kaya ya nufi wata hanya da ita da Alama iner room ne, cillata yayi kan gadon har head dinta na cirewa ya fara tube rigar jikin shi ya kwance ta zugen shi cikin fushi. Dakyar yake iya bude bakin shi cikin fusata yace " zaki zauna dani dole ko kiyi zaman gida da igiyoyin Aurena bazanyi kunci nikadai ba sai na D'an da'na miki irin gubar bakin cikin da kika duramin a cikin zuciya ta ba, yazaki bari in saki jiki insanya raina da zuciya ta akanki lokaci daya ki watsa min ruwa tafasashe ki konamin zuciya, zamuyi jinya atare duk da nasan zaki iya warkewa amma ni kin cuceni Zainab soyayyar ki ta azabtar dani tsawan rayuwata yanzu kin wankeni da guba,.......... 🖊



*Matar Soja*
🌻🌻🌻🌻


Page 1⃣9⃣




............. Kallon shi takeyi idanun ta a bushe domin wani irin tauri taji a zuciyar ta kamar andasa mata karfe, batajin shakka ko kadan a cikin zuciyar ta a shirye take tayiwa kowa tawaye akan Auren nan domin bataso kuma bazata zauna dashi ba.  Cikin zafin rai ya gama cire komai nashi don ba Abinda ya rage, lokacin da idanun ta suka kalli inda bai dace ba ai tuni taji wata Y'ar natsuwar dole zuciyar tafara rusunawa domin tasan muddin yace zai zarkuma mata Wannan Abar toh fa sai buzunta, turata yayi ta kwanta ya juyata cikin karfi ya fincike daurin Zanin tareda fara kokarin cire rigar tana juye juye kamar tar wada ya danne ta ta kasa  motsi, cikin hasala yace " ki shirya domin ruwan kiyayya ta zan zuba miki, ihu  kawai take kurma mai tana neman wurin gudu, sai dai riko daya ta kasa kwatar kanta, tanaji tana gani yafara filingin da kayan Jikin ta kamar Auduga yake fisga, sir ya mata bai rage komai ba, duk da bacin ranshi saida yaji canjin yanayi nan take ya birkice ya juye kamar mahaukaci, sarrafata yake kamar yasamu abincin da yafi so sannan ya hana mata ihu ta hanyar rike harshen ta danashi tamau, ta shige cikin jikin shi baka ko hango ta, ba inda bai leka ya tande ba kamar tsohon maye kafin  ya nemi hanyar da yake kwadayin bi, first attempt yasan is impossible amma yakasa hakura yayita making effort har yaji wani irin D'an shi D'an shi daya taimaka mashi   yafara laso mad'in, a tare sukayi Kara ita tata ta Azaba Alhaji NAZ ta dadi don haka ya cukuikuye ta tareda Kara tale kafafun ta yakara saita ta, Wanda a wannan karon bada wasa yadau hanyar ba domin idan yace zaije da wasa toh tabbas zai iya sumewa saboda shauki, yana shigewa ta dauke wuta dif shikuwa yasamu gona kuma ga isashshiyar garma ai sai kaftu yakeyi, Wanda saida yaji ya gansu ba koshi ba yafara sarara mata, Wanda saida ya natsu ya maida numfashi akan kirjin ta, yafarajin Alamar bata motsi yayi saurin daga kanshi tareda kallon fuskar ta zuwa kirjinta dake kallon shi kamar su tsokale mai ido, ya ce " Zainab. Shiru. "Amri nan ma shiru, ya mike zaune dakyar yana D'an rufe Jikin shi dake nan kamar zaici babu saboda zillo. Dagota yayi, tuni ya dawo hayyacin shi dakyau ganin jini kamar an yanka D'an akuya, gata bata numfashi, daukarta yayi cak yana kwala mata Kira har bathroom ya kunna shower tana hannun shi suwa yafara bugunta dakyar numfashin ta yadawo a wahalce tafara wani ihun " don Allah Yaya kabari zan mutu zaka kasheni don Allah kabarni intafi gida kadaina Hajjo Ummi Mami Nimrah Farha yaya kamal don Allah kuzo ku ceceni zai kasheni. Saida ruwan ya bugata sosai yadawo da ita kan gadon, saidai wannan jinin yakara tsorata shi   ganin y'anda yake bin kafafunta gashi duk inda ya motsata zatasa ihu, duk ya rude ya fita falon da sauri ya dauki wayar shi tareda kiran kb, yana dagawa yace please ka kawo min hajjo gidana yanzu kafada mata Amrah ba lafiya zata zo. 
 "Bangane ba lafiya ba?  Yanzu kafita da yarinya agaban mu NAZ me kayimata da rana tsaka muna jiranka muje reception  duk friends sun gama hallaruwa. "Tank god bani nace zanyi reception din ba is your idea, just go and bring Hajjo now. Ya katse kiran, kb ya kalli sauran Abokan nasu bai iya cewa komai ba ya wuce ciki. Hajjo na fadan " Ina take ne mutane na neman Amarya Ina ya kaita wannan yaron jarababbe?  Kb ya kunshe Y'ar dariyar shi ya matso cikin kwantar da murya yace "Hajjo ki dakko hijabin ki zamuje wani wuri ba nisa. Wani irin kallon Ina ciki daku tayimai kafin tace " bangane ba gidan wa zanbika?. "Yi hakuri Hajjo Nazir ne yace in dakko ki Amrah batajin dadin jikin ta. "Oh oh wannan al amari, yau haka Y'ar nan ta tashi da jin jiki sai da likita yabata Allurai, ko shine dalilin tafiya da ita?  Bari dai in dakko hijabin mutafi. Tana tafe tana zance harta fito, cikin D'an saurin ta. Mota ta shiga ciki tana ta jajantawa har suka kai. Ta saki ido tana cewa " wannan tanga me men gidane ya siya ya Ajiyewa Aljanu??.  Dariya kb yayi yace " ai Hajjo 'kadarace.  "Bai sayen fili ya  Ajiye ko kiyo irin namu na mutan da yakama ya siya irin wannan gida shedanu sun samu mafaka.  Shiga sukayi suka sameshi daure da towel Tsabar rudewa baiyi tunanin saka koda rigaba, ga jikin towel din duk jini, tundaga kasa har sama kb ke binshi da kallo kafin Hajjo tace " ga shakiyanci Ina jikata ka tsayamana kamar shagon y'an danbe ko ince sabon kwarto? "Hajjo ki shigo ciki don Allah sai kuka take yi. Kallon jinin jikin towel din tayi tareda cewa " wannan jinin fa daga Ina?  Kai meke faruwa? Gaba yayi ta bishi kb ya zauna a falon yana jin jina gajen hakuri irin na NAZ. Yanda Hajjo ta ganta yasa tafara salallami, "ni Hajara yau Ina ganin rayuwa da zamani me zangani haka  kai Naziru? Tana ganin Hajjo tafara kokarin tashi saidai kamar wadda tasamu barnar mota haka takejin Jikin ta don ba karamin gurzata yayiba, karasawa tayi tana salati tareda tanbaya, sai da ta dagota taga yanayin ta ta juya tace " kai kan akwai D'an banzan yaro, yau ni Ina nataba ji ko ganin rashin kunya irin wannan ni hajara?.fuskar shi a daure yace " please take care of her first kafin kici gaba da surutun. " ubanka zakaci wallahi yau zakaga tsiyar Hajara yanzu ace tsakiyar rana ana tsaka da taro ka kwaso yarinya ka kawo nan ka mata wankin shuwaka,fita indaina ganinka adakin nan Ko in zauleka. Kallon ta yayi ba wata walwala domin yana jin d'acin kalaman ta haryanzu sannan ga wani irin Zuma mai cikeda dafi daya laso Wanda yakejin ya karawa kanshi wuta.   Juyawa yayi tareda cewa " tank God   bakida carbin da zaki dakenin. Bata koma kan shiba ta cire hijabin ta tareda gyara Zanin ta dake karkace tayi hanyar bandakin,  tayi tayi ta tara ruwan zafi ta kasa haka tadawo ta leka falon tace "ai saikazo. Tasowa yayi daman ya gaji da kallon tuhumar kb ba magana.  Rannan a cusgune, haka ya biyota, tace "dakkon ita ka kawomin ciki. Ba musu ya haye gadon batareda ya kalli fuskar ta ba ya dauketa cak, yanajin y'anda take gunjin kuka yanayin da yake ciki ba Wanda zai iya fahimtar shi, saida ya zaunar da ita akan toilet ya tara ruwan dumin da Hajjo tace tana tabawa har yayi mata y'anda takeso tace yasaka mata ita.tanayi tana  mita , ta kwala musu ihu saboda radadi.sosai kalleta tareda riketa karta fito fuskar nan a haka. "Iya shege kin biyoshi ya kalmashe ki yanzu  kizo kina man ihu,  yimin shiru ko in maujeki so miji. Cikin kuka tace "wallahi bani na biyoshi ba Hajjo kisa ya sakeni bana son shi ki rabamu ko in kashe kaina bana kaunar zama dashi Allah ya isa na. "Ke ke ke" meye kuma na rashin da'a?,  cikin zafin rai ya fita tareda saka kayan shi ya fice tareda samun kb a falo ranshi kamar ana gobara" take me to airport kb am leaving. "What?  Me hakan ke nufi?. " muje nace please no questions. "What about Hajjo?  Zaka dawo ka dauke su letter muje. 
Haka ya kaishe kusan karfe hudu na yamma  ya bar garin Sokoto cikeda zafin zuciya da radadi, kb kuma ya koma gidan yasamu Hajjo tana kan mita, " Ina yake   yazo yakai mu gida. " ai ya tafi kd yanzu na kaishi airport. "Eh lallai. Wato burin shi ya cika ya yi abinda yakeso yatafi?  Toh ai bakomai muje kaji dani yake zancen zan samu iyayen nashi.  Cikin lallabawa ta tattaka har wurin motar ta zauna Hajjo ta shiga ta zauna suka tafi, " kifi hakuri kinji indai nice hajara zan karbar miki y'an cinki. Wani sanyi taji tareda kwanciya kan kafadar hajjon kasan zuciyar ta tana Kara tsanar shi har suka shiga gidan, ta kalli gefen Ummi tace "Hajjo ki kaini wurin Ummi. "Ita uwar taki fa?  "Bazanje canba ki rakani wurin Ummi nidai. Haka ta riketa suka tafi lokacin yarage y'an uwan ne kawai a ciki, suka fara tanbayar lafiya ko jikin ne?  Hajjo tace musu eh su bata wuri ta kwanta, haka suka kaita dakin Imran ta kwanta Hajjo tace subata abu mai ruwa ruwa tasha da maganin zazzabi don jikinta yayi zafi sosai, su Nimrah basu san meke faruwa ba saida Hajjo takira su tace  suje wurin Y'ar Uwar su tana gidan Aisha kwance, koda Mami taji itama taji badadi haka taje har can ta dubata,  
Bata kawo komai ba aranta. 

Karfe biyar aka kawo motocin daukar farida zuwa gidan Fahad, ta tafi da kuka mai ban tausayi momy kuwa zuciyar ta kal tana Guda tareda yada habaici domin har part din su Ummi tabi tanacewa "wai yayane?  Ina labarin kai Amarya me ake jira da ita ne ko akwai abinda bansani ba? Kanwar Ummi tace " eh shine kin manta da Auren gida tayi intaga dama anan zata tare ba abinda zai faru. "Amma gwara dai taje nata gidan don nan gidan miji nane. "Aa gidan mazajen ku dai. Haka ta hakura ta tafi ganin sunki kyaleta, ita ba haka taso ba amma zata jira taji mai zai biyo baya. Ita dai tanacan tana baccin wahala Wanda ba Wanda yasan meke faruwa sai ita da shi da hajjo. 

Kd
Tunda ya isa ya shige gidan shi bai leko waje ba, sallah kawai yake iya yi ko abinci yakasa ci, ga wani irin zazzabi daya rufeshi, wani irin zafi kirjin shi keyi kamar ya fashe, ya kashe wayar shi bayako kaunar wani ya kirashi, bayason jin muryar kowa, haka yayi kwanan wahala....... 🖊

Ko yazata kasance da Amarya Farida?  Shin me kuke tunanin zai biyo bayan wannan al amarin?  Ina mafita?  Wane irin hukunci kuke ganin Hajjo zata dauka? 
Kudai watso comment dinku masu farantamin zuciya mutane na, Ina matukar godiya agareku domin da bazarku nake taka rawa💃. 


*Matar Soja*
🌻🌻🌻🌻


Pae 2⃣0⃣

...........  Ta tashi da safe Jikin ta yayi mata sauki saidai mikin da ya barta a kasan tane baima fara warkewa ba, don haka bata Y'ar da ta fita har wani ya ganota ba, tana nade a gado komai takeso za akawo mata. Duk mutanen nata sundawo wurinta suma. Gidan duk an watse Saura kadan na jiki suma a yau duk zasu tafi gidajen su, su Abba kuwa suna nan zuru suna jiran Hajjo da hukuncin ta, domin tun daren jiya takira su ta sullube su tareda fada musu indai jika tatace ta raba Auren baza'a taren ba kuma sufadawa D'an su karya dawo mata gida. Sun so tayi musu bayanin meke faruwa tace ita ba redio ta hadiye ba bakinta ma ciwo yakeyi. Tace kuma kutashi ban wuri. Haka suka tafi suna dariya a Abba kabir yace "yaya ku kyale Hajjo karku damu da kanta zata dawo tace ta gaji yazo ya dauki matar shi. 
Abba Mustafa ne yace "kabiru kana ganin ba wani babban daliline zai janyo Hajjo ta hana tarewar ba?  Sannan tun dazu takwaranka yafadamin wai yabar gari ya tafi kaduna. "Ba wani abu kawai Ina tunanin ya tafi saboda uzurin aikin shine. Abba babba ne cikin fushi yace "amma ku gafarce ni duk da D'an kune zanyi muku shishshigi, ya kamata kuji dalilin da yake tafiya batareda ya nemi izinin kowa ba, ba wannan ne karon farko ba dayake yin hakan, ya za ayi yana babba yana sha shanci?  Yanzu insu kamalu sukayi ace musu me?. "Yi hakuri Yaya zamuyi mai magana yanzu dai musa ido muga mai zai biyo baya. 

FARIDA 

Tunda aka kaita gidan Fahad take rusa kuka kamar wadda ta rasa uwa ko uba, gidane tafkeke rangadede yasha kayan Alatu, su Sadiya nata santi da sauran y'an uwan ta Amma ita   jikin ta a mace, batajin wani farin ciki Sai dai fargaba, impact tsoron haduwar su takeyi dashi, har kowa ya watse hankalin ta na tashe. Saida Momyn shi ta shigo cikeda fa'a tana murna tace "kaga ya'ta FARIDA, sannu kinji Allah yabaku zuri'a dayyiba kiyi shiru Ina nan tareda ku zaku rayu tare ku haifamin jikoki, kinga Fahad baida y'an uwa don haka nake kwadayin yayi Aure inji kukan jarirai nima a gidan nan.    
Rungume ta tayi tareda buga bayanta cikin lallashi harta saki jiki taji D'an sanyi a zuciyar ta, domin tasan tunda akwai Momyn shi zataji dama dama. A dai wannan daren ko keyar shi bata gani ba, Wanda hakan yafi mata dadi ma, saida ta shirya cikin adon ta ta yafa mayafi mai kyau ta fita domin gaida su Momy, taci karo dashi shima zai shiga, wani irin faduwa gabanta yayi, yana hangota ya tsaya fuskar shi a hade saida ta karaso kamar ta nutse saboda tsoron shi da Allah ya dora mata, tace  Ina kwana muryar ta na rawa. Kallon ta yayi kadan yace " muje  kar Momy tasan ban kwana anan gidan ba. Gaba tayi yana kallon jajayen sawayen ta da sukasha lalle domin FARIDA fa ba laifi tanada nata kyan ga hasken fata. 

Momy kamar bakinta ya yage saboda farin ciki ta taso tana mata oyoyo, ya daure fuska yace "ni kuma fa Momy? " ka wuce lokacin ka ai kai yanzu kaga ya'ta. 
"Nayi fushi nidai. Ya wuce dining dinta ya ja kujera ya zauna, yace " Ina jin yunwa Momy. " aa kuma fa yanzu wannan ba hurumi na bane idan zakuci abinci ku tsaya a gidan ku akwai komai ga masu aiki, yanzu dai tunda kunzo bari mu karya tare na yau, FARIDA cire gyalen ki muje kitchen mu kwaso abincin.   Cikin tsananin jin kunya ta cire gyalen ga doguwar rigar jikin nata tayi matukar kamata bayan na D'an jan kasa saboda yanayin dinkin kamar readymade. Ga material din blue black yana walwali. 
Baisan sanda yabita da ido ba harta shige kitchen din, koda ta fito ma haka ya tarbeta da na mujiyar, yarasa dalilin daya kasa cire idanun akanta, she is not bad at all baiga wani abun kushewa ba everything normal. Duk ta gama tsarguwa ta na tafe tana hardewa har suka gama shiryawa Momy tace "serve your husband. Don haka ta dauki plate ta zubamai chips da ketchup a gefe, gefe daya kwai da source din liver. Ta dauki kyakkyawan cup ta zubamai tea mai shegen kamshi. 
Kome takeyi kallon ta yakeyi harta gama ta zuba nata takoma kusa da Momy ta zauna, because y'anda matar ta nuna mata sai taji ta mugun kwanta mata a rai jinta takeyi kamar Momyn ta. Ci yake hankalin shi na wani wuri, ita kuwa a hankali take tsakura. Momy ce tafara tashi tabar musu falon domin su sake don tana kallon y'anda D'an nata yayi lost. Fuskar sa a hade yace zonan ke.  Tasowa tayi jiki na rawa ta matso tareda cewa " gani. " Uhm banson tsegumin saka gyale inace sona kikeyi shiyasa kika nace kika Aure ni?  Girgiza kai tayi alamar aa. Yaci gaba " daga yau  ki shirya impressing dina  tunda kin Aure ni dole kece zakiyi abinda ni yakamata inyi,  like romancing me playing with me if am on zakiyi diss virgin  dina kamar kowane ango don haka your duty start today ki shirya I have my on room kece zaki bini, and banason wari banason kazanta idan zakizo ki shirya cikin bikini 👙 understood??. Ido ta zubamai tunda yafara kalaman shi, ko a littafan Hausa bata tabajin irin haka ba,  wato yana nufin itace zata rika neman shi ita mace?  Hmm duk da she is matured amma batada budewar idanu ta wannan hanyar kwata kwata shekarun ta basu wuce ashirin da biyu ba, bawani girma tayi na azo agani ba agida, Nimrah ce ke binta Wanda tazarar shekaru biyu ne zuwa uku, sunada rawar kai amma sunada tarbiya basa harkoki irin na y'an matan zamanin nan. Tana gama sauraren shi ta bar part din  hawaye na zubo mata domin tasan duk cikin wulakanci ne hakan, amma bakomai tunfarko laifin tane data zubar da Ajin ta take bibiyar shi a internet shiyasa yanzu yake mata kallon Y'ar duniya ko Y'ar iska ma.   Yanzu wane irin Aure tayi batada wata kima ko daraja a idanun mijin da take Aure. 

Kaduna 

Zazzabi yakeyi sosai har saida ya D'angana da Asibiti, kb ma yadawo, shiyake kulawa dashi gashi ya hana afadawa kowa, Mami ma batasan meke faruwa ba kawai takawo Hajjo ce ta hana tarewa shiyasa yayi Tafiyar shi saboda fushi, sai dai jin bata samun shi a waya kwana biyu yasa ta Kira kb tace ko lafiya?  Yace mata kawai aiki ne yayi mai yawa gudun kar ya tada mata hankali, bayaci baya sha a cikin kwana biyu zakasan yana jinya, doctor ma yace ya rage damuwa saboda karya kamu da hawan jini. Kb na matukar kokari wajen kulawa dashi, domin shi din abokine nagari ko ince Amini domin duk wani fadi tashi suna tare. Rana ta uku aka sallamo shi suka dawo gidan shi, yana zaune a gefen shi yana mita " wallahi yau inbaka sha wannan tea din ba zan Kira Mami infada mata haba zaka kashe kanka ne?  Waima meke faruwa ne Naz nasan akwai wata matsala amma bakaso kafada at least zaka samu idea ko kaji sanyi a zuciyar ka.  
  
 
"Nothing and please don't tell Mami zata damu sosai, Hmmm I will do alright don't worry about me my friend. "I most worry mana look like you, kana ciwo baci ba sha duk kayi zuru zuru dakai, ni kasani a duhu wallahi. "Don't worry ciwone kawai gajiyar biki da Kuma kasan sabon ango nake ga shi nayi juyen black fuel mai yawa dole inji jiki. Yafada yana murmushin karfin hali don kawai ya janye zancen. Dariya yayi, yace "yes of course kayiwa Y'ar mutane cin tuwo dole kaima kayi jinya. "Thank god you understand. A haka sukabar zancen, ya shanya tea din cikin karfin hali yaje ya watsa ruwa  ya fito falon ya kunna wayar shi tareda duba sakonni. 
Shigowa tayi kamar zata karye saboda rangaji ga karar takalmin ta a tsikari duniya, ga wata irin rigar roba da na abinda ta rufe sumar kanta a bayyane bako D'an kwali kamar Y'ar arna, cikin kwarkwasa ta karaso tana magana " oh my god my NAZ ka rame, Ashe jinya kakeyi I don't know were is your wife kake zaune kai kadai? , oh poor baby sorry. 
Juya idanu kawai yakeyi yana dauke numfashi domin wani irin k'arni takeyi mara dadi, shi mugun kyama take bashi wallahi, don haka yana jinta tagama surutai yace "please if you are done talking leave am sick. "Oh come on baby Ina laifina nazo jinyarka bayan matar taka ma taki ka, nida nake sonka Kuma ka na nuna min tsana da hantara  don Allah Naz ka rage wannan wulakancin yana sosa min zuciya. Dagowa yayi kamar tayimai boosting energy yace "wait a minute who told you matana takini?  And meye damuwar ki da jinyata?. Sosa kai tayi cikin basar wa tace "kawai ni nasan she is too young for you dole taki biyoka domin gudun karka yagal galata, Haba NAZ koni da na saba da daukar different dick's idan ka kusance ni sai naji jiki bare wata Y'ar jaririya, please come to me nice type dinka not that girl. " ok now I understand everything. "What did you understand my NAZ? "Look kije kici kanki dick din dakikewa bazaki taba samu ba and that person dake baki information akan rayuwar matata kije Kifada mishi baiyi nasara ba domin nida ita mutu karaba Kuma yajira nan da wata daya zaiji sakon da zai daga mai hankali.
Wani irin sanyi taji jikin ta yayi duk wata gadarar data kwaso taji ta kwanta tayi tunanin yau tana zuwa bazata fitaba shikenan zai  fara  kulata. Wata tsawa ya buga mata ta tashi a tsorace " kar inkuma ganin kafarki a cikin gidana domin ni ba sakarai bane. Ba musu ta fita yau, tun bata gama fitaba tafara kiran Momy tana dagawa tafara zaginta irin zagin y'an duniya, "burinki ya cika nawa fa ga D'an banzan wulakancin Naz yanzu Kawai ya karecin mutunci na ke Kuma kina can kina farin ciki burinki ya cika, wallahi nan da sati daya in   bansamu cikar burina ba zanzo Sokoto kema in wargaza naki. Cikin fushi itama momy tafara bata amsa, "matsala ta da karuwa rashin da'a ke in banda inada kuduri inani Ina ke?  Karuwan bariki Y'ar taro d'ari. "Eh lallai kin nuna min ke tsohuwar kila kice, toh nikuwa zan nuna miki ni   Y'ar zamani ce nafi karfin tsohon iskancin ki mu zuba. Ta katse kiran tayi gaba,   kiranta Momy tayi cikin kwantar da murya tace " ke banson hauka da rashin hakuri ke bakibin abu a hankali, tunda kikaga bata tareba kinsan   aiki yayi kyau, Kuma bansan iya shegen da yakaiki gidan shi ba batareda nafada miki ba, idan kina son kisamu zuciyar Naziru sai kinbini a hankali mu cika burin mu ba rashin kunya ba. "Wane irin hankali nifa namatsu wallahi kawai so nake mufara rayuwa tareda shi, koda yake ke girma yakamaki bakya sanin banbancin namijin duniya da lusarin namiji duk D'an kanoma ya gama da tsohon mijinki yazaki gano matsala?. 
" eh Y'ar wofi ai ni bansan dadi ba ke kika sani, Kuma mijina karki manta uba yake ga Naziru duk Abinda kika gani a jikin shi yatada miki hankali nima shi nabi Kuma har gobe ruwa na wankin d'aud'a don haka idan bazaki hakura ba kije ki turmushe shi kimai fyade. Ta katse kiran tana cewa "shegiya Y'ar bariki mara kunya ni zaki fadawa zakin namiji nida ke cin halas kullum....... 🖊



 masoya seriously Ina matukar kaunar Momy wasan nata mugun burgeni yakeyi amma fa akwai sauran rina akaba, kujirani a next page muji ya Amri take💃💃💃💖



*Matar Soja*

🌻🌻🌻🌻



Page 2⃣1⃣


........ Tunda wannan Al amarin ya faru take rayuwa shiru, haka kawai ta daina fita ko wurin Hajjo, Ummi ta koreta harta gaji haka ta hakura ta kyaleta, Mami har zuwa tayi ta tanbaye ta ko laifi tayi Y'ar ta ke gudun ta? Ummi tafara fada tace " ni ai don Allah Yaya ki dauketa kitafi da ita nagaji tazo ta takure min yaro. "Aa karki matsa mata Aisha batta kinsan tayi jinya kila jikin ne. "Ba wani jiki iya shege ne kawai. Itadai kanta akasa taki motsi haka suka gama hirar su suka kyaleta anan, Saida Mami ta tafi Ummi ta Kara rufeta da fada, kawai hawaye tafara yi bata iya cewa komai ba domin batada hujja ko dalili. "Ina kula fa dake wayarki ma a kashe take, Uban wa kike kashewa waya?  Mijin naki da Aljannar ki ke dun duniyar shi? " eh lallai idan baki gyara ba zakici wuta daga yau zuwa gobe ki tattara naki ya naki kibar min gida kisan inda zaki koma bazakizo ki hanani sakewa da mijina ba. Ta mike tafice. Shiru tayi tana nazari ita batasan meke faruwa ba a rayuwar ta tarasa meke mata dadi a ranta haka kawai batada wani sukuni kamar ancire mata wani sashe na farin ciki a cikin zuciyar ta, kosu Farha sun gaji da tanbayar lafiya sun kyale ta. 
Dole batada zabi haka ta koma wurin Hajjo, tana ganin ta tafara yi mata sannu tareda cewa zoki zauna anan ki kyale D'an banzan yaron nan karki damu kanki, ban so in sameki  ne acan shiyasa na kyale ki, yanzu ya Jikin naki yake? " da sauki tafada tana dukar da kanta. "Karki wani sawa kanki damuwa kiyi hakuri zai shigo hannu na ne. Daga kai tayi tace "Hajjo zaki rabamu?. Wani irin kallo tayi mata domin tanaso ta tabbatar da gaskiyar zuciyar ta, "ki fadamin meya janyo wannan tsanar?  Meya miki kikeso araba Auren ma da ba'a fara zama ba? " Hajjo nidai banason shine kawai. "Yaushe kiyayyar tafara? Ta tanbaye ta, "nidai naji bana son shi. "Kinji bakya son shi?  Ko dama can bakya son shi? Shiru tayi tarasa amsar bata," toh indai ba wani dalili ni hajara ban isa in kashe sunnar ma aiki ba bani ba wannan zunubin.  "Toh ni bazan zauna dashi ba. " toh kada Allah yasa ki zauna Zainabu ai shidai inma miyace saida ya shude tas yayi gaba yabarki da fanko, koki bishi ko karki bishi ya D'an dali roman arziki yayi pijo, ki zauna kina kallon Idona kina fadamin bakison jikana, sai kin fadamin munin dake gareshi ko abinki, yarinya don samun wuri yaron nan yayi shekara da shekaru yana dakon sonki yanzu yana farin ciki burin shi ya cika kizo kice wai ke bakyason shi.  "Ke tsaya kardai kinfada mai wainnan munanan kalaman akan fuskar shi?  Tura baki tayi domin ta lura Hajjo batada Alkibla, yaushe Kuma Yaya NAZ yazama jikan nata bayan kullum cikin wanke shi take kamar sabulu. 
"Kya turamun baki wato abinda kikayi kenan?  "Kai Allah ya narkawa D'an nan Albarka ya cika jinin hajara da Alu, ai yamin dai dai, da nasan iya shegen da kikayi dana kulle mai ke adaki yakara miki fiyeda Wanda yayi nafarko. "Ai kuwa kuka tasa mata wiwi harda buga kafa "eh lallai bakya sona hajjo irin wulakancin da Yaya yamin na dauka zaki dauki mataki yanzu kina goyan bayanshi saboda ni bakya sona.  "Ai kalmar batada muni abakin ki shiyasa kika fadawa yaro toh kije kiji da tsiyarki yarage naki matsa bani wurin ko in tsula miki wannan casbahar. 
Kin tashi tayi kawai kyaleta tayi tanata mitar da bata gajiya, Kuma ai inda sabo sun sabaji.   Sallamar Momy kawai ya kashewa Hajjo baki, ta shigo tareda kallon Amrah tace "kedai an daura Aure tarewa ta gagara Allah ya kyauta meye ranar wannan Auren? "Toh Y'ar ayi meya shigo dake?  Ai ni nariga nasan ke tauraruwace mai wutsiya ganin ki ba Alkhairi bane indai kin shigo tsegumin ki ne ya kawo ki toh idan kin gama ki kama kanki. 
D'ana baki tayi kalar na munafukan mata tace "daga magana Hajjo kamar ni na hana tarewar tata kin fesomin duk yawun goro. 
"Saratu bar dakin nan ko in mike in bubbuga miki wannan sandar. Ta janyo wata zungu reriyar sanda kusa da ita ta korar kajin ta da talo talo da take kiwo. 
Mikewa tayi ba shiri ta tafi tana cewa "ai sai dai ta hango wasu a dakin miji itadai da dakin miji sai hange.  "Oh toh ta Allah bataki ba kuma bakin ciki zai kashe ki bakar daga mai bakin hali nakusa maganin ki indai nice Hajara. Mikewa Amrah tayi ta shige cikin dakin domin Momy ta Kara jangwalo mata magana. 

Ai su Abba na dawowa tace tana jiran su. 
Saida sukayi ishai suka shigo tareda samunta tana hadiyar farfesun naman da Mami ta kawoma ta yayi lugub tada saka abaki take tamne abinta ta hadiye. Abba babba ne yafara magana " Hajjo lafiya dai ko? "Kalau gobe kasa kanin ka ya kaimu kaduna nida Zainab  domin anfara zuwa ana jifarmin jika da habaici har agabana don haka zamuje banason kowa ya rakamu. Shiru sukayi saboda rigimar sabuwace. "Kawu Mustafa ne yace "ai bakomai sai inkaiku Hajjo, amma kuma Tafiyar nada nisa mai zai hana kubi jirgi saboda kafafun ki dake ciwo. "Toh koma dai meye gobe wurin jikana zan kwana. Taci gaba da cin naman ta, Abba kabir yace "toh Hajjo zan yanko muku tikiti in Allah yakaimu gobe sai ku tafi. "Toh Allah yayi Albarka kuje wurin iyalin ku. 
Dariya suka fita sunayi domin sun san harda shekaru ke janyo mata wata rigimar, kuma yanzu suna tafiya zata uzzura zata dawo.  


FARIDA 

Tunda ga ranar da ta hadu dashi ya gasa mata magana a part din Momy ta daina Y'ar da su hadu bata lekowa sai yabar gidan take zuwa gaida Momy sannan ta nemi Abinci,  duk tafada cikin kwana biyu saboda kad'aici da rashin sabo ga kuma zaman takura da take ciki.
Kwanan ta na uku ta fito zata nemi Abinda zataci daji muryar shi a bayan ta. "Ke"!  Ta tsaya cak tareda juyawa gabanta na faduwa. "Ba a koya miki gaisuwa bane a gidan ku? Sauke kanta tayi kasa ta gaishe shi, hannun shi cikin pocket yana wani irin taku ya karaso kusa da ita,    "wato akwai raini tsakani na dake ko?  " me yasa zanbaki Umarni kiki bi?  Shiru tayi tarasa ma mezata fada. "Look kin cuci rayuwata kin hanamin farin cikin zuciya ta, I will never forgive you for that, ki shirya zaman bakin ciki, yanda na rasa farin ciki na haka kema bazakiyi farin ciki ba, kuma kisani bazan taba yin hasarar sadaki naba don haka muje ciki. Ya nuna mata hanyar wani dakin da bata taba lekawa ba da Alama dakin shine. Wasu irin hawaye masu shegen zafine suka fara zubo mata tafara girgiza kai Alamar damuwa nadama da takaici, "i said go. Ya daka mata tsawa da Sauri tayi gaba ya bita. Yana shiga ta fashe da wani irin kuka ta durkusa a kasa, datse kofar yayi ya shige cikin dakin tareda zama bakin gadon ya kalleta yace " if you are done crying get up full your clothes zanga akan abinda na biya sadaki na. "Haba haba menayi maka da zafi kake cin mutunci na haka kawai saboda na nuna Ina sonka da farko?  Toh na janye ba wata Soyayya please free me from this marriage na rokeka Fahad.  
Zaburowa yayi "you are in sane, idan nayi free naki what about me?  Ina nawa farin cikin?  I love Amrah with all my life not only my heart amma me kikayi?  Kunyi kutun kutun kun hana ni yanzu inaji Ina gani na rasata she is some body's wife not mine, kin cuceni, now full before I changed my mind. Ya buga mata tsawar da batasan lokacin da ta zuge zip din doguwar rigar da ke jikinta ba, ta saketa kasa, tana kuka jikin ta na rawa ya zuba mata ido kamar maye saboda gaskiya ba laifi tanada komai dai dai gwargwado don haka ya manta waye a wurin tuni ya shagala, nukuma nace gwara infito kafin abun yayi yawa in dakko na kanwa in dakko na Yaya?  Ku kama mom ikram tabaku labarin ya akayi. 


Washe gari 

Tunda gari ya waye Hajjo ta Kira Mami tace ta hado mata kayan Amrah zasuje kaduna yau. Dariya Mami tayi har zuciyar ta tayi farin ciki domin ba abinda takeso irin taga Amrah gidan Nazir. Don haka ta koma ta shirya mata katuwar akwati cikeda kayanta na Aure komai ta hada mata har kayan baccin ta classic one.  
Itadai tana can tana baccin ta har kusan karfe goma na rana Hajjo tasa su Nimrah tace suje su tasheta ta shirya. "Tana baccin ta mai dadi suka tashe ta " kitashi her highness Hajjo tace zakuje unguwa ki shirya. "Tashi tayi dakyar tace " Ina zamuje? " oho kedai ki shirya tana jiranki bata kawo komai ba ta fada wanka ta fito tareda shiryawa tsab cikin wata doguwar rigar atamfa glitter maroon da farha ta kawo mata sabuwa dal hade da farin gyale da plat white shoe,  tafito as Amarya tana kyallin goshi farha tace ga humra ki mustsika Amaryar big bros. Tsaki taja tareda mikewa domin ta tsani ko jin sunan shi a kusa da ita, kawai turaruka ta fesa Nimrah ta miko mata Y'ar Karamar jaka tace "take Mrs Nazir. "Zamu samu matsala daku wallahi idan baku kiyaye niba. " oh keda zaki bamu tukuici duk Ina soyayyar da akeyi a ban daki? 
Fita falon hajjo kawai tayi domin batason zancen. Tasamu hajjo tasha super dinta tsohuwar Ajiya kamar sabuwa saboda adani, tace " lallai yau duk inda zamuje dinnan na musamman ne irin wannan wanka hajjon mu. "Oho dai wuce muje. 

Harabar gidan duk su Mami sunfito harda su momy suna so suyi mata sallama, Momy tace " wai hajjo Ina zakuje ne haka keda Amrah kuma? " inda kika aike mu uwar gulma, Zainabu ga kofata nan ki rife sai Allah yamun dawowa. Taja bakinta tayi shiru domin ita farin ciki ma take a zuciyar ta ko banza sa huta da fitinar tsohuwar. Abba kabir ya daukesu itadai bata ce komai ba, a yau ta dauki wayar data dade bata kunna ba domin Tafiyar da zasuyi. Saida sukaje airport ta kallo Hajjo tace " wai Ina zamuje harda jirgi kuma? " gidan y'an kan kai zankai ki su yanke kanki mai shegen tauri. Jan bakinta tayi shiru domin batason dogon surutu. 
Saida suka shiga aka gama komai tacewa Abba kabir ya Kira mata takwaran shi ya taresu a can karsu isa suna jira. Tayi saurin kallon ta cikin tsoro hade da tanbayar ta "wai Ina zamuje hajjo me kike nufi?  "Gidan mijinki zamuje sai Yaya?  tafada hankalin ta kwance ko a kwalar ta. 
Wani irin kallon tsoro "haba dai Hajjo yazaki yimin haka bayan nafada miki bana son zama dashi, so kike ki kaini ya kashe ni ni dai bazanje ba. "Dira ta jirgin toh tunda yafara tashi, shine kawai yau zai hana mu shiga garin kaduna....... 🖊. 

"Kuyi min hakuri mura ta hana ni posting jiya naso inbaku page biyu amma sai Allah ya kaimu gobe Asabar zaku samu wani fa izinin ubangiji. 
*Matar Soja*

🌻🌻🌻🌻


Page 2⃣2⃣



......... Tunda ya samu lafiya ya koma bakin aikin shi sai dai gaba daya ya canja baya tareda walwala daka ganshi kasan yana cikin damuwa,   kb ya tanbaye shi har ya gaji, ga mutanen Sokoto baya son waya da kowa sai Mami, Abba yasan inya kirashi fada zaiyi, wadda yakeso yaji muryar ta kuwa yasan bazata taba daukar wayar shi ba domin yasan ta tsane shi ga kuma abinda yayi mata kafin su rabu, Wanda ita ya bari da jinya shikuma yana jinyar zuciyar shi, ya karowa kanshi gubar soyayyar ta, domin yanzu jinta yake har cikin Ruhin shi idan ya runtse idanun shi ba abinda yake tunawa sai moment dinsu, wannan lokacin da wannan yanayin yazamo abu mafi dadi da muhimmanci a rayuwar shi, duk da yakan tuna kalaman ta akoda yaushe, idan ya tuna how sweet she is zaiyi wani irin murmushi har cikin zuciyar shi.  Tundaga ranar ya canja mata suna a zuciyar shi "my little girl, domin ita din yarinya ce D'an ya sharab wadda kofarta take arufe ruf ko motsi batayi, ya tuna how hard he pushed before it open, irin sweetness dake ciki is inexpressible, baisan tayaya zai kwatanta yanayin da yake jinta ba a yanzu only tree days yaji zuciyar shi ta gaza, ya so tayimai adalci ya hakura da ita baki daya amma yaje ya karowa kanshi dafi mai mugun zafi. 
Tunda ya taso aiki yau yake jin zuciyar shi tayi mishi nauyi ba abinda yakeso sai yaje Sokoto yana son ganin ta at any cost ko bazata kulashi ba, she deserve to be beg if possible domin takai macen da zai saka guiwoyin shi biyu kasa ya roketa, zaije ya roketa yaji wane laifi yayi da zata tsane shi lokacin da yafi kowane mahimmanci a rayuwar shi??. Tunda ya iso gidan nashi ya kwanta sai juyi yakeyi yakasa cire farin kayan shi daya saka yau na pilot  beret din kawai ya cire. Kwankwasa kofar akayi da karfi yasan kb ne da wannan aikin, don haka saida yaga an buga sau hudu ya mike yana rangaji tareda fara balle boturan rigar shi singlet dinshi fara tas ta bayyana ya nufo falon yana tsaki tareda kudurin yimai warning yadaina damun shi. 

Yana budewa yayi ido biyu da abinda bai taba tunani ba, Hajjo sai Amrah a bayan ta kamar zata tashi sama saboda cika da fitina. Ko kb bai samu gaisuwa ba daya dakko su daga airport, yace "madam ba gaisuwa? " kai kyale mata abarta ta hadiye da ruwa miskilar banza, Ina fata dai Abokin naka na gida?  " eh yanzu mun tashi aiki Hajjo. Tunda Hajjo tasanar da ita inda zasuje ta hada rai bata kuma cewa komai ba domin fadar batada Amfani amma tabarwa zuciyar ta abinda duk zai faru. Wani irin bugawa zuciyar shi tayi lokacin da yayi ido biyu da ita, ga wani irin farin ciki daya bayyana lokaci daya akan fuskar shi. "Kabamu hanya mu wuce ko sai ka gama kare mana kallo?. Hajjo tafada cikin fada, ya sosa keya tareda cewa "na isa?  Shigo uwar gida, gaskiya Kunyi min bazata, what a surprised.  Kaucewa yayi Hajjo ta shigo sannan kb dake gabza mai harara, shidai fuskar shi a washe kamar anyi mai Albishir rabon shi da kalar wannan farin cikin tun ranar bikin su da bamusan y'anda ya watse ba. 

Tsayawa tayi cak kamar dutse ta hade girar sama data kasa taki motsi kanta a kasa. Kallon ta  yakeyi kasa da sama, tayi matukar yimai kyau da Alama ita batada matsala. Ajiyar zuciya ya sauke cikin wata irin kasala data lullube shi yace " you are welcome. Tareda nuna mata hanya yana D'an kaucewa, saida ta Kara second biyu ta rabeshi ta wuce, wani irin lumshe idanun shi yayi domin jin kamshin data wuce tabar mai, ji yayi kamar ta wuce da numfashin shi, saida yaji muryar kb yadawo hayyacin shi. "Malam wakake gadi a kofar da ka tsaya?.  Shigowa  yayi cikin sanyin jiki, idanun shi akanta, ta wani hakimce tareda daura kafa daya kan daya tana danna wayar hannun ta,  hajjo mike kafafun ta tayi akasa tace "kai kabiru tafiya a jirgi inba makka zankoma ba baida dadi bazan kuma hawa ba. "Hhh Hajjo ai idan da mota kika biyo da haryanzu kina hanya baki iso ba domin Tafiyar doguwa ce. "Haka nan Mustafa yace min, amma kai bazaka bamu ko ruwa ba munsha tafiya ka zauna ka zuba mata ido kamar maye.   Kallon ta  yayi sannan yayi murmushi " Hajjo gidan gauro me zaki samu?  Kawai bari muje mukawo muku abinci a waje. "Aa Allah ya tsari hajara da cin Abincin da babu bisimillah babu tsabta mudai kasamo kayan girki adafa mana agida ko bakada kitchen ne a gidan?. "Waye zai girka?  Hajjo domin nasan kinfi karfin shekara talatin rabonki da girki. "Yoh ga Matar ka ai ita keda gida dole ta girka mana. "Nifa ban iya girki ba Hajjo. Mikewa yayi tareda kallon kb yace " let go to Mami. Ya mayarda maballan rigar shi yayi gaba, domin bayason tayi abinda kb zai gano tsakanin su. Yace "hajjo  bari in nemo kayan miya akwai komai a ciki na  kayan Abinci. Tace "toh madallah adawo lafiya. Suna fita Hajjo tace " mike kiga abinda zaki farayi kafin sudawo. "Nifa bazan yiwa kowa girki ba agidan nan. "Eh lallai wuyanki yayi kwari yarinya zaki kare iya shegen ki ne badai munzo ba?  Toh zanga karshen kiyayya. Gyara zaman ta tayi bata kuma motsi ba, Hajjo tayi mitar ta harta gaji taki motsi. Haka ta mike tace " nidai bari in nemi masauki na inyi sallah kafin yadawo. Saida ta leka ko Ina taga daki biyu da kitchen sai falo dai dai zaman mutum daya, taga Alamar Wanda baya zama ta dauki Y'ar Jakarta ta wuce tana sana'ar tata. Sallah tasa dole ta mike ta shiga dakin da hajjo ta shiga, shine dakin da ta kwana lokacin da yakawo ta, a halin yanzu bata kaunar ta tuna duk wani abu daya shiga tsakanin su, so take tayi formatting komai a kwakwal war ta.   Hajjo na tsaye ta rasa ta ina zata fuskanta tayi sallah saida ta shigo tace " sai ki nuna min gabas ai tunda kin shigo. 
Wucewa tayi tareda bude drower ta ciro mata sallaya ta shinfida tareda cewa " ga gabas nan".  Tayi gaba domin ita ma tayi Alwala.  
Basu dade ba yadawo dauke   da manya manyan ledodi ya wuce dasu kitchen kafin ya fito da Guda daya babba. Dakin da suke ya nufa tana zaune a gefen gadon sanye da hijab tana answer Nimrah dake mata tsiya. " Aa Amarya shikenan kinfa tare hajjo ta kaiki. "Ba inda natare, kamar y'anda akayimin na farko wannan ma haka ne kuma zan dawo ban shirya zaman Aure da kowa ba tunda ba'a dole yanzu. 
Yana jinta tunda ya shigo ranshi ya sosu haka ya zauna gaban hajjo dake mike kan dadduma ya fito mata da take away mai gasashen naman kaza sai kuma wani dauke da gasashen kifi domin ya lura tana kaunar shi,  sai kuma ruwa da drink's masu sanyi daya kwaso musu a firij yace " Hajjo bisimillah kafin adafa abinci. 
"D'an Albarka irin wannan hidima daga zuwan mu?. Tafada tareda saka hannu ta debo cinya ta kai baki saida ta tauna tace " kai amma Naziru wannan gashin inji ne ko? Murmushi yayi  kafin yace " meya faru?  " ai jinayi kashin tama na taunuwa kamar kad'a. "Hhh hajjo ai itama kazar abincin kasuwace ya akayi kikeci kuma?. "D'an nema ko kabiru haka yake siyomin ita s yahuza spa. Harda ita dake waya saida tayi dariyar Hajjo. Yayi dariya har yagaji kafin ya mike ya fita bayan ya kalleta, ganin ta kishin gida akan gadon da akasha gumurzu last time. 

Saida hajjo taci ta koshi ta mike tafita tareda cewa "ni nayi falo inyi kallo  bazan iya zaman kurame ba.  Zaman ta tayi aciki saida taji yunwa zata karta ta bude kifin taci ta kora da exotic ta kuma hayewa gado tasha baccin. Suna falo hajjo sai zuba mai hira takeyi yana dariya gaba daya ta yaye mai damuwar zuciyar shi, ganin ta a cikin gidan shi ma is enough. Kallon hajjo yakeyi a cikin yanayi na sonta domin  ita din tana kaunar su fiyeda tunani domin tanason farin cikin su, karfe hudu da kanshi ya shiga kitchen ya dora musu girki, Hajjo batako saniba tana kallon gidan badamsi tana dariya. Ranta fess gata  gidan jikanta.  Saida  hajjo ta tashe ta tayi sallah, ta kalleta tace " ki kwashemin kayanki kiyi dakin mijinki ina kallon ki sarai ki gama iya shegen ki ki gama. "Ni ba inda zanje ai bani nace miki zanzo ba. Tashi tayi ta dauki Jakarta tayi waje da ita ta Ajiye tareda cewa wuce ko in bugeki karki ganni haka da saurin kwarina ko Hadiza ta kama bugu zatasha bare ke.
Zuwa yayi ya tarar da rigimar ya kalleta tareda cewa hajjo " kibarta mana inda takeso. "Wallahi ban hada gado da ita sai dai ta kwan falo ba nan ba don haka kwashi kayanta ka kai mata cikin dakin ka. Ba musu ya dauka ya wuce domin ya matsu bai samu sarari ya saita mata hanya ba, ya daga mata kafa saboda hajjo bayaso ya bata mata domin ta faranta mai zuciya amma wannan hukuncin ya mai dadi dole ya nuna mata shidin fa namiji ne ba solo biyoba....... 🖊

"Masu yimin sharri ko Oga yazo, to ai muna tareda abina shine ya janyo wannan murar don Kunsan ana sanyi daka yi wanka sau biyu a rana dole mura ta sarkafe ka bare ace abu ba sauki cikin wannan sanyin. Amma dai kuyi min Addu'a in yaye siyama na kafin akaini a bark😉


*Matar Soja*



🌻🌻🌻🌻



2⃣3⃣


............. Da kanshi ya kwashe kayan ya kaisu dakin shi tare da  shiryasu a waldrop din shi, gefe daya ya ware mata yana wani irin murmushi, finally she is here with him, farin cikin shi baya boyuwa don haka baidamu da duk wani fushi da kunburin da takeyi ba, ya fito ya koma kitchen suna falon itada Hajjo, cikin minti kadan ya kammala girkin ya fito da plate da warmer Guda daya, Hajjo tace "wai kai kayi mana Abincin da zamuci?  Amma ke Zainabu kinada aiki babba yanzu gaki mijinki ya shiga kitchen ya dafa abinci wannan wane irin zamani muke ciki? Batace uffan ba ya bude kular shinkafa ce,  taji namomi  ga busashen kifi tana zuba kamshi, "kai Naziru yaushe ka koyi girki?   " Hajjo ai dole gauro ya koyi girki tunda bamai dafa mai. "Allah sarki Ashe haka kake rayuwa?  Toh ba komai ai ya wuce da izinin Allah. Ta baje ta kwashi girki, yana kallon Amrah kasa kasa da kanshi ya dauki plate ya zuba mata tareda nufar kujerar da take zaune two seater ya Ajiye a gefen ta, "eat your food madam. Kallon Abincin tayi, ta kauda kai ya zauna a kasa kusa da kafafun ta ya sauke Abincin come down and eat kafin inyi miki dura.  Hajjo tana gamawa ta mike tace zanje inyi Alwala naji ana kiran sallah. Tana ganin Hajjo ta mike itama ta mike, yayi saurin rike kafarta tareda mayarda ita kan kujerar yace "seat down. Fuskar shi a daure yace "look kinsani banson raini ko?  Toh ki kiyaye karki ga na aureki yabaki damar raina ni,Hajjo tace kije dakin mu kina so kibita, oya muje kafin inyi Abinda bazaki so ba. Mikewa tayi tana tafiya tana magana " ni nace maka ka sakeni bana son Auren ko dole ne an takura mutum an matsa mai.  Binta yayi kamar bayajin ta saida ta shiga dakin nashi,  ya rufa mata baya, wani irin fisgota yayi ya mannata da jikin kofar da ya tura idanun ta a tsaye cikin nashi yana hango tsantsar rashin tsoron shi da kuma tsanar da take fada karara, fuskar ta tayi mugun sauyawa, yayi kalar tausayi sosai domin duk wani kuzarin shi daya keji ya kau,  rasa abinyu yayi, kawai ya hade bakin su tareda bata kiss kamar yana kokuwar kwato numfashin shi.  Iya kokarin ta na ganin ta kwaci kanta abun ya gagara saida yagaji dan kanshi ya saketa tareda zamewa kasa shida ita, da saurin ta taja baya tareda fashe mai da kuka kamar ya yanka ta,  "Allah ya isa wallahi, ai wannan shiga rayuwata kawai akayi. Wani irin fisgowa yayi mata duk da yanajin kiran sallar da ake kwalawa dole ya koya mata hankali. Cirata yayi tareda dannawa kofar key da hannu daya yace " muje kiyi Allah ya isar da kyau. Ihu take kwalawa ina direta yayi agadon ya yage kayan dake Jikin ta " daga yau ko kalmar kiyayyar bazaki kuma kallo na Kifada min ba,  bare kuma Allah ya isa. Tanaji tana gani ya danne ta ya hanata motsi tareda rike bakinta gam da nashi,  bakaramin juyata yayi ba tunda yaji tayi lakwas yasa ki bakinta domin yana bukatar ya D'an tada kabbarar harama, domin ayau y'an da yaji ta sauran kadan yasamu tabin kwakwal wa, Wanda yake fada mata magana zai hukunta ta yanzu ta koma hukunta shi.  
Lallashi yakeyi tareda fada mata kalamai masu shegen dadin saurare, da ace ba akarkatar da zuciyar ta ba da yau kobata son shi sai taji wani Abu a cikin zuciyar ta. 
 Yakasa hakura da irin ruwan Arzikin da yake D'andalowa, saida ya kwashe hour Guda yana aikata sunnah a zahiri  kafin ya samu yaji wata irin salama. Rungumo ta yayi kam kam jin irin kukan datake rerawa yafara magana dai dai kunnen ta cikin tarai raya da lallashi. " for give your husband Zainab, na riga na raini rayuwata da soyayyar ki, I can't stay away from you no matter what you are part of me, me kikeso inyi miki ki soni?  Please  love me, koda kadan ne kibawa zuciya ta fili indan laba please?? , girgiza kai tayi cikin shshsheka, "nidai ka mayarda ni Sokoto. "Idan na mayarda ke zaki soni zaki bani kulawa?  Please zainab give me chance to show you how much I can do for you. 
"Ka mayarda ni bana son zama anan. "Ok to zaki zauna da Hajjo a gidan ki? " aa nidai gidan mu bazan yi zaman Aure ba banaso. "Why?  Kinsan falalar dake cikin Rayuwar Aure kuwa?  Just once ki bari muyi rayuwa as husband and wife komai zaiyi dai dai I promise. "Aa nidai ban Y'ar da ba bayan kana yimin mugunta ko yanzu duk jikina ya na ciwo nidai zankoma wurin Ummi bana son zama dakai.  Wani irin suka yaji kamar mashi a kirjin shi, " she really means what she is saying. Tashi yayi kawai ta kawar da kanta domin  ba komai a jikin shi.ga bindigar Ak din a D'ane bata kwanta ba. Kinkimar ta yayi suka shiga bathroom dinshi bata tsaya turjiya ba domin tayi mugun gajiya duk ya gama kashe mata jiki da bakin ma gaba daya.   Wanka ya masu yana lallabata kamar kwai, saida ya dauro Alwala yace itama tayi. Ya fito da ita da kanshi, ya bude jakar kayanta ya ciro mata kaya yace tasa, sallaya ya saka masu ya bata hijabin ta yace suyi sallah.  Saida sukayi magrib kafin isha'i domin lokacin ta yayi. Ya dade yana Addu'a a kan dadduma tareda dafa kanta ya tofa mata, yasan yakama ta hakan ya faru tun daren farkon su kafin komai ya wakana sai dai yanayin y'an da Al amarin yafaru bai bashi damar gudanar da sunnar ba. 
Addu'a ya karanto musu mai yawa. Saida ya kammala ya kalleta yace "Zainab. Idanun ta gajiyayyu ta dago tareda kallon shi batareda ta amsa ba. "Am sorry for everything, Idan laifi nayi miki kikejin kin tsane ni please forgive your brother. Ya matso tareda riko yatsun ta masu kyau. 
Batasan meyasa ba takejin wani D'an sanyi kadan, saidai bata amsa shiba kawai karbe hannun ta tayi tace " zanje Hajjo. "Me zakiyi mata? " zankwanta da ita. " no please ki kwanta anan. "Nidai banaso tunda kanayi min mugunta. "Kece kikeja, ba haka nakeso ba, amma kiyi zaman ki bazan kuma ba. "Yunwa nakeji. Tafada kai tsaye. Wani irin sanyi yaji a zuciyar shi ya mike da Sauri. " ok me zakici?  " komai ma. "Ok ina zuwa give me two minutes. Kamar wani mijin tace haka ya fita. Hajjo nata zabga gyangadi wai ita tana kallon Arewa 24, bayan Arewar ke kallon ta, murmushi yayi tareda bubbuga ta, ta bude idanun ta tareda mikewa " D'an nan nagaji zanje in kwanta. Tayi gaba abinta, kitchen din ya shiga ya bude microwave ya saka sauran kifin da ya siyo dazu, warming dinshi yayi kafin ya kunna kettle ya dakko cup Guda biyu ya zuba ovaltine da madara a daya, tea ya hada mata mai kauri sannan ya fiddo da kifin ya saka akan tray ya dauka  hade da girar swan  ya koma dakin nashi fuskar shi kamar anyi mai Albishir da gidan Aljannah. Tana ganin shi ta gyara zaman ta domin gaskiya wata irin yunwar da bata tabajin irinta ba takeji. Yana Ajiyewa tafara bawa  bakinta tana korawa da tea shikuma yana rikeda nashi cup din ruwan Lipton yana kallon ta, domin bai taba ganin taci abinci haka Ba, kodon  sex din da sukayi ne oho. Cinye kifin tayi tas ta kora tea dinta ta mike ta je ta wanke hannun ta da bakinta ta tadawo kan dadduma tayi kwanciyar ta, baice mata komai ba har bacci ya dauke ta saida ya shanye ruwan tea din ya mike tareda dauke ta ya mayar kan gadon. Saida ya yi nafila kamar yadda ya mayarda ita farillah a rayuwar shi kullum kafin ya kwanta sai yayi raka'a biyu. Addu'a yayi sosai akan rayuwar Auren su kafin ya hayo gadon ya janyo musu blanket domin sanyin da akeyi a garin.  Addu'a ya tofa mata shima ya tofa ya juyo da ita tana kallon shi ya zuba mata    ido kamar ya cinye ta, Ajiyar zuciya ya sauke yafi goma a jere, yau shine tareda matar shi a gado daya?  Jin abun yake kamar a mafarki.  Saboda farin ciki baisan lokacin da bacci ya dauke shiba sai muce Asuba tagari. 
*************
Fauzy
Masifa take shekawa kamar tanayi da Y'ar ta, "wa billahillazi idan baki mayar min da kudina ba sai kingane shay I ruwa ne, kuma gobe zanje har gaban Naz infada mai  kece munafukar da bakyason zaman su lafiya a gidan su, kuma kina kallo zan shigo gidanku a matsayin suruka in addabe ki tsohuwar banza. "Toh tsinanniya, kedai uwarki tayi asarar jininta da nakudar ta, wallahi inkin fasa Allah ya tsinewa zuri'ar magajiya ba karuwai ba, ni zaki kawowa bariki, idan bakije kinsamu Naziru da daddaren nan ba Allah ya tsine miki Albarka shegiya haihuwar kwararo. "Zakisan kin taba karuwar bariki Karamar Y'ar iska, tunda kinzama tsohuwar banza tas zan tsige miki furfura kuma wallahi bayan na wulakanta ki sainazo sakkwato har gidan Y'ar ki na biki bankada mu zuba shege ka fasa........ 🖊


Fadan da baruwanka dadin kallo, mu tari gaba masoya muji ya FARIDA take a gidan Fahad, sannan ya kuke ganin wannan Al amarin, domin ita Addu'a bata faduwa kasa banza, sannan komai nisan jifa kasa zai fado, Aikin Alkhairi ke karko sharri kuwa D'an aikene, muje zuwa. 


*Matar Soja*

🌻🌻🌻🌻



Page2⃣4⃣



........... Momy taga tijara ganin idanun ta, har tafara dana sanin hada hanya da Fauziya, ganin bala'in bazai fishsheta ba tace "ke saurara mu kashe matsalar mu mara hakuri. "Bayan kin zageni zakice in saurare ki?  Wallahi nagaji da gafara sa banga kahoba. "Kin gama?  Toh kiji, gobe kije gidan Nazirun yana nan shida kakar shi harda Y'ar banzan matar shi ki sauara kiji Abinda zanfada miki inkin yi kuskure ya rage naki. Ta gama tsaro mata tas tace kin gama?  Toh wannan tsarin naki bazai karbu ba domin ni nasan ba Abinda ya taba shiga tsakanin mu, yanzu inje ya mun rashin mutunci ko?  Toh da sake. "In bazaki bi ba yarage naki ni iya nawa kenan sai da safe. Ta katse kiran tana Addu'a Allah ya shiga tsakanin ta da wannan Y'ar banzar yarinyar. 

Bacci sukasha mai dadin gaske Wanda a wurin Nazir ya dade baiyi irin shiba, yana kwakume da abarsa saida aka Kira assalatu. Ya bude idanun shi akan kyakkyawar fuskar ta, " good morning sleeping beauty. Yafada ciki ciki karta farka domin baccin ya mugun yimata kyau. Sauka yayi a hankali bayan ya shafa fuskar ta zuwa lips dinta da kuma wuyanta dake bude. Alwala yayi yayi nafila like always kafin lokacin farillah yayi. Hajjo ma tuni ta tashi tana lazimi akan dadduma har zuwa lokacin sallar Asuba. Bai tada itaba ya fita domin ya dora musu wani abu. Ruwan zafi yafara sakawa a kettle kafin ya kwaso Irish potatoes ya fere,  ya ciro kwai a firij yafasa  abinka da namiji albasa kawai ya yanka yafara suya. Daga gani kasan yasaba da irin wannan aikin. Toasting bread yayi musu ya kwaso komai ya kawo falon. Ya koma dakin shi, yasamu bata kan gadon, ta turo kofar bathroom tana daure da towel dinshi guntu da yake daurawa, domin tana son yin wanka kafin tayi sallah.  Kallonta yakeyi tundaga kasa har sama, wani irin harbawa yaji jijiyar shi nayi saboda adoration, komai nata burge shi yakeyi, bai motsa ba yana kallon ta harta daura hijabin ta tareda skin towel din ta dauki Zanin sallar ta ta daura. Wani irin dirty thought ya shiga zuciyar shi yana imagining how he wish ta tsaya batareda ta covering komai ba. Sai dai baima isa ya matsa kusa da itaba idan yanaso ya zauna lafiya. Saida ya jira ta idar ya matsa ya zauna agaban ta tareda zabga tagumi. Ta shafa Addu'a sannan ta kalle shi cikin basar wa tace "ina kwana.  tare saurin mikewa. Shima ya tashi ya tsaya yana son su hada idanu. "I don't know why kullum karamin soyayyar ki ake yi zuciya, and you, meyasa kike pretending kamar Bali ganni ba?  Bayan tunda kika fito wanka nake kallon ki and idanu na kawai ya isa ya sanarda ke am here. D'an matsawa tayi sannan tace "zanje inga Hajjo. "Hmmm ok muje mugaida ta, but close this thing first and wear clothes. Yafada yana wani irin murmushi tareda nuna mata kirjinta dake bayyane cikin hijab he can see the nipple's clearly.   Fuskar ta a daure tayi gaba tareda ciro wata doguwar riga irin bubun nan mai gyale ta zura batareda ta tsaya saka komai ba saboda yana kallon ta. Murmushi yayi kawai yabi bayanta domin tayi gaba. Cikin wani irin yauki take tafiya Wanda jinta yakeyi har cikin tsokar zuciyar shi, soyayyar ta daga Allah ne ba boka ba malam jinshi yake kamar gaula saboda sonda yake mata bayajin akwai Abin da zai kuma batamai rai saboda ita. 
Ya shirya binta sau da kafa har zuwa lokacinda zata soshi. Da Sallama ta shiga tareda zuwa kusa da ita ta zauna ta jingina da kafadar ta "ina kwana Hajjo.  "Aa Y'ar kaduna angama borin anyi lukus dakin miji kamar ba ke kecewa ni bazanje ba bana sonshi, Y'ar karar minahika. 
Tura baki tayi tareda fara shura kafa tana cewa " ni ai kece kike matsawa rayuwata ko shi yayan yasan bana son zuwa kusa da shi kuma ki tanbaye shi gashi nan. "Haka ne hajjo kinsan fa bata son zuwa meyasa kikeson janyo mana rigima ne. Yafada yana wani irin murmushi tareda kyafta mata ido, y'an da takeyi Kawai sakashi nishadi yakeyi.  Saida suka gaisa yace " ku fito mu karya breakfast is ready Hajjo. "Kai haba tunda  safiyar nan? " kinsan zanje office toh dole nake kari da wuri, Idan baku tashi ba zanje in karya  Idan kuntashi yi sai kuyi daga baya. 
Mikewa Amrah tayi tafita tana cewa hajjo " nidai inajin yunwa inke bakyaji. 
"Ikon Allah ke kuma yaushe kika zama acici. Yace "gaskiya kam ko jiya saida taci ta kwanta. "Iko Allah sai kallo bari muje toh. Koda suka fita harta cika plate da D'an kalin da kwai sannan ta shafawa bread din bama tafara ci. Kallon ta hajjo tayi zatayi magana ya riko hannun ta tareda rokon tayi shiru haka. Zama sukayi shi ya hadawa hajjo kafin ya zubawa kanshi. Kallon ta yakeyi yana shan nashi ganin yanda tayi serious tana cin Abincin ta wanda sam ba dabi'arta bace. Saida tafara koshi tace " Hajjo kwai ba wani yaji sai albasa gandama gandama. Harara ta watsa mata "eh ba shakka, kina zaune ya girka kin cinye kinzo kina kushe wa bayan cikin ki ya dauka, kai kuma ka zauna kana girka mata abinci ta mayar dakai mijin tace. "Aa Hajjo ni ai mijin kan tace ne domin ba ita tace inyi ba, nifa kibarni inyi rainon a buna ni naga zan iya. "Toh bazan yarda ba bazata shanyeka ka kazamo kamar wani sauna ba, ko a al ada mace ke dafa abinci ba namiji ba, yanzu idan kaje aiki waye zata jira yamata na rana?. "Zanyi mata take away idan bazata itaba, please Hajjo karki saka bakin ki ni naga zan iya. "Aiko dai kasamu aikin yi sai ku karata shiriritar ku kaida ita. 
Tashi tayi ta nufi dakin da hajjo ta kwana ta haye gadon domin mugun bacci takeji. 
Shiryawa yayi cikin uniform ya fito tareda sallamar Hajjo yace zai tafi office idan akwai Abinda takeso su kirashi ya kawo musu. Tayi mai Addu'a sosai ya tafi, harga Allah ya so ya ganta sai dai bayason rigimar ta data koya daga sama.  
 
Hajjo dai tanada Abokin hira don haka idan akwai gidan badamasi batada matsala, tanata nishadin ta ita kadai, 
Bayan fitar shi da kusan hour daya Fauziya ta dira a gidan kai tsaye ta turo falon tareda shigowa tana karairaya, daga ita sai wata doguwar rigar da ko kasa bata kaiba ga shi ta kamata dam duwaiwai na rawa kirji na girgiza  saida ta kawo tsakiyar falon hajjo ta ganta, ta kalleta sama da kasa tafara cewa "batan kai kiyo Y'ar nan da kika shigo mana nan?  Kodai batajin me nake cewa, tauna chewing gum tayi kas tace " ina jinki ai granny nayi Sallama bakiji ba. " yoh wai ke kinajin Hausa irin tamu a hakan tafada tana nuna kayan Jikin ta, "eh ai ni bahau shiya ce granny. "Sunana Hajara ba grami ba, kuma matar gidan na bacci, ina ganin makuwa kikayi ko?  "Aa kaka ni ce wadda Nazir zai Aura mun dade tare sosai har Sokoto naje amma bamu hadu bane dake. "Toh kece tsagerar da kika bimin jika har gida?  Yoh yanzu me kizo yi gidan nan bayan ya tureki yayi Aure? "Nazo ingaida ke kafin D'an baba yazo duniya domin inada cikin Nazir tsawon wata hudu. Kallon ta hajjo kayi ta rasa Abinda zatace ta zuba wa sarautar Allah ido kafin tace " toh ai ko bakici kasuwa ba domin babu shege a zuri'ata da izinin Allah bazan gani ba yanzu, kuma kitashi sahunki a likkafa kibarmin gidan jika ko in likidi wofi karki ganni a nade a nan da sauran gwabina. Zama tayi  domin ta riga taji hudubar Momy tas. Fitowa Amrah tayi daga dakin domin tanajin hayaniyar Hajjo, ganin wadda ke zaune yasa ta kalli hajjo tace " meya faru ne Hajjo?  " kizo kiji wannan abun al ajabin wai zamani mace kamar karya ko alade kina tafe kamar budaddar alawa kuda nabi kizo ki yabawa jikana sharri. Zama Amrah tayi batareda taso jin ba'asi ba, har tagama sababin ta Fauziyar na zaune, idanun ta akan Amrah, Jikin ta yayi sanyi domin idan wannan ce Matar Naz ai bazai taba sonta ba, domin she is fresh and young kuruciya karara ga fatar ta smooth da natural haske ba irin nataba jiki duk dabbare dabbare saboda bleaching, bata damu ba ko ajikinta ita Dama zai barta ta koma ya zauna da ita datafi kowa farin ciki. Hajjo tace " ke kiramin Naziru yanzu kice ina kiran shi ko kuma danna kibani inyi magana dashi. 
Wani irin faduwa gabanta yayi domin tasan wanene NAZ, wayarta ta dakko tareda danna kiran ta mikawa Hajjo, ringing daya ya dauka cikeda doki domin a duniya ba Abinda yake muradi samada yaga tana kiran shi tana nuna damuwa akan shi,"hello. "Kazo yanzu ina jiranka kajini ko kafin in buge kayan banza ta kashe wayar tana Harar Fauziya da cikin ta ya duri ruwa.  Amrah ta karbi wayarta tareda bude data tafara chart da su Nimrah kwana daya kawai tayi kewar su sosai. 
Bai dauki lokaci ba ya iso domin basuda nisa da office, duk tunanin shi da Amrah takeyi don haka yadawo, sai dai ganin Fauziya yasa ya hade fuska kamar gobara cikin zafin zuciya yace " what are you doing here?  Cikin tsawa. Saida Amrah ta Ajiye wayar hannun ta saboda tsorata, "get out my friend Uban me kikazo yimin cikin gida didn't I warn you?   Mikewa tayi tafara in ina, hajjo ta kalleshi cikin fada " ai ba korarta zakayi ba zama zakuyi ku raini cikin datace tanada ni sai indauki jikata mubar muku gida. Cikin tsananin jin dadi Amrah tace " eh mu tafi hajjo mubar musu gidan yanzu. Wani irin  bacin rai yaji ya taso mai saboda yanda ta nuna bai dameta ba ko kadan mata na kishin mazan su ita tana nunawa Fauziya baida wani value a idanun ta. Juyowa yayi kamar kububuwa ya kalleta " what ciki?  Are you pregnant??  Ya tanbaya da kakkausar murya. Ta fara girgiza kai Alamar eh cikin tsoro. " ok yanzu zamuje Asibiti kiyi test first then zamujira idan kin haihu muyi DNA test domin in tabbatar da ni Nazir na baki ciki a mafarki, yes in your dream, because ke kinsan ba wani abu maka mancin hakan daya taba faruwa tsakanin mu, Idan ciki kikeda kije ki sanarda maishi kazami not me . Hanya takama zata fita yace "were are you going?  Ai sai munje Asibiti. " kabarta ta tafi kafin inyi amai domin warin bunsuru takeyi. Hajjo tafada. Ai kuwa da gudu ta fita ya kalli hajjo yace " you see shine dalilin da nake ta rokonki zanyi Aure kika ki. "Eh gwara hakan ai domin zaman Zainab anan bazai yuwuba irin wannan karuwa mai kirar samudawa tazo ta doketa ba don haka gobe ko jibi zan juya da abata bazan barta anan ba kaje can ka karata da karuwar ka, inbaka bata fuska ba ta shigo maka gida?..... 🖊




*Matar Soja*

🌻🌻🌻🌻🌻


Page 2⃣5⃣



................ Kallon fuskar Amrah yayi bakin ciki kamar yayi ihu yafara fada " yanzu Hajjo kina kallon ta ace wata ta shigo har cikin gidan mijinta tana kirarin ya mata ciki ta zuba ido ba abun da ya da meta sai tafiya,  wane irin Aure ne wannan ai ko Auren kiyayya akayi mana kya nuna kina kishin igiyoyin Auren ki, and look at her Hajjo ko a jikin ta, itadai kawai ta nuna min nidin bakowa bane a wurin ta. "Ai kuma yanzu ya rage naka domin ba ruwana, ka zauna da wannan tsohuwar kilakin ba Zainabu ba. Cikin hasala yace " ok sai inga wanda ya isa ya mayarda ku Sokoto, wallahi dagake har ita ba inda zakuje sai nayi ra'ayi.  "Eh ba shakka D'an  jakar uba, ba laifinka bane kaji laifina ne ai dana dakko   maka ita nakawo, toh zakasan dani kake zancen, wato kurku ku muka shigo?  Toh madallah. Shidai yayi  gaba batare da ya tsaya sauraren taba domin yasan ya taro Match, zuciyar shi na ga Fauziya domin dole ya koya mata darasi.   Kb ya Kira Yafada mai Abinda ke faruwa, tuni zuciyar kb ta dauki zafi yace" don't worry duk inda take yau Sai na  kawo maka ita kajirani a gidana. Cikin minti talatin kb ya taso keyarta tana tafe tana tauna chewing gum dinta na rikakkun y'an bariki, bai nuna mata komai ba kawai yace matane suje gidan shi yanada magana da ita, tana isa taga NAZ tuni cikin ta ya duri ruwa musamman ganin irin yanayin fuskar shi ba wasa. Ta toge bakin kofar ta kasa shiga tunkudata kb yayi tareda kwashe mata kafafu cikin takaici yafara zazzaga mata masifa, " ke Y'ar iska ko abokina zakiyi wa sharri gaban kakar mu, ke angaya miki mu bamu san darajar iyaye bane?  Yau Sai kinci ubanki. Ya zare belt, tashi NAZ yayi yace " wait kb don't dirty your hands please, basai anyi haka ba,  just so nake ka kaita wannan uncompleted building din ka rufemin daga nan zuwa lokacin da zata haihu, sannan ne zamuyi maganin iya shegen ta. " girgiza kai tayi cikin jin zafin kwashe tan da kb yayi, taji zancen kullewa kuma tasan tunda baya kaunar ta tsab  zai rufe tan kuma ita bawai cikin ne da ita ba. 
"Don Allah Naz kayi hakuri ba gaskiya bane kawai ina sonka ne kuma kai kaki ka bani dama shiyasa nace inada ciki. " oh kuma iskancin naki ya wuce kiyi agaba na har gaban matana da kakata, me hakan yake nufi?  Kina so su dauke ni a mutumin banza ne?  Ko Aure na kikeso ki kashe? " Nazir please I only ask for your love, soyayyar ka ce sanadi don Allah ka fahimce ni just give me a chance. Wani wawan Mari kb ya wanka mata " jaka dakikiya Y'ar iska, ubanme zaiyi da irin ki kullum kina yawon club club jaki da doki duk sun gama kwakule ki, sannan kizo kice kamilin mutum kikeso, you are very stupid Fauziya. "Kb wait kaje kayi Abinda nafada maka kawai zamuyi DNA  inta haihu. "Am not pregnant, yazaku rufeni bayan Banida ciki impact bazan taba iya daukar cikiba saboda mahaifata tayi damage please ku kyale ni bazan kuma shiga gonar ka ba. "Yanzu suna na dakika bata fa? " I will go and clear your name I promise. "Me zaki fada mata? " zanfada mata gaskiya Momy Saratu ce tasa ni. 
"What? ya  tanbaya da Sauri,  because he can't believe his ears. "Say it again. Ta girgiza kai domin kalmar ta kubce ne saboda tsoro ga kb rike da sharbeben belt. 
 Zabga mata tayi tareda cewa "talk cikin  tsawa. " Allah Momy Saratu ce tace inyi hakan. Zama yayi tareda zuba mata ido kamar wanda ya bata hanya, " for how long kika fara shiga family na?  When kika shiga har kika san Momy?  Domin abun ya matukar bashi mamaki. "Bani na shigaba. Tafada mai y'an da duk suka fara sanin juna har zuwa yanzu  da ma duk Abinda ya faru da Asirin da Momyn tayiwa Amrah. "Munso ta bijire ma iyayenku a raba Auren amma hakan bai faruba . 
Make mata baki kb yayi saboda takaicin ta, " kenan kunga ikon Allah, saboda shidai ba Azzalumin bawa bane sai dai bawan ya zalunci kanshi, kunso ku kashe min Aure sai Allah bai Y'ar daba, listen, kin dauka soyayyar wasa nakewa Amrah da har Abu kadan zaisa in sake ta?  Wallahi bazanyi wa ubangiji na shshishigi ba kuma ban san ikon Allah ba amma ko kotu bata isa ta kashe Aure nada Zainab ba, ina sonta fiyeda iskar numfashin da nake shaka, ita din cikon farin ciki nace,  in kuna ganin karamin  shirmen ku zai raba mu  you are mistaken, kb let her go but kafada mata wallahi rantsuwar karshe a kanta idan  ta kuma yarda ko hanya muka hada zan  wulakanta ki, I will burn your face with acid y'an da bazaki kuma maruwa ba, now get out. Ta mike a guje tafita, tareda yiwa kanta Alkawarin ko D'an gwal ne shi tabar shi daga yau domin zai sabauta ta akan banza. Wayar ta na Kara ta kalla taga number Momy taja tsaki tareda dauka " kije ki gyara gidanki ko ki tattara yanaki yanaki ki shirya barin gidan nan domin nafadawa NAZ komai domin bazan yarda ya kili banza ba. "Me kika fada mai?  Tafada tana dafe kirji " komai I mean komai everything don haka karki kuma kirana. Ta katse kiran kit tareda jan tsaki tana cewa " bakar k'adara. 

Bayan fitar ta tagumi yayi kamar bazai iya cewa komai ba, Dafashi kb yayi " take it easy my friend bakomai. "What is happening?  Me muka yimata da take son ta kashe mana Aure, do you know Amri ta bani hadin kai sosai but ranar Aure ta birkice min, if you remember you ask me several times akan meke faruwa?  I don't have answer to your questions but...... Kalmar ta kasa fitowa saboda takaici. 
"Am sorry to say Gaskiya she is evil, kuma tasa na tsani Y'ar ta danaso in aura seriously I want to marry Nimrah, I even talk to Hajjo about it amma saboda halayen ta I can't marry her blood. Daga kai yayi tareda dafashi " no don't do that  because Nimrah Mami ta raineta dukan su itada Amri da farha they grow up together,batada matsala, " ok Hmm. Yafada tareda  fara bashi hakuri da kuma  bashi shawarar y'an da zai bullowa lamarin.  

****************
Sokoto 

FARIDA kuka take  shekawa kamar an aiko mata da mutuwar Momy, duk labarin da takeji idan anyi Aure nata yasha bam bam, tundaga Auren ta har zuwa daren da yazamo mata na farko, ya gama bata wahala sannan ya tashi yace taje ta  gyara kanta bayason raki,  ba wani romance ba lallabawa duk da yaji ita din budurwa ce haka ya yageta kamar buhu yayi gaba, tasaba jin yanda kawayen su ke basu labarin first night dinsu amma nata sai bakin ciki, dakyar taja jiki taje bandaki ta gasa kanta tanayi tana kuka, tareda dana sani yafi cikin masaki. Wayace ta biyewa Momy meyasa Momy tazamo musu haka, itadai Nimrah ta huta a rayuwar ta domin tasan ta gama kubuta Saura Sadiya, itadai ai tata ta kare domin yau sunan ta cikakkiyar bazawara idan tafita gidan nan don haka dole tayi hakuri ko canji zaizo gaba. Da zazzabi ta wuni bataga wulgawar ko kadangare ba, sai kusan la'asr  Momy ta ji shiru tace mai aiki  dubo mata ita. Ta tarar  da ita tana rawar sanyi. Komawa tayi tafadawa Momy. Da sauri ta zo, cikin tausayawa tafara tanbayar ta tareda yimata fada, " why zaki zauna da ciwo ai saiki Kira, gaskiya zaki zauna da mai taimaka miki kodan haka. 
Nan take ta Kira likitan su tazo, ta dubata  Momy ta fita tabasu wuri ta tanbaye ta meke mata ciwo?  Tafada mata kasanta ke mata zafi da kuma zazzabi. Nan tagano komai tace zata dubata ta gyara. Cikeda kunya ta dubata sannan tace ta rika shiga ruwan dumi   da D'an gishiri karki damu ba komai bane hakan. Ta rubuta mata magun guna ta fita tareda mikawa momy. " likita meke damun tane?  " bakomai Hajiya kawai ta tsallake siradin matane kuma kinsan mazan nan akwai garaje amma dai ba komai ba sai anyi stitches ba kawai ku bata wainnan drugs din she will be ok.  Saida ta tafi momy tabawa mai aiki tareda kudi tace taje pharmacy ta hado mata magun gunan.  Kiran Fahad tayi a waya  tafara zazzaga mai fada, " kana ina?  Toh kadawo, watoh kayi barna ka tafi ka kyale Y'ar mutane, ba haka na raineka ba Fahad wannan sai kace bakada tausayi? 
Hakuri yabawa momy yace yayi nisa baya kusa. Ta kashe wayarta tareda komawa wurin FARIDA, wunin ranar ita takula da ita har ta D'an girgije. Fahad dai bai dawo ba sai dare sosai kuma bai bari sun hadu da momy ba.  

Kaduna
 
Tunda ya fita Hajjo ke sababi har kunnen Amrah ya gaji, tace gobe gobe zamu fara shiri inga wanda ya isa ya hanamu tafiya. Ita nata dariya tace " aikece kika kawo mu dama kece kuma zaki maida  mu. "Ba inda zakije sha shasha ai gaskiya ya hwadi ace mace ki nuna baki damu da mijinki ba, toh gashi nan kadangaru na binshi kuma inbaki gyara ba kinaji kina gani su kwace miki shi saboda sakarci. Tura mata baki kawai tayi domin bazata iya musu da hajjo ba, abun ba riba.  Sai karfe uku yadawo lokacin Hajjo ta azalzale ta ta musu tuwon semo da miyar kubewa da kifi da kuma sauran naman kaza, batasha wahalar neman komai ba domin ya Ajiye komai na bukata, sunci sunyi nak itadai saida ta fashe kwai kusan bakwai tamai hadi ta zauna taci ta  koshi don haka ko kallon tuwon batayi ba, yayi matukar farin ciki lokacin da yadawo yasamu Hajjo na cin tuwon, basu kulashi ba shima ya shige ya watsa ruwa yadawo falon, bai shirya cewa komai ba domin yanada plan don haka  kallon Amrah yayi fuskar shi a daure yace " give me food. "Yi tayi kamar bataji ba saida Hajjo tace " ko kurmace ke?  Tashi tayi badon taso ba ta zubo mai a plate ta kawo akan tray. Ya sauka kasa ya  kwashi tuwon shi yana jin nishadi, dole ya nunawa Momy bata isa ba.  zai nuna mata soyayyar  da yakewa Amrah bata wasa bace, ba asiri ko wani tuggu da zai shiga tsakanin su......... 🖊



"Hmm ga ruwan sama ga rashin wuta don haka maneji kawai nakeyi da rashin jaji domin banason ina tsallake don haka kuyi hakuri da duk Abinda ya samu,  Allah yasa mu dace , mu kuma gama lafiya. 


*Matar Soja*



🌻🌻🌻🌻🌻


Page 2⃣6⃣


............ A wannan daren Amrah wurin Hajjo ta kwanta taki yarda taje ko kusa dashi, kallon ta kawai yakeyi domin yagano bakin zaren, kuma da izinin Ubangiji zaiyi maganin Abun, kwana yayi yana Addu'a tareda fatan Allah ya kare mai ita. Like y'an da ya saba haka yaci gaba dayi kullum idan ya tashi zai girka musu break fast ita Kuma da rana tayi musu da na dare, ganin ya fita hanyar ta yasa ta saki jiki har take kulada Al amuran gidan sun baje basuda aiki itada Hajjo sai dai suci suyi Kallo ko suyi hira, siyayya kuwa kullum cikin yi musu ya keyi, musamman ma ita tundaga kan sutura da kayan kyale kyale, har yana bata mamaki y'an da bayajin zafin kashe kudin, abu daya yake bata mamaki irin y'an da yake kaunar siya mata bra designers masu kyau Da tsada, tanaso tasan dalilin shi na kaunar su. 
Wasa wasa sun share sati biyu a garin kaduna, Hajjo bata kuma zancen tafiya ba kosu Abba sun Kira zatace " mezan dawo inyi muku?  Mami tace "Hajjo muna kewarki kidawo. " aa kubarni a nan sai na huta zan dawo. Dariya tayi tareda farin ciki tasan a cikin jikoki ba kamar Amrah da Nazir a wurin Hajjo, don tasan ba gidan wanda zataje ta iya zama ta dade batareda damuwa. Nazir na kallon yanda ta saki jiki take harkar ta like house wife, sai dai ta tattara nata ya nata ta koma dakin Hajjo, tayi tayi takoma wurin mijinta data fara sai ta sa mata kuka, ga batada aiki sai cin kwai da chips, yanzu haka tunda ta tashi take faman shiga kitchen tana soyawa, sai dai har yanzu bata samu gamsuwa ba, kawai irin wanda yake soya masu take sonci, tayi y'an da yakeyi yafi sau uku bataji ya mata dadi ba, don haka ta dawo falon ta tasa Hajjo tana zuba hawaye. " toh Allah ya kawo sauki nidai banga ta kuka ba, haka kawai zaki zo ki tasa ni gaba  kina min kuka?. " Hajjo kwai nakeso wallahi ji nake kamar idan ban ciba zan mutu don Allah kice yaya ya soyamin irin wanda ya ke mana. Zuba mata ido Hajjo tayi tace " toh fa haka dai wannan Al amari, toh ai saiki kirashi mijin hajiyar yadawo ya soya miki, bayan duk barnar da kika yi bai gamsar dake ba sai yazo ya soya miki?   Shigowa yayi tareda yin Sallama ya zubawa   kyakkyawar fuskar ta ido kullum Kara yin fresh takeyi da Kuma cika, tayi bulbul da ita, hannun shi dauke da crate na kwai Guda kusan biyar saida ya wuce ya Ajiye yadawo inda suke. " meya faru take kuka Hajjo ? " ka tanbaye ta ai kunfi kusa. Taci gaba da kallon ta, ya kalli Amrah cikin wata irin kasala yace " what is happening?  Bata cuci kanta ba tace " kwai zanci. Cikin wani irin salon shagwabar da batama san tanayi ba. "Gashi nan nakaro miki akwai wani a moto ma zan shigo dashi letter .shiru tayi bata Kuma magana ba. Tashi yayi ya wuce cikin dakin shi domin canjawa. Kallon hajjo tayi tareda rokon ta tafada mai ya soya mata yunwa takeji. "Kunfi kusa gaki gashi ki bishi Kifada mai.  Mikewa tayi domin a matukar matse take ta nufi hanyar dakin tana cewa " ai ba dodo bane bare ya cinye ni zanje infada mai da kaina. Tana tura dakin yana zura boxer dinshi yakai guiwa jin motsin shigowa yasa ya tsaya bai karasa ba ya juyo tareda zuba mata ido kamar tsohon maye, ita kuwa hannu tasa tareda rufe idanun ta gam, domin tayi kyakkyawan tozali dashi. Ganin itace yasaki wandon tareda   yin wani irin murmushi  a bayyane,  juya mai baya tayi tana girgiza kai Alamar taji kunya,   takowa yayi cikin  sand'a ya dafa bayan ta tareda jingina da Jikin ta,  har tanajin wani irin tokari da yake mata, from no were ta juyo da karfi ta shige kirjin shi tareda kankame shi kamar zata ballashi, wanda hakan ya mugun zuwa mai a bazata,  "Yaya don Allah ka soyamin kwai y'an da kakeyi. Bayajin ta domin yana cikin wani yanayi dama na kewar ta, dauriya yakeyi domin bin umarnin malamin da yaje wurin shi daga shi sai kb a unguwan shanu,  yabashi tabbacin komai zai dawo normal domin yanda sukaso ba haka suka samu ba kuna tsaye da ibada kaida yarinyar da ba don haka ba da tuni wani zancen akeyi. Don haka yabashi shawarar ya daga mata kafa har zuwa lokacin da zata   dawo hayyacin ta baki daya bayan yabashi Addu'o'i dayake yawan tofa mata a ruwa da yasan takesha,  ga azkar da ya dage yanayi ba dare ba rana, Alhamdulillah ko yanda ta saki jiki a cikin gidan yasan ansamu ci gaba. 
 

Romancing dinta yakeyi ba kakkautawa abinka da maijin yunwa, ba wani tsaiko ta dage sai shige mai takeyi yana sarrafa ta haka kawai taji tana son kasance war tasu tama matsu taji ya isa birnin maji dadi. Y'an da ta rude haka ta rudashi don haka ya cirata bayan yayi fatali da duk wani shamaki dayake kawomai tsaiko. A wannan yammacin yazo mai da wani irin ni'ima da nishadi, yau yasan yayi Aure domin ba Abinda yafi bada nishadi a wajen saduwar miji da mata irin kowannen su yana muradi,  lokacin ne za asamu Abinda akeso, soyayyar juna zata karu zasu kasance cikin farin ciki. Don haka koda komai ya lafa ta lafe a kirjin shi yana shafa sumar ta dake a kwance. Cikin wani irin sanyin gamsuwa  yace " zankai  ki  saloon dama baki taba fitaba I will show you kd. Kara lafewa Tayi  ajikin shi tana lumshe idanun ta, " yaya yunwa nakeji ka soyamin kwai. "Subuhanallahi meyasa baki fadamin ba tundazu?  Why zaki zauna da yunwa?  Let me go and fry it for you.  Tashi yayi cikin Sauri ya  zura jallabiya yafita. Binshi Tayi da Kallo ya bata tausayi sosai, wanda batasan dalilin ba, ita a yau Sai taji tafi kowace mace sa'a.   
Baifi minti biyar ba ya dawo dauke da kwai cikeda plate, tashi tayi da sauri, tsakiyar gadon ta zauna batareda tadamu ta rufe Jikin ta ba saboda Tsabar rawarda Jikin ta keyi. Hannu tasa tafara gutsira takai bakinta har  tana wani irin lumshe idanun ta,  shikuma an kunna mai cinema sai Kallo yakeyi harda tagumi idanun shi na wani kankancewa. Tuni ya Kuma kunnuwa. Ita dai saida takusa cinyewa taji  yafara  taso mata. Da gudu ta diro kan gadon tayi bathroom, a washing basin ta tsaya tafara kelaya amai, biyota yayi da sauri yana tanbayar lafiya?  Riketa yayi saida ta fitarda kwan tas ya tanbayeta ko ta gama? Tace " eh. Ya wanke mata baki tareda daukarta yayi cikin sink din wanka ya zaunar da ita ya kunna ruwa. Saida ya wanketa tas ya nadota a towel yadawo da ita kan gadon. Yanata faman yi mata sannu.  Bacci tafarayi batareda ta tsaya saka kaya ba, shiya nemo mata wasu kaya kana na cikin wainda yake siya mata, ya zura mata, yanajin Jikin ta ya dauki zafi, ya fita falon ya samu ba Hajjo ya bita dakin  ya zauna gefen gado yace , "Hajjo bansan me yake damun Amri ba yanzu ta gama cin kwai tafara amai Kuma yanzu zazzabi ya rufeta, ina ganin zanjira ta tashi muje Asibiti su dubamin ita. " toh yayi hakan gwara kuje sa fada muku koma meye da bakinsu yafi bawai ni inyi shaci fadi ba. " toh ko kinsan meyasa tayi Aman? " aa yazan sani?,kawai ka jira ta tashi kuje Asibitin. "Ai tareda ke zamuje hajjo. " aa me zanje inji Wanda bansani ba?  Kudai sai kundawo kwajiyo dalilin farfashe kwayaye kamar hauka. Tashi yayi domin baya gane Al amarin hajjo sometimes. 

Saida ta tashi misalin karfe shida yana zaune yana gadin ta, jikin nan kamar garwashin wuta, duk ya damu,  haka ya lallaba ya zura mata jallabiya onion tareda zura mata hijabi ya dagata yace zasuje Asibiti ne. Tana langabe a kafadar shi  suka fito  falon hajjo tace " toh aiki yazo wurin masu yi, adawo lafiya. Banza yayi mata domin yarasa gane mata wani lokaci ta nuna tafi sonsu da kowa wani lokaci Kuma ko in kula, yanzu tana kallon Amri na jin jiki amma ta kyale su. 
Mota ya sakata ya rufe shima ya shiga, jingina tayi da jikin shi saboda batajin karfin jikinta ya nufi air force hospital dinsu da ita. Kb ya Kira yace mai suna zuwa domin a wurin yake aiki shi. 
Tuni ya nemo likita mace suna isowa ya shiga da ita, tanbayoyi tafara yimata shiyake bada amsa tareda kwakume ta a jikin shi. Tace " za ayi mata blood test da Kuma urine test yanzu. Nurse ta Kira suka diba jinin fitsarin kuwa aka bata wata roba tayi a ciki, da kanshi ya rakata cikin bathroom din, tanata cewa ya bari zata iya, amma yai mata banza  saida ya tsaya tayi ya kawo musu ba wani kyama. 
Tsiya kawai likitar ke mata "gaskiya kin samu Oga Nazir Amarya, kinga irin wannan tarai raya mata zasuyi kishi dake gaskiya. Murmushi tayi takara lafewa tareda jiran isowar result......... 🖊



"Toh nima dai nabada nawa  gwajin zuwa gobe zamuji sakamakon don haka Aunty Aisha ku shirya zuwa wankan jego kaduna Kunsan Oga fa is around harka ba kama hannun yaro don haka inkunji  shiru na shige other room 😎



*Matar Soja*

🌻🌻🌻🌻🌻


Page 2⃣7⃣


........ Fuskar shi kawai zaka kalla ka hango fargabar shi a bayyane, gani yake kamar wani mummu nan ciwone ya kamata, saida nurse ta kawo result likita ta bude tareda washe fuskar ta tace " ranka ya dade congrats you are going to be a father. Kallon ta yayi kamar bai gano a binda take fada ba saida, takara da cewa " madam na daukeda ciki na kusan one month. "What?  Yafada da Sauri tareda mikewa saboda rudun da ya shiga, "baby? am going to be a father? Ya Allah. Yafada tareda Juyowa  ya rungume Amrah gam gam, itadai bata fahimta ba saida ta Kara kallon likita tace " ciki?  Ni keda ciki? " yes madam congrats. Wani irin kuka ya kufce mata domin jitayi kamar an watsa mata ruwan guba, ciki ciki ita?  Gaskiya bataso. Kukan ta ya sa ya tsaya da farin cikin shi ya dago fuskar ta tareda cewa " meya faru?  " bana so nidai a cire kawai banaso in haihu. 
Kallon ta yayi sakale domin kalmar ta sosa mai zuciya sai dai bai bata ranshi ba yace " ok bari muje gida we will talk about that. 
Yayi wa likita godiya ya karbi list din drugs dinda zata rika sha ya riketa kamar kwai, ji yake kamar tana tafiya akan zuciyar shi. Kb ya tareshi bayan fitowar su, yace " hope everything is fine?. Wani irin murmushin farin ciki yayi tareda cewa " yeah kafara bani girma nakusa zama uba soon. Ai tuni kb yasa tsalle kamar nashi yace " oh my goodness, abokina congratulations, madam take care of our baby please. Ai Kara sa wani kuka Tayi, ya mai signal Alamar zasu hade ya rungume ta yana lallashin ta cikin rada, 
   Mota ya sakata suka tafi, saida ya wuce da ita wani wuri da ake saida kayan kwalama iri iri ya kwaso mata ganin yanda take ta kunburi yasan bazata dauka ba, suna dawowa ya biya da ita wani parking lot dake nan kusa dasu, ya tsaya tareda fitowa ya bude gefen da take yace " come out. Saida ya riko hannun ta ta tashi ta fito. Matsawa yayi da ita har gaban wata mota dake rufe da tempol yasa hannu ya bude. Kallon motar takeyi domin tabata sha'awa. Rungume ta yayi ta baya tareda dora hannun shi akan marar ta ya saka fuskar shi akan kafadar ta. "Is your car, na siya hade da kayan Auren ki, saboda situation bansamu nuna miki itaba and wannan kyautace ta Auren ki, you deserve two gift  number one for our first night, second for giving me this. Yafada yana shafa cikin kamar yana shafa kwai. " I love you Zainab, ina son cikin nan ina son komai da ya D'an gance ki, bakisan y'an da nakeji ba a zuciya ta a halin yanzu, you gave me everything, love happiness and my first baby please take care of him and yourself, kudin farin cikin zuciya ta ne. "Muje gida yaya ina son cin kwai. Murmushi yayi kawai badon baiji zafin reaction dinta na Ko in kula ba, saboda yasan soon everything will be ok for him. Saida suka shiga motar ya  riko hannun ta tareda matsa shi a hankali, " Amri". Yafada cikin kwantar da murya kamar wani bawa agaban sarki. Kallon shi tayi da kyawawan idanun ta domin yaune karo na farko da yakirata da wannan sunan a gaban ta, sannan sunan yayi mugun tasiri a cikin zuciyar ta, domin tasan ma'anar kalmar Amri da larabci, wanda bai sani ba yabi Aunty Aisha dahiru don jin Karin bayani. 
Yaci gaba, " bansan me zanyi kiyi farin ciki ba?  Me kikeso inyi miki domin inga farin cikin ki?  Tell me please. "Banason komai kawai kamaida mu Sokoto bana son nan. 
"Why? And bakya son motar da na siya miki ne? " eh nidai kawai zankoma gida. 
"Hmmm, ai mace batada gidan da ya wuce na mijinta, and you are my wife, yakamata ki kasance tareda ni, ina maraicin kulawarki sosai. Yafada tareda kissing hannun ta,  ta janye  tareda juya fuskar ta window. Tsayawa yayi kofar gidan tun kafin ya kashe motar ta fita  yabita da Kallo. Tana shiga falon ta hango hajjo tafashe mata da kuka ta fada jikin ta. 
"Subuhanallahi meyayi miki daga fita abin azziki?  Taci gaba da koro kukan ta har ya shigo, shi kanshi kukan yabashi tsoro da mamaki don haka cikin Sauri ya karasa rikeda ledar maganin ta da Kuma key din motar shi, Ajiyewa yayi yana tanbayar Hajjo " meya faru daga shigowar ta hajjo me kikayi mata? 
" kai zan tanbaya don tare kuke, kunfita lami lafiya yarinya ta dawomin da kuka. Shiru yayi domin yarasa ta cewa, sai ita tabada amsa dataci ta koshi, " Hajjo kisa yamaida ni wajen Mami ni banason nan. 
"Mtswww wai dai hauka, toh idan bakyason nan ina kikeso? " ni Sokoto gida nakeso. " eh ba shakka, ai dayake sokoton gidan tsohon mijinki ne dole kice zakije, toh kiji duk wata ya' mace tutiyar ta gidan mijinta, uwar me zakiyi a sokoto, suma wainda kike gani nan bada jimawa ba kowacce zata je  gidan mijinta. 
"Nidai banason cikin nan hajjo wallahi bazan haifeshi ba. " hhhh shirme ai tunda ya shiga ko sai kin haiho shi, kai ni dauketa kusa dani kar in maujeta don haushi. " matsawa yayi cikin lallashi yace " kyale Hajjo za ayi yanda kikeso kinji please stop crying karkiji wa kanki. 
Hajjo tsuke baki Tayi saboda takaici, shidai sai lallaba kayarsa yakeyi ya soya mata kwan taci ta Kuma zuwa, ta amaye tasha ruwa yanata faman aiki. 
Kwana tayi fitinar komawa Sokoto, Mami ta Kira da kukan ta tace ita tanason dawowa ya hanata tace tabashi waya, karba yayi yagama sauraren Mami yace " toh Mami Sai weekend zankawo su da kaina. Ya mayar mata wayar yana mamakin ta, Hajjo dai tayi kora ta hanata zuwa kusa da ita. Sannan zancen cikin harsu Abba sunji tareda fada musu haukar da takeyi, Abba karami dariya yayi domin gani yake duk kuruciya ce ke dawai niya da ita, Haka sukayi ta fama har zuwa weekend suka shirya komawa, tunda safe take farin ciki shiya hada mata wasu kayan yace zai bar Saura in tadawo, tace ita ya hada duka ba inda zata dawo. Dariya yayi kawai ya hada Wanda zai iya. 

***********
Farin cikin Mami baya boyuwa Kuma tayi farin cikin dawowar  ta domin ta kula da jikan nata da kanta, har siye siye takeyi tana Ajiyewa irin na masu ciki, ga dakin tasa angyara tsab ta kori su Farha tace su canja daki domin mai ciki batason damuwa karsu zo suna damun ta, ba karamin mamaki su Nimrah sukayi ba wai Amrah ciki cikin ma na Yaya NAZ, Allah mai yanda yaso. Suma sunata do kin zuwan nata. Ummi kuwa jiran ta takeyi Kawai, sai ta saita mata tunani shasha shar yarinya.  MOMY kuwa da Nimrah tafada mata saida ta kusa sukewa saboda bakin ciki, yaza ayi Amrah tayi ciki bayan duk farrakun da suka yi musu, yaushe har sukayi ciki? Lallai akwai sabon lale domin bazata yarda ba, bayan shegiyar Fauziyar nan ta watsa mata shiri yanzu Kuma ga wata masifa wai ciki?. Haka tayita sintiri tana buge bugen waya wurin kawayen banza da bokayen su. 

FARIDA 

Tun daren farkon nan bata Kuma ganin koda idanun Fahad ba har saida suka kwashe sati biyu, wannan ma Allah ne yasa zasu hadu,   kamar dodo haka ta ganshi don haka suna haduwa ta gudu kitchen, saida ya tsaya yabita da kallon mamaki, "what the hell?. Yabi bayanta, ya sameta tana dafe da kirji ya hade fuska tareda cewa " ke" Uban wa kike gudu?  Dodone ni da zaki ganni ki gudu?  Banason raini, and. Ya matso tareda kallon cikin idanun ta dayake hango tsantsar tsoron shi, " just saboda na kusance ki shine zaki taramin mutane kamar wata premature girl? "Kin girma ko ince kin kosa banga dalilin pretending kamar wata Y'ar Karamar yarinya , me kikeso in tsaya inyi miki, kinsa Momy tayi ta yimin fada saboda shegen raki, bazan iya lallashin mace ba, da ace zee baby nake Aure I can do more than that, because I love her with all my heart, kinyiwa rayuwata shishshigi dayawa, I hate you, please do me a favor ki  tafi  gidanku. Wani irin kallon damuwa take mai domin tasan itadai batada sauran amfani,  tanajin kawayen su na fada koda namiji baya sonka idan yayi making love dakai zai fara sonka, Ashe marubuta karya suke mana ba ya faruwa a zahiri?  Domin ita tasan budurcinta ya cinye yanzu yadawo yana gasa mata magana kamar wadda ta watse a waje. Kuka tasa tareda durkushewa  tayi, kanajin sautin kukan kasan zuciyar ta na mata zafi, haka ya gama kwaba mata zance ya fice. 
The next ganin da zatayi mai kuwa ya shigo ne shida wata babe Y'ar gayu tana tafe kamar bata kashi suka wuce cikin falon shi, tanaji tana gani yarinyar ta fito tareda shiga kitchen ta hado mai coffee ta koma dakin. Meyafi wannan ciwo a rayuwar ya' mace?.  Duk ta fita hayyacin ta ga wani ciwon kai dayake yawan damunta a cikin kwanakin tayi fiyat tayi fau kamar batada jini. Ta zama wata irin silent, tanason ko y'an uwan ta su zo yace karta sake yaga bakin ta a cikin gidanshi bayason kwadayi don haka ta hana ko Aunty Sadiya zuwa dasu Farha da sunce zasu zo zata basu excuse. Gashi yanzu Momy ta tafi umara itada Dady gidan ita kadai shiyasa damuwar tayi mata yawa masu aiki ma ya hanasu shigowa yace bayason ganin su a part din shi.  
Dayake ma ba wani aiki takeyi ba,  abinci ma ba wani abu take dafawa ba bata wuce indomie ko tea shine Abincin ta, wata rana ma zataji bata son cin komai haka take zama.  Rayuwar ta abin tausayi gashi ko Momyn ta takira ta tanbaye ta bata ce mata komai sai dai tace lafiya kalau. 

Amrah 

Da wuri suka shigo Sokoto saboda shiya tuko jirgin da kanshi yasa akazo aka dauke su da mota, kafin yagama clearance yabarwa dayan pilots din da zai juya da jirgin tareda wainda zasu koma. 
Amrah kamar an sakata a Aljanna saboda farin ciki, Hajjo dai mita takeyi " kin dage mu dawo cikin wannan D'an banzan zahin. Dariya yayi domin ya tuna y'an da take tada balli zata dawo, wai yau ita ke fada da Amrah. Mutanen gidan sunyi matukar farin cikin ganin dawowar Hajjo domin ita din hasken gidan ce, su Nimrah sai murna sukeyi suka jata part din Mami domin suji tsegumi, hajjo kuwa labari ya tashi kamar wadda taje yawo garin kaduna, surukanta sun zagaye ta da cima kala kala, tace " ijin  kun kaiwa Naziru bawan Allah shiya tukomu ko hutawa bayayi Ai dai Allah yayi Albarka wannan yaro.  Murmushi Mami tayi ta mike tabar wurin tareda nufar gefen ta cikeda farin ciki. Saida ta hado mata nata abincin ta isa cikin dakin tana jiyo hayaniyar su, "oya ku bata wuri zataci abinci kunzo kun cikata da magana. " kai Mami muna hirar  yaushe gamo ne don Allah. Har zatayi magana yayi Sallama ya shigo, tuni suka tashi suka fita bayan sun gaishe shi. Zama yayi gefen gadon tareda kallon ta ya gaida Mami, tace " me zakici?  Kifi ko awara ga Kuma D'an wake. Murmushi yayi cikeda farin ciki domin yasan soyayyar da Mami ke yi mata ta dabance, bare yanzu tana dauke da jikan ta, "ai Mami yanzu kwai ne kawai dataci Sai Amai Kuma. Tura baki Tayi " zanci awara Mami da D'an wake babu a can. " waya fada miki?  Kece baki ce zakici ba da zan siyo miki. Bajewa tayi ta kwashi awarar ta sannan ta ci D'an waken Kuma cikin ikon Allah batayi amai ba.  Yaji dadi sosai, shima ya taya ta ci bayan ta koshi, ba ruwan shi da idanun Mami Sai faman shige mata yakeyi, 
Suna cikin rahar su Momy tayi Sallama kamar anjeho ta cikin dakin.......... 🖊

Very soon zanfara baku two page saboda muyi sauri mu gama da izinin Ubangiji Allah ya taimakemu. 

*Matar Soja*

🌻🌻🌻🌻🌻


Page 2⃣8⃣


........... Amsa mata sallamar ta Mami tayi tace "Saratu kece?. Tana zare ido ta kalli Amrah kafin ta maida kallon ta ga Nazir, cikin in ina tace " eh yaya ni ni ce nazo ganin baki da yi musu sannu da zuwa. Ko daga kai Nazir baiyi ba bare ya kalleta, yaci gaba da tura D'an waken shi, da farko mugun jin dadin shi yakeyi amma yanzu gaba daya yayi lusting apatite dinshi saboda ganin ta. Taunawa kawai yakeyi yakasa hadiye wa, she is the villain, itace sanadin komai dake faruwa a yanzu a rayuwar shi tazamo mai karan tsaye a cikin farin cikin shi, don haka  ko shirin gaishe ta baya yi. Amrah ce tace " ina wuni Momy. Ta amsa da sauri  harda washe baki cikeda fargaba tace " Sannu Amrah Maman biyu Allah ya ingata kinji, bari inje inkawo miki Abinda zakici irin na masu ciki. "Aa nakoshi. "Takan koshi yanzu sai dai Anjima. Mami ta fada. Shidai yayi biris itace ta kalle shi tace " Aa Soja ba gaisuwa ko duk cikin dadin D'an waken yaya ne? 
Kara gimtse fuskar shi yayi kafin yace " ya muka sameku?  Saboda idon Mami domin bai shirya magana ba har yanzu yana jiran right time.  Tashi yayi ganin tana shirin zama yace " Mami zanje indawo Anjima. 
"Aa ka ko shine? " no yanzu ko naci bazai wuce min ba a Ajiye min letter. Yayi gaba batare da ya tsaya jin wata magana ba. Tsegumi ne ya kawo ta Kuma he want let her see anything. Ganin ya fita tace " toh bari inje na gaishe ku. Saida ta fita Mami tayi shiru tana nazarin Nazir, duk da tasan tun Asali ba wani jituwa a tsakanin su, wannan karon abun ya wuce tunanin ta. 
Shidai yana fita part din Ummi ya wuce, Wanda saboda kunya ya manta randa ya shiga. Tana zaune fuskar ta a sake bata nuna mai komai ba ta tarbe shi tareda cewa " naji wannan yarinyar ce ta saku tahowa baku shirya ba, ku Kuma kuka biyeta ko?  Murmushi kawai yayi domin harga Allah kunyar ta yakeji musamman yanzu da yasan tasan da zancen cikin. Bai taba jin kunyar kowa kamar yanda yakejin kunyar  Ummi don haka bai wani sake ba ya bar wurin, yana fitowa ya kalli part din Momy, a karon farko ya daure fuska ya nufi hanyar cikin shirin rashin mutunci. 

Waya takeyi cikin fada, " nafada miki banson shegen cikin nan inga karyar daukar kai da yakeyi da ginshira shiba D'an sarki ba ba jinin sarauta ba, ga shegiyar yarinya tayi bulbul daga gani ba Abinda yake damun su, nidai bana son ingan su tare y'an da yaki Auren Ya'yana bazai zauna da kowa ba, kije kiyi....... Kalmar ta ma kale lokacin da tayi ido biyu dashi yana tsaye jikin kofar shigowa ya harde kafa hannayen shi cikin pocket. 
Yaji duk hirar ta saboda ta bada baya. Sakin wayar tayi tafara in ina domin shi mara gaskiya.... Fuskar shi sam ba Annuri ya karaso cikin falon yana kallon ko ina a karon farko,  saida ya kawo kusa da ita ya daga kai ya kalleta, " am sorry na shigo kai tsaye, but ba matsala ta bace tunda nayi Sallama  kina can kina kokarin gina sharri , look I can't call you Momy because you didn't deserve the name, ban san meyasa kika tsani ganin farin cikin bayin Allah ba, me muka tsare miki nida Amrah?  Meye matsalar ki da Rayuwar Aure Na? " kin shiga hurumin da banaki ba why, yakama ta ki gode min saboda ban fadawa kowa Abinda kika aikata ba amma kisani wallahi kiyi Addu'a matata ta haihu lafiya batareda wata matsala ba, inba haka ba zan manta ke babbace a cikin gidan nan, Kuma ki sani kina cin darajar mutane biyu na farko Abba na biyu Nimrah domin ita din zuciyar ta a tsarkake take.  Cikin karfin hali tace " toh na gode mara kunya, tunda kazo har nan ka zageni zaka iya zuwa ka zafi zai..... "Ke".!  Ya buga mata tsawa har saida taja baya " ki godewa Allah da ban daga hannu na zabga miki mariba, am ashamed wallahi ace ke din mun hada jini dake saboda sisters dina just tank God Mami ta koyamin girmama nagaba if not... Ya girgiza kai yayi gaba. "Kaje kayi duk tsiyar da zakayi Bazaku taba samun farin ciki ba muddin ina raye. Tsayawa yayi har yakai kofa ya juyo " lallai zakuwa kisha mamaki soon. Yafita. 

Sai dare yadawo gidan yasamu su Abba a falo ya shige cikin su kamar yanda yasaba suka tanbaye shi aikin shi da Kuma yanayin zaman su yace baida matsala, Abba Mustafa yace " yanzu zaku koma kaida ita ne ko anan zaku zauna saboda lalurar ciki? Kanshi a kasa yace " nan takeso Abba so zata koma gida na itada Hajjo. "Abba babba yace "meyasa  bazaka barsu a nan ba harta haihu ta koma can?. "Aa yaya kabarshi ya tsara Rayuwar gidan shi y'an da yakeso  shima yanzu magidanci ne. " toh Mustafa na kyale dama wai shawarace. " toh bata karbu ba. Sukayi dariya, shidai yanzu tausayin Abba Mustafa yakeyi saboda irin matar da yake Aure idan yasan mugayen halayen ta zai shiga damuwa duk da yasan batada kirki dama. Abban Amrah yace " Yaya nace yakamata a duba mana lafiyar Farida tunda ta tare bamuji wani bayani ba gashi bata ko kiran  waya. "Ai ina ganin lafiya ce ta boyeta don da ace akwai matsala uwarta zata sani Kuma bazata yi shiru ba don Kunsan halin ta. Abba Mustafa Yafada. 
Abba babba ne yace " aa koma dai mene ne Naziru gobe ku je kaida Amrah taga Y'ar uwarta haka zaifi.  "Toh Abba Yafada badan yaso ba domin baya kaunar D'an ganta kanshi da duk Abinda ya shafi momy, sannan Fahad yana kishin yaga mai Mata.  Haka sukayita hira har zuwa karfe tara kowa ta watse, 

Kwance yake a dakin shi na gauraye yana kallon saman silin, "yayi Aure amma baida banbanci da gauro saboda sharrin Momy. Allah ne yaso shi yagano gaskiya da Yanzu yafara tsanar ta, don haka yake binta a hankali karya takuri Rayuwar ta dayawa. 
Yana matukar cutuwa, amma yazaiyi. 
Tana can tana juyi itama haka kawai take tunanin y'an da take bacci akan kirjin shi kwana biyu kafin su tawo,  bacci ne mai cikeda nishadi da farin ciki, tana son shakar kamshin turaren shi idan ta shaka jinta takeyi kamar tana cikin lambun  turare. Zabura tayi ta zauna tareda tuna wani littafi da Nimrah ta tura mata ta karanta fuska biyu na Halima k mashi, jarumar data samu ciki haka tayi ta nacin turaren mijin ta, girgiza kai tayi, " bazai yuwuba bazan yi hakan ba ta koma tareda dunkule wa tayi baccin wahala rabi da rabi, jinta takeyi kamar ta kurma ihu bataso ta Amince da muradin zuciyar ta, so take tsanar nan da take mashi karta bar zuciyar ta. Saida tunda ta tashi da safe take kallon kofa ko zai shigo, tasan at least idan yazo zai rungume ta tasamu salama,  amma har karfe goma takasa cin komai, tashi tayi ta nufi part din Hajjo ko zataci karo dashi, Hajjo ta gama surutun ta tabar mata wurin ta fita tayi na Ummi, kamar kuwa tasan jiranta taki zuwa tun jiya. 
Tana zama ko amsa mata batayi ba tafara " ke banason shashanci meye matsalar ki da bazaki tsuguna dakin mijin kiba, kin taso bawan Allah kinsa yabaro aikin shi ya kawo ku, uwar me zaki tsinta anan?  Ki kula banson shirme. Dama jiran take atabata tafara kuka, domin bakin cikin rashin ganin shi , tafara cewa " Ummi ni Auren shi ne banaso wallahi narasa dalilin da na tsani ko ganin shi kusa dani gashi yanzu neman shi nakeyi tundazu bangan shiba. Kallon ta Ummi tayi tareda yin nazarin maganar ta. Tuni taji wani irin tausayin ta abinka da uwa Kuma mai ilimi tanada sani akan wasu matsaloli tace "ya isa kidaina kukan ina zuwa. Tashi tayi ta shiga dakin ta ta fito da wata roba daukeda goruna ta dauki wani D'an mitisilin kofi,  ta fara zuba mata Zuma kadan ta zuba ma'ul kal da man zaitun habbatus sauda da ganyen magarya kafin ta zuba busashshen ganyen magarya  Guda bakwai tareda cika kofin da ruwan zam zam, ta daga ta karanta Ayatush shifa ta tofa tace " shanye banda ganyen yanzu ki rufe ido nasan badadi.  Shanyewa tayi ba musu  ta ce Anjima kidawo ki kuma shan wani, Kuma ki yawaita al wala da azkar sakaci ne yake janyo irin haka, kin saki Addu'a  dole kuga jarabawa. 
Tashi tayi ta fita ta na kallon kofar dakin shi a rufe kamar ta zuba ihu, har wasu sabbin kwalla ke zubo mata, komawa tayi Mami tace " inata cigiyar ki Ashe kin fita. " eh Mami naje na gaida su Ummi. 
Dakin ta shiga tasamu Mutanen ta, cikin sauri tace " Farha please ko kinga Yaya?. Kallon ta sukayi tareda shekewa da dariya " oh love tin tin, yanzu aike zaki fada mana inda yake. "Serious ina neman shi. " ni tunsafe nakejin yafita ya leko ai amma iyakar shi falo. Shiru tayi batareda ta na sauraren suba, ko dai fushi yayi?  Ko ya gaji da halin ta ne?  Ya hakura ne da ita kamar yanda take ta rokon ya saketa? 
What of inya saketa a halin yanzu?  Wani irin faduwa gabanta yayi, zabura tayi tafara neman wayarta Tsabar rudewa ta kasa ganin ta saida Nimrah ta bata, karba tayi harda godiya, sai dai ta kirashi kusan sau hudu bai dauka ba, Ajiyewa tayi ta nufi toilet, kuka takeso tayi amma ba hali bataso sugano ta, don haka saida ta matse baki Tayi kadan ta watsa ruwa ta fito  tayi matukar  tsorata da sharewar shi a yau. 
Ya yakasance all this long yanda tayi ta wahalar dashi?.....🖊

I try my best saboda bana son bada excuse wallahi tunjiya bamuda wuta Ina posting na sauka throughout wayata na kashe,  Insha Allahu idan nasamu y'an da nakeso daga gobe zuwa Friday zanfara 2 page I nsha Allahu. 


*Matar Soja*


🌻🌻🌻🌻🌻


Page2⃣9⃣


............. Suku ku haka tayita Rayuwa har zuwa wani daren bashi ba labarin shi, lokacin da ta koma wurin Ummi shan magani harda tanbayar Imran kanin ta tayi ko ya shigo ko yagan shi?. Yace bai ganshi ba, haka takasa cin komai, ta koma wurin Hajjo, tana zaune tana shan furar ta, zama tayi kusa da ita tareda leka kwanon ta ce "Hajjo karki shanye ki ragemin. " aa bazan bayarba don ba isa ta zatayi ba, ki Kira mijinki ya kawo miki kema. Cikin sauri tace " Hajjo shiya kawo miki wannan?  Ina Yayan yake? " kibishi wurin aiki yatafi ana neman shi da gaggawa kinsan aikin nasu a kullum ba hutu. Wani irin faduwa gabanta yayi ta kalli Hajjo kamar yayi kuka tace " don Allah da gaske ya tafi hajjo ban ganshi ba. 
Kallon ta yayi tareda Ajiye ludayin ta tace " toh sabon salo kiran sallah da usur, mijin naki Kuma kike tanbayar ya tafi bai fada miki ba?  Saboda me?  Ai kin manta da irin cin kashin da kikayi ta yimai bawan Allah yana shanye wa, Naziru D'an halak ne, yaron nan namijin duniya ne, ya sauke duk hakkin da Allah ya dora mai yabarki da kaya aka, wulakanci iya wulakanci kinyiwa yaron nan ya shanye batareda nuna damuwa ba, kai ai dole in nemo mai matar da zata san darajar shi ta kula dashi, yaro na rayuwa kamar mara galihu. 
Wasu irin hawaye ne na kishi suka zubo mata a fuskar ta, karon farko datasan wata kalma wai kishi, jitayi wani irin mashi mai D'an banzan tsini ya ca keta tundaga kahon zuciyar ta har zuwa makoshin ta, kwatanta shi da wata yasa tuni taji amai ya taso mata, da gudu ta fita tsakar gidan ta kelaya ta zauna dabas ta kunna wayar ta tana girgiza kai, " na mutu ni Amra ina zansa zuciya ta, Yaya don Allah kadawo, ba wanda nakeson gani sai kai please don't leave me. Saida ta hango zuwan su Nimrah ta share hawaye tareda mikewa, kallon ta sukayi tareda cewa " ke Kuma lafiya?  Ko abin masu ciki ne yafara. 
Banza tayi musu ta kalli Farha, " don Allah ki kiramin Yaya. " aa wallahi ki Kira shi da taki wayar haka kawai Insha fitina ina zama na. " dialing tayi, tajita a busy, ta gwada yakai sau goma a busy, ta mike tayi part din Mami tana hawaye, wato har ya hakura da ita yana hira da wata a waya?  Yanzu duk expenses kalaman shi wata yake fadawa, tasan yana daraja Hajjo yana jin maganar ta, don haka duk ta gigice tuni desire din son kwanciya a jikin shi ta kau sai bakin kishi, karo sukayi da Mami ta riketa ganin bata ganin gaban ta, "kibi a hankali karki fadi kinga bake kadai bace karki jiwa kanki, ina kika fito?  Ganin tana kuka tace " aa waye kuma ya tabo ki?  Rungume Mami tayi tace " Mami wai yaya zai kuma yin Aure?. "A, a inji wa?  " Hajjo ce tace zatasa yayi Aure. "Wani irin murmushi Mami tayi, " aa ina ya isa ai ba maiyiwa ya'ta kishiya, muje kici abinci zancen hajjo ne. "Hmmm Mami toh ina yake?. " aa bai   fada miki ba?  Ai yana kaduna tundazu ankira su ko zasuje wane gari?  saboda y'an bandit gomna yace ana bukatar pilot suyi clearing garin ta sama shiyasa ya tafi. "Cikin damuwa tace birnin gwari naji suna cewa shida yaya Kb, Mami garin suna kashe mutane. "Kedai kiyi mai Addu'a Allah ya tsare shi yadawo dashi lafiya Addu'ar mata ga miji Allah yana karbarta. "Toh Mami Allah ya dawo dashi lafiya. "Amen Y'ar Albarka je Abincin na ciki. Tafiya tayi zuciyar ta a matukar dame, abincin tsakura tayi, duk bayan minti daya saita gwada wayar shi busy, tagano bazai dauki Kira ba kenan, don haka kwanciya tayi tareda fara kokarin tura mai sako ta inbox. Kawai tama rasa mai zata fara rubutawa duk tafara saita goge daga karshe ta tura mai " please Yaya call me. Ji tayi duk duniya ba abinda takeson ji da gani sama da shi da muryar shi. One by one take tuna moment dinsu dashi tundaga farko har zuwa Kaduna, kawai sai taji ba Abinda yake sata nishadi sama da tunanin shi, cikin kwana biyu kowa yasan takara natsuwa idan bata tura mai sako tana sallaya tana azkar. 
Zaune take jingine da gadon dakin Mami tana shafa marar ta datakejin wani irin dil dil Alamar harbawar jini, wani irin farin ciki taji domin hakan na nuna mata kobaya nan zuciyar shi tana tareda ita wato gudan jinin shi dake tareda ita a yanzu. Karon farko taji bayan shi ba wani abu datake so sai cikin nan na jikin ta, 
Cikin rawar murya tace " my baby, ina son ka  ina son Abban ka kaji, I love you and your dad. Wasu irin hawaye ke bin kuncin ta tana sharewa. Yanda yayi farin cikin samun wannan cikin kawai idan ta tuna hawaye takeyi, rashin kulawar data nuna mai a kaduna yafi komai damun zuciyar ta, wane irin miji Allah yabata tayi wasa da damar ta? Kanta take blaming domin gani take koma meye laifinta ne duk ta tsangwami zuciyar ta. 
Wasa wasa haka aka kwashe sati hudu batareda taji muryar shi ba, kulawa tana samu bakadan ba a wurin Mami, Hajjo ma Takan yi mata abun arziki intaso, su Abba duk kulawar su ta koma gareta, ganin yanda cikin kedan bata wahala, koda yaushe kwanciya, su a tunanin su duk cikine ita kuma kewar mijin ta ke damun ta. Duk da baza a rasa me ciki da y'an matsaloli ba, amma damuwar mijin ta ce a ranta. 

Kaduna 

Tunda yatafi  baisamu natsuwa ba, they are always busy, basa samun damar yin waya, gaba daya zuciyar shi tana cikin damuwa, he is worried amma dole ya danne zuciyar shi domin yayi aikin dayayi rantsuwa da rayuwar shi, dole ya bautawa kasar shi,  yakan  tunata da cikin ta a duk bayan dak'ik'a. Ga  garin ma ba network duk an katse saboda irin barnar da y'an bindiga keyi a garin, saida suka kwashe sati biyu ya samu ya shiga kaduna a gurguje, yana zuwa ya kunna wayar shi. Messages dinta ne yafara cin karo dasu, tuni ya nasu yabisu a natse wasu ma sai ya biya sau biyu ko sau Uku, itace take rokon yadawo tana son ganin shi ko gizo wayar shi ke yi mai.   Harya danna zai kirata zuciyar shi ta karanto mai ya bari suyi ido biyu da ita, don haka ya koma cikin farin ciki da nishadi tareda kwanciyar hankali, yasan yanzu cikin shi is save.  Tunda tadawo hayyacin ta. 
Su Abba ya Kira tareda Mami tafada mai matar shi na kewar shi, yayi dariya yace kyaleta Mami sai nadawo karki fada mata na Kira.  Ko Hajjo labarin kenan yayi dariya sukayi Sallama, bayan tayi mai Addu'a. 

FARIDA 

Da safiyar litinin ta shigo gidan nasu jikinta a farfashe fuskar ta a kunbure idanun ta kamar zasu rufe saboda kunbura, duk su Abba na gida basu fita ba, tsayawa tayi tana tunanin ina zata nufa?  Zuciyar ta ta karkata gefen Hajjo, can ta nufa lokacin su Abba na zaune suna hirar safe kafin su fita. Da Sallama ta shiga tareda Kara jan gyalen data saka tana rufe fuskar ta tsuguna. Hajjo tace musu " kamar FARIDA?  Ko ba ita bace ke dago fuskar ki da kyau ingani ko gizo nake gani. 
Janye mayafin tayi tareda share hawayen datake kokarin tarewa, salati Hajjo tasa tareda cewa " ke Y'ar nan barnar mota kikayi bamuji labari ba?  Ina mijinki? Abba karami cikin bacin rai yace " Hajjo ba mota bace wannan duka ne kalli idanun ta da kumatun ta, Abba babba yace " wane irin duka meya faru da har wani zai bugeta haka? "Ke fada mana meke faruwa?  Waya da ke ki? " Abba Fahad..... Ta fashe da kuka wani irin zafi da turnuki yasa ta sulale a sume domin ta tara damuwa da wahala da yawa. Nan take suka rude Hajjo tafara kunfar baki, "ai ku sani in dai har bugun nan mijinta ne yayi mata shi toh ba shakka kotu zata shiga tsakanin mu, don ban yadda ya Kama min jika ya mata bugun masu wanki da guga, ku dauketa ku samin ita kan kujera, kai samaila kiramin Zainabu yanzu. Abba Mustafa na zaune yakasa motsawa harga Allah zuciyar shi tayi mugun sosuwa Y'ar shi za ayiwa haka?  Cikin minti kadan sun cika part din hajjo dukan su, Momy ce karshe ta shigo tana daura zani, kowa ranshi ya baci ganin yanda ta rame sai haske ga kamnin ta duk sun sauya, saboda wahala. "Wallahi bazan yarda ba sai anbimin hakkina, Uban me tayimai zai Dakar min ya' kamar jaka. "Imin shiru inga farfadowar ta kinji Saratu. Hajjo tafada cikin bacin rai, ruwa ta yayyafa mata tareda shafawa kan fuskar ta saida tayi kusan sau Uku kafin ta farfado, a zabure tana cewa "don Allah kadaina wallahi banfita yawon banza ba. 
Riketa Hajjo tayi tareda cewa" ke  natsu kina cikin Aminci. Ware idanun ta tayi taga kab y'an uwan ta suna wurin harda Amrah da su Aunty Sadiya dasu Nimrah kowa fuskar shi da kwallar tausayin ta, 
Gasu Abba, cikin fushi Abba babba yace " ke meya faru? , Momy tafara sababi " ai ni dai kuje ku daukarwa yarinya fansa wallahi ko inje da kaina. Kuma ni nasan dama baza a taba barmin yarinya ta hutaba, kai Allah ya isa tsakanina dake Aisha. Ta cewa Ummi dake gefe, "nasan kece kika san kutun guilar da kikayi hakan ta faru domin Y'ar ki bata samu irin nata ba.  Cikin kuka tareda girgiza kai farida ta kalli Abba Mustafa tace "don Allah Abba kace Momy ta fita anan domin ita ce sanadin koma meya faru dani Abba ita tasani nafito daga gidana bayan nafara samun kan mijina domin tabani maganin mallaka, nace mata banaso saida ta matsa nazo, shine ina hanya wani ya tareni shine Fahad ya ganni. " kowa kallon Momy yakeyi domin takasa magana don batasan hakan ne sanadi ba, gashi agaban makiya Y'ar cikin ta ta yarfe ta, dole tayi abin nan da ake cewa tabarmar kunya wai da hauka ake nade ta, " amma dai ni Saratu nayi haihuwar asara, yanzu saboda ina nema miki kwanciyar hankali shine zaki min bankada agaban makiya na?.

"Saratu", Abba Mustafa ya buga mata tsawa " kije na sakeki saki daya, na gaji nayi hakuri amma yau kin wuce gona da iri, nagaji, yanzu bayan tarwatsa min gida kinje kin watsa min na ya' kuma kinzo kina neman lankayawa baiwar Allah Aisha meta tsare miki?  Sannan waye makiyin ki a cikin zuri'ata?  Mahaifiya ta ko y'an uwana?. Kizo ki wuce kibarmin gida yanzu kafin inyi miki irin bugun da akayiwa ya'ta. Tunda fadan yazama na manya tuni su Nimrah sunyi waje Aunty Sadiya ma tashiga tai tayinta, Nimrah kuka kawai takeyi, duk Abinda Momy keyi ita kejin kunya, ga Amrah baiwar Allah datasa a gaba. 

Lokacin da Abba yayi saki Hajjo na zaune shiru saboda bakin ciki, saida taga yaran sun watse ta kalli Abba Mustafa tace" ka yi saurin furta saki Mustafa, Amma kai kayi magana don ba hurumi na bane wannan. Tace da Abba babba. " Hmmm Saratu yanzu kin kyauta kenan?  Ko kinji dadin Abinda ya faru yanzu. "Yaya sakina Mustafa yayi kuna Kallo, hajjo kina ji kisa baki mana. Tafada cikin susucewa domin duk wata karya da takamarta gidan mijin tane don haka tayi zuru baki ya mutu sai gata harda rokon su Mami da Ummi su saka baki Mustafa ya janye. Hajjo ta kallesu ta tsuke baki tace " Zainabu Aisha, nasan na isa daku ku tafi gidajen ku kubar shi ya tabuka wani abu tura takai bango. 
"Toh Hajjo, sukayi gaba abinsu, ran Abba Mustafa yayi matukar baci akan Abinda tayi don haka ya mike tareda kallon Yayan shi yace " ka gafarce ni Yaya nayi Abu batareda najira hukuncin kaba don Allah ku rabani da wannan annobar, ni nasan nayiwa ya'ya na zaben tumun dare, don haka ta barmin gida tunda ba irin zauren tsohon ta mai faskare bane. Zubewa tayi tana kururuwa " Wayyo Hajjo an shiga anfita an rabani da mijina, Wayyo yaya kasa baki Mustafa ya hakura. Tashi Abba Isma'il yayi ya fita domin bazai iya bawa D'an uwan shi hakuri ya zauna da wannan bakar kadarar ba.

Koda su Abba suka nemi waliyan Fahad suka gano su Abban shi basa kasa don haka sukabar komai harsu dawo, 
Su Amrah abun ya damesu, a zuciyar ta tace wani hanin ga Allah baiwa ne, da yanzu itace zata Auri miji iron Fahad?  Godiya tayi ga ubangiji da irin baiwar shi a gareta domin tasamu miji na kerewa sa'a Mijinta Nazir Namijin duniya burin kowace ya' mace. Kullum Kara sonshi takeyi duk wani dabai bayi daya danne soyayyar shi tuni ya saki zuciyar ta, wata irin sabuwar soyayyar shi takeji a zuciyar ta, kullum kalaman shi take tunawa tayi bacci, sannan ta rungume breziyar da yafada mata yana matukar kaunar tasa tazama abokiyar hirar ta, su Nimrah sunyita tanbayar ta me takeyi da wannan breziyar kullum a gado ba amsa. Yanzu dakin shi na gida kusan kullum tana can ta gyara ta kwanta ta huta, kayan shi kuwa suna shan kulawa dai dai da takalmin shi kullum sai ta gogesu ta jera a inda suke. Duk tsiyar su Nimrah bata damunta. 

FARIDA cikin kwana biyu ta wartsake ta na samun kulawar hajjo sosai domin can take, Momy na nan taki tafiya Abba babba yace ya barta zasu san abinyi, tuni ya dauke kafarshi baya shiga gidan gaba daya, ya maida Rayuwar shi falon waje. Saboda baya kaunar ganin fuskar ta. 
Ya tara yaran shi ya musu fada karsu biyo halayen uwarsu, hajjo ma ta Kara nata, 
Sadiya tayi mugun shiga tai tayinta ganin halin da Y'ar Uwar ta tashi ga. 
Nimrah dama bata hanyar su, duk sun gujewa Momyn wanda ta dage asiri ne su Ummi suke mata don haka kullum cikin fita take neman bokaye, tana fada musu kishiyoyin tsakar gida sun tasota gaba sun kashe mata Aure. Suna fada mata ai bama haka sukaso ba hauka suka so tayi kuma mijinta ya mata saki uku. 
Don haka Allah ya mana tsari da sharrin bokaye y'an kashe Aure da hana zaman lafiya. 

A cike suke suna nishadi harda FARIDA data fara sakewa a cikin su, Amrah ta mike tareda cewa zataje tayi aikin lada sukasa mata shewa harda su Aunty Sadiya da suka sake suna hirada kannin su yanzu. "Banga laifin kiba kanwata jeki kulada Aljannar ki. Farida ta fada cikin nuna damuwa a fuskar ta " haka Allah ke jarabtar bawa don haka itadai tata jarabawar  ta daban ce, wai zuciyar ta na fada mata wai tana kewar Fahad bayan duk wani abu daya faru na wulakanci  a tsakanin su, sharewa takeyi  kawai. 
Kamshi Amrah taci karo dashi a kofar dakin nashi wanda dagaji fresh ne bawai wanda ke cikin dakin ba, abun ya bata mamaki, muryar shi ta jiyo kamar a mafarki bayan ta sanya kafarta a cikin falon, wanda take futowa cikin uwar dakin shi,  tsayawa tayi domin ta tabbatar shi dinne ko kunnuwan ta ke yaudarar ta kamar kullum......? 🖊 

"Nima zanso insani ko shi dinne domin inga wace wainar zasu soya? 

"Afuwan masoya NAZ da Amrah kuyi hakuri da talaka ba generator ba solar don haka manage mukeyi da wutar lantarkin mu wato nepa don haka Allah ya sa mu dace basai nace komai ba kuje Ghana. 



*Matar Soja*

🌻🌻🌻🌻🌻


Page 3⃣0⃣




....... Rikeda waya ya fito kuryar dakin nashi, yana dannawa, turus tayi tana binshi da ido, duk tsawon sanin da tayi mai bai taba yimata kyau ba irin yau, ganin shi tayi kamar sabon mutum a gaban ta,   shima tsayawa yayi tareda kallon ta na D'an seconds ya basar ya nufi hanyar komawa ciki. Wani irin damuwa taji har cikin zuciyar ta,  da gaske fushi yakeyi da ita kenan?   Yana nufin saida zuciyar ta ta kamu da sonta shine zai juya mata baya?  Shi kuwa da gangan yayi  hakan don yaga reaction dinta, amma yafita matsuwa ya kasance tareda ita, yana son rungumar babyn shi Yaji lafiyar shi.  Jan numfashi tayi tareda bin bayan shi domin har ya shige cikin dakin. Dole ta sauke kanta yanzu ta lallabo kayan ta bazata taba jin kunya ko kuma tsayawa jan aji ba, y'an da ya bita bai gajiya ba itama yanzu zatabi jarumin mijinta har yadawo da bata kulawa y'an da yasaba. 

Yana tsaye a cikin dakin yana jiran yaga me zatayi, kawai yaji sallamar ta tareda  rungume shi ta baya ta rike shi tam. Wani irin juyawa yaji cikin shi yayi, saboda shaukin Abinda tayi mai, murya na rawa tace "Yaya sannu da zuwa, ya aiki. Tsabar rudun data sashi ya kasa amsawa ita kuwa duk tunanin ta fushi yakeyi da ita, don haka tace " please Yaya kadaina fushi dani, karka juyamin baya lokacin da nasan muhim mancin ka a rayuwata, ina kewar ka ina son inbika duk inda zakaje bazan bijire maka ba please forgive your little sister.  Numfashi yaja mai karfi yayi hamdala a cikin zuciyar shi,  domin yasan komai ya warware, Ajiyar zuciya ya sauke tareda runtse idanun shi, mahakurci mawadaci.   Saida yaja current son ranshi ya juyo tareda hade rai like old him. Bambare hannun ta yayi ya kalleta harda daga gira daya, " what is that?  Wane irin raini ne wannan zaki biyoni har cikin daki ki kama ki kwakume ni, get out, go and stay with the people you want and leave me alone.  Kwal kwal tayi da ido, ya canja ya koma mata Yaya NAZ din data sani a baya,  ya matsa baya tareda saka hannu daya cikin pocket din Aljihun blue jeans din jikin shi,  kallon shi takeyi from head to toe tasan ita kam mai sa'a ce, da gudu ta kuma komawa cikin kirjin shi tareda saka mai kukan shagwaba. " nidai kayi hakuri Yaya don Allah.saurin riketa yayi tareda cewa " ke kibi a hankali karki jima baby na kina irin wannan gudun, koda yake dama so kike ki  kashe min yaro, if anything happen to my baby bazan yarda ba. Kara volume din kukan ta tayi, takara shigewa jikin shi,  tana gogan fuskar ta a kirjin shi wanda botur din already a bude yake, wani irin tsalle hanjin cikin shi keyi, shikadai yasan inda ta turashi yanzu, don haka murya a shake yace " hey stop it, meye haka?   Idan wani abu kikeso Kifada inbaki ki wuce kiban wuri.   Hannu tasa tana turashi gefen gadon, shikuwa dama a mugun takure yake don haka baida wani sauran karfi a Jikin shi don haka tasamu sauki hankada shi gefen gadon, zama yayi dabar yana binta da ido domin bakin shi ya mutu murus. Kan kafarshi ta haye, tarasa ina ta koyo wannan karfin halin, itadai a zuciyar ta tasani so take kota wane hali ta kwato soyayyar nan da yake mata,  sagale wuyan shi tayi da  hannun shi daya dayan kuwa ta dora kan rigar tafara balle boturan da sukayi Saura, saida ta cire tas ta zame rigar tareda zubawa kyakkyawan kirjin shi ido dake kwance da wasu kana nan gargasa. 
"Hey wannan ai wayau ne, yazaki kare min Kallo bayan ke kina cikin hijabin ki da kuma kaya.  Murmushi tayi tareda kashe mai ido ta zare hijabin wanda T-shirt ce fara a jikin ta bako bra sai dogon pencil skirt    rigar ta kamata saboda cikarda kirjinta ya Kara saboda cikin Jikin ta. 
Hannu ta daga tareda zare rigar ta cillar, zare idanun shi yayi dake wani lumshewa saboda motar sha'awar da ta tada mai,  
    Kallon da yake wa dukiyar fulanin ba zan iya fassara shiba, D'an girgiza Jikin ta tayi domin tasan shidin masoyan sune, don haka tuni ta susuta D'an gidan Mami baki daya ya koma gaula a gaban ta, ganin yadago hannu yasa tayi saurin rungumo kanshi a tsakiyar kirjin nata, gurnanin dole yafara saki tareda jujjuya kai ya dora lips dinshi a fatar tsakiyar kirjin ta, salo na musamman yafara bata wanda ba shiri tasaki gaba daya domin shidin yasan hanyar rikitar da ita, saida ya birkitata son ranshi itama ta juyashi son ranta kafin in kashe musu wuta infito, ganin sunfara yakI da y'an ta'addan birnin gwari a kan gadon shi dake Sokoto, kafin ayo harbi a sameni gwara inyi gaba.  Part din Mami nadawo nayi tagumi ingani ko Amrah zata dawo. 

Sai da ta kwashe hour biyu a wurin shi ta dawo, lokacin Mami tasan ya iso don haka bata nemeta ba, koda ta shigo kanta a kasa Mami ta share tace " kije kici abinci kina zama da yunwa gaki da ciki. "Toh Mami. Ta wuce da sauri cikin dakin nata, shigewa tayi bathroom da sauri ta tube kayan data mayar domin bata tsaya yin wanka ba, tana wanka tana tunanin shi, fuskar ta dauke da wani irin Annuri, batagaji dashi ba, impact yanzu takeso takara kasancewa  tare dashi. 
 Saida ta fito ta nufi inda akwatunan ta suke a jere tundaga na Abba har nashi, nashin ta bude a karon farko ta bude su tafara Kallo, tasan ya kashi naira sosai  murmushi tayi tareda ciro wata doguwar Riga   pith mai kyau tayi matukar burgeta ta shafe jikinta da turaruka kala kala sannan ta saka iners kafin ta zura rigar, 
Ta zauna a jikinta sosai kamar angwada shape dinta yafito, domin rigar nada igiya ta ciki, saida ta kalli kanta da kyau a mirror, ta ciro kayan make up din Farha tafara shafa powder kafin ta zizara eye liner da maskara ta saka jan baki pith wanda ya kusan sadewa da pink lips dinta, 
Tayi matukar haduwa, D'an kwalin ta nada kamar balarabiya, 
Shigowa Farha tayi tareda zuba mata ido cikeda mamaki tace " wai yau muna ganin sabon abu, yanzu kece da make up?  Yaya ya kwana a buzu kenan irin wannan haduwa?. "Mtswww sa idawa  masu bacci da ido daya. "Oho kodai ana ruwa muna kirgawa sai munfada.   Nimrah ma ta shigo tayi nata duk ta sharesu,  falon Mami ta nufa ta zauna rike da wayar ta tana danna wa, Mami ta shigo batace komai ba amma taji dadi har cikin zuciyar ta y'an da Amrah keyi akan D'an nata yanzu. Kamshin sane yafara yi masa iso kafin yayi Sallama, ta lumshe idanun ta kamar mai cin wani abu saboda Kamshin shi data shaka, tana matukar kaunar wannan turaren nashi. Akan fuskar ta idanun shi suka sauka don haka baiga Mami ba tuni ya shagala da kallon ta, ya matukar yabawa da wannan adon, saida Mami tace " unguwa zakuje ne?. Dawo da hankalin shi yayi tareda jin kunya kadan yace " Um um nine zanfita abokina ke neman Aure zamuje zance. Wani irin daure fuska tayi tareda dago kai ta zuba mai ido tana so su hada yaga meke cikin kwayar idanun ta. Tsantsar ki shine ya bayyana, shikuwa yaki yadda ya kuma kallon ta har yagama magana ya mike tareda cewa Mami sai yadawo. 
Saida yakai kofa ta mike tareda  bin bayan shi batareda ta damu da Mami ba. 
Yana saka kafar shi waje ta biyo bayan shi. 
Parking lot ya nufa tana binshi, yana feeling dinta a bayan shi ya share yana dariya a zuciyar shi. Yana bude motar ya shiga itama ta bude ta zauna bakinta a D'ane. Juyowa yayi tareda kallon ta, " what is that? Bakiji Abinda nafada bane?  
"Ni ba inda zakaje ban yarda ba. Kai waye ya raka ka tadi lokacin ka? Ni ba inda zakaje. "Waye zai rakani tadi bayan ba'a sona ni  ko tadi ban taba yiba, fita zan wuce please. Gyara zaman ta tayi tareda cewa " ai dai  motar mijina ne ba inda zanje. Bai san lokacin da wani irin murmushi ya subuce mai bakey
"Ok. Ya tada motar shi ya fita, tana hakimce. 

Hanyar dataga yabi tasan gidan shi zaije, bata damu ba, har ya faka ya fito itama tafito tana kallon ko ina yanzu ne take karewa gidan Kallo, gidan ya hadu iya haduwa mai gadi yazo ya gaida su ya  koma wurin zaman shi bayan yabashi key kai tsaye take bin bayan shi batareda wata damuwa ba duk inda ya cire kafa zata saka tata  a falon ya zauna itama ta zauna gab dashi tareda riko hannun shi cikin nata ya zuba mata ido cikeda ayar tanbaya,?  "Why are you doing this?  Kina so ki hanani kasuwa bayan ke bakya sona?  Allow me to go, ina son zuwa zance karkija tafasa....... 🖊



*Matar Soja*
🌻🌻🌻🌻🌻


# *happy eid my fan's, Allah ya mai maita mana, muna rokom Allah ya karbi tuba da ibadun mu Amen*#

Page 3⃣1⃣


......... Burgima tafarayi a jikin shi kamar Y'ar bori saboda kishi, "aa ni wallahi bazaka jeba, meye zatayi maka wanda bazanyi makaba, I said sorry yaya bazan kuma yin Abinda bakaso ba nace maka ina sonka Ina son cikin ka, kayi hakuri kaji. Duk ta tumur mushe shi, ta susuta mai tunani y'an da yakasa jurewa salon ta tuni ya shigar da ita cikin jikin shi ya hade fuskar su tareda kallon cikin kwayar idanun ta, " when aka fara son Nazir?  Ba kunya ta sumbaci kumatun shi tace " tun banzo duniya ba, na tashi nagan ni a tareda shi, a kullum idan na ganshi inajin wani irin yanayi wanda sai yanzu nagano fassarar shi,  ina sonka Yaya na, you are my sunshine. Tayi saurin saka bakin ta a nashi domin ta lura yasaki Layin, a nan falon sukaci uwar sabada, saida komai ya natsa yace " ina gudu kina bina so kike inkasa komawa   bakin aiki ne?  I don't know what you are doing Amri dafin soyayyar ki kike karamin, zaki wahalar dani, zanyi ta tunanin ki, coz this is the best moment of my life, being with you showering me your precious love I can't forget this moment. Shigewa ta karayi a jikin shi kamar zata manne fatar su,  "ni ce mai sa'a domin nasamu miji mai sona mai kula dani, kuma Yaya na mai bani tsoro a da'. "Hh yanzu ke nake tsoro. Dago fuskar shi yi tana kallon kazar kazar din eye lashes dinshi dake lumshe kamar mai jin bacci, " me nayi zakaji tsoro na?. " guduna share ni hanani...yakai hannun shi wurin masoyan ya rike. "All yours my sunshine bazan kuma hanaka komai ba, ni zanbika kaduna bazan iya nisa da kaiba. Wani irin tsadadden murmushi yayi, " wow haka nakeda tsada ashe Amri? Kice infara yanga ko zan samu kasuwa. Dukan kirjin shi tayi da karfi har saida yace "ouch me nayi miki?. " kasan me kayi, wallahi duk mai tsautsayin da tabimin miji sai na fasa mata ido ko kallon ka banaso wata tayi, and wannan karuwar me binka idan ta kuma zanyi maganin ta. Dariya yakeyi domin yaga y'an da  taci serious, "haba madam irin wannan kishi haka?  Tashi tayi tareda janyo gyalen rigarta ta fara kokarin daurawa rikeshi yayi yace " get up let me see you. D'an tsayawa tayi sannan ta watsa mai gyalen ta mike tana wani irin murmushin mugunta, juyawa tayi takara juyawa sannan tayi gaba tareda Juyowa tamai gwalo ta nufi hanyar dakin baccin da ya mata aika aika da gudu, ganin irin kallon da yake mata kamar wanda yasha sholi, 
Tashi yayi dakyar kamar zai fadi yana tafe yana hada hanya. Tana shiga boyewa tayi bayan kofar, don haka yana shigowa ya tsaya tareda yin murmushi ya kalli ko ina a tsakiyar dakin ya juya ya cafko hannun ta domin yanajin fitar numfashin ta a bayan shi. " Hhh Yaya sorry. " for turning me on again?  Girgiza kai tayi, "wasa nakeyi fa, sakar min hannu inje inyi wanka. Matsawa yayi Jikin ta ya manneta a kofar ya rufe, tanajin irin karon da yake mata da kahon shi, " wanka why?  Hannu yasa ya shafo marar ta " let me beg my princess Dady zai kuma ganawa da ita. 
Kallon shi kawai takeyi domin da gangan tayi don bata gajiya dashi.   Don haka dibarta yayi sukayi gadon su, ni kuma nayi falo domin Aunty Aisha ta dade da yimin fadan ganin kwaf gudun kar in rasa ido. 

Ranar dai anan suka kwana bayan ya Kira Mami yafada mata, sai da dare ya fita ya mata shopping da kayan ciye ciye, dama tun rana sai dai oder yake musu suna kuryar daki. Ya tabbata ba Abinda yafi soyayya dadi y'an da take tarai rayar shi kawai ya isa ya hanashi fita, gashi zai koma next day, tunda yafada mata take mai rigima yana lallashin ta,   harda hawayen ta ita sai ta bishi. "Baby baby, please ki daina karki kashe min jiki mana am still here tafiyar ba yanzu bane  saida safe. " nidai muje tare. " Hmmm kinsan nafi son haka ai, but ba zama zanyi ba munada operation a birnin gwari, ki zauna abunki anan idan mun kammala nida kaina zanzo in dauke ku kinsan ina son kasance wa tareda ke,  nida na saceki batareda anyi mana Aure ba, yanzu da nakeda iko da kayana ai dole ce zatasa inbarki anan, bazakiji dadin zama a can ba, wait till Auren Nimra da kb zaki samu Y'ar uwa a kusa. Wani irin tsalle tayi tareda rungume shi cikin farin ciki " Yaya da gaske Aure zasuyi? " yes baki sani ba? " no munafuka tayi shiru tana kwashe soyayyar ta a boye tabarni a duhu. " ok tsakanin kune wannan.  
"Yaya. Kallon ta yayi da killer eyes dinshi yace " no your sunshine, I love it. 
"Hhh my sunshine, kasan me? " nop sai kinfada min. " I love you. Ya gyara kafada cikin yanga yace " yeah I deserve it, cos am handsome. " I believe you, kai kyakkyawa ne, ina son mijina ina Alfahari dashi, proudly Mrs Nazir. Rungume ta yayi tareda cewa " oh don't kill me baby with your word's.  "Idan nakashe ka ai nima zankashe kaina domin babu Nazir babu Zainab. Wani irin Kallo  yake mata fuskar shi cikeda Annuri, " wow sounds sweet, call my name again. Fari tayi sannan tace "  sunshine. "Ke mai wayau ko?  Sai kin kuma fada ya janyota tareda sanya hannun shi wata jaha, " say it oh. "Wait zanfada, NAZ. "Not that one. Ya dora lips dinshi a saman kirjin ta, " say it. Muryar shi a shake, salon da ya mata yasa takira sunan ba arziki, don haka yaci gaba da Abinda yafara. 

Washe gari sai karfe goma yafita yace ta jirashi  yana zuwa, bacci  takeyi dama don haka yana fita sai gidan su Fahad domin su Abba sunfada mai komai da yafaru. 
Yana zuwa mai gadi na tanbayar shi, Fahad din na fitowa daga cikin  gidan rikeda key zaije tarbo iyayen shi airport. 
Ganin NAZ ya matukar firgita duk da yafi tsoron karon su da daddy. Saboda D'an duniya ne har ya matso kusa dashi bai nuna yagane waye ba, domin saboda shi yarasa Amrah da bai Aure ta ba da duk Abinda zaifaru sai ya Aure ta. Saida ya gotashi  yasha gaban shi cikin daurewar fuska, " hope am not invisible?  Or you are blind da zaka wuce batareda ka tsaya munyi magana ba, bayan kasan I came here because of you.  Kallon wulakanci yayi mai kafin yace " so what, meye matsalar ka dani? " kai kasan matsalar dake tsakanin mu dakai, first tank God nasan Abinda ake Kira doka if not baka isa ka tsaya da kafafun ka guda biyu a gaba naba, secondly, why will you beat a woman?  That means kai sokon namiji ne da har zaka gwada kwanjin ka dana mace, inaso kafada min Abinda kanwata tayi maka?  "Ba Abinda tayi na I sane shiyasa na dake ta kuma ko gobe idan tadawo min gida sai nayi mata wani inga wanda zai rama mata. Yafada cikeda gatsali kamar baiyi nadama  nan kuwa zuciyar ka fal take da daya sanin dukan da yayi mata domin yasan ko Momy bazata barshi ba, bare kuma ya matukar damuwa da zaman kadaici gidan ya mai wani iri ji yake kamar wani abu yarasa mai muhimmanci, wawan dukan daya amsa ne yadawo dashi saiti,  domin duka daya ya hadamai jini da majina, dafe hanci yayi tareda kallon NAZ zaiyi magana ya Kuma kaimai wani a baki. Saida yaji hakoran shi na girgidi. Saida mai gadin ya taso a guje yana cewa lafiya malam kake dukan shi? " hope ka tanbaye shi lokacin da yake dukan kanwa ta a nan gidan if no kaima ka matso zaka karbi rabon ka. Bai kuma cewa komai yaja  y'an kafafun shi yayi gefe. Fahad kuwa zubewa yayi tareda rike baki da hanci dake fitar jini, "muna bukatar takardar Sakin ta karka bari mu kuma haduwa ko a hanya batare da ka yi Abinda nafada maka ba, that's all. Ya juya cikeda jin haushin Abinda yayi wa FARIDA da ace yana gari da tuni ya dauki mataki akai amma ko yanzu bata baci ba  zai jira yaga Abinda zai biyo baya.   Daga nan gidan shi ya koma domin ya mayarda ita gida shi kuma ya wuce kaduna domin ana jiran shi. 

MOMY Saratu dai duniya tayi zafi, ya saketa ya ce ta tafi ta ki tafiya domin tasan ba Abinda zata tsinta a cikin gidan su domin sudin jikokin malam shehu ne, abundai sai Wanda ya gane. 
Rashin kudi ya mata katutu duk ☯ kadarorin ta ta kabar wajen bin malamai tun lokacin Auren FARIDA, ga shegen Auren baije ko ina ba bare taci riba, ga nata Auren ya gaggabe tana neman kudin zuwa nemowa kanta mafuta babu kudi, ga duk yaran basa son zuwa wajenta saboda masifa kamar su suka sake ta,  sai Nimra ce kawai ke lekota domin tasaba da fadan ita.  Tunda safe yau bata gane komai ba a cikin gidan domin a gaban idonta ya shigo tareda ma'aikata ya nuna musu falon da kitchen da kuma dakin shi, rabon da tagan shi tun da ya sake ta, tanaso tayi mai magana badama domin da mutane ya shigo yana gama nuna musu ya fita, bayan hour uku suka dawo tareda fara fitarda kayan ciki, ta fara tanbayar su lafiya?  Ogan su yace " megida yasa su. Dole tayi shiru, cikin hour guda harsun canja fasalin falon sun zuba komai sabo dakin shima sabon furniture's hadaddu daga gani ankar kudi,  gaban ta Sai faduwa yakeyi ganin irin wannan gyaran da ya dade baiyi ba kuma yanzu yakeyi bayan baya ko kaunar ganin ta, kodai korar ta zaiyi?............ 🖊


Afuwan masoya naso yimuku update tun shekaran jiya bayan na tura 30 Allah bai yarda ba don haka kuyi min hakuri ga uzurin sallah ga Oga ga hidimomi, don Allah ku sakani a Addu'a inada tfy in Allah ya kaimu gobe tafiya kuma mai nisa idan na isa lfy zamuci gaba daga inda muka tsaya da yardar Allah nagode. 


*Matar Soja*

NAMIJIN DUNIYA



🌻🌻🌻🌻🌻




Page 3⃣2⃣



....... Karfe takwas na daren ranar tafara jiyo hayaniyar jama'a ciki harda muryar su Ummi da Mami suna maraban ku sannu Amarya barka da shigowa, bismillah shiga da kafar dama Amaryar  Mustafa. Guda aka zabga wadda saida kirjin momy ya kusa fashewa saboda tsoro da firgita Saida tayi minti biyar ta iya mikewa she can't believe her ear's, fitowa tayi taga gun gun mata suna nufar dakin me gidan da aka gyara, tsawa ta buga musu "kai daga ina haka zuwa Ina?   Mami tace ku shige abinku ku sadata da dakin Auren ta, ta juyo tareda nufo falon inda saratun take, tace " Amarya aka kawowa Abban Nimrah gata nan don haka Ina rokon ki ki kama D'an girman ki kafin ki wulakanta kanki gaban jama'ar gari shawarata kenan agareki.   "Eh lallai Yaya Zainabu gwara da hakan tafaru nagano ki, sannu mak'iyiya, toh ke ina taki kishiyar da zakice ni in kyale kar ince komai, duk gidan nan Uban waye me abokiyar zama dani za ayimin  a cikin gidan nan. "Ai shiyasa na taso. Hajjo tafada tana shigowa don nasan komai akayi da jaki sai yaci Kara, ina kishiyar taki? Ke kinada Aure ne da zaki samu kishiya?  Toh kama jikin ki ki kawomin hauka yanzu insa ayimin waje dake ki koma wannan kijifar dake kokarin rusowa ta gidan tsoho. Batada katabus domin batada bakin magana don haka cikin takaici takoma daki tana hawayen bakin ciki. Tasan batada katabus yanzu dole tayi shiru amma batajin zata Amince da kawo wata cikin gidan ta tanaji tana gani.  Don haka saida suka gama suka fita ta fito a fusace ta nufi dakin Amarya domin taja mata kunne ta kuma tsorata ta, 
Koda ta shiga tana mage wayi, dakin take Kallo irin sanegals bed din nan da sauran kayan shi masu matukar kyau da burgewa, bawani tarkace amma dakin ya kayatu kamar na Amaren gaske, wato duk wannan gyaran saboda Amarya lallai Mustafa. Wasu irin miyau ta hadiye lokacin data hango futowar ta daure da towel iya guiwa, yarinya ce D'an ya sharab bazata wuce sa'ar Sadiya ko FARIDA ba, tabdijan lallai Mustafa, kallon sama da kasa tayi mata tun fitowar ta, ita ma ganin mace tsaye cikin dakin ta rike da kugu tasan waye don haka yanda ta kalleta haka itama tayi mata ta wucewar ta batareda ta tsaya wani abu ba, mai da humra tafara mutsikawa a jikin ta, "kutumar uba gunki kika gani mara kunya kina kallon sa'ar uwarki bazaki gaidata ba kin min kallon wulakanci kin wuce sakarya don kin Auri saurana shine kike jin ki wata Aba, to lagwani zaki tarar domin duk na tatse tas ba komai da ya rage gaki D'an Y'ar ki ki shigo gidan tsoho har kina rawar kai da kadifiri toh ki shiga taitayin ki wannan gidana ne gidan ya'ya na gidan mijina kuma. A wulakance ta juyo ta kalle ta domin tasan halayen  ta tas  don haka ta shirya mata, "kafin in nuna miki D'an yen kai kifita min a daki, domin yanzu nice matar darling Mustafa, ke ke ganin shi tsoho nidai saurayi nake gani kuma  ko hanji ya zama zan mikarda kayata ta tsaya kyam tayi min aiki ki kuma fita a sabgata banda kunya wallahi bazan dauki haukar kiba don haka ki rike girman ki ko intaka.  "Iyye lallai tsohuwar Y'ar bariki ai dama duk wanda ya ganki yaga sauran gayu ido ya bude an rasa miji ansamu tsoho an makale.... "Da Sallama ya shigo dakin rikeda manyan ledodi tuni ta tattaro hawaye ta sakosu tareda nufoshi da gudu ta rungume shi tana cusa kanta cikin malum malum din shi, tuni ta firgita tsohon mutane don ko ganin Saratu baiyi ba yana shigowa ita ya hango tuni kuruciya tadawo mai, "aa baby  Rahama irin wannan rikita Mustafa haka Innalillahi D'an fito inkara ganin ki subuhanallah. Yafada bayan ya zarota, "kice kaya kike boyewa a cikin zunbulelen hijabin nan?  Kai Allah ya miki Albarka. Duk ya rikice ya rude ita kuwa sai Kara haukata shi takeyi, Momy kuwa ashar ta zabga tareda cewa "lallai Mustafa tsufa tayi gaddama yanzu Y'ar cikin ka ka Aura kake irin wannan abubuwan saboda ta renani ta dauka ni banyi maka hakaba, wane irin  tarairaya ce banyi maka ba lokacin kuruciya, ko duwaiwaka da tsayayyun nonna banfi wannan Abar ba lokacin kuruciya don yanzu ka zukesu yaranka sun shanye ruwan tas sun koma loopers shine zaka je ka Auro wannan marar kunyar?. Harga Allah baiganta ba amma shigowar shi yajiyo muryar ta ganin kyakkyawar Amaryar shi a towel ya manta komai, Juyowa yayi tareda cewa "me kikeyi a dakin matata wacece ke?  Fita kafin in wulakanta ki kinaji na. "Ai ni naga karshen wulakanci Mustafa gashi nan ai shine take taken ka shiyasa ka sakeni don kana so kayi Aure toh ina nan gidan ko ka maidani ko karka mayar naci zaman ya'ya wallahi don haka mu zuba,  ke  kuma mara kunya zaki gani.  Tayi waje fuu ta barsu. Duk bayajin komai yanzu surutun Saratu kamar busa yake jin shi ko sarewa don haka tana fita yaja Y'ar Amaryar shi kuryar dakin "bari inrage kaya muyi sallah ko. "Fari tayi mai cikin salon daukar hankali tace " toh darling. "Aa wa iyazu billah. Yafada yana tafiya harda tuntube,   Saratu kuwa ranar kwanan takaici tayi domin ko runtse bata runtsa ba taci kuka harta gode Allah, bamai tausar ta ya'ya sunguje ta miji ya saketa ga talauci kwandala bata magani, abinci dai akwai sai in bazata dafa ba. 

Amrah dai ranar a gida ta kwana domin NAZ ya mata wayau yatafi saida yakama hanya yasa kamal yazo gidan ya dauke ta gudun rigima domin ya lura so take saita bishi, ai kuwa tayi fushi sosai don haka ta kashe wayarta karma ya kirata, a part din Mami suka kwana baki dayan su bayan sun gama hirar Amaryar Abba Mustafa harda su Nimrah da su Aunty Sadiya duk yanzu wuri daya suke zama basuje part din ba sunce saida safe suganta da kyau, kwata kwata su Sadiya basu damu ba Nimra ce tafara tausayin Momy don haka gari na wayewa taje wurin ta, zaune ta sameta akasan gado ta yi Y'ar kace Y'ar kace ta gaidata, " Momy ina kwana. Dago idanun ta tayi da suka kunbura tace lafiya, me kikazo yi nan bayan ubanku ya muku sabuwar Uwa?. "Momy kinyi sallah kuwa? " mikewa tayi domin tanada wannan sakacin tayi hanyar bayi saida ta fito Nimrah ta    shinfida mata dadduma tareda dakko mata hijabi cikin jerin wainda batasawa gasunan birjik, ta bata sannan tafita, kitchen ta shiga ta kunna tea kettle ta zuba komai ta kunna tareda fasa kwai ta soya mata guda biyu domin momy batason mai kauri, ta mata toasting bread ta hado komai ta kawo mata dakin, tana nan zaune kan daddumar bata tashi ba, Ajiyewa tayi agaban ta tea ta hada mata ta tura mata plate din kwai tace " kici momy nasan bakici komai ba tunjiya. Cikin sanyin muryar da bata tabayi mata ba yau tace " na koshi banajin cin komai. "Please Momy forget everything ki rungumi kaddarar ki wallahi banajin dadin y'an da kike yi bakya ganin ba haka su Ummi keyi ba, kowa ke kowa ke, and gaskiya suke fada Momy please ki janye komai ki yi hakuri saboda Allah. Batada strength don haka bata iya cewa komai ba domin har ciwo makoshin ta keyi saboda kuka, "wuce bani wuri maza. Kawai ta iya fada, bata wuce ba saida ta gyara mata dakin ta kakkabe ko ina sannan ta fito, tasamu Amaryar Abba tana shiga kitchen cikin kwalliya da Alama breakfast zata dora, cikin girma mawa Nimrah tace "Aunty barka da Safiya. Fuskar ta a sake tace " barka dai Nimrah ko?  " eh. "Zan hada breakfast ko zaki taimaka ma Auntyn ki? " sosai ma kuwa. Ta biyo ta, suka fara hada dishes, har cikin zuciyar ta ta taya mahaifin ta  farin cikin samun mace kamar Aunty zuwaira kamar yanda taji sunan ta, ita kuma tayi farin cikin y'an da yarinyar ta nuna mata da'a da girma mawa, saida suka kusa kammala wa su Amrah suka shigo cikeda hayaniya, tunda ga falon suka fara cewa "wow, yau zamusha dabgen Aunty Amarya irin wannan Aroma. Kitchen suka nufa Nimrah ta taresu a bakin kofar tareda cewa "malamai meya kawo ku tun yanzu? " Abinda ya kawoki malama bamu hanya. Aunty Sadiya ta tureta suka shige tareda nufar Aunty suna gaidata tareda tayata karasa aikin suka fito falon dashi, akan table suka jera Abincin tace "toh ya'yan Abba zaku bari Abban ku yaci Abinci kuwa? " sosai Aunty  ai yau muna tareda Ango Abba.... Shiru sukayi ganin shi sanye cikin dakakkiyar shadda harda malum malum ya karyo hula fuskar nan fess like Angon da yasha mai, suka hadiye tareda gaida shi, yayi matukar farin cikin ganin su a hakan da kuma yadda suka tarbi Amaryar tashi abun yafaran tamai tuni yaji wani irin sanyi a zuciyar shi, zama yayi tareda cewa " zuwaira zanci Abinci tareda ya'ya na kema bismillah inba damuwa? " no ai ni zanfi ka son haka domin ni nasamu abokan hira bawai ya'ya kawai ba. Sunci cikeda nishadi kowa na santi Haka Abba ya gama ya fita harda rakiyar ta da shagwaba, sai nokewa suke suna kunshe dariya, jin ana cewa Abba darling.  Magana akemai ko 'kuda bayajin ta bareni Uwar gulma.  Tana dawowa sukayi mata caaa". " kai Aunty irin wannan Abu haka ai saiki mayarda Abba saurayi. "Oh da meye shi? Ai ni shakab nake ganin kaya na". Momy ta fito a fusace domin tagama kaiwa bango  da takaicin su duka. "Toh tsohuwar karuwa ki lalata uba ki lalata ya'ya toh karyar ki bazawarar gida. Mikewa sukayi dukan su domin sun tsorata, Aunty zuwaira ce kawai ke zaune, momy ta buga musu tsawa tareda nuna musu kofar fita, " kubace min dagani y'an da akayi min farraku daku kuje can cikin makiyana ku karata yafi daku hade min kai da kishiya. Suka fita da sauri sukabar gidan, tadawo kanta " karki sake kice zaki mallake min ya'ya bayan kin mallake ubansu na ja miki layi  ba kishiya ba ya'ya na. Mikewa tayi tareda waigawa hagu da dama tace " waye kishiyar ki?  Kinada mijine?  Ko kinyi Aure ne bamu sani ba?  Idan kinada Aure shine zaki samu kishiya tunda Auren ya mutu kinga kuwa bakida miji bare kishiya, ni nashigo gidan nan nasamu kaina nikadai dagani sai mijina ba uwar gida ba wata bayan ni don haka gyara zancen ki, kuma da kike cewa Saura karya kike domin ni daren jiya na kwashi romon arziki  ashe kinsan me kikewa kishi?  Gaskiya na more miji Masha Allah. Tayi gaba tareda baza duwaiwaka wainda Allah ya hore mata su tubarkallah kamar masaki, "kaga shegiyar yarinya duwawu kamar agwawa ni zaki fadawa magana kiyi gaba, toh indai jelar Mustafa ce sai ta maidake rijiya shegiya jarababbiya Y'ar bariki. Itadai tana shiga dakin ta tafara dariya domin ba karamin karfin hali tayi ba gaban  wannan zabgegiyar matar, D'an ware kafarta tayi domin zancen gaskiya Momy tafada Abba kam Masha Allah saidai idan ta goge tasan zata more duk da bai mata hauka ba   irin y'an da takeji angwaye nayi shidin babban mutum ne mai matukar natsuwa. Bata kuma fitaba saida taji Momy ta gama zage zage ta wuce ta kwashe kayan da Suka ci abinci sannan ta gyara falon tas kamshi yafara daukar ko ina har Momy abun ya mata sai dai tasan Mustafa yasamu irin haka yaushe zaiyi marmarin maida  Auren su. Har jin take kamar zuciyar ta zata faso kirjin ta saboda bakin ciki jitake hakurin ta yafara gazawa da zaman gidan gwara ta fita ko don ta rage ganin bakin ciki. Mikewa tayi ta sauko da jibgegiyar akwatin ta ta bude waldrop ta fara dibar kaya tana watsawa saida taga bazata rufuba ta dakko wata ta rage tareda dibar kusan kashi daya cikin hudu daga suturar ta mai tsada data tara a gidan Mustafa. Wata idea tafado mata data kalli wasu dabata dinka ba, ta dauki waya cikin sauri ta Kira kawar barikin. " kijirani yanzu nasamu mafita, ta dakko wata madai daiciyar jaka ta zuba su kusan guda goma daga super sai swiss masu kyau da tsada.  Tafito a fusace   tafara duba keys din motocin su ba kodaya tsaki tayi ta wuce domin tasan ya kwashe ne, waje tayi kai tsaye ta hau adai daita ta fada mai inda zasuje. Banason binta gaskiya kar inkwaso zunubi. 

Farida na ganin fitar ta ta fada musu suka koma domin gaskiya suna son Aunty Amarya sosai   don haka sukata shewar su, Amrah tanayi tana duba waya ko zai Kira da dafarko ta kashe Amma zuciyar ta takasa daurewa she want to hear from him, ta gwada Kira switch off, kallon ta Aunty zuwaira tayi tace " Amrah kewar D'an nawa akeyi ne aketa duba waya duk bayan second daya?.  Rufe fuskar ta tayi cikin shagwaba tace "Aunty wai kuma fushi nakeyi dashi yatafi bamuyi Sallama ba kuma yanzu nakira bata shiga akashe duk na damu wallahi. "Aw www". "Suka dauki yimata tsiya Nimrah tafara tsokanar ta da waka, " haba masoyi na Nazir kana raina. Duka ta kamata tareda cewa " muna fuka kice kabir, ai naji tunda boyo kike mana toh yaya yafada min. Gaba daya kallon ta sukeyi domin bawanda yasani harsu Sadiya, farha tace " hakane?  Kice shiyasa kullum kikaga call yaya kb, natan baya an rainamin wayau wai  sako ne yake bata, ashe manyan sakonni ya aikowa zuciyar ta kullum yake tuni.  "Nimrah meye abun boyo kuma ai wannan abun farin ciki ne a wurin mu baki daya?. Sadiya tafada FARIDA tace " wow sister na taya ki murna saboda yaya kb nada kirki wallahi. Murmushi kawai takeyi a zuciyar ta kuwa bata fatan Ayi Auren ta Momy bata cikin natsuwa. Tasha nufarta da niyyar fada mata sai ta ganta sai a hankali saita hakura.  
Tsiya farha da Amrah ketayi mata tana basarwa saboda kunyar yayyun ta da Aunty, bazataso tayi Aure ace Aunty Sadiya ba wani mashin shini ba haka zataso farida tasamu wani mijin nagari, don yanzu intayi gaba surutun jama'a zai ishesu, kullum rigimar kb zai turo tana hanawa,   ya nuna mata matukar matsuwar shi da Auren har fushi yakeyi ya Kuma dawowa.  Abun yana damn ta amma ya zatayi. Aunty na kallon ta batace mata komai ba, haka suka wuni a wurin har girki tare sukayi sukaci a katon tray, 
Hajjo tayi Sallama tana fara'a wanda tsawon rayuwa kowa yasan abu mai wahala ne kaga hajjo a sasan ya'yan ta, y'an da ta gansu yasa tayi dariyar girma, tace " eh lallai zuwaira ba shakka dole su gujeni sunbarni kamar beran masallaci yau nikadai dagani sai halina haka zamuyi dake?. Dariya sukayi mata Amarya tace " yi hakuri Hajjo zamuzo dukan mu hira ai. " aa yi zaman ki su tayaki hira kinji  ai fita ba yanzu ba tukuna ki tsaya dakin ki kinji Allah ya kade fitina ayita hakuri da Rayuwar nan Allah ya hada min kawunan ku baki daya. Amen amen Sukace ta ce bari in tafi dama lekowa nayi inga dakin Amarya toh zankoma. "Hajjo ki zauna mana akawo miki abun tabawa. " Allah ya tsari hajjo bayan wanda kuka bani yazan kuma tsaya ci dakin ya'ya?  Kudai Allah ya muku Albarka kunji. Tace Amin ta rakata har bakin kofar fita. Har ga Allah su Aunty Sadiya zuciyar su ta sosu domin sun san Momy duk itace tajawa kanta koma meye yake faruwa yanzu Kuma bazasu biyeta ba sujawa kansu tsana wurin mahaifin su bayan yana kokarin shi akansu, don haka suka bawa kansu shawarar kwantar da kai ko sa samu Allah ya basu miji nagari. 
 
*****************************

Tafiya nata tafiya, ankwashe kusan sati biyu da tafiyar Yaya NAZ ba waya, duk ta daga hankalin ta har su Mami ta dagawa nasu, tace itadai batajin shi, suma baya Kira bai Kira ba tun tafiyar tashi, kuma ba haka yakeyi ba ko Mami yana Kira ko Ummi kullum idan yayi tafiya. Nimrah in ta tanbaye kb zaice mata lafiya kalau Aiki ne, ga cikin ta na Kara girma a kullum  haka FARIDA ciki ya bayyana agareta, wanda tayi kuka kamar zata mutu saboda bakin ciki Allah yagani ko mai sunan Fahad batason gani bare shi ko jinin shi, ya cuci Rayuwar ta, ko bayan dawowar iyayen shi sunzo sunbada hakuri su Abba sun rike wuta ran Dadyn shi ya matukar baci da Abinda yayi don haka yace bazai iya zuwa gaban dattijan mutanen nan ba yabasu hakuri bayan Abun kunyar da D'an shi yayi, Momy taje kai da kai, Fahad kuwa juyin duniya Momy na tsare shi yabata sakin Y'ar mutane yaki, 

Duk ya rame ya rikice ya fita hayyacin shi yarasa meke mai dadi a duniya, fitar ta damuwa ce babba a rayuwar shi yayi yayi yaagano aibunta bai samu ba she is ok she is beautiful in his eyes she is calm and obedient , baya iya goge koda memory daya na rayuwar ta a gidan shi Allah ya doramai wata jarababbiyar kaunarta, in his school life yasan mata dayawa wainda they are young amma sun zama rijiyoyi kamar masu haihuwa saboda bin maza but ita sabuwa dal shine first man a rayuwar ta ya dade yana tunanin how koda yaso Amrah bawai yasota Dan zai samu virginity dinta ba don ya gano a wannan lokacin y'an mata suna wulakanta shi a titi, but his farida is new. He respect her and her whole family, baidamu da dukan NAZ ba kuma kozai kashe shi bazai saki matar shi ba wallahi yanzu ma yaji zai fara rayuwar Aure da abarshi. 
Akwance Momy ta sameshi yana tunani, ta hade rai, " Fahad akwai raini tsakani na dakai ko, sau nawa zanfada maka ka saki yarinyar mutane tunda baka sonta, ka saketa tayi idda tasamu miji mai kaunar ta ya Aureta mana. Zaburowa yayi kamar zararre " gaskiya Momy karki kuma wannan sabon, matar tawa zansaka inbari wani ya Aura?  Wallahi over my dead body, tsuguna wa yayi tareda matsowa har inda take ya rungume kafafun ta yasa kuka, " please momy forgive me, natuba wallahi nayi kuskure na kuma gano kuskure na, ina son Aure na ina son matata Kifada min me zanyi in dawo da ita cikin gidana please Momy please. 
Ajiyar zuciya ta sauke tareda Shafa kanshi da baya samun gyara tace " Hmm is not that easy domin familyn ta basa wasa, and Yayan ta kasan karonku baruwa na amma in zaka iya kaje kabasu hakuri da kanka may be ku dai daita.dagowa yayi tareda goge hawayen shi yace " am ready zanje momy. "Ok Allah ya bada sa'a amma make sure ka aske wannan sumar ka gyara fuskar ka romeo.  Murmushi yayi "zan gyara Momy. Jikin shi na rawa ya wuce bathroom ya fara shaving kafin yayi wanka........... 🖊

"Alhamdulillah da Allah ya nufeni da dawowa lafiya, ina baku hakuri tareda yi ma masoyan da suka rika nema na godiya, 
Kamar y'an da nafada muku inada doguwar tafiya naje kb state ne bikin younger brother na, sai dai ina shiga wayata ta hadu da tsautsayi, ban tsaya gyara ba saboda inada Aure agaba na har saida na kammala na zagaya y'an uwana sannan na gyara na dawo, Allah mai iko ina shigowa kaduna jinya ta rikeni saboda gajiyar da nadebo Amma yanzu Alhamdulillah na samu lafiya sosai zanci gaba daga inda na tsaya tuka jirgin labarin dafatan zakuyi min uzuri Amatsayina ta Y'ar Adam wanda ke cikeda fadi tashin rayuwa yau fari gobe baki, Allah yasa mudace Amen

*Matar Soja*
NAMIJIN DUNIYA


🌻🌻🌻🌻🌻



Page 3⃣3⃣


...........Tunda  ta gane  cikin duk ta tsangwami zuciyar ta su Mami ke kwantar mata da hankali Momy  kuwa cewa tayi taje can ta karata ba ruwan ta ai bata aiketa ba, tunda tafison matar ubanta da ita taje can wajen ta ko wajen makiyanta ba ruwan ta. Aunty zuwaira ke bata baki tareda fada mata ai da da ubanshi meye abun tashin hankali?  Kuma kina zaune zakiga ubanshi yazo kiyi hakuri. Haka ma Ummi ke fada mata karta sake  jin tana bakin ciki akan cikin sunnah idan Abun da Uban yayi ne ai komai me wucewa ne tata kaddarar kenan.
Ko yanzu zaune take itada Aunty Sadiya a kuryar dakin Hajjo " FARIDA wai meye laifin cikin nan da kika kasa walwala kika kasa sakin ranki?  "Aunty Sadiya bazaki gane ba. Tafara fitar da hawaye, "ki fahimtar dani ingane ki daina kukan nan. " Uhm, hmm Aunty kina kallon y'an da Fahad ya tsane ni baya kaunar ko gani na ya zai so abun cikina?. " ba anan take ba ai, kinsan jini yanzu zai iya sauyawa saboda cikin nan, wait misali ace yadawo ya rokeki zaki koma gidan shi?. Girgiza kai tayi " bana fata Aunty please saboda wanda baya kaunar ka zai iya ganin bayan ka. "Inada ja anan zai iya canjawa in bakida hakkin shi. " Aunty inada shi kam domin ke kinsan mun shiga hakkin shi  nabi son zuciya na biyewa Momy, yau waye yaga Rayuwar bani ba?. "Karki ce haka yanzu ina rabon yaya NAZ zai je da Amrah ta Aure shi?  Haka Allah ya rubuta ita din ba matar shi bace sai dai mun zama silar rabuwar su. "Aunty Sadiya mubar zancen banaso in tuna. 
Hajjo ta leko tace " ke fito kici abinci ba ruwan ciki da fushin da kike da ubanshi maza kafin kisha carbi. Tasowa tayi ba shiri ta fito tareda cewa "hajjo banajin yunwa ne ki barni zuwa Anjima. "Ban yarda ba maza sakko gashi tuwon masarar da kikace ne miyar kuka harda manshanu Aisha tayi miki. Wasu irin hawayen damuwa ta mayar, Ummi Mami dukan su mutanen kirki ne  amma Momy ta tsane su tana musu kallon makiya basa kaunar ta. 
  Zama tayi ta kwashi tuwon nan fiye da tunanin ta, ya mata mugun dadi, har Aunty Sadiya ta tayata itama. 

****************
Ina labarin Uban gayyar?  Tunda yabar Sokoto bai samu kanshi ba ga barazanar y'an bindiga ta harba jiragen su da sukeyi shidai Allah ya tsare shi, amma zuciyar shi na wurin Amrah yayi matukar kewar ta gashi dajin ba network wannan karon basu samu damar  shiga gari ba saboda matsawar y'an tawayen, duk ya shiga damuwa sai yanzu yake daya sanin  tafiya baiyi mata sallama ba gashi abun ya dame shi bayan dafin data watsa mai na zallar ruwan kaunar data rika wanke shi dasu gashi yana tukin jirgi yana tunawa. 
 Jiyake kamar yayi tsuntsuwa ya ganshi a gaban ta. 
Ita kuwa tana  lafe a gefen Mami tana mata rigima, " Mami kinga yaki Kira kuma wayar shi bata shiga gashi gabana nafaduwa don Allah nidai zanje kaduna kifadawa Abba kinji. "Aa Amrah koni bazan barki ba  kinga bake kadai bace sannan gashi ko kinje baya wurin  yana daji, kedai kici gaba da yimai Addu'a Allah yadawo dashi lafiya  kinji, sannan kidaina sa damuwa kinga y'an da yadamu da cikin nan in kika sa tunani zaki cutar da kanki ki cutar da cikin, kuma kinsan mijin ki ai, kiyi hakuri kinji zai dawo lafiya ya ganki. 
Gyada kai tayi har cikin zuciyar ta tasan ba zata iya cire damuwar ba saidai tayita Addu'a Allah ya tsare mata shi, duk bayan second gaban ta ke faduwa abun duk ya dameta bata kuma cewa komai ba ta dukufa Addu'a tareda dakko Jakarta data zuba kudin da Yaya kamal yakawo mata wai inji yaya, batada Abinyi dasu takai ta Ajiye, yanzu ta ciro tareda kiran daya daga cikin masu aikin gidan su ta bata Dubu Ashirin   tace ta je ta bawa masu bukata sadaka tadawo don Allah. Domin ta yarda da tsoron Allah n matar ta dade tana aiki idan za ayi girki mai yawa a gidan tana tayasu ana biyanta, nan da nan kuwa taje  ta raba tadawo tace mata ta basu sunata Addu'a. "Dubu biyar ta ciro ta mika mata tace" ga naki baba nagode. Ta amsa tayi ta godiya tareda cewa "Allah ya dawo da megida lafiya. "Amen tace ta kwanta tana kallon gallery din wayar ta, haka kawai take son kallon hotunan shi wasu da kaki wasu da manyan kaya ba wanda zata bude bata bata lokaci wajen kallon shi ba, 
Ashe ba Karamar Asara taso tabkawa ba, gaskiya ita din me sa'ace, domin soyayyar da kawai ya nuna mata ta isheta Alfahari, ita tasan wannan shine mijin wuce sa'a jarumi haziki kyakkyawa kuma mai mutunci a idon duniya baida rawar kai irin na samarin zamani, lallai ita tasamu NAMIJIN DUNIYA. "My soul kadawo nayi kewar koman ka. Ranar haka ta kwana rungume da hoton shi. 

Fahad kuwa yazo gidan ya ci karo dasu kamal tuni suka hanashi shiga gidan yayi iya yin shi sunki haka ya koma gida tareda niyyar dawowa gobe yafara kenan har sai sunbashi kayar shi. Haka kuwa da safe karfe takwas a kofar gidan tayi mai, yaci sa'a Abban Amrah yafito zai fita a motar shi, kallon shi yayi ya fito cikin natsuwa ganin shi a rabe. Hannu ya bashi ya duka tareda gaida shi. " ya akayi Fahad takardar ka kawo da kanka? Shiru yayi kafin yace "Aa Abba kuyi hakuri nazo inbaku hakuri ne. Shiru yayi kafin yace " Aa ai bamu kayiwa laifi ba Y'ar mu kayiwa toh idan hakurine ita zaka bawa mudai takardar ta mukeso domin ko akuya bazamu kai wani wuri amata irin wannan duka muyi shiru ba bare Y'ar mu. "Nayi kuskure babba Abba ni mai dumbin laifine don girman Allah zan shiga inbata hakuri,  don Allah Abba. "Aa gaskiya sai kafara ganin mahaifiyar mu inta Amince toh don ni har yanzu ina bin magabata ban isa na zartar da hukunci ba, don haka inka shirya muje wajen Hajjo. Hadiye yawu yayi domin yasan fitinar tsohuwar nan, amma saboda farida zai je kuma zai dauka. 

Suna zaune a falon hajjo itada su Nimrah suna cin kosai harda Amrah da yajin su a gefe Farha tace "muna tsakiyar masu ciki zamuga tsurfa wai kosai harda yaji da salad. Dariya Nimrah tayi.  sallama Abba yayi Fahad na bayan shi, basu shiga ba kai tsaye domin yasan suna ciki kuma bashi kadai bane, yana jiyo muryar FARIDA tana bawa Farha amsa, "eh ai ciki zai zo kanku lokacine muma zamuyi dariyar hardai ke Nimrah bari Yaya kb ya motso musha biki. 
Kodai mafarki yakeyi, ko waye mai cikin?  Toh ai itada Amrah ne sukeda Aure, dafe kirjin shi yayi tareda runtse idanun shi yana Addu'ar dacewa. Saida Abba yace bismillah hajjon na ciki. Ya dawo hayyacin shi domin bai koji babatun hajjon ba. 

"Samaila kaine kadawo kuma? "Eh Hajjo. Dukan su tsayawa sukayi kasake suna kallon Fahad dake bayan Abba, sunkasa motsawa Amrah ce ta zabura domin batason ganin shi ko kadan, aunty Sadiya da Nimrah ma suka bita ciki itace karshe domin shocked din ganin shi, dakyar ta tashi, yabita da kallon kurulla, she changed so much tayi fresh tayi kiba tayi bulbul ga wani irin haske da kyalli wanda zai fada maka tanada yaron ciki, koda baisan Alamun ciki ba nata na bayyane, 
Maganar hajjo tadawo dashi " ina kasamo saurayi kuma bako mukayi?. " aa hajjo Fahad ne mijin FARIDA. "Toh kace D'an gidan gwamnati, Allah ya kawoka?  Toh zakaci kwal ubanka yau dama inada cikin ka. Dama sunfi kusa tuni yafara amsar carbi ta shauda mai yakai goma. Yana sosawa domin zafi.... Abba ya kauda kai domin koshi a cike yake dashi. Saida ta gaji tace 'ka kuma. Ka cutar min da jika ka duketa kazo ka zazzaga mata ciki ka antayo mana......... 🖊




*Matar Soja*

NAMIJIN DUNIYA


🌻🌻🌻🌻🌻


Page 3⃣4⃣



...... Duk jikin shi zugi yake domin carbin Hajjo Amma kalmar cikin yasa yaji bayajin zafin, "so is true my wife is pregnant?  Yafada a bayyane, wanda ya tunzuro Hajjo domin duniya ta tsani amata yaren nasara. Tsula mai wani carbin tayi da karfi, " toh ka zagemu kaji,  toh tun babu gidan gwamnati mukasan boko mukasan turanci, ni har ka fadamin turanci nida keda Naziru don ubanai shima ya bari daya sha bugu bare kai D'an tayi, matsa ko in katse ta a jikin ka don in huce takaicin daka kunsawa jikata, kuma mikon takardar yanzu. Matsawa yayi da sauri don ya zanu gaskiya, ya koma gefe, Abba baice komai ba amma dariya yakeyi a boye don rigimar tsufa na Hajjo. Suna jiyo Abinda yake faruwa a falon hajjo, dariya suma sukeyi banda FARIDA domin bataji dadin ganin shi ba, kuma ga Hajjo ta Kara sakin layi wai ciki, saidai kalmar shi ta bawa dukan su mamaki "kalmar wai farida matar shi keda ciki?  Yaushe ya Amince ita din matar shi ce? Surutu sukayita yi tsakanin su saboda takaicin Fahad, sai dai yanda sukaji yafara rokon Hajjo ya mugun basu mamaki hardai FARIDA. 

"Don Allah ku gafarce ni nayi kuskure Hajjo, bakuma zan kuma mai maita kamar shiba ko a mafarki da yardar  Allah, yanzu ina farin cikin jin labarin cikin jikinta kuyi hakuri ku mayarda ita zanbata kulawa da yarona Bazaku kuma kuka dani ba ina son matata duk na fita hayyacina saboda rashin ta, bansan na shaku da ita saida tabar gidana naga jarabawa, na Amince idan kukaga kuskure kudauki mataki akaina wallahi. Kallon shi hajjo keyi kafin ta tsuke baki tace " toh tashi katafi sai munyi shawara in kuma ita yarinyar zata Amince. 
Jin haka ta zaburo tafito cikin jin takaici  bata tsaya wata jin kunyar Abba ba " Hajjo ni bazan koma ba basai yadawo ba kufada mai ni bazan zauna dashi ba, baya sona baya kaunata kaddara ta hadamu, kuma ta rabamu don haka ya barni a cikin gatana so kawai yake in koma ya karasa ni, domin duk wanda yace baya kaunar ka toh  har abada bazai taba sonka ba. 
mikewa yayi cikin tausayawa kanshi ya ce " please kibi a hankali kinga bake kadai bace please ki daina motsawa dayawa. Yafada yana kokarin tare cikin kamar wanda ya fito, jinta yake kamar kwai,  baiko damu da zancen taba, matsawa tayi baya karya taba ta kamar zata fadi ya rikota da sauri yana cewa " Hajjo please kice tayi a hankali kinga bata lallaba kanta, don Allah  please kiyi hakuri kibi a hankali idan kin haihu sai kimun hukuncin da duk zai huce zuciyar ki amma ni yanzu ko magana mai karfi wallahi jin ta nake kamar zuciya ta zata fashe. Ya manta da Abba ita Hajjo ba a ta ita, sukuwa y'an tsegumin tuni haushi ya koma shauki sun fara "awww, Awww. Daga ciki accept Amrah da yake bata haushi domin ya nuna musu shidin bai san kaddara ba da yakasa hakura har da dukar mata Y'ar Uwa. Abba tuni ya mike ya tafi don bazai iya shiririta ba, Hajjo dai ta saki baki da hanci saida ta gaji tace " kai karamin mara kunya zoka wuce bamu maraba dakai kadaiji Amsar ta, toh maza zoka barmin gida kafin insa jikokina sufitar min dakai yanzu. Kamar yayi kuka haka ya fara matsawa da baya yana kallon ta, " please your number my FARIDA the old one is not going. Harara ta maka mai ta shige cikin dakin tabarshi da babatun hajjon, haka ya hakura ya tafi, saidai ya tafi da abu biyu farin ciki da tsoro yasan ko su fada sukeyi bazata saku ba tanada ciki, kuma fatan shi yasamu ta koma yareni Abun shi, tuki ya keyi yana dukan sitiyarin motar shi saboda jin dadi, " am going to be a father soon, Alhamdulillah, tank you lord for All your blessings. 
Yana isa gidan Momy yafara fadawa good news itama tuni ta manta da fushi ta rungume D'an ta, " aa dole inje inganta  zan samu jika nima Allah nagode maka. Haka ko Dadyn shi yayi farin ciki duk da yace bazai je ba saboda kunya saida ya ce zaije shima gidan ya nemi sulhu kodon jikan shi bazaiso ya taso ba gatan su ba. 

FARIDA 
Tun tafiyar Fahad tafara kuka ganin y'an uwan har sun manta suna yimata dariya, Aunty Sadiya saida taga sun rage sukadai ta fara bata baki " FARIDA kukan me kike yi?  Idan ba a hakuri da Abba bai kalli Momy a cikin gidan nan ba da bamuyi mutunci a idon su Ummi ba da Amrah ba zata kuma kallon mu ba, bakin cikin me kikeyi wace irin azabtuwa kikayi da kike ganin bazaki iya yafewa Fahad ba, karki manta yanada right domin ba haka yaso ba,  ki sa   kanki a matsayin shi keda  kike mace zaki iya yin hakuri ki zauna da wanda bashi kika zaba ba?  Think."now listen Allah ya nuna mai har yadawo badon cikin ba sai don Allah ya dubeki yasa mai soyayyar ki a zuciyar shi, wannan wata baiwa ce, ki duba baiji kunyar kiba baiji kunyar Abba KO Hajjo ba what matter is you. "No Aunty ya damu da cikin shine kawai. " and sai kiyi farin ciki  ko a hakan wata baiwa ce, yanzu bakya ganin gani ba wani mashin shini, duk gayun sun watse dakayi zancen Aure sai su gudu, ke kinsan as he is Idan mata hudu yakeso yau zai Aura, but he came back to you, na gama fada miki is left for you to think.  Shiru tayi bayan tafiyar Aunty Sadiya, tana tunani, she is right amma mugun tsoron Fahad takeyi har gobe because he torture her.  
Hajjo ma ta zage ta fada mata gaskiya kai har Aunty Zuwaira sun mata magana, su Abba dai basu ce komai ba. Har Momy a daren ranar tazo cikeda tsarabar ta na masu ciki sai famar tarai rayar ta takeyi kamar tagudu da ita, Hajjo harda magana ta gwaba mata " waike hala a zuri'ar ku an shekara dari bakuga ciki bane irin wannan zumudi kamar kanku farau? Saida FARIDA taji kunya,   amma Momy tayi dariya tace "wallahi tunkan Fahad Allah bai kuma bani haihuwa ba shiyasa 
kikaga ina yin haka. "Toh Allah ya inganta. 

*********************************
Amrah  yau faduwar gaban ta yafi na kullum duk ta kasa sukuni saboda yanayin datake jin kanta, yau part din Ummi taje ta kwanta tayi shiru, saida ta tanbaye ta " tace "wallahi Ummi tsoro nakeji da faduwar gaba ka mafarkai akan Yaya kullum. " toh ina kika bar Addu'a?  Ki yawaita istigifari da Innalillahi wa inna ilaihirraji'un,  zakiji saukin faduwar gaban.  "Toh tace taci gaba dayi a zuciyar ta har bacci ya kwashe ta a gadon Imran, 
Tana part din har yamma Mami tazo taja Abarta, Ummi tace "yaya keda Y'ar ki dama takurani takeyi kuje can gidanku yafi mun. " toh ai dai na dau abata ko mun baki wuri. Tana zuwa wanka tayi tareda cin Abincin da Mami ta Ajiye mata bawani ci tayi ba, Abba ya shigo, wanda tasan Abu mawuyaci ne agan shi cikin gidan  idan ba babban dalili musamman irin wannan lokacin. Saida ta Ajiye spoon dinda take shan faten waken da yaji hanta da ogu. 
Tana jiyo Mami nacewa "Abban Farha lafiya kadawo yanzu? Juyawa yayi " yace " zo Zainab. Tabi bayan shi bata dade sosai ba ta shigo falon ta zauna ta kuma mikewa ta koma dakin ta ta zauna bakin gado taja numfashi, " Innalillahi wa inna ilaihirraji'un. 
Shine kalmar data fara fitowa daga bakin ta kafin ta  D'an samu natsuwa ta kuma fitowa falon batason shiga wurin Amrah, ita kuwa duk ta matsu Mami tadawo, jin shiru yasa tafito batareda ta Kara koda cokali daya ba. Ganin Momy zaune a wani irin rudu yasa ta matso da sauri tareda zama gefen ta " Mami lafiya dai ko Abba ya shigo?. Dagowa tayi tana kakaro murmushi na yake da bai kai koda wuyan taba bare zuciya ta ce " laifi nayi ya kirani karki damu haka Rayuwar Aure take. 
Bata gamsu ba don haka ta tashi tafita waje, part din Hajjo ta nufa,takalman su Abba jere Amma batajin me suke cewa, Sallama tayi suka Amsa Hajjo tace " ku kyale zancen wannan Fahad din ni kaduna ma nakeson zuwa yau inga jikana nida Zainab don haka ina bukatar D'an rakiyq cikin ku yau. Ajiyar zuciya ta saki tagaida iyayen nata ta kalli hajjo jikina rawa tace " Hajjo inje in shirya yanzu??. "Eh jeki maza ina jiran ki. Fita tayi da sauri domin harga Allah tanaso taji mijin ta kota ganshi tayi matukar gajiya da karar da takeyi, don haka ta wuce domin shiryawa, Mami na ganin ta tace "yadai?  Fada mata tayi zasuje kaduna da Hajjo  yanzu. Mikewa tayi ba tanbaya ta rakata tareda cewa " karki deba kaya da yawa. Juyowa tayi tareda tanbaya " saboda me Mami?  " bakinada wasu a canba?. " eh hakane ma kadan zan deba a trolley.  

Can dakin Hajjo tana fita tace " karkuyi maganar nan yara suji kubari mutafi tukuna kai Mustafa zaka bimu, ku kuma kwazo da safe. "Hajjo toh tafiyar  da kun bari sai da safe mu mutafi yanzu saboda dare. Abban Amrah yafada. Tace " baka ganin yarinyar nan bata cikin natsuwar ta?  Ku bari muje ta ganshi  ko yafi taji labari. "Toh bari inkira kabir ko sunada jirgi mai tafiya yanzu........ 🖊. 


*Matar Soja*

NAMIJIN DUNIYA


🌻🌻🌻🌻🌻


Page 3⃣5⃣




..........  Sunyi sa'a sun dace misalin karfe biyar suka fita, da taimakon kb sun samu available plight nasu, harda Abba Mustafa bai tsaya ba, don haka tuni tafarajin wani irin yanayi mai ban tsoro a tattare da ita, ga hajjo banda jan carbi bata cewa komai wanda kowa yasan Hajjo bata rasa complain, hakuri kawai takeyi da wannan tafiyar har taga karshen Al amarin, tun agida hankalin ta ya tashi  ganin kowa fuskar shi bawata walwala. Bata Kara rudewa ba saida Allah ya saukesu lafiya taga suna isa kb yazo daukar su, duk pretending dinshi ta fahimci yanayin shi ya sauya domin mutum ne shi mai barkwanci da wuya su hadu bai tsokane taba,  sai gashi yau tunda suka gaisa ya kwashe su motar tsit, saida ya sauke su kofar gidan NAZ yace Hajjo da ita su shiga bari suje wani wuri da Abba. Bata tsaya wata wata ba ta shige, tareda kallon ko ina a falon, ya nuna Alamar bakowa kuma andade ba'a ciki, Hajjo na shigowa tace " zanyi sallah ankira magariba. Tarar ta tayi " Hajjo wai ina yaya?  Meke faruwa ne kowa shiru ba wanda yake cemin komai hajjo in wani abu ne ya faru kufada min insamu sauki kafin zuciya ta tabuga mana wallahi nagaji da irin wannan aikin na yaya yau kusan wata daya  banji shiba sannan yanzu munzo ba Alamar shi agida haba Hajjo. Ta durkusa tareda sa kukan tausayi, "ke ki rufamin Asiri kar makota su shigo mana don girman Allah meye na kuka koma meye zakiji zaki gani bagamu munzo kadunar ba?. " Hajjo wani abu yafaru da Yaya? " aa bance ba yazan sani baya Kira Kidai bari kabiru yadawo mu tanbaye shi. Zaman jira ta zauna yi bayan sunyi sallar su, bata runtsa ba tana jiran dawowar kb gashi batada number shi, su Nimrah sun kirata yafi sau goma suna tanbayar ta ko lafiya irin wannan tafiyar?  Saidai kuka take saka musu, don haka suketa Kira suji koda wani update. 
Duk jikinta yayi sanyi. Ta hakura ta zubawa sarautar Allah ido, dakin ta ta shiga tareda zubawa ko ina ido, tagan shi fess sai Kamshin shi ke tashi a gadon ta kwanta tareda rungume filon shi, wasu hawaye ne masu dumi suka zubo mata, "please Yaya kana ina ne?  Kazo ina matukar bukatar ganin ka don Allah. 
Wasa wasa har Asuba tayi juyi har ta gaji ta mike tafara nafiloli, tana kan dadduma har karfe bakwai taji motsin Hajjo da maganar ta, tafito falon da sauri. " Y'ar nan kin koyi bacci? Girgiza kai tayi, "toh maza bude kofar na rufe nakasa budeta naji maganar Mustafa a waje. Da sauri ta nufi kofar ta bude,  shikadai ne ba kb, " Abba ina kwana, ina kaje tun jiya?. " muje ciki Zainab,Hajjo ku shirya mu fita yanzu.   
 Bata tsaya tanbayar komai ba Hajjo ta koma cikin dakin data sauka ta canjo hijabi, itama komawa tayi kawai wayarta ta dauka don tagaji da kalar game din da take gani tun jiya sunki ce mata komai. Fitowa sukayi tareda kulle kofar, kb na jiran su a mota, gaisawa sukayi Hajjo ma ta ce " ya gajiya kabiru ya kokari?  Mun gode Allah yayi maka Albarka. "Amen. Kawai yace, ko kallon shi batayi ba saboda haushi yake bata. Don me zai zuba mata ido bazai fada mata ina mijinta yake ba. 

Kallon hanya takeyi saida suka iso bakin tangamemen Asibitin na Soja wato 44 ta kalli sabon sign board din gaban ta yayi wani irin lugude, ji tayi tafara jikewa da gumi. Musamman yanda take ganin fuskar Abba ba walwala sam. Tuni ta saki kuka da sauti wanda bata shirya ma zuwan shi ba, "Innalillahi, Hajjo Yaya baida lafiya shiyasa kuke boyemin ko shiyasa bai kiraba ko, me ya same shi don Allah Yaya kb???. " Ashasha meye na kuka kuma keda zaki godewa Allah yana raye kiyi shiru karkija su hanamu shiga ciki kinsan su da dokokin su. Sharewa tayi har ya shiga bakin emergency room din da ake Kira operation lafiya dole, Asalin wurin domin sojojin da suka hadu da tsautsayi daga mai duguri zaki gani wasu anyanke kafa wasu ba hannu wasu sun kurumce kai gaskiya ko kurman zuciya gareki kikaje wurin sai kin koka. Ita tafara fitowa Abba ya ce "natsu Zainab kinji. 
Sojoji ne birjik a wurin da masu gadi da masu jinya, irin y'an da take ganin wasu da sanduna kawai yakara daga mata hankali. Ganin kb yayi gaba tabishi da Sauri batareda ta jira Umarnin kowa ba domin tasan dai yanzu yaya NAZ dinta ne anan kwance. Runtse idanun ta Tayi domin wasu inta kalla zata iya suma saboda tausayi, har ya isa gadon da Nazir ke kwance, a hankali take karasowa jikinta na rawa har ta iso, kallon kb tayi "ina mijina yaya kb?  Nuna mata yayi tareda maida hawayen da suke kokarin zubo mai, Kara kallon shi tayi yana nade da bandages tundaga sama har kasa idanun shi kawai take iya gani suma sun kuje sunyi ja, yana kwance ba Abinda zai nuna mata yanada rai sai numfashin shi dake fita, tana hango motsin fitar ta bandage.  Hannu ta nuna bakinta na rawa takasa magana tayi baya baya zata fadi Abba daya shigo ya tareta tareda riketa yayo waje da ita tuni numfashin ta yayi kaura, kb ya fito tareda kawo ruwa suka watsa mata, nurse tafito da Sauri tana fada tareda dubata, " kudaina bari mata na shiga irin nan especially ita ga ciki. 
"Toh ai mijinta ne dole ta ganshi. " ku kiyaye dai karku kuma barinta this is emergency kb you know is not allowed. 
Dakyar suka samu numfashin ta yadawo, da kuka ta bude idanun ta " Wayyo Hajjo Yaya na mijina ku taimake ni kar in rasa shi Hajjo yaya me yasa meshi suka nade shi da bandage kice su cire ingan shi. Hawayen da Hajjo ke kokarin rikewa ta kasa ta rungume ta a jikin ta , Abba ya fara basu baki, " kuyi hakuri Hajjo haka Allah ya nufa da Naziru. Kb ya tsuguna " kuyi hakuri Hajjo mun godewa Allah ma da muka sameshi da Rayuwar shi, domin irin harbin da sukayiwa jirgin Allah ne yasa ya diro ta parachute da tarwatsewa zaiyi domin jirgin duk yayi pieces,  bai fado a wuri mai kyau bane yajijji ciwo ko ina nashi ya kuje Amma ba karaya ko daya gaskiya sai buguwar da yayi akai, kuma Insha Allahu baza asamu matsala ba. 
Sunji sanyi kadan Amma har cikin zuciyar ta bataji wani raguwar tashin hankalin taba. Kallon yaya kb yayi tace " Yaya don Allah inaso inkoma wurin shi. "Bazasu bari ba Amrah kiyi hakuri zuwa gobe zasu iya canja mai daki. Abba ma yace yayi hakuri, yanzu su koma gida domin tsayuwar banza sukeyi baza abarsu su kuma shiga ba, dama Hajjo dai takasa ko lekawa, kukan Amrah yaki tsayawa musamman da taga bazata kuma wai ganin shi yau ba, duk ta sukurkuce, Abba sai baki yake bata. Amma ina batajin akwai wanda yanzu take bukatar lallashin shi sama da yayan ta kuma mijinta, don haka suna zuwa gida ta dauki waya takira Ummi. Kuka takeyi kamar wadda taga gawar shi, Koda Ummi ta dauka batayi shiru ba saida tace " Zainab. Akaron farko taji sunan ta abakin Ummi, tuni tasamu natsuwa, " ina fatan baki Kira Mamin ki kina mata irin wannan kukan ba? " aa Ummi, wallahi yaya na cikin wani hali, Ummi baisan ma ina wurin ba, duk sun saka mai bandage. Takara sa wani sabon kuka she can't imagine wai NAZ dinta ne D'an gayu jarumi akwance agado baisan tana ma kusa dashi ba. "Ya isa haka kukan kici gaba da Addu'a tunda ya dawo da ranshi mungode wa Allah. Ta lallashe ta sosai tareda bata Addu'oi tace ta rikesu idan taje gareshi ta rika yimai. Taji D'an sanyi maganar da tayi da Ummi, ta Kira Mami bata yi mata kuka ba domin idan tayi tasan zata daga mata hankali sosai, cikin dauriya ta gaidata, tace " ya jikin mijin naki Zainab?. D'an shiru tayi domin amsar itace ba sauki a bakinta amma a matsayin ta ta musulma daukar kaddara itace cikar imani. "Da sauki Mami  tafada tana share hawaye, idanun ta sunyi mugun kumbura sai Ajiyar zuciya takeyi kai da kai,. "Kiyi hakuri Allah zai bashi lafiya kinji.  "Toh Mami. "Su Abban ku na hanya muma zamu shigo zuwa gobe kinji. " toh Mami don Allah kizo. "Zanzo karki damu Insha Allahu, su Farha sun biyo su Abban ku ma. Ta D'an ji dadi domin ko banza ganin su zaisa hankalin ta ya D'an kwanta. Bayan kashe wayar ta kalli dakin nashi, tashi tayi tafara gyara ko ina, domin itace matar shi that's her responsibility kula da duk wanda zasu zo itace Matar shi dole ta kula da komai kamar yana nan. 
A locker din gadon shi taga kudi dayawa ta ciro bandir daya ta Ajiye, saida ta gama da dakin ta koma store ta duba akwai buhun shinkafa biyu ga su taliya komai dai akwai ta bude firij duk wasu kayan sun daskare a ciki saboda ba a amfani dasu, ta cire marasa kyau ta zuba dust bin, Hajjo ta shigo " me kikeyi haka?  Kinga kibi a hankali karki janyo mana wata damuwar. "Ina so indafa Abinci ne ance su Abba dasu Farha na hanya. " toh akwai komai ko sai ansiyo. Ta daga bujen ta mai lalita tana lalubo kudi. "Aa kibarshi akwai kudi nagani a dakin shi kuma kayan miya kadai muke bukata da drinks. "Toh waye zai siyo?  " zan tanbayi Yaya kb. 
Wayar shi da kb ya miko mata guda daya ta bude domin tasan code din shi ta Kira shi " yaya kb don Allah munason yaron da zai siyo mana kayan miya. " ok ina zuwa. 
Kayan miya ya kawo musu niki niki harda namomi hajjo nata samai Albarka yayi murmushi " saboda Uwargidana nakawo ai Hajjo ina Auran nan dake fa har yanzu. " Hmmm tsegumi kace dai bulaliyar ka na zuwa saboda ita kayi. Yayi dariya  ya fita. 
Hajjo ta tayata suka dora Abinci, daga baya yakawo musu cartons na ruwa da drinks, duk saurin ta tanaso in su Abba sun iso su tasa daru takuma zuwa ganin mijin ta....... 🖊


*Jumu'at kareem  my fan's Allah yasadamu da falalar dake cikin wannan rana*



*Matar Soja*

NAMIJIN DUNIYA


🌻🌻🌻🌻🌻



Page3⃣6⃣


............. Karfe biyu su Abba suka iso saida sukaje Asibiti suka ganshi sannan suka dawo barracks da kb, su Nimrah  sunsha kuka ganin Yaya NAZ, musamman Farha, shiyasa Abba yace a wuce gida kar su tara musu jama'a, shi kanshi Abba dauriya yakeyi, Abun ya sosa musu zuciya sosai, ganin babban D'an shi kwance baisan suna kanshi ba,  likita suka tanbaya ko yaushe zai farfado?  Yace " Soon Allura sukeyi mai saboda basa son yayi saurin motsa kanshi domin basu san irin buguwar da kan yayi ba.   Suntarar da Amrah ta shirya musu Abinci kala kala, nasu Abba daban ta zuba tareda bawa su  Farha tace su kai gidan kb, shiyayi musu jagora suka shirya musu abincin, yana son kebewa da Nimrah suyi magana ba dama saboda su Abba, don haka saida suka dawo ya biyosu nan gidan NAZ, Hajjo na zaune itada Sadiya da Amrah domin FARIDA sun hanata zuwa saboda nacin Fahad ga kuma igiyar Auren shi dake kanta dole su kiyaye karsu kwashi zunubi. 
Zama yayi suna hirada Hajjo akan ciwon Nazir, yana Kara yi masu bayani, bai tada zancen suba domin ba lokacin da ya kamata Ayi maganar bane,  saboda Aminin shi. Saida ya fita tasamu sakewa ta fito cikin y'an uwan ta, Abinci sukaci Sannan Amrah taje tagaida su Abba, zama tayi kawai agaban Abba tasa mai kuka Abban ta da Abba Mustafa "suka fara lallashin ta " meye haka Zainab?  Ai muma zaki kara tayar mana da hankali, kiyi hakuri, jikin nashi ba matsala da Y'ar dar Allah. Abba saida sukayi shiru yace " Zainab akwai matsala ne?. Share hawaye tayi tace " eh Abba ina so inkoma ingan shi. "Hmm ai Badamuwa sai kuje keda kabiru Anjima, domin kinga Asibitin nasu nada dokoki basa barin masu jinya. " eh ni kawai zan kuma ganin shi ne. "Toh kai kaji kabiru sai kuje Anjima inba damuwa. " babu sai dai Idan tace zatayi kuka zasu hanata kuma shiga again. Tashi tayi ta tafi cikeda farin ciki, shiri tafarayi tun wuri Hajjo tace " banga laifinki ba miji ai ba wasa ba da ace tunfarko haka kikeyi da abu yayi Armashi. Aunty Sadiya tace "Amrah zan shirya nima muje. " toh Aunty ki shirya. Simple dressing tayi wanda kuma tafi kauna doguwar Riga tasaka baka har kasa tana walwali tasaka D'an guntun hijab tareda yafa pashmina fari kana ganin ta kasan tanada ciki domin duk ta bude ta kasa ga haske datayi bayan D'an rama da tayi a fuskar ta kadan, 
Damun kb tayi da Kira har ya fito yana zuwa yafara yimata tsiya, " Mrs Nazir irin wannan kosawa, ina jiran lokacin visiting ne sai muje. Ya duba agogon shi " we can go sai mu jira tunda kin matsu. Ya waiga ya rage murya saboda Aunty Sadiya yace " please were is she?. "Tana ciki ta kwanta wai tagaji. "Hmm please can you bring her out?. " yaya kb ka kirata mana. Tafada cikeda kosawa, "oh yes. Ya ciro wayar tareda danna mata Kira tana dauka yace "please   kifito yanzu ina jira. Ya kashe wayar, fitowa tayi ba bata lokaci tasame su, gaban motar kawai ya bude mata, ba musu ta shiga su kuma suka shiga baya, Amrah murmushi kawai tayi, she is missing her husband duk wata kulawar namiji tasamu soyayyar shi itace take kwadayin sake samu a halin yanzu taga ya mike yana mata kalaman soyayya shine burinta. Tafiya sukeyi hankalin ta na gareshi.  Suna isa bakin emergency room din sukaga nurses na kaida kawo da gudun su suna shiga, can suka hango likita na zuwa shima a guje Alamar akwai damuwa, don haka da Sauri kb ya parker yace "ina zuwa  kujirani anan. Wani irin juyi taji cikin ta nayi kafin taji amai na taso mata na ba gaira ba dalili.  Saida kb ya nuna musu ID  dinshi suka barshi ya shiga domin yana aiki under medical ne. 
 Saida suka dauki dogon lokaci kafin su fito Nimrah tayi Saurin tarar shi " meke faruwa ne wai a ciki hope is not yaya?. "Hmmm shine amma yanzu komai yayi normal za afito dashi zuwa wani daki, ya farkane yana jijjiga wanda ba'aso sunkuma yimai Allura Insha Allahu muna sa ran zai farka lafiya kalau.  Ajiyar zuciya ta sauke itama Amrah dake tsaye tana sauraren shi tace " Allah yasa. Suna tsaye aka turoshi a gadon, suka bi baya da Sauri kallon shi takeyi tana hawaye, wai NAZ dinta ne a haka. Saida suka shigar dashi suka gyara mai wuri tareda saita komai suka fita, kb yace su shigo, itace kan gaba, taja kujera ta zauna gab dashi tareda zubawa fuskar shi ido wasu hawaye ne kebin kuncin ta wani na korar wani,  hannun shi mai fadi ta kalla dake Ajiye ta gefen ta duk busashen jini a tafin hannun ta kalli kb " Yaya zan iya goge mai wannan jinin?.  Murmushi yayi ya mike tareda cire mata Auduga da spirit yace slowly karki bata musu aiki and do quick kafin su shigo. Cikin Sauri ta karba ta zuba tareda riko hannun tafara gogewa a hankali, D'an motsawa yayi kamar yasan ita ke wurin, ta goge tas tareda fuskar shi ta inda ke bayyane, shigowa wata nurse tayi ta kalleta tareda cewa "wel done Mrs Nazir that's very good. Murmushi tayi kadan. 
Kallon kb tayi " Yaya baici Abinci ba sai yaushe? " karki damu drip din da suke saka mai ya isa for now. Sai sun duba aikin kafin subashi abinci. Gyada kai tayi haka takai dare a wurin taki yarda ta tafi da wuri harsu Abba sukazo suka ganshi suka wuce ita tace ba inda zataje. Hakura sukayi suka barta domin baya emergency, tana kula da duk wani fitar numfashin shi, 
Duk da akwai extra gado tana nan zaune gefen shi daga baya ta dora kanta a dai dai fuskar shi tareda rike hannun shi tun tana kallon shi har bacci yafara daukar ta, jin motsin shi ya farkar da ita ya damke hannun ta tamau kamar zai karya tayi saurin tashi zaune ganin yanda yake juyi, duk da zafin rikon da yayi mata bai hanata saurin fadawa kirjin shi ta rukunkume shiba gudun karya fado tana " yaya please ina tareda kai ka natsu karka ji ciwo don Allah I need you, and your baby need you, ka tashi ka bude idanun ka ko hankali na zai kwanta. A hankali taji ya daina juyin ya natsu tareda D'an sassauta mata rikon cikin rada da dauriya bakin shi ya bude yace " Amriiii". Saurin dagowa tayi tareda farin ciki fuskar ta kamar gonar Auduga " na'am yaya na. Idanun shi ya bude a hankali yana kallon ta, tana hango irin kadawar da sukayi wanda  tsabar ciwon da yakeji a cikin kanshi ya janyo rinewar su. Shafo fuskar shi tayi hawayen farin ciki na zuba tace " Alhamdulillah, Yaya ina ke maka ciwo yanzu??. Girgiza kai yayi cikin dauriya ya nuna mata kanshi. " inkira likita ya dubama??? 

Bata rufe baki ba nurse mai duty ta shigo tagan shi ido biyu,ta koma ta Kira likita, wani captain yazo tareda cewa "very good Mrs Nazir your magic works on your husband  course this is miracle. Hamdala tayi ganin har yana amsawa likita, complain din ciwon kai yayi mai yace  sai a hankali kan zai ragu. Saida suka gama dubashi suka fita, yarage daga ita sai kyawawan idanun shi da suka rine, wainda duk motsin ta yana kallon ta kamar ya cinye ta shikadai yasan y'an da yakeji a zuciyar shi akanta............. 🖊

 


*Matar Soja*

[7/29, 8:57 PM] SAFIYYA: NAMIJIN DUNIYA


🌻🌻🌻🌻🌻



Page3⃣6⃣


............. Karfe biyu su Abba suka iso saida sukaje Asibiti suka ganshi sannan suka dawo barracks da kb, su Nimrah  sunsha kuka ganin Yaya NAZ, musamman Farha, shiyasa Abba yace a wuce gida kar su tara musu jama'a, shi kanshi Abba dauriya yakeyi, Abun ya sosa musu zuciya sosai, ganin babban D'an shi kwance baisan suna kanshi ba,  likita suka tanbaya ko yaushe zai farfado?  Yace " Soon Allura sukeyi mai saboda basa son yayi saurin motsa kanshi domin basu san irin buguwar da kan yayi ba.   Suntarar da Amrah ta shirya musu Abinci kala kala, nasu Abba daban ta zuba tareda bawa su  Farha tace su kai gidan kb, shiyayi musu jagora suka shirya musu abincin, yana son kebewa da Nimrah suyi magana ba dama saboda su Abba, don haka saida suka dawo ya biyosu nan gidan NAZ, Hajjo na zaune itada Sadiya da Amrah domin FARIDA sun hanata zuwa saboda nacin Fahad ga kuma igiyar Auren shi dake kanta dole su kiyaye karsu kwashi zunubi. 
Zama yayi suna hirada Hajjo akan ciwon Nazir, yana Kara yi masu bayani, bai tada zancen suba domin ba lokacin da ya kamata Ayi maganar bane,  saboda Aminin shi. Saida ya fita tasamu sakewa ta fito cikin y'an uwan ta, Abinci sukaci Sannan Amrah taje tagaida su Abba, zama tayi kawai agaban Abba tasa mai kuka Abban ta da Abba Mustafa "suka fara lallashin ta " meye haka Zainab?  Ai muma zaki kara tayar mana da hankali, kiyi hakuri, jikin nashi ba matsala da Y'ar dar Allah. Abba saida sukayi shiru yace " Zainab akwai matsala ne?. Share hawaye tayi tace " eh Abba ina so inkoma ingan shi. "Hmm ai Badamuwa sai kuje keda kabiru Anjima, domin kinga Asibitin nasu nada dokoki basa barin masu jinya. " eh ni kawai zan kuma ganin shi ne. "Toh kai kaji kabiru sai kuje Anjima inba damuwa. " babu sai dai Idan tace zatayi kuka zasu hanata kuma shiga again. Tashi tayi ta tafi cikeda farin ciki, shiri tafarayi tun wuri Hajjo tace " banga laifinki ba miji ai ba wasa ba da ace tunfarko haka kikeyi da abu yayi Armashi. Aunty Sadiya tace "Amrah zan shirya nima muje. " toh Aunty ki shirya. Simple dressing tayi wanda kuma tafi kauna doguwar Riga tasaka baka har kasa tana walwali tasaka D'an guntun hijab tareda yafa pashmina fari kana ganin ta kasan tanada ciki domin duk ta bude ta kasa ga haske datayi bayan D'an rama da tayi a fuskar ta kadan, 
Damun kb tayi da Kira har ya fito yana zuwa yafara yimata tsiya, " Mrs Nazir irin wannan kosawa, ina jiran lokacin visiting ne sai muje. Ya duba agogon shi " we can go sai mu jira tunda kin matsu. Ya waiga ya rage murya saboda Aunty Sadiya yace " please were is she?. "Tana ciki ta kwanta wai tagaji. "Hmm please can you bring her out?. " yaya kb ka kirata mana. Tafada cikeda kosawa, "oh yes. Ya ciro wayar tareda danna mata Kira tana dauka yace "please   kifito yanzu ina jira. Ya kashe wayar, fitowa tayi ba bata lokaci tasame su, gaban motar kawai ya bude mata, ba musu ta shiga su kuma suka shiga baya, Amrah murmushi kawai tayi, she is missing her husband duk wata kulawar namiji tasamu soyayyar shi itace take kwadayin sake samu a halin yanzu taga ya mike yana mata kalaman soyayya shine burinta. Tafiya sukeyi hankalin ta na gareshi.  Suna isa bakin emergency room din sukaga nurses na kaida kawo da gudun su suna shiga, can suka hango likita na zuwa shima a guje Alamar akwai damuwa, don haka da Sauri kb ya parker yace "ina zuwa  kujirani anan. Wani irin juyi taji cikin ta nayi kafin taji amai na taso mata na ba gaira ba dalili.  Saida kb ya nuna musu ID  dinshi suka barshi ya shiga domin yana aiki under medical ne. 
 Saida suka dauki dogon lokaci kafin su fito Nimrah tayi Saurin tarar shi " meke faruwa ne wai a ciki hope is not yaya?. "Hmmm shine amma yanzu komai yayi normal za afito dashi zuwa wani daki, ya farkane yana jijjiga wanda ba'aso sunkuma yimai Allura Insha Allahu muna sa ran zai farka lafiya kalau.  Ajiyar zuciya ta sauke itama Amrah dake tsaye tana sauraren shi tace " Allah yasa. Suna tsaye aka turoshi a gadon, suka bi baya da Sauri kallon shi takeyi tana hawaye, wai NAZ dinta ne a haka. Saida suka shigar dashi suka gyara mai wuri tareda saita komai suka fita, kb yace su shigo, itace kan gaba, taja kujera ta zauna gab dashi tareda zubawa fuskar shi ido wasu hawaye ne kebin kuncin ta wani na korar wani,  hannun shi mai fadi ta kalla dake Ajiye ta gefen ta duk busashen jini a tafin hannun ta kalli kb " Yaya zan iya goge mai wannan jinin?.  Murmushi yayi ya mike tareda cire mata Auduga da spirit yace slowly karki bata musu aiki and do quick kafin su shigo. Cikin Sauri ta karba ta zuba tareda riko hannun tafara gogewa a hankali, D'an motsawa yayi kamar yasan ita ke wurin, ta goge tas tareda fuskar shi ta inda ke bayyane, shigowa wata nurse tayi ta kalleta tareda cewa "wel done Mrs Nazir that's very good. Murmushi tayi kadan. 
Kallon kb tayi " Yaya baici Abinci ba sai yaushe? " karki damu drip din da suke saka mai ya isa for now. Sai sun duba aikin kafin subashi abinci. Gyada kai tayi haka takai dare a wurin taki yarda ta tafi da wuri harsu Abba sukazo suka ganshi suka wuce ita tace ba inda zataje. Hakura sukayi suka barta domin baya emergency, tana kula da duk wani fitar numfashin shi, 
Duk da akwai extra gado tana nan zaune gefen shi daga baya ta dora kanta a dai dai fuskar shi tareda rike hannun shi tun tana kallon shi har bacci yafara daukar ta, jin motsin shi ya farkar da ita ya damke hannun ta tamau kamar zai karya tayi saurin tashi zaune ganin yanda yake juyi, duk da zafin rikon da yayi mata bai hanata saurin fadawa kirjin shi ta rukunkume shiba gudun karya fado tana " yaya please ina tareda kai ka natsu karka ji ciwo don Allah I need you, and your baby need you, ka tashi ka bude idanun ka ko hankali na zai kwanta. A hankali taji ya daina juyin ya natsu tareda D'an sassauta mata rikon cikin rada da dauriya bakin shi ya bude yace " Amriiii". Saurin dagowa tayi tareda farin ciki fuskar ta kamar gonar Auduga " na'am yaya na. Idanun shi ya bude a hankali yana kallon ta, tana hango irin kadawar da sukayi wanda  tsabar ciwon da yakeji a cikin kanshi ya janyo rinewar su. Shafo fuskar shi tayi hawayen farin ciki na zuba tace " Alhamdulillah, Yaya ina ke maka ciwo yanzu??. Girgiza kai yayi cikin dauriya ya nuna mata kanshi. " inkira likita ya dubama??? 

Bata rufe baki ba nurse mai duty ta shigo tagan shi ido biyu,ta koma ta Kira likita, wani captain yazo tareda cewa "very good Mrs Nazir your magic works on your husband  course this is miracle. Hamdala tayi ganin har yana amsawa likita, complain din ciwon kai yayi mai yace  sai a hankali kan zai ragu. Saida suka gama dubashi suka fita, yarage daga ita sai kyawawan idanun shi da suka rine, wainda duk motsin ta yana kallon ta kamar ya cinye ta shikadai yasan y'an da yakeji a zuciyar shi akanta............. 🖊

 


*Matar Soja*
🌻🌻🌻🌻🌻



Page 3⃣7⃣


............ Duk wani motsi nata idanun shi nakai, ganin irin kallon da yake mata yasa duk taji tsigar jikin ta na tashi, don haka ta koma gefe tana kallon shi dasu Nimrah da Aunty Sadiya da kb, sai tsiya yake mai baice komai ba, wanda ba haka takeso ba, wannan husky voice dinshi takeson ji, koda sau daya ne a yanzu. Shikuwa ya share su, ya tamke fuska, all he wants is  her alone, saida kb yace musu " ku tashi muje ko Amrah don naga ke kamar ganin masoyi bazai bari ki tafi ba. "Eh carry them go and leave my wife here with me. Yabashi amsa cikin kwantar da murya kamar bashi ke yinta ba, " oh ashe zaka iya magana tunda zancen ya shafi matar ka? "Sadiya kuje gida saida safe nagode ko. Murmushi Nimra tayi tareda kallon Amrah ta kashe mata ido daya, ta matso kusa tareda rage murya tace " Saura ku tayarda ciwo saboda naga irin kallon da yaya ke miki, kema kina aika mai. D'an duka ta kai mata a gefen kafada tace " kuje dai. 
Bayan tafiyar su dakin daga ita sai shi. Tana   inda take bata motsa ba. Cikin kwantar da murya yace " because I can't get up that's why you are doing ya'nga for me right?  "Come here. Ya D'an mazaya kadan yana nuna mata gefen gadon da yake, Tasowa tayi kanta a kasa harta matso ta zauna a gefen shi . ya sauke Ajiyar zuciya tareda lumshe jajayen idanun shi. "This is bad very bad, gaki a kusa dani amma bazan iya tabaki ba. 
Juyowa tayi tareda kallon cikin idon shi, saida yace "Ashh. Ta zaburo tareda rike shi tace " meya faru ina ke maka ciwo? Wani D'an tsadadden murmushi yayi na ciwo yace " your eyes affect my heart, karki kuma yimin irin wannan kallon Ina cikin wannan halin kar inbata musu aiki. D'an dukan wasa takai mai tareda Ajiyar zuciya " wallahi kaban tsoro na dauka ciwo kakeji a jikin ka. "Hmm gwara ciwon dake jikin akan ina kallon ki I can't even hug you and kiss you.  Kallon bandages din jikin shi tayi "yaushe zasu cire maka wannan? " I don't know, may be sai yayi sati sunga yanayin Jikin. D'an shafa kirjin ta tayi da hannun ta " yanzu duka nan akwai ciwo? Runtse idanun shi yayi kafin yace " yes before, amma yanzu this touch make it heal. Ta lura da fitina ya farka gashi bayada lafiya don haka tuni ta janye ta koma kujera, duk nacin shi taki dawowa harda D'an fushin shi. Kb ta roka yakawo mata hijab da dadduma domin yin sallah, don haka a kai ta kusan raba dare yana kallon ta, tayi Addu'a sosai tareda neman Allah ya bashi lafiya, sai misalin karfe ukun dare ta haye dayan gadon dake kallon shi ta kwanta, taso kashe hasken yace bai yarda ba, don haka dole ta kwanta bacci ya dauketa mai dadin da ta kwana biyu batayi ba, shi kuwa yasamu TV sai Kallo, he can wait yasamu lafiya domin ya shafa babyn shi   ya kuma gana dashi, gashi takara kyau da cika sai hadiye yawu yakeyi, impact kallon ta yakeyi kamar bai taba kusantar taba sai dai cikin shine shedar faruwar hakan. 

Sai misalin karfe shida motsin nurses ya tada ta, sun shigo duba shi da doctor, " captain you wake my wife. Yafada yana kallon ta tana gyara zaman hijabin ta,  
Sauka tayi tareda duba wayar ta taga lokacin ya tafi don haka ta wuce ta daura Alwala, saida suka gama uzurin su suka fita ta tayarda sallah,  tana idar wa ta nade sallayar tareda Juyowa sukayi ido biyu, wanda tanaji a jikin ta tunda ta fito magewayin idanun shi na kanta,   saida ta zauna gab dashi tace " ina kwana. "Hmmm, ba lafiya ba. Tayi saurin kallon fuskar ta "meya faru dakai?. " komai yafaru dani, ke bakya tausayi na inkwana daki guda da matana Amma sai ido, don't think ciwon ya shafi ko ina?  No akwai inda kamar lafiya aka karamai a halin yanzu. Seriously bata gane ba don haka  tace " ina ne?  Hannun ta ya riko tareda dorawa tsakiyar kafafun shi harda runtse idanun shi yana mai dannawa da D'an karfi domin samun sa ida. Zaro ido tayi domin batayi tunanin nan yake magana ba, tafara kokarin cire hannun ta don har yanzu batayi sabon da zata iya hakan ba. 
Rikewa yayi gam" nop please leave your hands right here. Waigawa tayi ko wani bai ganin su ta girgiza kai " yaya kar a shigo. " I don't care ko bani da matata bane?.  Dakyar tasamu ta cire hannun ta taja baya, yabita da idanun shi masu cikeda wutar ciwo da fitina " kiyita gudu ai bazan dawwama anan ba you most pay. 
Murmushi tayi tareda cewa " zan gudu inbarka Allah idan baka daina ba. " zanko tashi inbiki kitafi kigani.  

Misalin karfe goma su Abba suka iso tareda dubashi harda hira yau tunda ya farka, Sukace su zasu juya  iyayen shi mata na zuwa, Allah ya kara lafiya sai sun kuma zuwa. Dukan su suka wuce harda Aunty Sadiya aka bar Farha da Nimrah tareda Hajjo.  Suma sunzo sungan shi harda D'an fadan shi da Hajjo na yaushe rabo, da zasu koma ta bisu domin tayi wanka ta canja, sai binta yake da ido kamar wani karamin yaron da Uwar shi zata tafi ta barshi. Kb ya kalla yace " please karku wuce one hour. Yace " toh kabini a hankali ko inki dawo da ita. " please karmuyi haka Aboki na kaji.   
"Woo ni yau NAZ ni yake roko ina yanga. Yafada cikin shakiyanci, yabi shi da mugun Kallo har ya fita.  Tana zuwa gida bacci tayi domin haka kawai taji ta gaji kamar wadda tayi wani aiki.  "Bata farka ba sai kusan karfe hudu na yamma, da Sauri ta shiga wanka ta fara yin sallolin ta kafin ta murza mai da Y'ar powder, yau doguwar rigar atamfa tasa play ta zura katon hijabin ta tafito. Suna falon suna hirar su, Hajjo tace " toh hakima tunda kintaso ai saiki Kira kabiru yana ta zuwa baki tashi ba, yace wai kar atashe ki bakyau tashin mai ciki, likitocin zamani, Allah na tuba lokacin munada kuruciya asubar fari muntashi munyi daji har ciki yai wata tara, mukuma haifi ya'ya lafiyayyu. Sallamar kb yasa bata tsaya sauraren Hajjo ba tayi gaba ko ta kan Abinci batabi ba.  Shikuwa gogan yana can yayi dam saboda fushi, daga hour daya ta kwashe hour hudu. Gashi sun warware bandage din jikin shi yanaso ta goge mai ya hana kowacce nurse ta ta bashi. Da sunzo zaice " my wife will do that tank's. Ciwukan duk sun kama jikin su har sun bashi tea yau yasha, dayaji motsin kofa zai kalla, ranshi ya baci sosai. 
Sai hudu da rabi ta shigo da sallama, yayi wata wawuyar Ajiyar zuciya ji yayi fushin shi ya tafi yana cin karo da fuskar shi, kb ya shigo cikin zaulaya" gata nan nakawo maka saika sake min mara inyi fitsari mai mata. "Go tank God. "Oh Allah, ba laifinka bane akwai gobe. Sallama yayi musu ya tafi, ta tura kofar tareda kallon shi yanda jikin shi ya baci duk da busashen jini ga kirjin nan nashi mai rikita y'an mata a bayyane domin bandage ya rufeshi dagashi sai tree quarter na kaki,  D'an daure fuska tayi " hope ba wacce ta shigo ta ganka a haka? Gyara kwanciya yayi kadan yad'an yi murmushi   domin yagano ta. " sosai ma suna ta shigowa Kallo na har hira munyi. Harara ta maka mai harda tsaki ta cire hijabin Jikin ta ta linke ta Ajiye akan drower ta matso tareda daukar robar Spirit da Auduga fuskar ta tamke saboda kishi, ta fara goge mai kirjin, ajiyar zuciya ya sauke tareda runtse idanun shi saboda wani irin sanyi yakeji ga laushin hannun ta na Shafo mai fata, lokacin da ta isa kan breast dinshi saida ya leka fuskar ta tareda kashe mata ido, " softly madam karki Kira ruwa fa. Tafara gano shi don haka cikin gayya tafara lailaya Audugar akan nipy dinshi ya fara fesar da iska ta baki idanun shi na rufewa, murya a shake yace " help me I want to sit down. Batayi wani tunani ba ta daga karfen gadon tareda gyara mai filo,  da haannu daya ya fisgota zuwa kirjin shi, saida ta saida ta tsorata domin bata yi tunanin zaiyi hakaba, "Yaya ciwon ka " i don't feel it anymore. Kokarin tura hannun shi yakeyi a wuyan ta, "kin tayarda aiki dole kiyi wani abu malama. rokon shi takeyi ya daina Amma yaki saida yaji motsin kofar ya saketa duk ya ya mutsa mata lissafi, ta koma gefe ta zauna tana dai dai ta kanta, nurse ce ta shigo dauke da kwalin magun guna, tana zuko ruwan Allura tana kallon jikin shi tareda zuba Surutu, wanda ya batawa Amrah rai, don haka tasowa tayi tareda zama gefen shi domin tasan yes yanada mata, " do your work Aunty. Tafada cikin jin zafin y'an da taki yin Sauri, shikuwa da gangan yake kara kanta da hira saboda Amrah. Tana fita tabi bayan ta ta datse kofar ta dawo taci gaba da aikin ta, ko kallon fuskar shi takiyi. 
" haba madam duk kishin Nazir ne haka?relax ai ni kin siyeni baki daya da zanbi wasu da tuni nabi I am only yours. Cikin jin haushi tace " wallahi toh karka kuma yiwa wata magana inba haka ba zamu koma gida muci gaba da jinyar acan. Dariya yasa ta karfin hali harda D'an buga hannu a gado, " madam in zaki iya  goge min jiki bazaki iya yimun Allura ba. " zan koya. Tafada cikin dakewa. "Ajikin mijinki zaki koyi Allura?? " wow zan kuwa yarda bari da safe zance subaki kiyimin. 

A wannan daren da kyar ta kwaci kanta a hannun shi ta koma can gadon ta kwanta domin duk ya rikice mata bata taba sanin yanada fitina irin haka ba saida jinya ta same shi, daga bashi shayi ya shanye ta tas ya ya mutsa mata lissafi, ba haka yaso ba, kuma tayi sa'a ba abashi umarnin tashi ba da sai ya cimmata, don haka a wahalce ya kwana, da safe likita na zuwa yace "yaushe zaifara mikewa? Hakuri yabashi " kayi hakuri sai munyi x ray na whole body dinka kafin mubaka damar motsa jikin ka, for now you have to be very careful, "madam no romance no sex saboda muga lafiyar kasusuwan shi kar asamu matsala. 
"What?  No doctor this is too much, ya zaku bada irin wannan Umarni please tell me you are jocking do you know how long bana tareda iyali na, look am not a stone. 
"Hhh captain Nazir am sorry is for your on good. Ana cikin wannan cakwakiyar su hajjo suka shigo, dauke da basket itada Nimrah, saboda gudun kar Nimrah taji sakin layin yayan tajata waje, likita ya kalli hajjo yace "tank god you are here kaka, don Allah kusa ido domin naga Amarya na kusa wannan jinyar yakama ta namiji zai zauna domin bama so ya riko motsa jikin shi. Ya mata bayani tas Nazir na kunburi domin baisan waye yake fadawa ba, ai kuwa yana fita tace " ai kafi burodi tashi kamalu zai zo yayi jinyar ka, yarinya ko abincin kirki bata iyaci gaka Ayu ka nanuke kace ta zauna dakai toh kafata kafarta yau ka jira gobe kamalu yazo, "Hajjo nine Ayun? " eh nafada kana fama da jinya kana jaraba, kai niya jikin ka rabani da rashin kunya. " ba sauki kuma inkin tafi mun da mata bazan mike ba. "Toh don Allah kasa subaka daki har Abada kayita zama, kuma kanasa tsiya zaka dawo kaga munyi sakkwato. 
Shiru yayi domin yasan zata aika, haka kuwa yanaji yana gani ta bisu, ta tafi gida, wuni yayi kamar ana karamai ciwo a jikin shi domin ganin ta na hanashi jin radadin zafin jikin shi, idan tana kusa yake jinshi a NAMIJIN DUNIYA yanzu datayi nisa ji yake kamar sabon ciwo aka karamai.... 🖊


"Ku tayani Addu'a y'an uwa file dina har yanzu da k'ura yana shan kakkaba 🤒shiyasa kukajini shiru tun jiya Allah ya karemu da lafiya. 


*Matar Soja*


NAMIJIN DUNIYA


🌻🌻🌻🌻🌻

*Ya Allah ga kasasehn mu guda biyu Niger 🇳🇪 da Nigeria 🇳🇬 ka kare mana su Allah karkabawa makiya ikon tarwatsa kyakkyawar Alakar dake tsakanin mu Allah ka rusa duk wani shiri daba na Alkhairi ba, Allah Kayi mana zabi mafi Alkhairi*
Page 3⃣8⃣



.............Kamar y'an da Hajjo tace, kamal ne yazo ya zauna dashi ita kuwa batada aiki sai bacci, tasan fushi yakeyi da ita don haka itama ta share shi domin zalamar da yake nuna mata a Asibiti tsoro yake bata har tsoron haduwar su takeyi idan yadawo don haka ta baje ta bararrake, daga ita sai mutanen ta da tsohuwa me mita, tunda tabar Asibitin bata koma ba har kwana Uku, su Ummi sunzo sunyi kwana daya a gurguje suka koma itada Aunty Zuwaira Mami taki zuwa duk da taso ganin Abinta haka ta hakura tayi kara. Ummi ma ta daure ne saboda Nazir tazo da ace kusa ne bazata kwana ba, harda cewa tayi basuda makota ne kusa su kwana?  Hajjo ta fara fada " yoh Nazirun na gidane da zaki gaza kwana anan?  Kuyi  kwanciyar ku daga mu sai halin mu. 
   Kwana sukayi hira da Hajjo tana tanbayar ko ina labarin Saratu?  Ummi batace komai ba domin batason aji wani zance a bakin ta, Aunty Zuwaira ma dayake ta iya kanta tace " ai lafiya kalau tana nan.  "Ince ko bata hanaki zaman lafiya?. Ummi ta canja zancen da  maganar FARIDA, " Hajjo baki tanbayi ya'ta ba?, "wace Y'ar ciki? " me ciki da megidan ta, har mun hakura Hajjo domin itama ta sakko, kullum yana nan kan hanya. Aunty  Zuwaira tace " ai yaron yayi kokari duk wulakancin da take mai baisa ya yi fushi ba. " ya zaiyi fushi tana ramawa?  Ai hakan shine sanin y'ancin kai. Haka dai hirar tasu ta kare washe gari suka koma Asibiti suka ganshi aka juya dasu. 


Gefen nazari duk lokacin da zaiga bako daga gida yana sa ran ganin ta Amma har kwana Uku bata ba labarin ta, sai ya dauki waya da niyyar kiranta ya fasa, gashi jikin shi yayi kyau sunce ya D'an fara tashi saboda kasusuwan shi da jijiyoyin jikin shi suyi aikin su yana D'an zagayawa a dakin. Yau bayan shigowar likita, wanda yayi daidai da kwana Uku bayan barin Amrah Asibitin , duk ciwukan jikin shi sun kusa warkewa jikin shi yayi kyau Saura kadan, dama buguwar kaine damuwar su Amma cikin ikon Allah komai normal. Daya mike har wanka kamal ya taimaka mai yayi, yanajin kafarshi ba ajikin shi take ba saboda yayi kusan sati bai motsa taba, tree quarter din da yakejin dadin sakawa yasaka armless duka farare tas, wayar shi ya dauka ya daure fuska tareda kallon kamal cikin daurewa fuska yace " ina key din matar ka?. Kallon shi kamal yayi cikin tsoro yace " Yaya ina zakaje a haka?. " I said were is your key?. " ina kakeson zuwa inkai ka yaya kaga basu baka damar fita ba fa. Yafada cikin dakewa da dauriya domin Allah ya dorawa Yayan nasu kwarjini, Allah ne ya jefo kb suna haka ya ganshi tas, " aa Mrs man ya naganku tsaye?  Komawa Nazir yayi kan gadon ya zauna tareda yimai banza domin yasan tunda wannan parrot din yazo he can't go out. " kamal yaya ne?. " yaya kb so yake ya fita da mota. " mo what?  Naz are you out of your seance? " Look  karkazo kana min ihu I am a patient here zansa ayimin waje dakai yanzu. " yeah exactly you are a patient, so stay right here on your bed till the doctor gave you permission to move ok?. "Kamal ina zuwa dole a Ajiye min soja koda guda biyu ne a kofar dakin nan saboda Wannan gayen karya gudu baka sani ba." Mtsww escorts zaka tara yafi, kana ganin innaso akwai mai hana ni fita ne?. " I can, saboda Abba zankira infada mai. Kamal waje yayi domin yaga zancen nasu ne manya. Kb na ganin ya fita yace " look I know were you are going. "  yes ina ruwanka tunda kai bakasan dadin Aure ba, don bakin ciki kun hanata zuwa yanzu inaso inje ka dakko dogayen kafafun ka kataho.samun wuri yayi ya zauna yana dariya. " karka damu nakusa shiga daga ciki lokacin zan rama malam very soon. 
" inna baka ko inban bayar ba?. " oh sorry brother in low kaina bisa wuya wallahi kaine ka hana da tuni ansa min rana please ka warware inganni a malum malum fara. Murmushi yayi domin kb baya barin abun dariya. Dole ya hakura sukayi D'an hira.


Misalin karfe goma na dare suna hira a falo taji kiran wayar shi,tayi matukar mamakin shi, don haka ta mike ta shiga dakin ta, kan gadon shi ta kwanta bayan tayi picking, Allah ya gani tayi matukar kewar Abunta idan ta tuna da romantic moments dinsu a Asibiti. Shiru tayi a wayar, shima  yayi shiru suna sauraren numfashin juna sanin halin shi idan yaso miskilanci yasa ta kasa hakuri tace " Yaya na ya jikin ka?. "Hmmm I don't know. " kuma dama nasan kin mayarda ni yayan shiyasa kika fita hanya ta, you leave me all by myself. Murmushi tayi domin jin kalar rigimar daya bullo da ita, " sorry Sweetheart, kaga ba laifina bane Hajjo ta hana ni zuwa wajen ka. " Hmm Hajjo kike Aure?  Ni nake ikon ki you are mine so waye zai min iko? "Yaya ka Amsa,  kaji sauki? " nope banga ma magana ba,  me zai hana kizo gobe? " Yaya Hajjo. " oh na gane guduna kikeyi right?  Ko anan I see how you are running away from me. "Haba Mijin Zainab, nice fa Amrin ka wadda ka zubawa dafin soyayyar ka tun bansan meye soyayyar ba, idan zan gujeka zanguji rayuwa ta kenan zan iya cire ruhina ingudu in bar shi, kasan abune bamai yuwuwa ba araba gangar jiki da Ruhin ta, kara nakeyi kar aga zakewata da yawa.wani irin narkewa yaji zuciyar shi nakarayi a soyayyar ta, Kalaman ta sunyi tasiri sosai a zuciyar shi, ba Abinda yake yi sai Ajiyar zuciya, "Amrih". "Uhm my soul. "A ina kika koyi kalamai masu mantar da fushin zuciya?  Do you know Amri  fushi nakeyi dake amma yanzu cikin minti kadan zuciya ta tayi fes, wow am lucky man. " Hmmm yaya na nice mai sa'a samun miji kamar ka sai mace mai sa'a. "Oh naji mu daina musu , tell me who told you my accident?. " actually, nobody, kawai I feel unease  like irin na movies wallahi something like magic, kamar ana controlling natsuwa ta, ashe have of me na cikin hatsari, ranar da su kaji a gida kowa boye min yakeyi kuma har mukazo ba wanda ya bude baki yafada min naji a jikina. " no body tell you, even Hajjo?. " yes Hajjo tafi kowa boyo   ma kuma fuskar ta tafi ta kowa nuna tashin hankali. " Hhh I love that old woman, kawai ta cika fada da shishshigi dayawa, don yanzu badon itaba da yanzu hirar nan akan gado mukeyi impact cikin blanket daya. Yaja wata Y'ar mika da nishi wanda tasan dalilin tace " yaya karka damu very soon zamu kasance mukadai dagani sai kai a gidan mu kaga nobody will disturb us. " Hmmm Allah ya nuna min Amma the time is delaying, like komai ya tsaya lokaci yana tafiyar hawainiya dare na min tsawo, kinsan cewa abubuwa uku nayi jiransu a rayuwa ta wainda nake ganin kamar bazasu zoba, nafarko training dina na air force, domin na matsu in kammala indawo inga yanda kika zama a cikin wainnan shekarun  service din da nayi, ranar da na shigo Sokoto Allah ya taimakeni nafarayin karo dake kina fitowa daga part din Hajjo sanye da wani material pink color da gyalen ki a kafada. D'an shiru tayi tana tunawa " yes natuna har kamun tsawa me nakeyi a waje ina bin mutane da manyan idanuna. " yeah because of kamal baby, I know he is my brother amma kuma naga yana son shige miki fiye da Ammar, gashi kunfi shiri. "Hhhh yaya kishi tun da can?  " of course dole inyi kishin Abinda nakewa tattali, and gashi naga kinfara hada manyan kaya by that time, hankali na yatashi don haka tuni na rutsa Hajjo da rigima nafada mata nifa Aurenki zanyi before infara ma aikin, tace ina shekarunki basu wuce sha biyar ba kawai Albarkoki ne Allah yabaki na jiki, "Hmm na yarda saboda nine sshaida yanzu, " tell me about my baby yana kicking da kyau are you feeling her. "  your baby is fine Saura biyu baka karasa fadamin ba."  Zanfada miki na biyun na uku sai mun hadu. " na biyu lokacin Aure na, wato shima kamar inyi hauka saboda kin saurin da yakeyi, yanzu dai ki kwanta 12 o'clock my baby need to rest. " I love you Mijina. "I love you matata good night. Ya datse call din. Yanaji kamar ya ganshi a gidan. Ita kuwa saida tayi nafila tareda godewa Allah ga dukkannin niimomin shi, bacci tayi mai cikeda farin ciki, har saida Hajjo ta  tashe, koda tayi sallah ta fito harsu Farha sunfara girki. Shiga tayi tana musu tsiya, " wow Auren gida yayi a rayuwa,da ace ba Yaya nake aure ba bazan taba ganin ku har kuyimin aiki haka ba. " malama stop dreaming, muna ma kanmu aiki dai tunda bama kyacin abincin sai kwalama. Nimrah tafada, firij ta bude tana basu Amsa " yes ko yanzu   bari inga ko akwai kifi inci. " Yaya kb ya kawo gasashe jiya ai. Farha ta fada. Fito dashi tayi tareda kunna micro ta saka shi ciki. Saida suka dama kunun Gyada ta cika cup ta dauki kifin ta koma falo wurin da hajjo ke jin labarai a gari yawaye, "da yunwa kika tashi yau kuma? " eh jiya banci Abinci sosai ba. " Hajjo wai har yanzu baza a rika kaiwa yaya Abinci ba? " ai ana kaiwa idan sun dafa. "Meyasa baku fadamin ba? " aa keda mijinki ai kunfi kusa. A nan suka hadu sukaci suka sha hira, da rana  ita ta zake ta girka special dishes tace zataje ganin mijinta ko Hajjo na maita yau, bata fadawa kowa kudurin taba wanka tayi ta shirya cikin shigar hausawa, wato riga da zani single brown cote devoir   har yanzu baka ganin cikin sai budewa datayi.har tsiya suka fara yimata ganin ta fito cikin adon harda jan baki, Nimrah tace " aa irin wannan wanka kamar Yaya yadawo?. Kyaleta kawai tayi ta riga ta gama shirya fitar ta.  Wayar kamal ta Kira  tafada mai yazo ya dauke ta,ba musu yace yana zuwa, tace please karya fadawa yaya yace ai gwara inzo in dakko ki kafin ya gudu yabar jinyar, kuma insamu saukin tsaki da fada.......... 🖊



*Matar Soja*
NAMIJIN DUNIYA


🌻🌻🌻🌻🌻



Page 3⃣9⃣




............. Yayi matukar gajiya da Zaman wuri daya gashi kullum kara lafiya yake ko ince yasamu lafiya, duk zuciyar shi na gida wurin Abar kaunar shi, Sallamar ta kasa kasa tasa ya dago kanshi da Sauri batareda ya iya amsawa ba, domin tayi mugun bashi surprise. Kamal yayo gaba ya Ajiye basket yace " Yaya ga Aunty nan ni zanje gidan sai in zata tafi in dawo. " ok bye. Kamal ya tafi yana lallai ma yayan nan, wai bye.  Kallon ta yakeyi kamar wani soko, ita kuwa cikin y'anga  take takunta har zuwa gefen shi tace " Sannu Yaya na,  ya karfin jikin. "Hmmm na warke duka yanzu. D'an murmushi tayi, " kai yaya har yanzu da Saura tunda basu sallame ka ba. Dirowa yayi kasa cikin D'an hanzari duk da kafar shi nayi mai ciwo ya nufi kofar ya datse ya dawo da Sauri, tana nade hijabin ta kawai taji ya manne da bayanta tareda kwakume kirjinta kamar wani wanda ya zare yana fitar da numfashi cikin Sauri Sauri.  "Tank you. Kawai ya iya fada kafin ya dora hannun shi kan marar ta, daidai harbawar cikin irin dil dinnan, " oh my god I feel my baby today. Ya juyo da ita tareda zaunar da ita gefen gadon ya daga rigar jikinta, " baby why this kind of shirt please?  Kinga wannan shape din zai matse mata numfashi. Yafada yana jan rigar ta sama taki ko motsi domin ta kamata daf,  ganin bazata matsa ba ya sanya hannun shi a bayan ta ya cire zip din ta dafe kirjin ta da Sauri tareda zaro ido " Yaya meye haka?. " don't question me, you are my property. Hannu yasa ya janye rigar tareda zama ya zuba mata ido ganin ta sanye da wata black bra less ta dago komai tareda yiwa kyakkyawar fatar ta kyau yasa yaja numfashi kuma rungume ta yayi, yaja numfashi tareda hade fuskar su ya rike lips dinta da yatsan shi biyu, " why kika sa wannan zaki fito? Kuma kina tareda kamal. Don't do that again, nikadai nake son ganin ki dashi. Lips dinshi ya dora a hankali yafara lashewa ganin bazai fita ba  ya fara bata wani irin salon tsotsa tuni ya sukurkuta mata kwanya tareda kwance duk wasu electric wire dake lungu da sakon jikin ta.  Hannunta ta dora kan kirjin shi jin harbawar da yakeyi da Sauri Sauri, haka yasa yayi saurin hade tazarar dake tsakanin su ya kwantar da ita batareda ya raba bakin su ba.  Hannun shi daya kuwa ya samu masauki mai kyau sai sannu da zuwa yake zabga musu har saida suka kara kumbura, a hankali ya cire bakin yafara yowa kasa ya maye bakin shi a gurbin Hannun.  Wannan gadon ko Asibiti naje bazan kwanta akai ba saboda tsiyatakun NAZ daya shinfida akai, jin yana kokarin kwance Zanin jikin ta yasa tayi jarumta ta rike mai hannu tana girgiza kai. " why please?  Yafada kamar yayi kuka, " Yaya anan?  " yes why not?  Am honey baby kiyi hakuri kinji kiyi hakuri. Yafada kamar yayi kuka, har saida ya bata tausayi, " yaya is not right kaga wannan gadon Asibiti ne. "So what please karki hanani kinji. Yaja hannun ta tareda matse shi yana kara sakewa, " ok I will not but make me release kafin cikina yafara ciwo. 
Ganin irin yanayin da yake ciki ko iya bude idanun shi bayayi da kyau tsabar fitina yasa ta ja numfashi tareda tuna littafai data saba karantawa, don haka Cikin hikima ta kalle ta domin tareda kashe mai ido " karfa kayimin ihu a Asibiti malam. " ai idan baki cire min wannan ruwan ba zanfara tun yanzu. Saurin dora bakinta tayi a kan kirjin shi ta D'an tsotsa saida yayi D'an zillo tareda kare danna kanta yaja wani fitinannen numfashi, cigaba tayi jin abun yasamu karbuwa tafara yin kasa har zuwa cibiyar shi, saida ta kai kan wurin ta kasa karasawa main house , " cigaba please baby don't stop. Hannu yasa ya zuge zip din dake tree quarter din tareda janyeshi zuwa guiwa tareda janyye mata boxer  ya kalleta idanun shi kamar wuta " up to you, let me feel the love baby. Muguwar kunya ta rufeta ganin irin wannan injimin a bayyane, shikuwa burinshi kawai yaji yau yasamu Abinda yake mafarki he don't care a ina ne amma yana matukar son hakan ya kasance he can give anything to her in har tayi mai hakan a yau.  Sanin inda suke yasa tayi saurin sanya hannun ta ta rike, wanda saida ya daure da ya kurma ihu. Lokacin da yaji soft lips dinta kuwa gurnanin da yayi Saida tayi saurin cire baki ta dauka tajimai ne. " nooo don't stop baby please kici gaba karki sa in mutu, zanbaki kome kikeso karki tsaya kinji my wife. Tuni ta samu kwarin guiwa tafara bashi head, don haka saida ya dafe bakinshi gudun kar ya yi sakin layi a Asibiti tsabar wutar data bashi baiyi lasting ba ya fara kokarin yin released, komawa tayi ta hade bakin su wuri daya don ta lura kamar zai zauce hakan kuwa ya taimaka, Cikin hikima lokaci kadan yaji kamar ta rage mai wani mugun nauyi a kasan marar shi, saida ya dauki minti biyar yana maida  numfashi kafin ya rungume ta a kirjin shi ya manna mata fake a goshi, "tank you sweetie. Gyara kwanciya tayi tana kara jiinjina wa kanta domin batasan zata iyayin haka ba saida ta gwada don haka ta shirya a zuciyar ta ko tana period zata rika jaraba dabarori tana bashi gamsuwa. "Garemu mata mu dauki darasi, basai kin koya a littafi ba ki gwada taki dabara ke kikasan me mijinki yafi bukata a wajen kwanciyar Aure kiyi mishi karki tsaya tanbayar toh ni ya zanyi?  Ba lallai dabarar wata tayi ma naki mijin ba kowa a akwai weak point dinshi don haka mu gyara. 
 Da izinin Ubangiji zamu bude group da zamu bawa juna shawara munada manyan mata masu experience daban daban, munada manyan marubuta masu fasaha zasu bamu gudun muwa kuma munada malamai na Addini domin warware muna Abinda ya shige Mana duhu, sai dai karshen wannan littafin zamu fara wannan program Insha Allahu. 

Kallon ta yayi Cikin daga gira yace " one zero ko?  Don nasan ke bakiyi release ba so dole ki..... Girgiza kai tayi tareda D'an dukan kirjin shi "kaiko bakajin kunya. "Kunyar waye zanji?  Kunyar ki?  Koda baki san ni ba zan iya tsayawa ki kalleni tas domin nasan at last  komai nawa naki ne. "Yanzu bagashi kin tsotseni tas tas ba. Tashi yayi tareda kallon Cikin idonta, "I can't forget this moment, kin kusa sani in zauce I feel like shouting I swear. Rufe fuskar ta yi saboda kunyar zancen shi, " oh come on, meye abun jin kunya?  Look banason kunya a rayuwar Auren mu get ready, zaki rika yimin yawo da bikini banason kaya if am around. Itadai taga ta kanta yau. Lallabata yayi suka watsa ruwa tare a can ma saida tayi da gaske ta samu ya kyaleta domin saida tayi data sanin binshi ta yamutsu ta gurzu, sabon tsumi ya taso mai kamar ba Abinda ya faru a farko,   tana fitowa ta mayarda kayanta tayi saurin bude kofar tareda zubamai abinci, semo da miyar kubewa yanda tasan yanaso yaji kifi kpomo da su namomi yana zama ta zauna kusa dashi " ga Abinci. " wow delicious, wannan girkin matata ne. Fari tayi tasaka hannu ta fara yanko tuwon me D'an ko tabashi, bude baki yayi ba musu har saida   ya hada da yatsunta ya sude, haka tayita bashi harsai da yaji ya koshi yace " ciki na zai fashe madam, amma bankoshi ba.  " letter sai ka kara akwai a warmer. Tashi yayi ya wanko bakinshi itama ta wanke hannun ta ta bude mai ruwa yasha kafin ta zubamai kunun Aya mai D'an sanyi wanda yaji madara kwakwa da dabino, kurba daya ya lumshe idanun shi. "Madam wannan wane irin lemo ne?. Yafada yana karkata cup. Dariya yabata domin santin shi ya bayyana,  "dariya kike min don na tanbaya?. "Aa kunun Aya ne fa. "Ok amma idan kina bani wannan zanyi tunbi domin dadin shi zaisa bazan Ajiye cup ba sai ciki na ya cika.  

Sun wuni kamar karsu rabu shikuwa kamal yana can yana shan baccin shi a gidan kb saida kb yadawo aiki yace " kai ina mai jinya kake bacci? " ai Aunty na can shiyasa nadawo na huta. "Toh ka shirya idan nayi wanka zamuje sai indawo da ita. "Ok. Haka kuwa kafin kb ya shirya yaje gidan Naz yaci Abinci wurin su hajjo, saida kb ya shigo suka wuce kowa a motar shi, tana manne a gefen kirjin shi yana shafa babyn shi suna hira, su kb suka shigo, tana kokarin tashi ya riketa gam, " oh come on ina zakije?  Ko kb bakon kine?. Komawa kamal yayi bayan ya gaida su yafita waje. Kb yace " kaifa kullum iskancin ka karuwa yakeyi, meye haka a gadon Asibiti?. " tunda iya wannan kagani tank God malam. "What?. " yes.  Yabashi Amsa tareda kallon idon shi,  "inkaji haushi Kayi Auren  yau. " aa dole azo a sallame ka wallahi muje gida kodan ayi zancen Aure na domin ka gayan magana malam. "Inna bada Auren kenan?. "Wallahi ko ka bani ko indauki darasin karatun ka Al qur'an. Itadai tana jinsu kunya ta isheta ta samu ta sulale tafita,, 

A harabar wurin ta samu kamal yayi shiru yana kallon wayar shi cikeda  damuwa. "Yaya muje ne? " eh inkin shirya zaku tafi da yaya kb. Amma inada magana dake please Aunty I can't wait anymore. " meya faru  yaya kamal?. " no kidaina kirana yaya yanzu kece yayata kinga bazan iya wannan maganar da Ya NAZ ba. "Hmmm akan Sadiya ne please, shekarar ta nawa datake kokarin caja min kai?   Yarinyar nan nafa bata good two years amma tana kirana yaro  Aunty Amrah me take nufi? .  kallon shi takeyi cikeda Alamar tanbaya " ni ai kasani a kwana meke faruwa?. " Son Sadiya nakeyi yau wata Kusan biyar ina bin yarinyar nan taki  bani hadin kai wai don Allah kar in janyo mata Abun dariya da kunya. "Tofa. " to ka fadawa Hajjo mana kaji ta bakinta, saboda kaga bazan iya tunkarar taba nima yayata ce. " Hmmm ok zanyiwa hajjon magana kawai, muje ciki. 
Dariya takeso tayi domin tasan halin Aunty Sadiya batama ra ayin Auren saurayi bare kuma kamal tab akwai kura, kuma tana hango idan Hajjo taji nan ma zasusha daru don basusan amsar ta akai ba.. 

Bayan kwana biyu da zuwa Asibiti akayi discharged na Nazir yadawo gida tareda magun guna da Allurai da suka rage zai karasa karba. Cewa yayi su shirya Sokoto zaije ya karasa jinya domin  yaga Alamar bazai sake ba gwara ya koma gida ya tare gidan shi da Y'ar Matar shi su murji Amarci yanda yakeso,....... 🖊




*Matar Soja*









[8/10, 7:13 PM] SAFIYYA: NAMIJIN DUNIYA



🌻🌻🌻🌻🌻🌻

Page 4⃣1⃣



.........Tunda Sadiya taji andaura Aure take zabga kuka a kuryar dakin Momy, koda ta shigo ta sameta fada tafara yimata " nidai bazaki karamin wani fentin ba bayan wanda nayiwa kaina maza kizo kifita ba ruwana, inba iya shege ba meye na kuka keda zakiyi farin ciki, yau abun jin dadin kine ace duk andaura wa kannin ki Aure ke kina gida?. Ganin taki shiru ta fito tasamu Aunty Zuwaira a kitchen tace " Zuwaira zoki taimake ni kifitar min da Y'ar ki a daki gata can sai zabga kuka take kamar wadda aka yanka don samun wuri Allah ya miki gata kinuna butulci, toh nidai zokisan yanda zakuyi da ita. "Kai Maman Nimrah harda kora?  Toh bari ina zuwa indauki Abata. Biyota tayi tareda samun gefen gadon ta zauna tareda fara bata baki tun tana kuka harta tsagaita tayi shiru Aunty Zuwaira tayi mata jan hankali cikin hikima tace "kinga ki tashi muje kiyi wanka kafin ma Angon yazo ya ganki a haka. Bazata iya yimata musu ba don haka tashi tayi ta bita, ruwa ta hada mata mai kamshi tareda dumi, tayi wanka ta fito burner ta kunna ta turarata in and out tareda zuwa ta kawo mata kaya masu kyau a cikin kayanta a dakin Momy ta karba ta shirya, harda light make up tayi mata, "yauwa kinga kinfito as Amarya yanzu koke fa, don Allah kar inkuma jin kuka kin ji. " toh Aunty. Fitowa tayi sanye da gyalen ta tanufi wurin Hajjo don tasamu saukin damuwa. 

Dai dai yana shigowa rikeda key din motar ta, tuni ya rage tafiyar shi ya zuba mata ido kamar ya ruga ya sungume ta su gudu yake ji, itadai kanta a kasa batasan da zuwan shi ba, jitayi taci karo da mutum, tayi baya zata fadi ya tarota zuwa kirjin shi mai cikeda kamshi. " takawarki lafiya Amaryar kamal, ina zaki fita batareda izini naba?  Wata uwar harara ta zabga mai yace " lalala gaskiya yanzu bazan dauki rashin kunya ba, idan kika kuma yimin irin wannan kallon Allah sai najaki dakina na cire miki Abinda kike mun y'anga akai. Kasa hada ido tayi dashi domin taji sabon salon rashin kunya yau. "Idan kina musu ki kuma harara ta saina tsiyaye duk madarar da kika tara a kirjin nan a cikina yau. Yafada yana Shafo tudun kirjin ta. Saurin ja baya tayi,domin taji wani irin shocked har cikin kashinta,
Jikin ta na rawa tayi gaba yabi bayanta da Kallo harda lashe lips, " kijira ni ina zuwa yanzu , kinji matas. Da saurinta ta karasa  shigewa, gudun karya biyota don tsoro yake bata yanzu. Nimrah kuwa sai rawar kai akeyi kb na zuwa gobe tuni sunfara karbar gyara ta ko ina, Ummi nayi Mami nayi Aunty Zuwaira ma nayi, Momy tayi mugun yin hankali yanzu don   duk ta watsar da komai ta fawwalawa Allah ita kanta tafi jin dadin Rayuwar ta a halin yanzu da ta cirewa kanta damuwa, mugun kaucewa idon Abba takeyi domin mugun jin kunyar shi takeyi tasan ta shuka tsiyata ku. Yau da kafarta ta nufi wajen Hajjo tana zaune kan dadduma ita kadai ta idar da sallar magrib, zama tayi tareda jiran ta sai da ta idar suka shafa tare. 
"Hajjo ina wuni. "Lafiya, ince dai ba halin kika debo ba?  Don nasan duk maganar arziki kinada ja a cikin ta, Aure dai an daura kuma kina yin jayayya zaki bar gidan nan baki daya. "Subuhanallahi, wace ni hajjo wallahi na daina irin wannan shirme na dauki darasi nagode da karamcin ku, nayi sakaci a rayuwar Aurena bazan kuma yin kuskure ba na tuba nabi Allah, ubangiji ya saka muku da mafificin Alkhairi Hajjo ku din y'an halak ne, ace duk mugun Abunda nayi a cikin gidan nan ba wanda ya wulakanta ni, nayi abubuwa a bayyane da boye kuma kun turamin Aniyata, yau gashi baku damu da nima kun Aurawa ya'ta miji na gari kun gyara kuskuren da nayi a rayuwar FARIDA nagode Hajjo Allah yasa ki  gama lafiya. 
Jikin Hajjo yayi sanyi sosai don haka tace " toh Saratu naji dadi da kika gano kuskuren ki, kuma Allah ya kara ganarda ke, maganar kuskure  a Auren farida mukaddari ne, sannan wannan ja'ira shiyagani yace yanaso don haka sai dai mubisu da Addu'a. "Wallahi ja ira kuwa Hajjo harda kukan ta Allah ya bata miji nagari jinin yaya Zainabu tsotson Arziki . "Wallahi kedai Saratu, ya'yan yanzu basu san Abin Arziki  ba. "Ita tasani ai Hajjo ina laifin shi ya rabata da surutun jama'a da yanzu tasha yawu, ace duk kanni sunyi sunbarta a baya. Sun D'an sha hira da Hajjo daga nan ta mike tayi gefen Mami, can ma ta bata hakuri tace bakomai, haka ma wurin Ummi, wadda harda confess na yanda tayi yunkurin raba Auren Amrah kuma Allah ya tura mata aniyarta, Ummi tace tama daina tunawa kuskure tayi ta kuma tuba, toh hakan akeso ga musulmi, don haka Allah ya yafe mana baki daya. "Amen tace. Taso zuwa wurin su Abba tanajin kunya haka ta hakura. 
Washe gari Amrah tazo kar ayi bata, tasamu su Nimrah sai banke  banke sukeyi  Aunty Sadiya na kallon su, taki shan komai, "zaku gane hardai ke Nimrah wallahi tsohon tuzuru zaki Aura kika sha abubuwa da yawa, ya hadeki da ta kashi ba ruwan mu, haka ma FARIDA datazo tace musu, ta kalli Sadiya, "Aunty kefa banga kinsha komai ba? "Ba Abinda zansha, saboda wama zansha? " saboda ni gwara kisha ma zaifi, ku bani kai inbata tasha da kanta ko inyi mata dura bazan yarda ayimin wayau ba ehe. Dariya su Amrah sukasa mai domin shi suna wasa dashi yanada barkwanci, Nimrah ta mika mai cup cikeda hakin mayye yaji Nono da Zuma, ya zauna gaban ta tareda cewa "Oya da spoon ko  da cup?. Banza tayi mai, "oh kufita zanbaiwa matana kayan harka tanajin kunyar kune taki sha Kunsan yarone mijin ko ince jinjiri. Tashi sukayi suna dariya suka yi falon Mami. Matse ta yayi saida tasha kusan rabi ya shanye Saura, "don't worry zamuna sha tare fifty fifty zamuyi ba cuta ba cutarwa. Banza tayi mai, " ki koyi yimin magana ko insaki dole. Tayi gum, cikin shammata ya fisgota ta fado kirjin shi tuni Jikin shi yafara kyarma jin tudun kirjin ta a nashi, yafara kokarin hade bakin su tareda kokarin tura hannun shi ta gaban rigarta. Ta zabura ta wuntsila gefe " wai meye haka ne?  Nifa banason iskanci. "Oh nine D'an iskan?  Toh bari in nuna miki karshen kwarewata a iskancin. Da gudu ta deba tayi falo,yayi dariya, ki gama gudunki zaki shigo hannu. 

Lokacin da kb ya iso NAZ  ya Kira Amrah yace ta fito suna dakin shi na gida, ta fadawa Nimrah "toh Amarsu ango ya iso saiki fito, suna shiga kb yafara yima Amrah tsiya, "Maman biyu kinfa yi nauyi Allah ya raba lafiya. "Amen Nazir yace ya mika mata hannu ta matsa ya zaunar da ita gefen shi tareda rungume ta ya kalli kb. "Ka fita waje kasamu Matar ka please we need privacy here. "What, me kake nufi?  Bazaka ban wuri ingana da iyali naba,gaskiya zaka rushe aikin ladan da kayi. "Oho ba a dakina zaka mun iskanci ba kuje dakin kamal. "Ok thank you. Yafita yabarsu. Riko hannun shi tayi " haba yaya, meyasa bazaka fita ba mu basu wuri?. "Saboda  nima ina bukatar matana. Idanun ta a waje " Yaya muda muna tare kullum. "Yaushe rabon da mu raya rana  tunda nafara wannan ginin am always busy don haka yau........ Na gudu nabar wurin don nagaji da gani kar inkarasa rabin idanu na. 
Ansa tarewar Amare sati daya su Abba sunce basason aja lokaci, don haka Nimrah zata wuce kaduna da mijin ta,farha ma zata tare a nan cikin sokoto sai kuma Sadiya a gidan kamal da Naz ya siyamai aka gyara tas aka zuba musu kayan Alatu, gidan Masha Allah. Su Abba sunyi matukar kokari dukansu uku kowacce iri daya aka siya dai dai da cokali sai muce Allah yabada zaman lafiya. Haka 
Aka sha  shagali kowacce ta tare gidan ta

****************
Bayan watanni 

Amrah nata hutawar ta da mijinta wanda yanzu ba Abunda yake jira sai ganin saukarta lafiya, cikin sai girma yakeyi su Mami sun rike wuta Idan ta shiga wata tara zata dawo gaban su, yace toh Amma har cikin zuciyar shi bai Amince ba. 
Hajjo ma data gansu fadan kenan  "kedai kina shiga wata Tara kifara shirin zuwa  gida don na lura mijinki baida niyyar dawowa dake, karki biye shi ki cutu. 
Shikuwa idan suna tare ce mata yake " karki damu haihuwar ba wahala idan tazo nima zan yanke cibi don haka karki wani tashi hankalin ki, kyale Hajjo ba inda zakije. Duk kwakwar shi da cikin yakai wata takwas dole ya D'an daga mata kafa sai taga yana rara gefe take D'an lallabawa ta rage mai zafi, Amma tana wahala, cikin ya mata nauyi a kafafun ta gashi anyi scanning  ance baby lafiyar shi kalau kawai nauyi ne yayi saboda tana ciye ciye da yawa. Don ba karamin siye siye yake mata ba, kayan kwalama  ba wanda baya kawo mata, ga siyayyar baby da nata harta gaji da zuwa kusan kullum idan suka fita motsa jiki sai ya biya da ita shagon baby wears, tace ya isa amma kullum baya gajiya harda online order yayi.  Kaya kamar zai bude kanti.   Gefen FARIDA ma Fahad yayi irin nashi harda Momyn be suma suna jiran lokaci. 
Sukan hadu a gida wani lokaci, kamal ya saita Sadiya harda nata D'an yen cikin wanda su farida ke mata tsiya "wai ya akayi?  Ta murje tace y'an da sukayi itama haka tayi yanzu kamal ya zamo dear saboda kulawar shi a gareta  yasa ta saki jiki dashi  sosai tana bawa mijinta kulawa. 
Kb ma ana can kd ana murje Amarci da Nimrah, sometimes idan sukayi waya tana musu tsiya suma sun zama y'an hannu,Nimrah tace da Saura har yanzu bata saba ba don kb yana bata wuta jitake kamar ta gudu ............. 🖊



*Matar Soja*
[8/10, 7:13 PM] SAFIYYA: NAMIJIN DUNIYA


🌻🌻🌻🌻🌻🌻




PAge 4⃣2⃣



........... Tunda garin Allah ya waye yau Amrah ke jinta sai a hankali, tanata daurewa kar yagane tana cikin wani yanayi, har ya fita ganin aikin shi da ake karasawa na plaza domin angama gina komai an gyara har penti anyi Saura kaya wainda yayi oder tareda baiwa Kamal wakilcin wurin domin yana gab da komawa bakin aikin shi.  Sai karfe biyu ya shigo lokacin ko girkin yau takasa sai gumi take sharcewa, kamar mai barjen dutse. Yana sallama rikeda katuwar ledar da yayo musu shopping din kayan kwalama, yaganta tana jujjuya kai. Da Sauri ya karaso cikin falon " Subuhanallah baby bakyajin dadi kika ki kirana? Are you in labour? " yes. Tafada da D'an karfi. Ya dagata har zanin jikinta ya baci da zaki, ya kaita daki da kanshi ya ciro mata wani zanin hade da wata sabuwar T-shirt domin yanzu sune shigar ta duk kayanta bata iya sakasu. Dama ya gama hada duk kayan haihuwar da likita ya fadamai don haka ya dauka yakai mota ya dawo ya dagata tareda sanya mata karamin hijabi suka fita tana takawa a hankali, ji yakeyi kamar ya dawo da cikin Jikin shi, ganin y'an da take cije lips dinta saboda zafi. 
A hankali yake tuki, ya dauki waya ya Kira Mami yafada mata sunyi Asibitin da take Awo. Ba bata lokaci aka karbeta nurse tace ya jira su dubata, Sukace "Saura kadan don takai eight CM,  sai sintiri yakeyi a wajen, har Mami ta iso da Hajjo domin takiyin kara akan jikanta wannan karon, suna isowa suna jiyo kukan jinjiri, bakin Nazir kamar ya cire yace " Mami kinga ba wahala harta haihu kinji kukan baby na. Daure fuska Mami tayi " eh ba wahala tunda bakai ke ciki ba bakasan wahalar haihuwa ba, yarinya dai tayi dauriya tayi jarumta. "Gaskiya Zainab kam tayi jarumta, shidai ji yake kamar ya afka yaganta ya kuma ga babyn shi, 
Nurse ta fito tana " congratulations sir is a baby boy. Ta mika musu shi cikin kayan sanyin shi, hajjo ta fara Amsa tana Addu'a tareda cewa "tubarakallahu kaga yaro rubcece kamar ba haihuwar yara ba. "Ai daganin wannan rushe shen D'an ya wahalar min da ya'. Inji Mami tana farin ciki, shidai tuni ya sulale yayi ciki lokacin suna fama da ita akan dinki. "Oh tank God Oga, kaga taki yarda a dinka ta kuma kaga babyn yayi girma saida muka kara ta kai ya fito. Zama yayi kusa da kanta tareda shafa fuskar ta ya bata fake a goshi da lips kamar ya maida ta ciki yakeji, cikin lallashi da kwantar da murya yace "habibty kiyi hakuri a dunke mun ke kinji ki bari a gyara mun wurin nan da kyau, kinma fito min da yarona dinki ai bazai gagareki ba. Fuskar ta narai narai tace " Yaya akwai Zafi fa. "Look at me kisawa zuciyar ki ba zafi ki daure kamar yanda kika daure kika fitomin da baby na kinji. 
Hannu yayiwa nurse yana mata hira ana mata dinki idan yaga zatayi ihu ya sanya bakinshi anata yana kissing, abun ya matukar burge nurses din, a haka aka dinke ta sai hawaye ke fita, yasa halshe ya lashe tas yana kissing fuskar ta, saida suka kammala aka canja mata kaya da taimakon shi suka maida ta dakin hutawa, sannan su Hajjo suka shigo suna mata Sannu tareda mikawa Nazir yaron, sai yanzu ya kalle shi, yaron ba inda yabar shi duk shi ya biyo gashi Masha Allah, tas dashi, A take ya mai Addu'a tareda ciro da bino ya tauna ya diga mai ruwan, ya mai huduba da Al Mustafa. Ya Ajiye mata shi a gefen ta, " baby ga kyautar da Allah ya bamu. "Oh ni hajara jimin zamani miji like har cikin dakin haihuwa, yanzu kazo kana rashin kunya a gaban idanun mu. Mami ta ce " Hajjo bari inkira su Abba. Tafita waje  
Tabarsu, "baby tashi ki bashi nono ingani please yafada cikin zumudi, Hajjo tasa salati " kai zoka fita don ubanka. Abun  yabashi dariya wai don ubanshi. "Ai ina nan Hajjo ba inda zanje. Itadai ta kwanta domin wani irin bacci takeji. Hajjo ta gyara mata abun rufa tace "ki huta ai  kinyi yaki fitoda wannan burodin. Kafin kace kwabo Asibiti ya cika harda FARIDA da tsohon cikin ta itama, Nimrah kuwa da taji duk ta rude ta matsu bata ganta a Sokoto ba harda kukan ta da kyar kb ya lallaba ta yace ta bari gobe zata tafi. Farha dai na kwakume da yaro. Su Abba suma sunzo sunga Aboki, kowa kamar ya hadiye yaron domin shine jikan farko a gidan kuma D'an Nazir. Abba yace "Kunyi mai huduba ne Nazir?. " eh Abba Al Mustafa ne Abul khair. Abban su Nimrah yayi farin ciki sosai kowa saida ya yabawa Nazir harda Hajjo tasa Albarka,  su Mami duk sunyi farin ciki. Zuwa yamma aka basu sallama Abba yace amaida ita gida, Nazir yace gaskiya shi bai yarda ba a mayar mai da mata gidan shi. Mami tafara fada " ai sai ka dauki waya ka Kira babanka kafada mai kaji. Hajjo ta goya yaro tace wa kamal ya biyota da sauran kaya, shi kuma inya ga dama ya wuce da Matar tashi can su karata. Fushi yayi ya barsu ya tafi yayi clearing bills din Asibitin ya dawo tareda riko ta suka shiga motar shi fuskar shi a hade. Saida ya dauki Hanya ta riko hannun shi cikin lallashi " haba my sweet husband meye na fushi bayan gida ne muna tare inkaso zaka iya zuwa koda yaushe tunda kanada daki. Juyowa yayi tana hango bacin ranshi " ya zan rika bacci kenan?  Bayan kinyi min mugun sabo tunda nadawo bamu taba raba makwanci ba ya kikeso in yi don Allah. 
D'an matsawa tayi Jikin shi ta lafe. "Kwana nawa ne yaya nayi Arba'in mun dawo? . "is that easy for you?. "For me wannan kwanakin sunfi shekara, banason missing dinki ko na kwana daya ne yanzu bazan iya bacci ba gaskiya. D'an murmushi tayi "to ai kai yaya yanzu kasamu rival domin bazai yarda ka shiga tsakiyar mu ba. "Noo bai isa ba duk da babana ne bazan yarda ba dole yabar min matata. Cikin nishadi suka isa gidan tuni ta cire mai damuwar da yake ciki har ya saki fuskar shi. Part din Hajjo suka kaita, tuni Aunty Zuwaira ta gyara gadon ta saka musu zanin gado sabo an sa turaran wuta dakin na kamshi, Momy kuwa ta hada murhu ta dora garwar wanka. Koda ya ganta ya daure fuska saida Mami tayi mai fada, "Mami bakisan halin Matar nan ba shiyasa. "Nafika sani kuma inaso komai ya wuce domin kai kanka kasan ta shiryu don da bata shiryu ba ko kafarta bazaka gani ba bare harta zo tana taya aiki, banason inga kana yimata wulakanci don ba sa'arka bace. " toh Mami. Yafada ya tafi domin baiga wurin zama ba don gidan a cike yake. Saida baki suka ragu Ummi ta shigo taga yaron shima saida Hajjo ta aika. 

Hajjo ta wanke yaron tas ta bawa Mami ta shirya shi, sannan ta yiwa Amrah wanka da ganye ta buga nonon saboda ya kawo ruwa yaron sai wawuran hannu yakeyi, anbashi zam zam da Zuma yasha. Koda ta fito Ummi ta aiko tuwon dawa miyar kuka yaji man shanu da namomi, Hajjo tace "kai Allah ya miki Albarka Aisha wannan shine tuwon me jego. Zama tayi taci sosai domin tanajin kamar anyi mata yasa, taci Tayi nak aka bata kunun sabara tasha har gumi takeyi. Dawowa yayi dauke da akwati da kayanta lokacin tana shafa mai. Har kirjin ta sun kunburo saboda bugun da sukasha a wurin Hajjo. Shiya ciro mata iners ta sauke zani ta fara zura bra din kamar ya fada musu yakeji ta gama ta daura zanin cotton less dinta pink ta zura riga ta fito a mai jegon ta, rungume ta yayi gam yana fitarda numfashi. "Jina nake kamar maraya the house was so empty without you my life. Rungume kayanta tayi tareda manna mai fake a kumatu yace "no here. Ya nuna mata lips dinshi, harzata kama Hajjo ta shigo da yaron, " toh kashin awaki sai ki zauna kibawa yaro nono haka nan y'an kwal uba kina jego kun kule uwar daki da miji yau daga haihuwarki ki matsa dai ya baske dinkin ya barki da kuka namiji ne Aure zai kara ke kuwa kin rube, a haka za abarku gida guda ku cuci yaro karami.  "Haba Hajjo ya zaki zuge min mata bayan kin hanata komawa gidana, gaskiya wannan rashin Adalci ne , baby zauna kibawa Abi nono. Mika mata tayi, zama tayi tareda zubawa yaron ido, wai yanzu D'an tane wannan?  Allah me iko. 
Shiya taimaka mata ta daga rigarta ta ciro nono Hajjo ta gyara mata shi tareda nuna mata y'an da zata tallabe kan yaron. Ai kuwa kamar jira yakeyi yayi carab ya kama yafara tsotsa gwanin sha'awa, ta runtse idanun ta saboda zafi, Nazir harda karkacewa saboda kallon su, he can't believe Matar shi ce da D'an shi a gaban shi.   "Wayyo Allah na. Ta fizge saboda azabar zafin da takeji. Yaron kuwa ya cayyara kukan da yadawo da ubanshi Hanya. " meya faru?. Hajjo ta fara fada " ke meye haka  kikewa mutane ihu?. "Hajjo wallahi bazan iya ba zafi sosai. "Oh Allah?  Toh kema haka Aisha ta shayarda ke nonon ta har yana darewa tsabar tsotson ki don haka dole ki bawa yaro shima yasha ban son iya shege. D'an matsowa yayi tareda cewa " baby daure kinga yana kuka kibashi ya sha kinga ma ruwan na zuba. Ya tara hannun shi kasan nonon tareda mayarda bakin yaron yana lashe lebe kamar ya maye gurbi. Hajjo tace " kar inkuma gani kin cire mai sai ya koshi kinji ni ko?."baby ya Idan inasha bakya jin zafi ni dakeda hakori, shi gashi bakin shi bakomai kina jin zafi?. "Toh fadamin mara kunya kana zuke madarar Arziki ai ko baka fadaba ansan me zaka iya aikatawa yanzu kuwa daga hange sai leke kuma zoka fice kafin in ci mutuncin ka mara ta ido. "Kunnen kine ya jiyo miki da sa idonki kinzo kin kwakube kin hanani sakewa nida iyalina, baby zanje indawo zuwa anjima tareda yarona zankwana inga me hanani yau, tunda bani nace a raboni da gidana ba, wallahi ba wanda zai sani zaman maraici niba maraya ba. Yayi waje yabarta da salati da bambami, Amrah na dariya domin ta lura yayan ya karo wulakanci  yanzu......... 🖊



Maji ma gani kuwa mu ai karshen rashin kunya. 



*Matar Soja*

NAMIJIN DUNIYA


🌻🌻🌻🌻🌻



Page 4⃣3⃣



..............Ai kuwa ya bar mita saida ta Kira Mami tafada mata, " kijawa yaron nan kunne karya dawo min gida wallahi don naga take taken shi sarai bana arziki bane. "Toh Hajjo zanyi mai magana. Mami tace, kiran shi tayi tareda yimai fadan ya daina saka musu tsohuwa a gaba. " Mami ba Abinda nayi mata, kawai so take ta hana ni ganin iyalina saboda wata al ada tata ta tsufa. "Toh gwara ka fada inji, toh ka kiyayi sasan nan yarinya na jego kaga gobe gidan nan a cike zai wuni don haka inaso kayi nisa dasu banson rashin kunya. 
Amsawa yayi kawai yayi mata sallama, kwanan nukufurci yayi ranar, bacci mai cikeda kewa da farin ciki, yanzu shima baba ne tanada D'an kanshi, wayar shi ya fitar ya rika kallon hoton yaron dana  Amrah da ya dauke su tana bashi nono batareda tasani ba, tuni ya D'an saki fuskar shi, "don't worry baby zaki saba. 
Anan dai gidan ya kwana sai da safe ya tafi gidan shi domin ya kwaso kayan su daya siya musu sababbi. Don haka saida ya hada da taimakon kamal ya tayashi debo wasu, part din Mami yasa aka kai aka jibge su, tayaba sosai da irin bajintar shi, wanda Hajjo data gani fada tafarayi, " saikace hauka ko akanka akafara haihuwar zaka kashi zarafi irin haka. " badon ke nayi ba don haka ba ruwan ki. Yafada yayi waje domin haushin ta yakeji. 
Part din Hajjon ya tafi domin bayajin zai iya yin zuciya da ganin iyalin nashi. Lokacin ta gama cin Abinci tana shiryawa domin tana fitowa wanka mai kawai ta shafa ta fara cin dumamen ta da kunun sabara, don hajjo ta hana shan shayi tace tasha abu mai amfani da zai gyara nono na gargajiya yafi. Itama da yake Y'ar gargajiya ce bata damu ba, tayi shar tayi cikar jego, ta ciro breast pad zata saka ya rike hook din brah din ta baya yana Ajiyar zuciya, leko da fuskar ta yayi ta kafadar ta, " good morning Mrs Nazir, ya kike da baby na?. "Morning sweetie ya ka kwana?. " Alhamdulillah, meye wannan kike sawa yafada yana leka rigar Maman. Yana hango yanda suka ciko suna kyalli da shekin cika, " breast pad ne nonon na zuba karya bata min riga, yaya kaga ya cika da yawa yamai yawa duk hadamar shi baya iya shanyewa. " Hmmm babana ne mai hadamar?  Ina yake? " Momy ta goyashi. "What Momy please karku bar ma Matar nan yarona ta cutar da shi please you no she is wicked. Juyowa tayi tareda cire hannun shi a kafadar ta, " please Yaya forget everything, momy ta canja wallahi tausayi take bani don Allah kaima kayi hakuri ka daina tuna komai. "Tunda kince haka shikenan, but naji tsoron halin Matar nan sosai she is very bad. Wani irin kallon stop it tayi mai yace "shikenan. Ya mayarda hankalin shi  kan abun da takeyi tun farko, riga ta dakko zata saka ya rike, "what are you doing?. "Can't you see am wearing my shirt. "You are not supposed to  wear it. "Why? " cos ina kan kallon su ban gama ba, please leave them like that. "Za a shigo karka manta muna dakin Hajjo ne fa. "Yeah of cos zata iya zuwa da fitinar ta, yanzu, Hmmm ok dole inyi hakuri zuwa lokacin da zamu kasance mu kadai, dole inyi son raina. "Meye a ranka?  "Right now?  A lot. Yana bata wani irin dirty looks. Dariya tayi domin ta gama karantar shi tsab, tayata yayi ta saka rigar amma baiyi aikin a free ba saida ya D'an latsa su har yabata mata brah tana ashh yaya akwai zafi yanzu. "Sorry am obsessed with them. Yafada yana jan numfashi, canja wata tayi yana like da ita ta mayarda rigar ta tareda daura D'an kwali ta feshe Jikin ta da turare, sai kallon ta yakeyi kamar maraya. "Zan lallaba inje wurin Ummi na inci Abinci don naga ni yanzu na zama marayan karfi da yaji haka kawai kun mayarda ni kamar Almajiri. D'an matsowa tayi tareda rungume shi kadan, " sorry dear lokaci ne zamu koma gidan mu bamai sa mana ido kaji.  "Hmmm ok. Ya kara shigar da ita kirjin shi yana jan numfashi a natse. Salatin Hajjo ya janyo hankalin su, Amrah ta daure fuska taki fita a kirjin shi saida ya saketa don kanshi yace "let me go before she start shouting. 
"Wallahi ubanka sama'ila zakaci ka dawo min gida mara kunyar karya, mango pa yaci uwashi engila taci gidansu kaida turancin, ke kuma kici gaba kece a ciki. 
Shidai yayi gaba yana dariya, Amrah ce ta haye gado domin ta D'an huta kafin baki sufara zuwa tace " kin faya sa ido wallahi mutum da mijin shi ba kwarto ba kita damun shi. "Eh kije ki bude mai ya dirka miki wani cikin Jikin kine zai gaya miki, shi nashi siyayya wadda ko motsa mai Aljihu batayi ke kuma Jikin ki ne zaiyi motsi, wai miji, ni za afadawa miji, yaushe kika fara son mijin da har kya gayamun magana Y'ar kusun uwa. "Koma yaune ina son A buna kedai harda kishi Hajjo don haka kizo mu raba kwana kinji Uwar gidan Yaya naziru. " aa Allah  ya kiyaye ni, ai nida malam Alu haka yake fa zaman mu baiyi karko har in haihu ubanki ba, wannan irin tsatsuba haka namiji like like kamar Ayu gaskiya yaran yanzu bature ya gama dagula muku kwakwal wa. 
Juya mata baya tayi domin tariga ta saba da wannan mitar, ko bacci batayi ba Farida ta shigo da katon cikin ta rikeda Abulkhair data amso a wurin Momy. "Masu jego. "Kai Aunty da wannan nauyi kika fito kuma Yaya Fahad ya barki? Ai tunjiya naso inzo kamar inyi tsuntsuwa nakeji,  Wayyo ji nake ina ma nice na sauke. "Allah ya raba lafiya Aunty kin kusa ai. Tace amen tana kwakube da yaron, kamar ta gudu dashi, "gaskiya Amrah Yaya yayi miki wayau babana duk shi ya kwaso ba Abunda ya rage miki. "Ko Aunty?  Sosai har girar su iri daya ce, ke bari inkaiwa Fahad babana ya gani yana falon su Abba. Muryar shi tajiyo da Hajjo a falon ta, Amrah ma ta mike tareda daukar hijabi ta saka suka fito. Tsiya yafara yimata "kaga mai jego anyi mana wayau kin sauke kinbarmu. "Ai lokacine kuma ta kusa. 
Shigowa Yaya NAZ yayi fuskar nan da magana yasamu gefe daya ya nade kafa akan kujera yana danna wayar shi. Kallon shi takeyi ta wutsiyar ido har Fahad ya mata barka ya dauki babyn tareda Ajiye mai bandir din y'an dari biyar biyar guda biyu ya fita, FARIDA tabi bayan shi bayan ta mikawa yayan shi. Tashi yayi ya shige ya kwantar dashi kan gadon shi na jarirai dake nan dakin Hajjo. Ta shigo tana kallon shi " Yaya what is that?  Tafada tana daga gira tareda murmushi. "You no already, har yanzu bai mun ba wannan gayen wallahi. "Oh yaya why? " because ya bude banzan bakin shi yace yana sonki don haka na tsani ganin yana miki magana I hate it, tank God kin saka hijab baisamu ganin Abunda ya rasa ba. "Kai yaya kishi bayan kasan wadda yake Aure? Yes I know the fact that a rashin Uwa yayi uwar daki. 
Tayi subutar baki tace "toh ya zakayi da Samir danaso shi fa?  Shi wannan dako sauraran shi banyi ba. "What?  Tuni idanun shi suka juya, yakasa cewa komai ya juya ya fita a zuciye, wanda bata taba ganin kalar fushin a fuskar shi ba. 
"Na boni na taro ruwa ba lema. 
Kafin kace me gidan ya cika, farha tazo Aunty Sadiya tazo, Nimrah na Hanya itama. Abba Mustafa ya sa an gasa rago domin y'an barka, suna hira suna zuwa suna yanko nama, ga Abinci kamar ranar suna, drinks kuwa NAZ ya kawo ba iyaka,
Da Nimrah ta iso gidan kuwa kamar su tashi sasan Hajjo, ranar Kamar kar dare yayi saboda farin ciki, Kb yazo suna tareda NAZ bai kuma lekowa ba tunda yayi fushi kb shikadai ya shigo.    Ya mata barka tareda tsokanar ta ya fita wurin Abokin shi. Zuwa dare su Farha suka tafi gidajen su itada FARIDA, Sadiya dai taja daru tacewa kamal ba inda zataje sai angama suna kamar yayi kuka, hajjo tace "atoh duk tsuntsun da yaja ruwa ai shi ruwa kan doka. Tafiyar shi yayi don baya iyawa zancen hajjo, kwana sukayi su uku suna hira basu kwanta da wuri ba. Can kasan zuciyar Amrah tana tunanin mijinta yaki lekowa da daren nan ma kamal yasa yakai mai Abulkhair dakin shi saida yaga yanaso yayi kuka tabayar aka dawo dashi, saida tabari kowa ya kwanta ta dauki waya takira shi, lokacin yana kwance yana kallon silin din dakin nashi, yaga kiran ta, yaki dagawa saida ta tura mai text, " I know you are not sleeping Yaya, please call me back. Saida yaja dogon numfashi ya dauka ya danna mata Kira, koda ta dauka baice komai ba, ita tafara magana, " am sorry for hurting you my lovely husband. "Sorry for what?  Ni na isa in sauya miki zuciya ne Zainab, kinso shi tun kafin ki fara sona bayan ni na rayu da soyayyar ki a zuciya ta, bakiyimin Adalci ba yazaki so wani bani ba?  Bantaba tunanin nayi sake har wani yasamu matsuguni a zuciyar kiba, inada kishi mai zafi akanki Zainab I try my best saboda inkauda duk wani namiji a hanyar ki amma duk da haka saida wani yasamu wuri yayi gurbi, gurbin da bazama ki iya mantawa dashi ba kina kallon Idona kina fadamin wai kina son wani  akan fuskata. 
"Hmm nayi kuskure Yaya na, amma maganar gaskiya zanfada maka yanzu. "Naso Sameer so na kuruciya, kuma nagano cewa ba sonshi nakeyi ba kawai kuruciya ce ta yaudare ni, domin bai dade ba na manta dashi a babin rayuwata Wanda, nasan yanzu kai na daban ne a zuciyata Yaya domin bazan iya hakurin rashin kaba koda na wuni daya, akanka nasan meye so da sadaukarwa,  yau jina nake kamar mara lafiya saboda kana fushi dani bansaka a Idona ba, me zanyi da soyayyar wani namiji bayan inada NAMIJIN DUNIYA kamar ka, soyayyarka tayimin dabaibayi da daurin da bazan taba iya raba zuciyata gida biyu inbaiwa koda Abulkhair ba, zuciyata takace gangar jikina naka ne ruhina nakane mijina. 
"Hmmm kin iya siye ni da kalamai koda ina fushi kinsan y'an da kike sakko dani, na huce na hakura I feel relief. Hira suka farayi suna farantawa juna har saida Abulkhair ya motsa yace "take care of my boy good night. Dariya takeyi domin wannan kishin nashi ma na banza bayan ya gama da ita harda haihuwa mezai dame shi. 

Haka kwanakin kullum gidan a cike yake su FARIDA sai sunzo, yaro mai goshi tuni kakannin shi sunfara jero akwatuna kowa da nashi su Mami Da su Aunty Zuwaira suma sun kawo nasu, Hajjo tace NAZ yazo ya ragesu yana kaiwa gidan su, kayane basa faduwa Alkhairi tako ina yaro mai iyaye, ga abokan arziki. Kwarya kwaryar liyafa NaziR ya hada ya gayyaci abokan shi, a nan harabar gidan aka baje canopy raguna kuwa Kamar ana gasar siya, kb ya kawo biyu Abba Mustafa yasiya biyu da sa haka Fahad ma ya kawo zungure re ga Abban Amrah ya siyo na kauri shima, don haka hajjo tace in angama sauran akai ayima Abulkhair kiwo tunda yazama mai raguna, ta shiga ta fita ranar suna itada mijinta da yaron su, sunsha anko kala kala itada mijinta, duk kayan da zatasa kalar shi yake sakawa, tasamu Alkhairi har saida tayi kuka tundaga kan sutura da ruwan kudi, ga kyautar ban mamaki da Nazir yayi mata bayan suna ya damka mata takardaun shedar mallakin plazar daya dage ya gina yace domin D'an shi da ita ya gina su, yabar wa kamal kula domin yasa mata ido akan komai, tayi kukan farin ciki har idonta ya kumbura, Su Abba sun taya ta farin ciki tareda shiwa Nazir Albarka Mami tace mishi Saura mota, tata ta kwana biyu. Yace "haba Mami wannan fa bata dade ba ga ta farko da ko cika hawan ta batayi sannan tana daukar nawa motoci zasuyi mata yawa. "Rungume Mami tayi domin tasan samun uwar miji tagari sai an tona zuciyar ta fal Alkhairi ba kyashi ba kishi, " Mami nagode wannan ma Ina zankai su. "Akul karki nunawa namiji haka, idan mijinki nada hali ki fantama haka hajjo ta koyamin tafada mana muci Arzikin mazajen mu domin mu suke nema don haka kema ki yagi rabonki kici kibawa mabukata kinji, Allah ya muku Albarka.  Shidai ya dade da fita yana dariyar farin ciki yasaba jin  ana samun matsala tsakanin mata da suruka shikam Alhamdulillah domin yasan soyayyar Amrah da Mami bata surukuta bace soyayya ce ta ya' da uwa tun fil azal. 

Bayan sati guda da suna ya tafi kaduna domin check up ya kuma yi report na komawa bakin aiki wanda yana dawowa zasu tattara su koma kd. Tana nan gida tana shan gata batasan wahalar goyo ba sai yayi kuka akawo mata yasha ya koma kowa daukar shi yakeyi, sati uku da haihuwar ta Farida ma ta sauka, wanda akayi akayi Fahad yaki Amincewa ta dawo wankan gida, su Abba Sukace a kyaleta ba dole tunda ba Addini bane ta samu Y'ar ta, wadda farin ciki wurin su Momyn Fahad ba a magana a duniya tanason ya mace sai  gashi Allah yabata jikar farko,  Amrah taso zuwa ya fake da cewa bata isa fitaba Hajjo ta goyi baya, duk sunje itace Kawai harda kukan ta, data matsa yace " me kikeso kije kigani wanda mijinki baiyi miki ba tell me Zainab?  Don haka tayi shiru bata kuma tada zancen ba, don ta ganoshi baya kaunar taje gidan ne Kawai saboda Fahad. 
Har Nimrah tazo ana gobe suna bata jeba, sai dai suyi waya tana bawa Aunty Farida hakuri, tace ai kema kinsan Hajjo bazata barki fitowa ba kina jego. Taso tayi fushi amma tasan fushinta zai iya tada balli don haka ta hakura tasa ido. Bayan sunan FARIDA su Abba babba suka saka Abba Mustafa gaba aka mayarda Auren shi da Momy wanda saida tayi kukan farin ciki tareda binsu tana gode musu, tareda yimusu Alkawarin zata kiyaye da izinin Ubangiji shima Abba yaga canji don haka bai yi kasa a guiwa ba wajen hade kan matan nashi, Aunty Zuwaira nada ciki don haka Momy ta hanata komai sai dai ita tayi, cewa take ki huta karki wahalar min da yaro. 

Saida Amrah ta cika kwana Hamsin Nazir ya diro Sokoto bayan yafada mata ta hada kayan su zasu koma dayazo, Abul yayi bulbul dashi sai wayau, Uban yanata murnar ganin shi kamar ya mayarda shi ciki, ga Matar shi itama ta kara kyau tayi cikar hutu da jego sai D'an duhun ruwan zafin da tasha Kawai. Lokacin da ya ganta yace " madam Nazir  lallai su Mami sunyi kiwonku keda my son nine dai sai a A hankali. Kallon shi tayi " bayan ka kara kyau da jiki zakace wai sai a hankali. "Uhm saboda zaman gauranci nakeyi I need my wife close to me. "Am all yours. "I know that yanzu ku shirya gobe zamu juya nazo da jirgi ne zamu tafi da wasu abokan aikina gobe. Wani irin kallon tuhuma take yimai, " Yaya harka koma tukin?. " yes that's my work Kawai ina bukatar Addu'ar ki. "Hmm Allah ya tsare mun kai my dear. "Amen my lady. Get ready nafadawa su Abba we are leaving. 

Ba karamin shiri akayi mata ba ciki da waje har Ummi ta gyara abarta a sirrin ce tabata wasu sirrika nasu na sakkwatawa, tasan taji gyara ta kara ilimi ta hanyar karance karance so take ta nunawa mijinta ta kara wayewa suna karawa juna ilimi ta hanyar zaman takewar Aure itada y'an uwan ta group suka bude duk inda suka samu sabon abu zasuyi shearing don haka ta daura damarar rike Auren ta da hannu biyu har tafishi matsuwa su koma gidan nasu ta nuna mai sabon karatun ta don haka tayi farin ciki da baice su tare a gidan suba gwara sutafi can bariki suci karen su ba babbaka.............. 🖊


"Allah ya taimakeni anjima ku samu update domin na yarda bawa baya yankewa kanshi Abunda zai faru nan da second daya, na daina Alkawari sai dai innemi Y'ar dar Allah, idan kanada rai ba lallai kanada lafiya ba, idan kanada lafiya akwai wasu uzurori don haka sai muyi fatan gamawa lafiya. "kuhuta jama'ar Arziki Allah yasadamu da Akhairin sa. 

*Matar Soja*

NAMIJIN DUNIYA


🌻🌻🌻🌻🌻🌻



Page 4⃣4⃣



................Tunda ya fita bata kuma ganin shiba saboda busy sai da dare ya shigo a gurguje yace mata zai fita early morning don haka kamal zai kaisu airport din idan sun shirya. Ya wuce da kayan su da daren. Tunda safe Mami ta wanke Abulkhair suka shirya shi cikin kayan sanyi tareda rufeshi da D'an blanket dinshi. Ta shirya cikin wani D'an datsetsen code less brown tafito as Matar Ogan da dinkin ta na abuja bubu taci dauri da katon farin gyale ta rataya Jakarta baka da takalmi have cover baki, duk sun fito suna mata Allah ya tsare su Momy sai tsokanar Abulkhair sukeyi " toh na robar zaka tafi ka barmu da na karfen zamuyi kewa sosai, Ki kula dashi Amrah, shine maganar su Mami, hajjo kuwa fadan abi a hankali takeyi kar a janyo wa yaro lalacewa gashi bulbul dashi kar kuje ku cutar da shi. Banza takeyi da ita Kawai, ai bakinta ne ba mai hanata fadar Abinda tayi niyya. Sunbar gida cikeda kewa, harda kwallar ta domin tasan ta tafi zama ne wannan karon sai dai in sunzo ganin gida. 
Koda suka isa airport sun gama komai ita yake jira, kamal na tsayawa ya bude motar tareda karbar Abulkhair, yana cikin kayan Shi na tukin yayi matukar yin kyau a ciki sai wani kallon ta yakeyi a kai kaice saboda sha'awar adon nata. Y'an da taga yana kallon ta ya kara mata kwarin guiwa tafito cikeda y'anga tana kashe mai ido daya. " wait till we reach home madam, karkisa in zubarda mutane fa. Murmushi tayi mai burgewa ya karbi Jakarta ya rataya a kafada danshi na hannun shi ya sallami kamal ya tafi shi kuma yamata jagora har cikin jirgin ta zauna a inda yake so, ya saka mata belt tareda cewa "take care of my boy ya manna mata kiss a baki ya mannawa yaron shi ya wuce. 
Tasha gaisuwa a matsayin ta na Matar Oga captain kuma jogaran matukan na jiragen nasu, abun ya matukar burgesu y'an da yake kulawa da Matar tashi, wasu suce ai dole yaki kula mata yanada peacock a gida. Wato dawisu sarkin ado da kyau. 

KADUNA 

Wato sun isa garin na gwamna lafiya, yana sauka ya Kira kb yace yazo ya tafi dasu kafin yagama clearance. Ba bata lokaci ya iso ya tafi da ita, tun a motar tafara tanbayar ina Y'ar uwar ta? Dariya yayi "ai Y'ar uwar ki ta shiga hannu bata moruwa sai laziness muje tana gidanku tana jiranki. Tasha mamaki dataga sabon gida ba wanda suka saba zama ba, ya fi na farkon an canja komai sabo harda wurin parking mota, ga gefe daya kayan marmari ne irinsu lemo gwaba ayaba mangoe duka dai abubuwan da kasar mu ke iya dauka, batayi magana ba kb yace " kinsan mijinki yazama babban mutum dole ku canja mazauni kubar mana mu kanana. 
Murmushi tayi mai Kawai. Gidan ya matukar burgeta komai Masha Allah tundaga falon har cikin dakunan wainda sunkai guda hudu kowanne da magewayin shi ga katon kitchen wanda ta samu Nimrah tana musu girki. Tar bar ta tayi cikin murna suka rungume juna Abul na hannun kb a falon. "Finally kindawo zanji dadi ga ni ga Y'ar uwata. Matsawa tayi tareda bude tukunya taga stew yaji namomi ta runtse idanun ta ta shaki Aroma, "madam kabir kinzama chef bansani ba. "Badole ba kodan in burge mijina. Kwala mata Kira yayi yace tazo ta karbi Abulkhair zai koma aiki. Suka fito tayi mai godiya ya tafi, batazo da kaya ba sai Yaya NAZ ya dawo daga ita sai Jakarta. 
Sunsha hira kafin dawowar mazajen su, ta Kira duk y'an gida tafada musu ta sauka lafiya. Karfe biyu ya shigo a gajiye shida kb, ya wuce cikin inner room din shi tareda kiran ta. Ta Ajiye Abul a hannun Nimrah ta tafi. Yana kwance a gadon kafafun shi a kasa ko takalmi bai cire ba, ta duka tareda fara kwance igiyoyin takalmin ta zare harda socks din tana mai sannu. Idanun shi a runtse yanajin ta har ta je ta Ajiye a wurin da yake jera takalman gasu nan birjik. Tadawo ta zauna gefen shi tareda shafa fuskar shi yaja numfashi ta gangara da hannun ta zuwa maballan rigar shi ta fara cirewa. "Yaya daga gani ka gaji sosai. "Hmm yes tunda nazo ban huta ba har nadawo, I need a shower. Karasa cirewa tayi ya tashi zaune yana kallon cikin idanun ta, "ina ganin kece yau zaki sarrafani domin nayi weak sosai. "No problem my heart. Tafada cikin salon rikita shi, yaja numfashi "please take it easy for me karkisa in susuce gasu kb y'an sa ido. Murmushi tayi mai "sai subar mana gida my husband want to rest. "Allah my wife?. Yafada cikin mamakin canjin ta. "Sosai kuwa. "Ok bari dai in watsa ruwa mu sallame su subamu wuri we have all night. Doguwar Riga jallabiya ta ciro mai da sabon singlet da shot nicker ta Ajiye ta kwashe kayan da ya cire tasa a basket din laundry yana fitowa ya goge Jikin shi tace "zauna in shafa maka mai. " no bakyaso infita a dakin nan ko madam. Dariya tayi ta fita saboda ya nuna bayason ta kureshi tun yanzu dauriya Kawai yakeyi. Tuni kb ya baje yanacin Abincin shi, tace "Yaya na ba jira?. " wazai jiraku ai cewa nayi muci mugudu kafin mijinki ya koremu don baida kirki sometimes. "Toh yana zuwa yanzu yana watsa ruwa ne.  Da kanta ta shirya mai a plate da drinks da salad din da Nimrah ta hada ya fito yana baza kamshi. A kasan carpet ya baje ta matso da tray din tasaka mai spoon ya faraci, kb na gamawa yace " let go madam mubar ma wannan gidan shi sai harara ta yakeyi. "Kaji da sharrin ka kuje din haka nakeso. Tashi Nimrah tayi ta dakko gyalenta da jaka Amrah ta rakata tace "don Allah gobe kizo ki tayani shirya kayana. "Toh Allah ya kaimu idan sun fita aiki sai inzo. 
Dawowa tayi ta zauna sukaci tare Abulkhair na gefen shi a kan Y'ar Karamar katifa, "ki gama mu hada mai gadon shi domin gadon yamana kadan yau. Yafada yana mata wani irin Kallo. "And ki duba gidanki Abunda babu Kifada akawo tundaga kitchen har falon in akwai Abinda baiyi ba is your house you can change it. 
"Everything is perfect kitchen ma naga komai akwai har store sai dai kifi ne bangani ba. Ajiye spoon yayi ya kalleta " no way ki duba fridge akwai ya zan bar gidana ba Abinda mai gidan keso ai saboda ke zan bude wurin kiwon kifi ma. Rungume shi tayi tareda da bashi kiss a goshi. "Oh that's enough madam kwalelen ya isa muje ciki my boy is sleeping. Daga shi yayi sama, kamar jira yake a tabashi ya tashi, yafara cilla kafa. " oh come on my son yazaka yimin haka?  Tayi dariyta kwashe kayan da yaci abinci ta mayar kitchen tafito har ya shige ciki da D'an shi, tana shiga ta cire doguwar rigar, yana wa yaron wasa yana kallon ta, batareda jin kunya ba ta cire tareda janyo towel ta daura a kugunta ta balle bra din ta ya zubawa bayanta ido har ta zare short din data saka iya guiwa ta juyo tareda yin wani irin killer smile don tsokana taki daga towel din, yau yasha Kallo kamar miyanshi zasu zubo Matsowa tayi ta zauna tareda jingina da Jikin shi ta dauki yaron ta ta cire mai suwaitar Jikin shi ta mannashi a nonon shi yafara tsotsa. Kamar sumamme yayi saurin dawowa dai dai, ya dagata tareda saurin komawa gaban su "oh sorry boy, zamu raba wannan madarar yau gaskiya have one let your daddy managed one ok. Ya kashe mata ido tareda mannewa kamar wasa yafara sarrafa halshen shi, ta dauka abun wasa ne saida taga yayi dabarar cire D'an yayi occupying duka biyun shi kadai, ai kuwa yaron yasa kuka, yafara lallashin shi da hannu, yaro yace baisan wannan ba, tasa mai dariya tareda daukar D'an ta ya koma rigin gine idanun shi duk sunyi wani irin ja Saboda kwadaituwa. Hannu ta dora kan kirjin shi tana shafawa ya rike muryar shi a shake " make him sleep please. Yaro yaki komawa duk wayon Uban shi, ya karbe shi yana cillashi yana mai wasa " banga laifinka ba dole kayi gadin madarar ka ashe wayau kake mun yaro. Itadai dariya Kawai takeyi saboda kalaman Yayan, tashi tayi tabarsu taje ta watsa ruwa ta fito, simple dressing tayi riga t shirt da wando mai fadi wato palazzo duka farare sai Kamshin tsadaddiyar humrah takeyi, ta fito lokacin yana falo shida D'an shi. Kitchen ta shiga domin nema musu Abincin dare. Tasan baya son cin abu mai nauyi da dare don haka kafafun sa ta ciro gyarraru ta wanke ta hada kayan kamshi ta dora a pressure cooker domin ya dahu y'an da take bukata, ta yanka dankalin turawan ta kadan tareda markada kayan miya albasa tattasai da tumatur kadan black pepper dasu citta da tafarnuwa, saida naman kafar ya dahu ya kusa tsotse ruwan ta zuba wainnan kayan miyan a wani tukunyar ta soya ta mayarda naman ciki ta rage wuta tareda zuba dankalin data fere akai ta fito. 
Kallon ta yayi cikeda burgewa " am impressed madam, irin wannan Kamshin zai iya hanani zuwa aiki fa. Karbar yaron tayi tace " bari inyi mai wanka kar akira sallah. Mikewa shima yayi yace zaije mosque. Adawo lafiya tace, saida ta shirya D'an ta ta goye shi tareda fitowa  ta duba namanta yayi lugub yayi kyau a ido, ta watsa Albasa data yanka takara rufewa, ta  wanke duk Abinda ta bata tareda gogewa, ta koma daki ta shinfide shi tayi sallah. 
Saida yayi isha'i yadawo rikeda leda cikeda kayan makulashe, karba tayi ya rungume ta a one side " ina yaro na?  Yana bacci. "Ok ki duba idan akwai Abinda kikeso. Kitchen taje ta fitar da manyan robobin ice cream da kuma ledar kifin ta dayasan tanaso, murmushi tayi ta ciro ta juye a plate kafin ta dauki wani plate mai kyau ta zuba mai naman data dafa ta tsiyaya mai ruwan Lipton da yaji hadi ta dauka a tray takai musu falo. 
"Wow madam wannan Kamshin natafi dashi a zuciyata, ganin naman Saida yaji miyan shi ya tsinke , ya baje yafara dibar gara ko magana bayayi " yaya ba magana?. " no sai nagama kinsan Abinda nakeso madam. " sosai kuwa ai nasan tun kana Sokoto Ummi na yi maka. "Yeah Allah sarki Ummi na ai ta bautawa cikina sosai Allah dai yaja kwana. Tasha labari har ya cinye yasha ruwan zafin kadan, domin ya mugun koshi, saida yajata wurin motsa jiki ya D'an motsa domin cikin Shi ya sauka kadan. " Idan kina bani Abibci haka ai bazan ganu ba kiba zanyi da tunbi. "Haka nakeso saboda ace na iya kiwo. " Hhh ko toh muje akwai inda zai nuna kina kiwon. Ya sunkuceta sukayi other room. Ni kuwa ganin irin makaman da Amrah ta tattaro na janyo lage dis Benz dina nayo waje. Da safe saida ya kusa makara saboda basuyi wani baccin kirki ba, hardai ita kula da babies biyu a dare ai ba easy, don haka tana sallamar shi tadawo ta kwanta ita da yaron ta don gajiya. Ba ita ta tashi ba sai karfe goma sha daya, taga Nimrah a dakin tanata shirya mata kayan ta a waldrop. Murje idanun ta tayi cikeda bacci tace " yaushe kika zo?. " tundazu kinata baccin gajiya Allah yasa ba a wahalar min da yaroba shima sai bacci yakeyi. "Sai dai kar akuma ai na nawa. Tafada tana sakkowa ta nufi hanyar bayi. Nimrah tace " yayi dai Jikin ki zai fada miki idan kika kwashi ciki. " toh shege ne cikin ai da ubansa inyazo. "Lallai kinyi baki Y'ar nan. Wanka tayi tafito ta shirya cikin material blue mai laushi riga da sket ta dagashi tayi mai wanka shima tamai ado cikin D'an jeans tree quarter da t shirt masu kyau harda D'an takalmin shi. 
A tare suka karasa aikin suka shiga kitchen, da Nimrah duk da tana jin Jikin ta sai a hankali saboda D'an yen ciki. 
Misalin karfe daya yadawo gidan Nimrah ta gaida shi tace zata koma gida ta kwanta tunda basuda nisa. Daga nan ta tafi da Abinci domin bazata iya wani girki ba. 
Jan Matar shi yayi kuryar daki, tace " Yaya food is ready. " am not here to eat food, nadawo gida saboda kwalamar ki taki kwanciya bana gane aikin da nakeyi don haka aji dani inkoma kar in fuskanci hukunci daga sama. Dariya tayi ta biye abunta tabashi natsuwa yayita shi mata Albarka sukayi wanka a tare ya koma bakin aikin shi. 

A haka al Amuran keta gudu har sun kwashe watanni a kaduna tsakanin ta da Sokoto sai dai waya, kullum suna tareda Nimrah Idan bataje ba ita tazo, tayi wata irin kiba da cika kamar wata brodi ita kanta kibar bata sonta har tsokanar ta Nimrah keyi, ga Abulkhair yayi wayau yana zama,  sun matsu Aunty Sadiya bata haihuba suje Sokoto ita da Nimrah, 
Yau suna zaune itada Yaya NAZ bayan sun gama shakatawar su yace " baby kinsan me?. Tace "aa. " kinada ciki ko baki sani ba?. Zabura tayi zaune tana kallon shi cikeda tuhuma. " yes inajin motsin abuna kamar lokacin cikin Abi na, duk lokacin da na kusance ki ina jin yanayin yanzu, sannan kinga irin budewar da kikeyi like lokacin cikin Abi na. D'an turo baki Tayi kamar zatayi kuka. " don Allah kadaina fada Yaya. Ta zaro ido domin in zata iya tunawa bayan junin biki batayi wani jini ba duk da ance wasu sai sun yaye suke Al ada don haka bata damu ba sannan ga wani harbawa da bata maida hankali akan shiba sai yanzu dayayi magana taji ya wani irin harbawa da karfi, sai da ta dafe, wasu hawaye  suka zubo mata. Yayi saurin tashi ya tare tareda daure fuska. " what is that? Meye na kuka?. " kina bakin ciki da kyautar da Allah ya bamu ne? " girgiza kai tayi " yaya Abulkhair ko shekara baiyi ba fa?  "And so what?  Look karki bata min rai akan wannan abun kinsan irin Addu'ar da na rikayi Allah ya tabbatar, yanzu nagama sa rai nafada miki kina mun kuka kamar cikin titi? Mtssss ya dira akan gadon cikin fushi tareda daukar yaron shi dake mika mai hannu domin ya mugun sabawa da ubanshi yayi waje yabarta anan. Tofa, tuni ta share hawaye tareda dana sanin yin hakan, tunda tadawo basu taba samun sabani ba gashi yanzu ta batamai rai abanza da wofi dole ta lallashi kayanta.......... 🖊



*Don Allah wadda tasan ta dauki nauyin karanta min littafi a freedom batareda ta jira izini naba tayi min magana kafin abun ya lalace don zan dauki mataki na roki kowacece ta neme ni kafin inne ma gaskiya*



*Matar Soja*

[8/18, 9:11 AM] Maman Aslam: NAMIJIN DUNIYA


🌻🌻🌻🌻🌻




Page 4⃣5⃣




................Tunda ya fita bai dawo ba har hankalin ta ya tashi gashi ya tafi da yaron ta mai shan nono kusan hour hudu. Sai gab da magrib ya shigo dauke dashi a kafada, yana bacci. Tasowa tayi hankali tashe ta tareshi zata karbi yaron yace " leave my boy. Fuskar shi a tamke kamar gobara. Binshi Tayi duk Jikin ta yayi sanyi, 
Shinfide shi yayi tareda shigewa yayi wanka yafito a gurguje yayi masallaci, tashin yaron tayi ta bashi nono bai wani sha da yawa ba Alamar ya koshi ta mai wanka ta canja mai kaya, yana shigowa daukar yaron shi yayi ya fita falon dashi. 
Saida tayi wanka ta shirya cikin sleeping dress ta fito tareda dakko mai abincin shi, yace ya koshi. Tsugunawa tayi a gaban shi tareda rungume kafafun shi tayi tasa kuka " please yaya forgive me kaji. "Oh stop that, domin nasan kukan ki ba na damuwa bane, wato cikin kikewa bakin ciki harda kuka Zainab?  Duk Abinda ya shafeni kafin ki karbeshi sai kin nuna bakin ciki like Aure na, meye na rageki dashi?  Ko dai ni ban iya rike Aure bane?  Or Kawai ni am not that lucky da Matar shi zataso shi kamar y'an da nake mafarki a kullum ina fatan inga kika karbar duk Abinda ya shafeni cikin farin ciki, tundaga farko naji a jiki na you will react about it that's why I keep quit, and see Zainab kina kuka kamar kinyi cikin shege, cikina ne fa and I love my thing impact am happy about it, me zaisa bazaki tayani son shiba?  Yafada kamar yayi kuka saboda damuwa. Tashi tayi ta haye kan kafafun shi domin ya kwantar da Abulkhair, ta rungume shi kam tana kuka. " don Allah yaya kayi hakuri wallahi ina son cikina Kawai ina tausayawa yarona ne ko shekara baiyi ba ace inada wani ciki zai lalace ai kamar y'an da Hajjo tace. Dagota yayi tareda kallon fuskar ta, " meyasa kalaman Hajjo zai dameki bayan kinsan that's her habits, and tunda naga sign's na tanbayi doctor yafada min bawani problem Kawai acigaba da bawa Abi nono har zuwa lokacin da ya isa yaye ba wata damuwa, amma ke kinzo kina yimin kuka kamar wanda akayiwa mutuwa. "Am sorry Yaya bazan kuma ba kaji. "Hmmm better not try not again if not zamu samu matsala dake, ko duk bayan wata daya kike haihuwa inaso kuma I can take care of you and my children. Kissing dinshi tayi a lips ya D'an rungume ta, "gobe zamuje muga doctor musan how many months ne. Gyada kai tayi. Tareda tanbaya ina yaje mata da yaro dazu? " yana wurin Nimrah. Ajiyar zuciya ta sauke domin tasan zata kula dashi domin sun saba idan yaganta har tsalle yakeyi.   Daga haka ta shirya da mijinta, da dare ka jisu mukus a daka, like he said da safe ya dauketa sukaje Asibiti bayan ya biya office dasu, tasha kallon y'an matan wurin domin wasu ma tana ganin kishi karara a fuskar su, tasan cewa lallai ita din me sa'ace da har zuciyar mijinta tazamo tata ita kadai bayan wainnan kurayen dake yawo a gaban shi. Ta kara shigewa mijinta tareda y'anga domin tayi musu kwalele. Shidai yana rikeda D'an shi da  Jakarta ko a Jikin shi. Saida ya D'an taba aiki sukaje Asibiti, ya Aunata tareda yimata scanning, yace zuwa anjima Nazir yazo ya karba result. Gida ya mayarda ita bayan ya biya dasu ya musu siye siye, ya koma office. Saida ya tashi aiki yaje ya karba, bayan likita yamai bayani. Yatafi gida cikeda farin ciki. Bai fadamata komai ba akan result itama bata tanbaya ba domin tana gudun darun shi yanzu. Da kanta tafadawa Nimrah ganin tana tayi mata tsiyar tana kiba, tace "kibar ciki ce ai dana haihu zan sace. Zaro ido Nimrah tayi " Amrah cime? " ciki, banson iya shege tunda ba shege bane da Uban shi. "Allah yabaki hakuri yarona nake tausayi wallahi kunyi mai shigar Sauri.  

A tare suka fara  zuwa ganin likita da Nimrah, akoda yaushe tare suke zuwa, har cikinta yafi na Nimrah, ga kiba da take karawa har tafara isarta Nimrah kullum tsiya take mata " gaskiya Matar Oga wannan kiba mukaje sakkoto bazasu ganeki ba, kalli cikin ki kamar mai haihuwa gobe anya kuwa cikin nan bai kai wata tara ba? " aa haihuwa zanyi yau ba tara ba, yarona ma watan shi nawa ne?  Kwata kwata watan shi tara yanzu, kenan makalewa wannan yayi?. "Allah ba zancen wasa ba cikin nan yayi girma. " kibar da nayi ne yasa kike ganin girman shi. Ita kanta tasan ta bude Amma kullum yaya NAZ yana fada mata kibar ce tasa ba ciki ba kuma ta daina hada cikin ta dana Nimrah domin nata na farko ne. "Wai doctor bai fada maka wata nawa bane? " no kawai mu jira lokaci kinji. Shiru tayi, 

A cikin kwanakin Aunty Sadiya ta sauka suka fara murna domin zasuje Sokoto, 
Yasan idan ya hana ya Kira ruwa don haka ya tayata shiri itama Nimrah ta shirya, sunyi tsaraba sosai domin sun dade rabon su da gida,   shi yakaisu da kanshi domin shi yana yawan zuwa Sokoto saboda aiki. 
 Ranar gida ya cika da farin cikin zuwan su kowa kallon ta yakeyi saboda kibar da tayi ga kuma ciki wanda daga ita sai Nimrah da Farha suka san dashi, Hajjo dai tunda ta kalleta tasa salati, bata kuma cewa komai ba. Mami farin ciki kamar zatayi me sai tarai rayar ta takeyi ko kara batayi ta dauke jikanta ta goye, haka Momy tayi farin ciki ganin Nimrah don haka can taje sukasha hirar yaushe rabo itada uwar ta, ga canjin rayuwa da yanayi da Momyn tayi tayi cool sosai Aunty Zuwaira ma haihuwa ko yau ko gobe. 
Haka tace "Aunty nadauka zaki riga Aunty Sadiya?  Kedai bari Nimrah cikin nan nagaji wallahi har yanzu wata na goma sai Uban nauyi. "Kidaina fadar hakan kowa da yanayin daukar ciki da haihuwar shi, wasu da sun shiga tara sun sauke wasu kuma sai sun shanye watan tas har su shiga wani, kedai Allah ya rabaku lafiya. 

Saida ya rage daga Amrah sai Mami da Hajjo, tace " Zainabu kinga ni ko wallahi ni nasan za arina yaro wata tara uwa da tsohon ciki wannan irin mugun Abu har ina?.  Mami batace komai ba, domin itadai murna takeyi tafara tara jikoki, Aunty Sadiya na dakin Ummi acan take jego saboda hajjo tace tagaji da ganin rashin kunya idanun ta bazasu iya dauka ba. Amma yanzu ganin Amrah tace san masa san sure, kafar ta kafar su domin ta kula da Al Mustafa. Dasu don tasan Abu mai wuyane Nazir yabari tadawo Sokoto. 
Mami tayi dariya, domin tasan a duniya Hajjo nason Abunda duk ya shafi Nazir da Amrah, tace ta gaji da rashin kunya zataje gidan su ta zauna, ta lura tayi mugun kewar shi don ko ya shigo a gurguje yake tafiya.  

Kullum sai sun cika gidan Ummi, tasamu kebewa da Ummin ta tabata shawarar yanda zata kula da kanta kota haihu da D'an ta. Taji dadin zuwan su gida sosai, ana gobe suna Aunty Zuwaira tafara nakuda akayi Asibiti da ita, sai dai haihuwa tazo da matukar gardama, duk kowa hankalin shi ya tashi da ganin halin da ake ciki, tun safe har kusan yamma dole suka yanke shawarar yimata aiki. Nan take Abba yasa Hannu aka shiga tiyata da ita, da yake Allah yariga yayi ikon shi haka aka ciro katoton yaron Amma ita rai yayi halin shi, wanda mutuwar ta girgiza kowa a cikin wannan family, har Momy da take kishiyar ta kuka takeyi wiwi domin ita tasan dadin zama da ita, akan Zuwaira take ganin kishiya ba matsala bace a wurin mace domin bata taba yin Abunda zai sosa mata zuciya sai gashi rai yayi halin shi. Abba kuwa ba wanda zai iya fadar yanayin shi ko yaron yakasa dauka, nan take aka hadata zuwa gida itada yaron domin shiryata zuwa makwancin karshe. Mutuwar ta taba wannan a hali domin ba ataba yi musu mai zafi irin haka ba. Iyayen ta da ya'n uwa sun hallara ba bata lokaci aka hadata zuwa gidan ta na karshe cikeda shedodin arziki tundaga iyaye makota da miji, Allah yasa mu samu shedar arziki bayan ranmu.  
Sukaci gaba da karbar gaisuwa har akayi Uku, Su Amrah sun tsorata da yanayin Aunty Zuwaira gasu da ciki duk hankalin Amrah yafi tashi ganin irin wahalar da tasha a wurin haihuwa  kafin rasuwa, zuwan Nazir saida ya kwantar mata da hankali, domin kowane bawa nada tashi hanyar ita lokacin tane yayi ta wannan hanyar. Yaron na samun kula sosai wurin Momy tuni tafara shirin shayarda shi da kanta ta kama ta rike ta hana y'an uwan Zuwaira, tace suyi mata Alfarma ta rike shi Allah ya rayashi a gaban mahaifan shi, kalmar ta ta karshe tasa dole aka barmata shi, idan kuna tunanin zan cuceshi ai akwai idanun iyayen shi ga y'an uwa sannan akwai mai kowa mai komai shine yafi ganin komai, idan na cutar da yaron nan nima zanbi hanyar da uwar shi tabi ko ba dade ko ba jima don haka ku bani shi don girman Allah. Tuni su Hajjo sukasa baki aka barta dashi,  duk Abinda zatayi tayi har ta samu ruwan nono tafara shayarda shi, wanda kulawar da take bashi ba karamin daraja da girma ya janyo mata a idon Abba ba harma dasu Hajjo. 
Ranarda akayi bakwai Abba babba yawa yaron suna Aliyu wato mahaifin su. 
Saboda rasuwa su Amrah suka jinkirta komawa saida aka share kusan wata, lokacin cikin ta ya kara girma, Momy tace tunda Abulkhair yayi wata goma ta cire shi hakanan taji da kanta, kowa ya goyi baya banda ita domin harga Allah tausayin abinta takeyi. Tuni Momy ta karbeshi ta yaye tace suje harta haihu tasamu kanta sai suzo su dauki Abunsu, batada y'an da zatayi, haka Nazir koda yaji yaso yayi tirjiya Mami tamai tas tace ko yaki ko yaso bazata barwa Amrah yaro karami ba tana fama da tsohon ciki, dole ya hakura.         Sunfara shirin tafiya hajjo ma ta hada inata inata, suna jiran zuwan Oga Nazir, Suna zaune a dakin Hajjo harda su momy su Mami da Ummi suna hirar bankwana,
Abul na bacci a kafar Mami haka Baban gida wato D'an gidan Aunty Zuwaira shima yana goye a bayan Momy, D'an gidan Aunty Sadiya yafara kuka a uwar dakan Hajjo, Momy ta kalleta " maza ki kama D'an ki mai shegen kuka kafin ya tayarmin da nawa yana baccin shi. 

Dariya Mami tayi " gaskiya Saratu kinso kanki da yawa da' yafi da kenan?  " yaya yaron nan baya wani baccin dare mai dadi yanzu yasamu yana bacci bazan bari su tayarmin dashi ba shiyasa na goye abuna banson hayaniyar jama'a ta dame shi, bari ma intafi mu kwanta idan yanajin dumi na zaifi dadewa yanayi.  Tafiyarta tayi kowa nayi musu dariya Abun gwanin burgewa rayuwar ta yanzu ta sauya fiyeda tunani, 
Washe gari Suka tafi bayan shigowar Nazir bai tsaya wani bata lokaci ba kamal ya kaisu airport, ta tafi cikeda kewar D'an ta, hakama Nazir. Ummi ta D'an kwantar mata da hankali " hakan yafi kema kiji da kanki............. 🖊




*Matar Soja*
[8/18, 9:11 AM] Maman Aslam: NAMIJIN DUNIYA


🌻🌻🌻🌻🌻🌻




Page 4⃣6⃣



................ Tunda suka dawo ya nemo mata mai aiki, Hajjo dama bata iya komai sai dai taci ta zauna Surutu, kullum Nimrah na gidan, itama tayi nauyi kb yafi kowa farin cikin zuwan Hajjo, domin bayason wankan gida yafison ta zauna a dakin shi, duk sun gama shirin su musamman Nazir da yake kwaso komai double Hajjo sai fada takeyi dashi, shidai bai fasa ba, Amrah sai da tasa baki, " Yaya ka daina siyan kaya haka kana ganin na Abulkhair har yanzu bamu taba rabi ba ina zamu kai kaya?. "Kedai kiyi min Addu'a kawai, fatana Allah ya sauke min ke lafiya, me zanyi da kudi bayan saboda ku nake nema yanzu, you are my family kashe muku yana faranta wa zuciyata sosai. "Toh Allah ya kara budi ya tsare mana kai. "Amen haka nake son ji daga gareki.  
Washe gari suna zaune da Hajjo tana shan kankana itada Nimrah taji bayan ta na Amsawa kadan kadan, marar ta kamar tana budewa, ta gyara zaman ta kawai taci gaba da sha, jin ciwon ya fara yin gaba ta Ajiye kankanar da spoon din ta jingina Jikin kujera, Hajjo tace " lafiya ko?  " kalau kawai bayana ne ya rike. "Ai dole irin wannan nauyi ciki kamar D'an wata tara kin cika wuri. Itadai sai ido bata kuma cewa komai ba, can ya D'an lafa ta mike domin duk ta jike da gumi tace zata watsa ruwa. Tana shiga dakin kamar wani sabon ciwo ne ke turnuko ta, ta dafa gado tareda sanya guiwa kasa tana jin wani irin nishi kamar nakuda, kwata kwata bata kawo haihuwa ba saboda batasan watannin haihuwar ta ba, kamar wasa ruwa ya fashe mata idanun ta a waje take bin tiles din da Kallo,  shigowa yayi da sallama ya zuba mata ido ganin yanayin ta yasa yayi saurin  karasowa tareda kwalawa Hajjo Kira. Da gudu suka taso, tana ganin ta tace " kaddai ace nakuda kikeyi Y'ar nan? 
"Hajjo kiyi wani abu nakuda ne. Yafada a rude. Tace " toh bamu wuri tunda ruwan ma ya fashe ba y'an da za ayi muje Asibiti. 
Fita Nimrah tayi kamar an zunguro mata nata tayi falo tana cijewa, kin fita yayi dashi aka fara gumurzun ya cire mata riga  kafin kace me kan yaro yafara kunno kai, hajjo ta tare shi kuma yana rikeda ita, kanta a kirjin shi tana fitarda nishi mai mugun karfi. Sai sannu yake mata duk ya rikice, D'an shi ya canyara  kuka. "Alhamdulillah yafada cikin zuciyar shi, ya fara shafa bayan ta, Hajjo na 'Saura uwa sannu kinji jaruma. Ta fara fitarda nishi again tana rikeshi gam, kafin kace me wani kan ya kunno. Hajjo tace " Allah me iko Zainab y'an biyu?. Y'ar ta tafado itama da kukan ta, nan uwa ta biyo, sai hamdala yakeyi tareda manna mata kisses a fuska yana sanya mata Albarka, shi ya dakko sabon almakashi ya bawa Hajjo ta nuna mai inda zai yanke musu bayan ta Auna da yatsar ta, ta ya kawo zani, ta nade su ciki ta shinfide kan gado kafin ta daga Amrah, da kanshi ya kwabe ya kwashe jinin yasa detol ya goge tiles din kafin ya shiga ya kunna heater bakin shi kamar gonar Auduga saboda farin ciki. Hajjo harda Y'ar guntuwar guda, "Zainabu y'an biyu mace da namiji Masha Allah, ku Kira min su Saratu infada musu ina Nimrah?  Koda ta leka bata a falon, tuni ta Kira kb yazo ta bishi sunyi  Asibiti ganin su Hajjo na busy da Amrah. Saida suka gama kimtsa su yaga miss call din kb birjik. Yafada mai yana Asibiti da madam tana labour. "Ikon Allah triplets zamuyi kenan?  Yafada mai ai Amrah ta haihu twins. Ya tayashi murna kafin kace me labari ya bazu Sokoto, ana gama fadar na Amrah aka koma na Nimrah domin ta sauka lafiya itama da kyakkyawar babyn ta. Murna wurin kb ba magana, bayan ta gama shirya yaran tayi Asibiti tareda Nazir domin ganin Nimrah da baby. Harda fadan ta, " yanzu kinajin nakuda kema kika kasa fada kawai sai inneme ki in rasa  toh meye amfani na da zamana tare daku kenan?. " ga amfanin ki zamu sha wanka. Ana sallamarta Nazir ya shafawa idanun shi Toka yace zaije da kanwar shi gidan shi tasamu kulawa a gaban hajjo saboda haihuwar fari gashi zasu kasa mata hankali. Harara ya watsa  mai " haba wasa kakeyi ko?, " am serious. 
Saida yayi jayayya yaga bazata yi aiki ba ya hakura, suka tafi gidan Nazir yace ai bakomai gidan ba bakona bane muje. Tayi farin ciki sosai y'an da Yayan ya nuna mata kulawa, daki guda aka ware mata harda gadon baby da komai na bukata, Amrah ma taji dadi, kosu Mami sun ji dadin abun da sukaji,  labari. Tuni Mami tafara hada kayan ta tace wannan karon zataje ta kula da ya ranta. Nazir sai dare yazo ya ga yaranshi da kyau, masu kama da Abulkhair ya rungume macen kamar zai mayar cikin shi, sai kissing dinta yakeyi. Kallon shi Amrah tayi " yaya dama kasan twins zan Haifa ko?  Kuma kasan watan haihuwa na  yace " yes kinsamu ciki tun ranarda kika dawo garin nan yau watan Abina goma sha daya gashi da kanni biyu am missing my boy wallahi. Shiru tayi kawai don batason nuna nata damuwar, y'an da yamakale Y'ar yasa tace " me yasa kafi daukarta?  " because I love her, she is just like you kina kamar ta. Murmushi tayi tareda gyarawa namiji kwanciya, ta dawo tareda rungume shi ta gefe yace " slowly madam kar Hajjo ta ganmu kinsan ta fa, oh I deserve it irin wannan yaki da nayi na zuba miki biyu once dole a soni......... 🖊


" very soon da Y'ar dar Allah zamu kammala a wuce wurin. 


*Matar Soja*
[8/21, 1:05 PM] SAFIYYA: NAMIJIN DUNIYA


🌻🌻🌻🌻🌻



Page 4⃣7⃣




.............. Dariya tayi tareda kara shigewa " ba ruwana da zancen hajjo bazata raba soyayya ba saboda Al Adar ta. "Uhm madam wato na kara shigewa zuciya, lallai zankara himma in zuba triplets next kenan. D'an dukan shi tayi a kirji, "aa sai sunyi wayau gaskiya baza ayi musu irin na Abulkhair ba.  Ya tayata suka shinfide yaran a gadajen su ya kunna musu heater don akwai sanyi a garin na kaduna, sukaje dakin Nimrah tana kwance Hajjo na jijjiga babyn yaki bacci, Amrah ta karbe shi tana taya ta. " lallai harke Kinyi kwari kina taya wani ke mai biyu?. " ai Hajjo ita ta saba ni na farko ne. " ke haihuwa batada sabo Y'ar nan Allah dai yasa ku gamata lafiya. Suka amsa da Amen. Shidai yana dubasu ya koma wurin yaran shi ta dan tsaya hira kadan tace zataje ta kwanta. "Aikam ansha fama kina bukatar hutu kafin zuwan baki gobe.  

Tare ta kwanta a kirjin mijinta ba wani fargaba domin shi da kanshi tausayin ta yakeji bata shekara ba ta sunkulo biyu dole ya bita a hankali, ya bata dumi tayi bacci lukum, ko yaran da suka farka shiya jijjiga su suka koma saida Asuba  ya bude musu nono yafara basu, macen ya fara bawa ta bude idanun ta, tareda D'an matse fuska, " Yaya yada haka?. " Ayi mana hakuri yunwa mukeji Momy.  Gyara wa tayi tareda tashi ta rungume ta tana bata, tana gamawa ta mikamai ta karbi yaron shima ta bashi.  Kwantar da ita yayi tareda mikewa ya je ya hada mata ruwan wanka yadawo ya karbeshi yace " oya kije kiyi wanka kafin Hajjo ta gama da Nimrah tazo tayi musu nasu. Da taimakon shi tayi wanka ya danna mata jiki da towel da ruwa masu zafi sosai, taji dadin jikinta, ta fito ta shirya cikin sabuwar atamfa taji umbrella style tafito a Matar so abinta. Sai zabga kamshi takeyi. Ya zuba mata ido cikeda so " Matar Nazir kina siye zuciyata baki daya bansan irin kyautar da zanyi miki ba?. Matsowa tayi ta rungume shi tareda manna mai kiss a kumatu, " bana son kyauta sai dai ina so in mallaki mijina nikadai domin zanyi kishin inga kana bawa wata irin wannan kulawar da kake bani mijina. "Ai ni nazama mijin Hajiya. Yes nasan me zanyi miki. " menene?  " surprise ne ba yanzu ba. Ya fita zuwa kitchen. Da kanshi ya hada musu breakfast, ya kaiwa su Hajjo ya kai musu nasu daki, ita kanta Nimrah ya burgeta lallai Amrah tayi dace da miji nagari, 
Saida Hajjo tayi mata wanka ta wanke yaron sannan tayiwa y'an biyu. 

Da kanta ta gare dakin tasa kamshi ta canja bedsheets kafin ya dawo, ya kalleta " bansaki aiki ba fa malama. "Ai kawai wannan ne nayi. " ki huta you deserve some rest. Ajiye mata tray yayi ta kalla harda pepper soup din da  Hajjo tayi musu jiya  na kayan ciki, ya hada mata tea tareda mika mata " oya sit down and eat kinsan kina jego kici Abinci da kyau yafi wanka inji doctor. Murmushi tayi tareda da mai kallon I love you. Yace " me too tayi dariya. " ai bance komai ba Yaya. " I understand the look basai Kinyi min bayani ba. Ya shige yayi wanka tafara shan tea, kafin ya fito ta hadamai nashi, yana Shiryawa ya zauna ta mika mai cup, ya karba yana cewa "tank you Momy. " nazama Momy kuma?  Yes Maman twins dina".  Saida ya masu Hajjo sallama yatafi hajjo ta zo ta musu wanka ta shirya su suma, tace zataje ta kwanta don D'an su ya hanata  bacci da dare. Da taimakon mai aiki ta hada musu abinci domin zuwan Mami, dayan dakin ta gyara tasa sabon zanin gado ta zuba drinks a karamin firijin domin Mamin ta, misalin karfe daya suka iso, Kb ya kawo su, Dukan su sunyi murnar ganin Mami da Farha, Abulkhair na manne da Mami ko Kallo Amrah bata isheshi ba, ta mika hannu yaki zuwa. Tace " ai gaka ga Mami tunda kayimin snatching uwa. Zama sukayi a falon hajjo ta taso tana masu sannu da zuwa, Mami na yimata sannu. " Allah sarki uwata wainnan ya'yan sun wahalar min dake. " kedai bari kar wannan gudan yaji labari. Nimrah ta kwaso Abinci Mami tace ai sai tayi sallah. Farha dai sai fama take da jarirai, jitake kamar ta gudu dasu, tanata yi musu Tsiya " wai su Nimrah anzama Mama. Dakin Nimrah suka je suna ta hirar su suka bar Mami da Hajjo. Sai karfe hudu ya shigo gidan shida kb. Suka yiwa Mami sannu da zuwa, yayi matukar farin cikin zuwan nata. Saida duka D'an taba hira yace zaije ya watsa ruwa. Amrah ta bishi. Yana shiga ya rikota zuwa kirjin shi. Ya rungume ta gam. " Yaya wannan farin cikin fa?. " Alhamdulillah, Baby ina farin ciki domin nasan da bake nake Aure ba Mami bazata taba zuwa gida na baby, yau gata har zatayi kwanaki dole inyi farin ciki. " tank God kasan saboda ni tazo, wama yace maka mamanka ne?  Ummin ka na Sokoto. " yes nasani basai kin fadamin ba, Amma karki manta Abi ya kwace miki ita. " Hmm kana gani yaro yaki zuwa wurina. "Nima yaki yarda dani duk naci na da kewar shi da nayi.   

Zuwan Mami da Farha ya taimaka wa Hajjo sosai domin sun dauke dawainiyar gidan baki daya, har wankan Nimrah Mami keyi Amrah kuwa mijinta ke mata safe da yamma idan yadawo aiki. 
Kb na zuwa shima ya duba Matar shi da yaron shi, sai Abinda sukeso Mami ke dafa musu, harda shi yanzu yana manne da Mami kafin suyi bacci, itama taji dadin zuwan nata farin cikin ta baya boyuwa ganin yaranta cikin kwanciyar hankali yasa taji dadin zaman nata ga shi dakin ta daban ba takura. Ko kb yana jin dadin yanda Nimrah ke samun kulawa da babyn shi yakan raba dare wurin su kafin ya tafi gida.  Kafin suna sungama siyan duk Abinda suke bukata.   Sunga mutane makota wainda suka sani da wainda basu saniba a kullum suna shigowa.  Ana gobe suna y'an Sokoto suka iso. Harda FARIDA Fahad ya barta wanda hakan ya taba zuciyar Amrah domin har yau bata taba zuwa nata gidan ba saboda Nazir da kishin shi. Sadiya da Momy da farida harda y'an uwan Momy dana Ummi sunkai kusan su goma. Kb ya basu key din gidan shi domin su zauna acan shi ya canja sheka. Sun kwana suna girke girke da soye soye na gobe suna tareda taimakon makotan su Amrah.  Raguna shida Nazir ya kawo kowa biyu kb ya kawo rangadeden sa, hajjo tace " Zainabu wainnan  ya'yan naki basu san ciwon kudi ba, ina zamu kai nama ni Hajara. "Allah dai ya saka musu da Alkhairi ya kara budi. Momy tayi farin ciki sosai da ganin y'an da Nimrah take samun kulawar D'an uwanta da yanda take tsoma biyar ta wanke goma, a gidan mijinta, ko FARIDA ba Abinda zata nuna mata, hankalin ta ya kwanta ta saka hannu sunata kula da jikokin su, washe gari suna aka sha shagali kowa yaci yasha yayi hani'an nima dai irin garar Arzikin da nagani naki gayyatar kowa naje nikadai na kwaso namomi da drinks don an dade ba ahadu ba, makota ma sun sheda sunan y'an uku, domin rana daya suka diro duniya. An sanyawa D'an gidan nimrah Nazir wanda kb yace dole yawa Aminin shi takwara, hakan ya burge kowa har Amrah tace ai dole taji da mai gidanta kuwa, su kuwa y'an biyu aka saka ma macen Aisha wato Ummi sai namijin  Suleiman. Ummi da Abba babba sunyi takwarori.  Don yaso ya kuma saka Zainab Mami tace akul ita an dade da yimata takwara batason kari. Yawa uwar shi. 
Hajjo sai Hamdala takeyi domin Allah ya mata duk Abinda ta roka hadin kan iyalin ta da kuma kwanciyar hankali ba Abinda ya rage mata sai cikawa da Imani taje ta hadu da tsohon masoyi Alu. 

Anyi taro lafiya an watse lafiya sun kimtsa ko ina sungyara sun soye musu namomin su sunraba na rabawa sun Ajiye musu nasu kamar yanda akeyi a al adance. Momy  tace sufara shirin komawa gidajen su gobe tunda angama suna. Nazir yace bai yarda ba. Suyi sati kafin su koma. "Mami ta ce ai in kanada iko da Sadiya bakada iko da farha da kuma farida sannan gida munbar Aisha kadai dasu Abba kaga ba dadi kabar su su koma ni na kara sati daya. Bai soba haka ya hada musu shatara ta arziki washe gari ya mayarda su ta sama,.......... 🖊




*Matar Soja*
[8/21, 1:05 PM] SAFIYYA: NAMIJIN DUNIYA


🌻🌻🌻🌻🌻🌻





Page 4⃣9⃣



............. Farin cikin shi baya boyuwa domin da a tsorace yake karta botsare akan cikin wannan karon sai ta shayarda shi mamaki, don haka hankalin shi ya kwanta. Mami da kanta tace " Zainab cikine dake ko?. "Eh Mami. " toh Allah ya inganta, gashi zakije hajji zaki ji jiki duk da bakya wani laulayi. " ai Mami ko inayi sai na girgije Allah ya kiramu ai gwara mu leka." Farha ita tanada karamin ciki tafiya sai badi inji mijin nata. " Allah ya kaimu ya kuma Y'ar da. Abulkhair ya shigo da rigimar zaisha ice cream. Kamar sabon D'an yaye, Mami ta tashi da Sauri ta ce "aa muje akwai sauran da Abba ya siyo maka ai. " Mami yanzu haka yaron nan ke wahalar dake?  Gaskiya ki rika Zane shi. "Saboda laifin me?  Kawai don yaro na son Abu yace abashi kuma akwai sai in dake shi?"Mami bakiga irin shagwabar da yakeyi bane? Momy ce ta shigo tareda cewa " toh kisa adakar min miji kisha mamaki Amrah, karkizo ki takuri yaro a gidan su. " aa Momy gidan mu dai shida ke karere. "Aa kin so kanki dayawa in kikace ba gidan subane ai. Karbar Ummi tayi ta goya tace " bari in ara kafin da'na yagani ya hau ihu. Mami tace "gaskiya kuwa kema kinsani indai baba ne.  

Sati biyu sukayi ta koma kaduna ita kadai cikeda kewar ya'yan ta da Hajjo domin tace zata tsaya sallama kafin lokacin tafiya don har shagari sai taje. Gidan yadawo daga ita sai shi, kamar sabbin Amare suka dawo, soyayya sabuwa, ya more y'an da yakeso. Kwance suke a gadon su bayan sun gama shakatawar su, yana nanuke da ita, " baby zanyi kewar ki kafin kidawo. "Wata daya nefa Yaya. "Wata daya ai ba sati daya bane, kinsan wahalar danasha bayan tafiyar ki Sokoto?  And ba yarana baki, gaskiya inkika dawo zan dawo dasu har Abi bazan iya zama basu ba. "Zakaje kacewa Mami me tabaka yaranka kome?. 
" yes zata fahimta ai. "Hmm bandamu ba ni yanzu domi nasan ko mu bazamu basu kulawar da take basu ba, bazan iya karbar suba domin ina ganin irin  y'an da take farin ciki idan suna tareda ita.  "Allah ya raya mana su toh. 


Alhamdulillah sunje aikin hajji su uku Itada Hajjo da Nimrah, wanda tabar Nazir little a wurin Ummi itama don Momy tace bazata karba ba D'an ta nada kishi sai dai ta kaiwa Ummin su. Ummi kuwa ta karbe ta yaye itama. Sun gudanarda ibadar su cikin koshin lafiya, bakace tanada ciki ba, tayiwa mijinta Addu'a sosai ta neman kariya a gaban ka'aba, tayi Addu'oi dayawa harda kukan ta, ganin ta gaban dakin Allah, muma Muna fatan Allah ya kiramu in munada rabo. Sunyo tsaraba kamar ba gobe domin y'an uwa, Hajjo kuwa Nazir yasha Addu'a ganin ta koma gaban wannan babban dakin domin tun da jajayen sawu taje sai gashi jika yakai ta, don haka tace ko yanzu ta mutu ita tagodewa ubangiji.  

sundawo gida lafiya, cikeda tarbar y'an uwa, domin a sokoto suka tashi, don haka Nazir bai samu zuwa ba, saboda yana busy, kiranta yayi yace barka da dawowa Hajiya ta. "Tace yauwa Alhaji na, Allah ya kaimu tare next time. "Insha Allah, ina shigowa gobe yau naso in kasance nine wanda zai tarbeki ya kwashi tabaraki. 
"Karka damu nayima tanadi babba sai kazo. "Allah kice in shigo da karfi na kenan ?. " sosai karka manta dai da babyn ka dake ciki. " Suma sunyi kewar Dady ai. 
Washe gari gidanta tasa aka gyara mata kafin zuwan shi da taimakon kamal, ta kwashe duk kayanta takoma, shirya mai girki tayi mai rai da motsi tasha wanka taci ado cikin wata irin Oman jallabiya datazo da ita hadaddiya. Ga cikin ta yad'an fito, tayi wani irin kyau ga hakorin ta guda daya data saka yana walwali. 

Misalin karfe biyu ya shigo Sokoto, gida ya fara zuwa a gurguje yaga su Hajjo ya mata sannu da zuwa, ya kwashi Albarka ya tsaya yad'an ga yaran shi ya wuce gidan shi. Yaga tarba kuwa domin bayarda shi tayi kamar wani Abi don tattali, har Abinci a baki ta bashi ya saki jiki ya kwashi gara, kafin su kule tamai sannu da zuwan dayafi muradi. Ai kuwa ya yaba, bayan sun natsa ta fito mai da katuwar akwatin shi datayo mai na musamman, jallabiyu turaruka dadduma da kuma iners masu Aji. Yace " kaga mijin hajiyar ba. Ya yaba sosai har tagani a bayyane. Ta nuna mai tsarabar kowa tundaga su Abba dasu Mami da yaran su, ya gyara zaman shi yace " madam dama ina jira kidawo ne muyi shawara, nagaji da wannan aikin yanzu inaso insa takarda idan muka samu major this year indawo inyi business dina anan, lokaci yayi da nakeson hada kan iyalina wuri daya kuma ku samu lokaci na banaso yarana su taso ba agaban mu ba don haka zamu dawo Sokoto baki daya, ko ya kika gani?. " hakan yayi Amma kayi shawara dasu Abba first kaji daga garesu. " Insha Allah ina zuwa anjima zamuyi maganar. 

Kb ma ya zo ya kwashi Matar shi suka tafi da D'an su daya saba da Ummi sosai,  Amrah ma saida ta kara kwana biyu tabi mijinta bayan ta  sallami kowa sukabar su Hajiya Hajjo, batada labari sai na zuwa makka yanzu tana mamakin komai ya sauya. Yasamu su Abba da maganar dukan su ba wanda ya hanashi domin shiga aikin ra'ayin shine don haka tunda yace yanaso ya Ajiye bazasu hanashi ba sai suyi mai fatan Alkhairi. Yayi farin ciki, Mami harda murna domin tunda yasamu accident aikin ya futa mata akai.  Don haka tuni yafara gina musu wani tafkeken gida mai hawa daya,  zuwa wasu y'an watan ni cikin Amrah yayi girma sosai don haka Abba yace bazai bar uwar shi tazo ba Amrah tadawo Sokoto harta haihu. Baida zabi dole yabarta ta tafi duk da taji tausayin shi da Nimrah da batada kowa sai Amran.  Wanda ba dadewa ta kuma sunkuto Y'ar ta mace wannan karon  mai kama da Amrah, ai kuwa kamar nazir ya cinyeta saboda so taga gata wannan haihuwar ma wurin miji da ya'n uwanta saidai ta godewa Allah. 


************************
Alhamdulillah bayan shekara biyar  

Gidan na nazir ya cika da iyali domin yaran shi shida maza uku mata uku, Abulkhair yayi wayau sosai yana zuwa makaranta, burin Nazir ya cika yanzu ya hada kan iyalin shi saidai a cikin wannan shekarun sunyi manyan rashi a family guda biyu Hajjo da Abba Wanda ba wani dadewa tsakanin su , wanda mutuwar ta jijjiga wannan zuri'a ba kadan ba,       wanda bayan rasuwar Suka dawo da Mami gidan su, part dinta daban, kullum tana cikin jikokin ta masu debe mata kewar mijinta abin sonta. 
Rayuwar tanayi musu dadi harkokin su na kara habaka daga shi har ita, a cikin wannan lokacin har ta samu hada digirin ta a D'an fodio wato UDUS. 
Sai dai tace Alhamdulillah domin duk wasu buruka nata Nazir  ya cika mata su a rayuwa.  
Hangota nayi cikin D'an kareriyar motor, taci ado kana ganin ta kaga Matar so tana walwali cikin gwala gwalai da tsadadden leshin ta,   ta faka  a katon harabar gidan nata, tana zuro kafarta yaran suna fitowa da gudu, Baban su na biye dasu, rungume ta sukayi suna Oyoyo Momy. "Kiyimin a hankali nagaji karku yadani, Ina Mami na da Abulkhair?. Ummi ce tace " yana can wurin Mami a dakin ta yana bacci. 
"Kumuje ciki. Suka karbi ledar data ciro musu suka karba suka ruga aguje suna murna  sunga sweet da su ice cream. 
Yana tsaye nade da hannu yana binta da kallon so, saida yaran suka shige ya karaso tareda rungume shi ba ruwan shi da masu aikin gidan da mai gadi.   Tace " idanun yaranka fa Oga. " I don't care, naga kina kara zama young ne saboda kin kwana biyu ba ciki, don haka muje daga ciki yau zan zuba miki y'an uku ba twins ba. " Dole inkoma young ina tareda NAMIJIN DUNIYA ya rikemin kai macici ina wasa da bindin. "Yeah you deserve everything my life. Kissing dinshi tayi suka shiga ciki. Wurin Mami suka fara shiga tayi mata sannu ya aikin dai? " ai Mami kamal na mugun kokari wallahi yau kawai dana D'an zagayasu nagaji. " toh ai wurin ne da girma Kinyi kokari Allah ya sa Albarka. 
Anan suka bar yaran suna hayaniyar su suka wuce dakin su. Shiya tayata tubewa shima ya tube yace suje ya wanke ta domin yaga Alamar ta gaji. "Zankoyi farin ciki idan nasamu hakan habeebi na. Ya sunkuceta suka shige.......... 


Ni kuma na dasa Aya domin kar in zake da yawa tsegumin ya isa haka sai muyi kokarin komawa wani gidan da izinin Ubangiji, mun kammala da Y'ar da da Amincewar shi don haka sai ince Alhamdulillah, inda mukayi dai dai Allah ya bamu ladan, inda muka kuskure Allah ya gafarta mana, wainda muka batawa Muna baku hakuri wainda mukayiwa dai dai kuma hakan mukeso domin faranta muku shine burin mu a rayuwa.  Sai mun hadu a wani labarin Insha Allahu nagode.

No comments