Recent Updates

Mansoor Complete Hausa Novel


 *MANSOOR*

         ( *San Maso wani koshin wahala*)

         

*NA SADNAF*


*ADABI WRITERS ASSOCIATION*





*BISMILLAHI RAHAMANIR*



*PAGE 1*



Mansoor


Hadarin da naga ya taso da iska lokaci guda yasa na fara tattara takardu na cikin harshen turanci nace wa dalibai na zasu iya tafiya gobe sai na Kara sa musu darasin.



Cikin girmamawa suka amsa min da "Yes sir" suka mik'e da Sauri suka fara ficewa daga ajin,a matsayina na mallamin su duk da nima na matsu na tafi dan bazan so ruwan Saman ya rutsa dani ba haka na daure na tsaya ,har sai da suka gama fice wa nima na fito nayi wajen da mallamai ke ajiye motocin su kamar yadda naga yan uwana mallama na zuba sauri masu abin hawa suna hawa suna tafiya har naga suna taimaka wa wasu daliban wajen daukar su,ban damu da na duba wayanda ke tafiya a kafa ba bani da wanan sakewar da dalibai tsakani na dasu darasi ne idan na gama sai kuma idan suna da wani  darasin.


Kafin na tada motar har daliban duk sun watse wasu ma gudu suka Saka dan an fara yayyafi.


Ni dai tunda na shige mota na tayar na fice daga makarantar.


 iska ake yi sosai mai had'e da kasa Wanda hakan ya tilas ta min tuki a hankali,kan titin ma ba kowa duk wanda zaka ga ni gudu kawai yake,dan ruwan ya fara saukowa da k'arfi.


Ta gefen titi na cigaba da tafiya ban da Ina so na isa gida da wuri da waje zan samu nayi parking har sai ruwan ya dauke dan ban fiye san ana ruwa Ina tuki ba,Kiran daya shigo wayata dake gaban Aljihu na ya sa ni sakin murmurshi, dan nasan Nurr ce take kirana dan ringing din kiranta daban ta saka min a waya nasan tana nan  hankalinta a tashe,sai da na dan rage tafiya na daga wayar Ina d'auka tace "Hayatti kana  Ina"?


"Ina hanya mana"


"Dan Allah ka samu waje kayi parking  idan ruwan ya d'auke sai ka taho"


Murmurshi na Kara saki dan na San tsoro take ji kar na Kara accident din da nayi a baya a lokacin da nake tuki cikin ruwan sama,Wanda sai da na samu kusan wata uku kafin na warke dan sai da na samu karaya a kafa.


Tunda lokacin indai ana ruwan sama hankalin Nurr tashi yake haka zata yi ta kirana tana kar nayi tuki ana ruwa na bari ruwan ya d'auke,da toh kawai na bita akan zan yi parking din har sai ruwan ya d'auke.


Na katse wayar da murmurshi Ina kallon fuskar wayata Mai dauke da hotonmu da yaran mu guda biyu Wanda ta karfin tuwo Nurr ta tilasta min muka yi hoton da ni ba gwanin hoto bane, tsintar kaina nayi da bin umarnin ta na kashe motar dan ruwan kamar da bakin kwarya ake yi ba sosai ma kake iya kallon gaban ka.



Wayata na hau latsawa naga message din Nurr ya shigo wayata wai na duba bayan motar akwai rigar sanyi na Saka kar mura ta kamani na kular Mata da kaina kafin na dawo"


A duniya babu abinda ya Kai ka samu mace ta gari Mai kaunar ka da san faranta Maka kwanciyar hankali,ni dai a cikin Maza zan iya cewa nayi sa'ar mata sai dai na godewa Allah.


Musayar text  mu kayi tayi har sai da ruwan naga ya fara tsagaita wa na mai da wayar aljihuna na tada motar na dauki hanya,ba kowa akan titin sai daidaikun abin hawa, da ke wucewa, ganin na kusa sauka daga kan kwalta na Kara speed Dan hanyar bata da kyau sosai sam ban ankara da wata dake gefen titin tana tafiya a hankali ba sai da naji ta saki sallati na waiga da sauri naga ashe na watsa mata ruwan cabali,ya kuma bata doguwar rigar da take sanye dashi Ash da hijabinta da ya manne Mata daya wuce kirjinta kadan, ido kawai ta zubowa motar,da sauri na taka birki Ina Jin ba dadi dan har fuskarta kamar na b'ata mata.


Ina fitowa daga motar ta hau goge fuskarta da hijabin ta na karasa wajenta da sauri Ina "Baiwar Allah Dan Allah kiyi hakuri Sam ban lura dake ba dan Allah kiyi hakuri".


Har na gama magana bata bar goge fuskarta da hijabinta ba,tuna Ina da ruwa a gaban mota yasa na koma cikin motar na dauko ruwan na koma wajenta Ina "Ga ruwa ki wanke fuskar taki wallahi ban lura dake ba,ko Kallona bata yi ba ta gyara zaman Jakarta a kafadarta,da hannu daya,daya hannun kuma ta hau bubbuga rigarta tana magana kasa kasa Wanda sam banji Mai take fada ba Karamin bakin ta da ke motsi yasa na gane magana take,"Baiwar Allah ki karbi ruwan mana dan Allah kema Kinsan da gangan bazan watsa miki ruwa ba"


"Bar shi kawai kayi tafiyar ka hakurin ka bashi zai saka cabalin da ka watsa min ya gogu ba"


Saukar muryarta a kunne na yasa naji wani irin faduwar gaba da na rasa dalilin daya sakani faduwar gaban,burina kawai ta dago na kalleta ita kuwa ta Kau da kanta gefe ta fara k'ok'arin wuce ni,na sha gabanta da sauri wanda nima bansan yadda aka yi na sha gaban nata ba cikin sakani na gama kare mata Kallo,ja da baya tayi da sauri ta dago da fuskar ta muka hada ido.


Tamkar Wanda wutar lantarki ta jani da k'arfi haka naji,na kura mata ido ita kuwa ta zabga min harara tana "Dalla Mallam ka matsa min na wuce idan ruwan daka watsa min bai ishe ka ba zaka iya koma wa motar ka ka watso min wani"


Daga haka ta ja siririn tsaki tabi ta gefena ta wuce so nake na daga kafata na bita sai naji na kasa nabi bayanta da Kallo har sai da ta b'ace wa ganina,ni kaina bansan mai ya sameni ba,ba wai yau na saba ganin Yan mata ba,karshe ma a makarantar jami'a nake koyar wa na saba ganin Yan mata masu kyau da marasa kyau,amma ban taba jin makamancin haka akan kowace mace ba ko Nurr da take mata a gareni,da bansan yadda muka tsinci kanmu a cikin soyayya har mu kayi aure ban ji haka a kanta ba,har yanzu sautin muryarta nake ji a kunne na da idanunta da ke shanye kamar mai  Jin bacci.


Kamar Wanda kwai ya fashewa a ciki haka naja kafata na shiga cikin motar,kwakwalwata na hasaso min fuskarta dake Saka min bugun zuciya ,rabi tunani rabi tuk'i a haka na iso gida,Ina tunanin da na samu tarb'a mai  kyau daga wajen Nurr zan manta da wanan budurwar da bansan mai ya sa ta tsaya min a rai ba.


Tun kafin na fito daga mota Nurr ta fito daga gidan sanye da riga da wando duk farare,ta nufo motar da sauri,har kullum ji nake kamar jiya muka yi aure duk da mun tafi shekara biyar da aure ba abinda ya canza a zamantakewar mu soyayya shagwaba,duk wani abu da namiji yasan zai kwantar masa da hankali shi Nurr take min.


Daurewa nayi na ajiye tunanin budurwar da na watsawa ruwa nima na rungume Nurr dake tattaba jikina wai ko ruwa ya dakeni.


Na sumbace ta a goshin ta tare da zameta daga jikina Ina "ruwa bai dakeni ba ki kwantar da hankalinki".


Hannun mu rike da na juna muka shiga cikin gidan.


Ganin banga su Irfan ba yasa na tambayeta suna Ina tace min suna daki ana fara ruwa suka fara bacci.


Sai da na leka dakin su na duba su, kafin na fito na shiga nawa dakin inda na Jiyo motsin Nurr a bandakina nasan ruwan dumi take hada min dan nayi wanka.


Zama nayi akan gadon na kwanta ringingine na lumshe idona Ina tuno fuskar budurwar da bansani ba ko mayya ce ma dan ta manne min a kai na kasa yaki ce ta.


Fadowa da Nurr tayi kaina yasa na bude idona.


Ina Bud'e idona ta sumbaceni,tana "Ka tashi muje na maka wanka"


Murmurshi na saki Ina k'ok'arin magana ta sake sumbatata sam bata gajiya da sumbatata,dan har cewa take da tana da hali da ta cire min bakin ta cinye kawai,idan har na biyeta sai ta tilasta min nayi abinda bani da nutsuwar yi ba wai kuma nutsuwar ba,bani da zafi can ta fanin,ita kuma na lura tana balain so ko da bana raayi dan na faranta mata haka zan biye mata.


Dakyar na yaki ce ta a jikina na shiga bandakin bayan na cire kayan jikina,nasan bazata tab'a bari nayi wankan nan ni kadai ba haka dai muka shiga bandakin tare Ina iya k'ok'arina wajen yaki ce budurwar da na fara zargin da gaske mayya ce dan banga dalilin da fuskarta zata min register a kwakwalwata ba har na ringa Jin sautin muryarta a kunne na.



Bana san Nurr ta gane tunani nake hakane yasa na nuna mata a gajiye nake zan kwanta da wuri,haka ta zauna a gefena tayi tamin tausa har sai da nayi kamar baccin nake kafin ta mik'e ta bar dakin,Wanda nasan wani series ne na indiya zata kalla idan an gama zata shigo,tana fita na bude idona,tunanin wanan budurwar ya hana zuciyata sukuni na rasa dalili.


Wasa wasa sai gashi na d'auka idan na kwana na tashi kila zata daina fado min sai dai Ina,Mafarkin ta ma na rin gayi yadda ta dago ta kalleni,yadda fuskarta ta manne min a kaina tsaf zan iya yin zannen fuskarta,Nurr duk ta dauka bani da Lafiya ganin tana Neman shiga cikin damuwa yasa na daure na danne tunanin ta,bayan na dawo daga Kai su Irfan makarantar na shirya dan Ina da ajin da zan d'auka.


Ko da na fito sai na tsinci kaina da addu'ar Allah ya hadani da budurwar jiya kila tunanin ta ya tsaya min ne saboda bata hakura ba,amma idan na samu na ganta na bata hakuri kila tunanin ta ya bar kaina,a hankali na ringa tuki,Ina dube dube duk inda naga mace sai na kalleta sosai naga ko zan ganta.


Har na isa makarantar sukuku nake jina,a ranar dalibai na basu samu yadda suke so ba,duk sun dauka bani da Lafiya har na fito daga hall din na tafi office dina na Bud'e laptop dina na tsiri Saka kaina a aiki wai ko tunanin ta zai bar raina,amma sai na kasa aikin fuskarta kawai ke gilma min, tunda nake ban tab'a Jin haka akan mace ba,bana so wai nayi tunanin kamuwa nayi da san budurwar da bansani ba, budurwar da a cikin mintuna na ganta ta kuma yi tafiyar ta,ban tunanin wai zan yi wani soyayya ba,ban taba kawowa wai zan yarda na Saka soyayyar mace a zuciyata ba,Nurr gani nake ta isheni rayuwa da yarana biyu da ta haifa min,sai dai da dukan alamu zuciyata ta bani kunya bata yi shawara dani ba take Neman kamuwa da makauniyar soyayya dan ni ba yaro bane wanan duk alamomi ne na soyayya.


Kuma duk san naga wani abu ya d'auke min hankali na cire tunanin wanan budurwar da kaddara ta hada mu na kasa cire tunanin ta.


Wasa wasa sai gashi na tafi sati daya curr Ina fama da tunanin duk san na b'oye halin da nake ciki Nurr sai da ta gane Ina cikin damuwa,ganin tana Neman daga hankalin ta yasa na yanko Mata wani karyar baiwar Allah kuwa ta ringa kwantar min da hankali har wai zata tayani da addu'a akan burina na samun abinda nake so ta dauka cigaba ne ta fanin aikina.


Haka nayita zaryar hanyar da na hadu da wanan budurwar har na Kai dare wani zubin,sai dai ko kusa ko alama ban kara ganin mai kamar ta ba.


Idan har haka so yake tabbas ban taba Jin soyayyar ya mace haka ba,dan Nurr daga shakuwa muka zarce da yin Aure dan kanwar abokina ce da yawa akan ce tafi sona akan San da nake mata dan duk inda ta zauna sai tayi labarina,ni kuma gani nake itama Ina kaunarta saboda bata wasa da duk wani abu da ya shafeni,sai gashi wai dare daya na wayi gari da san macen da ban santa ba,nayi nadama da ban bi bayan ta ba a lokacin,anya ma mutum ce ita kuwa?jarumtaka kawai nake Ina gudanar da Al amurana,Nurr kuma Ina iya k'ok'arina wajen b'oye mata damuwa na,Amma a badini,tunanin wanan budurwa ya kusa Saka min ciwo a zuciyata idan na rufe idona ita nake gani,ido biyu ita nake gani,na rasa yadda zanyi a yanzu ya kai hanyar nan dai da na ganta shi ne wajen da nake zuwa nayi parking  na zauna a saman mota naga ko zan ganta abinda ba halina ba na kalle kallen Yan mata yanzu shi na tsiro dashi indai zan ga gilmawar mace sai na kalleta wai duk naga ko Allah zai hadani da wanan budurwa.



A haka nayi ta dakon soyayyar mutum ko Aljann a zuciyata har na tsawon wata guda Yau da ta kasance laraba wajen karfe goma sha biyu na rana na shiga Aji dan yau zan yiwa dalibai na gwaji.(test)


Sosai na daure wajen sama wa kaina nutsuwa na goya hannuwa na a baya Ina bin dalibai na daya bayan daya dan  naga yadda suke gudanar da gwajin da na basu.


Ganin komai na tafiya daidai ba wanda ya kuskure wajen yin abinda ba haka ba yasa na koma ta bayan ajin na jingina bayana a jikin bango yadda zan iya ganin kowa kamar ance na daga kaina na kalli window,na hango wanan budurwa da ta hana zuciyata sukuni,ta shigo makarantar irin wanan shigar da tayi ranan irinsa ne a jikinta bambancin kala ne kawai .


Ban tsaya bata lokaci ba cikin bugun zuciya na fice daga ajin da balain sauri dan bazan yi wasa da wanan damar ba.


A nutse take tafiya ta nufi department din Banking and finance ban damu da ni mallami bane cikin sauri na cimmata Ina "Baiwar Allah Baiwar Allah!!


bata tsaya ba balle na Saka rai zata juyo har sai da na sha gabanta da sauri Ina jin kirjina na bugu fiye da misali,


Ganin wacce nake dokon mahaukacin soyayar ta a Gabana yasa ka min wani irin yanayi da na kasa fasaltawa ido kawai na zuba mata Ina kallon ta.


Ita kuwa ta ja da baya fuska a hade tana "Bawan Allah lafiya kazo ka sha gabana"?


"Dama makarantar nan kike yi?


"Mallam lafiya kuwa kasan ni ne da zaka zo ka tsareni da tambayoyi"?


Bansan ta inda zan fara Mata bayani ba abu ne da ban saba wai na tsayar da mace ba ko a yanzu mamakin kaina nake.


Tsaki taja ta fara k'ok'arin gewayeni ta wuce na Kara shan gabanta da sauri Ina "Ni ne Wanda nayi kuskuren watsa miki cabali kwana ki na dade Ina neman ki dan na sake baki hakuri"


Yamutsa fuska tayi ta fara wulga idanunta da naji kamar su suke fusgata  da alama ma ta manta 


Shap na manta da ni mallami ne na manta da inda nake,na manta gwaji dalibai na suke yi na fito,ba abinda nake iya gani a Gabana sai wanan budurwa da naji bugun zuciyata ta canza da ganina a gabanta.


Sai da ta gama wulga idanuwan ta da naji kamar sune sirrin kyaunta da ya fara Saka min kamuwa da santa tace "Na manta ma ni na kasa tunawa  ba matsala na hakura ka bani waje na wuce Ina sauri ne"


"Dan Allah ki taimaka min da lambar ki"?


Na tsinci kaina da fadi,wani irin Kallo ta min kafin ta fara k'ok'arin wuceni cikin muryarta da nake Jin sa kamar busar sarewa tana "haka kawai sai na dauki lamba ta na baka mtsss"


Ta wuceni da sauri har zan bi bayan ta sai naga ta shige ajin da nake kyautata zaton nan take,nayi mamaki dan ban tab'a kawowa makarantar take ba,dan Koda wasa ban tab'a ganin ta ba,ban kuma taba haduwa da ita ba duk tsawon lokacin nan da na d'auka Ina nemanta.


Sai a lokacin na tuna na baro aji na ma tuna matsayina na mallami na biyo daliba.


Bazan tab'a kuskuren wasa da wanan damar ba yau sai na karbi lambar wanan budurwa da naga alamar zata bani ciwon kai,har wani sanyi na ringa ji a zuciyata da Kara tozalin da nayi da ita.


Koda na shiga ajin daga yadda naga duk sunyi alamar rashin gaskiya sun rude da ganina nasan sunyi abinda ransu ke so dan na bar ajin,ban wahalar da kaina wajen wani bincike ba dan ni na jawo tunda na bar ajin,duk na karbi gwajin nasu na nufi office dina.


Na ajiye takardun su na Kara fitowa na nufi department din banking and finance Ina so na tabbatar dai da a ajin take sai naji dama a ajina take.


Ina zuwa na tsaya a bakin kofa ganin Mallam ghali ke daukarsu yasa na karasa ciki,dan muna mutunci dashi sosai,daliban sunyi yawa da bazan iya gano ta wajen da take ba hakane yasa na karasa wajensa ya tsayar da bayanin da yake musu muka gaisa dashi na jawo hannun sa muka fito waje so ya rufe min ido da bazan bari yarinya nan ta Kara subuce min ba.


Muna fitowa nace masa akwai wata daliba a  ajin  ya taimaka ya Turo min ita office dina Ina san ganin ta.


Koda ya tambayeni ya sunan ta ce masa nayi nima bansan sunanta ba Amma dai tana sanye da maroun din doguwar riga hijabin ta ma kalar Yar duma duma na kwatanta masa ita"


Yasa dariya yana shi ma bai gama Sanin Yan ajin ba amma bari yaga wacce tayi irin wanan shigar zai turo min ita.


Godiya na masa na koma office dina Ina Jin wani irin farin ciki a raina kamar har ta amsa tayin soyayya ta har yanzu mamaki yadda na kamu da mugun santa nake.


Sai Kai da kawowa nake a office din Ina kallon bakin kofa.


Wajen minti goma a tsakani sai gashi ta turo kofar ta tsaya fuskarta a dan hade tana  Kallona.


Sai naji duk na rude kamar abu take watso min da idanunta da ta zuba min


"Mallam yace kana kirana"


"A ki shigo ki zauna magana zamu yi"


"Mallam ni matar Aure ce Ina ga ka d'auka ni budurwa ce da Aurena"


Kamar ta watsa min ruwan zafi haka naji 


Bansan lokacin da na hau furta "Innillahi wa inna ilaihi rajiun a fili ba"


Ita kuwa ta fara k'ok'arin komawa sam ban ga alama zata tsaya Jin wani magana daga wajena ba.


Bansan ya akayi na isa gabanta cikin zafin nama Ina "Dan Allah ki tsaya ki saurareni na kamu da tsananin kaunarki karki min haka"



"Subhanallahi bawan Allah baka ji mai nace ma ka ba Ina da Aure da auren nawa zaka ce kana sona"


"Ki taimaka min karki ce ba zaki kulani ba bansan ya akayi na kamu da tsananin Sanki ba ko baccin kirki bana iya yi"


"Ina ga baka yarda Ina da Aure bane shi yasa ka dage bari ka ga shaida"



Jikina rawa kawai yake Ina jin kirjina na min wani irin nauyi,a lokacin da ta fara daddana wayar dake hannun ta kafin ta dago da wayar ta hasko min naga hoton ta tsaye da wani sun sha fararen kaya kamar dai ranar dauren auren aka dauke su.


"Wata hudu kenan da Aurena dan haka dan Allah ka samu wata"


Katse ta nayi da sauri Ina "San ki  bai yi shawara dani ba ya shigeni,Ina kaunarki duk da kina da Aure ki taimaka ki bani lambarki bazan kiraki ba sai idan mijinki baya nan ko zan ringa Jin sausauci a raina"


Sai da ta zuba min wani mugun harara Kafin tace "Ban da rashin kunya ba dabiata bace gaskiya yau da kaji magana a bakina ban da naji kana hausa da nace ina ga kai din ba musulmi bane tunda har na fito nace maka ina da Aure ka dage akan na baka lambata bayan kasan Haramune ka kula Mai Auren ka kwatanta idan kana da mata wani yace mata Yana Santa ta bada lambarta iya wanan misalin ya ishe ka dan Allah ka fita a harka ta Ina da Aure.



Daga haka ta fice na bi bayan ta da sauri na tsaya a bakin kofa Ina kallon ta a daidai lokacin da naga wata daga nesa na kwalla mata kira da "Humaira Ina kika shiga tundazu nake nemanki"


Lumshe idona nayi Ina maimaita sunanta "Humairaaa"


Nasan na shiga tsaka mai wuya da kamuwa da San matar Aure......


*MANSOOR*


         *NA SADNAF*


*ADABI WRITERS ASSOCIATION*






*PAGE 2*


         Haka na tsaya sai da  suka bacewa ganina na ja kafafuna da naji yamin sanyi kalau na zauna akan kujera na dora hannayena biyu a kai dan nasan dagaske na shiga uku wacce Allah ya jarrabceni da so matar Aure ce,yanzu daga Ina zan fara,ko da nake zaunen ji nake kamar na Kara komawa Ajinsu nayi ta kallon ta har yanzu gizo take min.


Bansan tsawon lokacin da na dauka a zaune Ina tufka da warwara ba so nake naga ko zan iya danne zuciyata na hakura da ita tunda har tace min ita matar Aure ce,ba ta yarda za'ayi ta iya kulani tunda tana da Aure,amma bana Jin zuciyata ta shirya ciremin san ta a raina dan ji nake ma ganinta nan da nayi ya kara rura min wutan kaunarta.


Kamar Wanda aka mitsina batare da tunanin komai ba na fita waje na samu waje na tsaya Ina kallon department din su,ni level 2 nake d'auka ita kuma tana level 1 da alama sabuwar daliba ce ma shi yasa ban tab'a ganin ta ba.


Haka na zauna a wajen Ina tunanin yadda zan samu a Maidani Ajinsu na ringa ganinta kasan zuciyata kuwa so nake na hakura da abinda bazai yu ba,Humairan ma ba mai sakin fuska bace ballantana nace idan na dameta da magiya kila ta taimaka ta bani lambarta,duk da nasan Haramun ne kula matar wani,amma naki bari zuciyata ta gano haramcin.


Ganin dalibai sun fara fitowa yasa na fara wurga ido naga ta inda zan hangota kirjina sai bugu yake,sai da daliban da yawa suka gama wucewa na hango ta ta fito ita da wanan yarinya da ta kwalla mata kira,ko barin da nake bata kala ba hirarsu kawai suke har suka wuceni,umarnin da zuciyata ta bani kawai nabi dan naga alamar bani da control gabadaya akan kaunar yarinyar,kulle office dina nayi da sauri na fito nayi wajen motata dan Ina iya ganosu sun kusa barin cikin makarantar,da sauri na ja motar na fita na tsaya nesa da makarantar Ina kallonsu ta mudubi so nake ko yayane na samu na shawo kanta ko iya lambar ce ma ta bani,dayar ce ta fara tsayar da abin hawa tayi tafiyarta Humairan na daga mata hannu kafin naga ta tsallaka ta fara tafiya bata wajen da motata take ba,ashe shiyasa bana ganin ta ta canza hanya ne.


A nutse take tafiya Ina kallon ta ta glass a daidai lokacin da na koma ta hannun da take tafiya sai da na wuceta sosai nayi parking kanta a sunkuye sam bata ma lura dani ba.


Ido kawai na kura mata kirjina na bugu, wallahi tunda nake ban tab'a Jin irin haka akan mace ba dan tafiyarta kawai ma fusgata take har ta kusa wuce motata bata dago ba,sai da na fito daga motar nace "Humaira"


Cak ta tsaya ta juyo a hankali muka hada ido,fuskarta tayi saurin hadewa ta ja tsaki ta cigaba da tafiya ni kuwa da sauri na sha gabanta cikin kwantar da murya kamar nayi kuka Ina jina a cikin wani yanayi da naga na dan tsaya kusa da ita nace "Humaira dan Allah dan Annabi ki tsaya ki saurareni ki duba halin da nake ciki na rashin nutsuwa"



"Allahuma ajirni Fi musibati wa aklafinin khairin min ha,Mallam a gaskiya ka ja mutuncinka bana so kaga naci mutuncinka akan me zaka takura min bayan nace maka ni matar Aure ce ni kadai ce mace a makarantar bayan ga Yan mata nan sai wacce ka zaba ka durza amma saboda Allah kace ni da nake da Aure ni kake so,kasan ko tsayawa da nayi dakai nake maganar nan Haramune na hadaka da Allah ka rabu dani,idan kana da mata ko kanwa bazaka so wani Kato ya kula su bayan suna da Aure ba mijina Yana da balain kishi karka jawo min matsala na hadaka da Allah"


Ji nayi kamar ta like min baki na ma kasa magana,ta ja tsaki ta cigaba da tafiya na zuba mata ido har sai da naga tayi nisa naga ta tsayar da abin hawa,ban tsaya bata lokaci ba na hau motata na fara bin machine din a baya,duk maganar da tayi da magiya da ta min yabi iska gani nake idan na nace dole ta bani lambarta sai na tsinci kaina da addu'ar Allah yasa ma karya take bata da Aure wanan ajin da Mata ke jawa Maza shi zata ja min da wanan tunanin na karfafawa kaina gwiwa akan karya ma take bata da Aure wahalar da ni kawai take so tayi.


A wani dan madaidacin gida naga an sauketa dan nesa dasu na tsaya bana so su gane Ina binsu a baya,daga inda na tsaya Ina kallon sadda ta sauka ta biya mai Napep ya tafi ita kuma ta Ciro abu a jaka da nake kyautata zaton mukulli ne ta Bude k'ofar ta shige.


Na furzar da iska mai zafi daga bakina yaudarar kaina nake so nayi da dukan alamu da gaske take tana da Aure.


Danne zuciyata nayi da ke ta azalzala ta akan naje na kwankwasa gidan tana budewa na fada ciki dole ma ta bani lambarta.


Kamar mara lafiya haka na juya na nufi gida zuciyata fal da tunanin mafita yadda zan samu na shawo kan matar Auren da ni akaran kaina nasan Haramune abinda da bazai taba yuwa ba Kiran Nurr da ya shigo wayata yasa naji wani iri Ina dama itace na kamu da santa haka,Ina ma kaddara bai hadani da Humaira ba,Ina ma ranar na yi zamana a makaranta har sai ruwan ya d'auke da kila ban hadu da Humaira ba, bani da nutsuwar daukar wayarta dan ko na dauka sai ta gane Ina cikin damuwa,kafin na auri Nurr bata taba bani ciwon Kai ba,ko ni akaran kaina nasan tana kaunata shi yasa nake addu'a Allah kar ya kawo ranar da zan juya mata baya ko na butulce mata sai gashi ba'aje ko'ina ba zuciyata ta kamu da kaunar wacce ta haramta a gareni Mai kaunata da San farinciiki na na bata gangan jikina.


Duk da ban duba wayar ba texes din dake ta shigowa nasan daga Nurr ne.


Koda na isa gida sai da na dade a waje na saisaita kaina na daure wajen b'oye duk damuwa da tashin hankalin da Humaira ta jefani a ciki kafin na shiga gidan.


Kamar dai kullum Nurr cikin ado ta fito da gudu ta Sha kananan kitso da kunshi ta nufo wajen motar kullum cikin dokin ganina take ido na zuba mata Ina kare mata Kallo Nurr kyakyawa ce duk wani abu da namiji yake so a jikin mace Nurr tana dashi fara ce doguwa kyakyawa ga ado da kwalliya tsafta iya girki uwa uba shagwaba,bansan Mai ya Kai zuciyata San wata ba,so bai yimin adalci ba.


A daidai lokacin da ta karaso wajena ta rungumeni kamar yadda ta Saba sai da tayi dage ta sumbaceni ni kuma na sumbaci goshin ta kafin mu rike hannun juna mu shige ciki.


Su Irfan suma suka taso aguje suna daddy oyoyo.


Duk na daga su sama tare da shafa kansu.


Nurr kuwa ta tura su dakin su tana su barni na huta.


Kamar yadda muka saba idan dai na dawo indai zan yi wanka sai munyi tare da shawarar da na yanke a zuciyata da nake tunanin kila ya taimaka min wajen mantawa da Humaira,bayan mun fito daga wankan nayi kwanciyata na hau tilastawa kaina jawo matata jikina bayan munci abincin,wai duk dan na dauke kaina daga tunanin Humaira bayan mun farantawa juna muka sake wanka muka fito Palo nayi matashi da cinyar Nurr Ina ta bani labari.


Bakinta washe kamar gonar auduga hannun ta a gashina da ya dan taru ta hau bani labari.


Da ni kaina nasan murmurshi kawai nake gangar jikina ne a kwance a cinyarta amma zuciyata na wajen Humaira dan ko bakin Nurr da na kurawa ido tana motsawa bakin Humaira kawai nake gani a fuskata yadda take motsa shi.


Kiran sallah Magriba ya fito dani daga gida dasu Irfan bamu koma gida ba sai da akayi sallah isha nayita rokon Allah akan ya ciremin san Humaira data Haramta a gareni dan ji nake kamar na tafi gidanta naje na tsaya nesa da gidan ko zan ganta.



Ta karfin tuwo nake san cire Humaira a zuciyata abin ya gaggara dan washegarin ranar ba nida lecture da zan d'auka amma da sassafe na shiga makarantar nayi zaman dirshan a dakalin da zai sadani da department din su Humaira sosai naji idan ban ganta ba zan iya zaucewa.



Haka na samu awa biyu a zaune tun daliban na zuwa tsilli tsilli Ina wurga ido naga ta inda zan ganta har sai da na gaji na fara tunanin kila bazata zo ba.


Jiki a sanyaye na mik'e Ina Shirin komawa office da tunanin idan har yau ban ganta ba wallahi gidanta zanje sai dai duk abinda zai faru ya faru.


Har na fara tafiya na tsaya cak dan wasu ne suka wuceni yanzu dayar sanye take da doguwar riga purple sai nikaf har da safan hannu dayar kuma ba nikaf.


Yadda naji bugun kirjina yasa na gane Humaira ce 


Da sauri na daga kafa na bi bayansu dan har sun kusa shiga Aji nace "Humairaa"


Cak ta tsaya dayar kuma tana ganina ta hau gaisheni na amsa ta shige ajin da sauri Humaira kuwa ta fara k'ok'arin bin bayanta nace cikin dan daga murya yadda zata jiyoni nace "Humaira karki min kallon mai hankali akan San da nake Miki bana gane daidai da ba daidai ba ki tsaya ki saurareni idan har kika shige aji batare da kin saurareni ba har ciki zan Biki na zauna a gefenki har sai kin saurareni"



Na karasa Ina sauke numfashi tare da kure ta da ido ta dade a tsaye bata motsa ba Kallona kawai take dan Ina iya hango idanun ta da take min kallon sama da kasa 


Ta kuma kasa min magana ni kuwa na Kara dan matsawa kusa da ita Ina "Humaira da gaske nake kizo ki sameni a office dina idan ba haka ba wallahi yau kowa zai san irin kaunar da nake miki"


Nikaf dinta ta daga fuskarta a mugun hade kallon da naga tana min na tsananin kiyayya ne Wanda hakan ya matukar daga min hankali ban taba kawowa kaina bin macen da bata fi matata da komai ba sai gashi matsayina na mallami na tsaya agaban daliba tana  wulakantani bayan kowane dalibi yasan matsayina a makarantar na haka suka ringa wucewa suna kawo gaisuwa amma na kasa amsawa saboda halin da nake ciki.


Cikin wani irin murya ta fara magana tana "Ni dai ina ga sai na hada da Maka da rashin kunya da rashin mutunci zaka barni musamman na samo nikaf dinan dan kar ma ka gane ni amma saboda maita sai da ka gane ni,ni kam ka fara damuna na gaji indai Kai din kana da hankali da ilimi kasan ba kuma a garin Arna mu ke ba Babu ta inda da Aurena zan tsiri kulaka Mallam ka fita a harkata wallahi bana so na zama silar da zan jefa ka a matsala dan wallahi ka cigaba da damuna da mijina zan hada ka,mijina soja ne idan baka yarda ba bari ka gani,ta Bude Jakarta ta d'auko wayarta kallon ta kawai nake Ina jin kafafuna na rawar da bansan dalili ba,tana daddana wayar ta hasko min wayar bayan ta Kara dan matsowa kusa dani,Wanda hakan ya jawo min rawar jiki kamar wacce take magana cikin rada tace "wanan shine Mijina  tun Kafin muyi Aure bai taba bari wani ya zo wajena ba mijina Yana da bala'in kishi,yanzu ma haka dan baya gari ne da shi zai ringa kawo ni makarantar idan na gama lectures sai ya Maidani har alkawari na masa akan da kafa zan ringa koma wa gida dan baya so ma na hau machine din da namiji,akan dole nake hawa idan naga na gaji da tafiyar Mallam wanan shine gargadi na karshe da zan maka duk ranar da ka Kara tareni fada masa zanyi akwai wani mallami a makarantar mu ya dameni.



Sau daya na kalli hoton mijin nata dake sanye da kayan sojoji,bansani ba ko kishi ya sa ka ni ganin munin sa duk bayanin da ta ke ba jin ta na ke ba fuskarta da bakinta kawai nake Kallo kirjina na bugu da tsananin kaunarta tana gama magana ta juya ta shige aji.



Na fi minti goma a tsaye kafin naja kafafuna na koma office dina da tsananin ciwon Kai na rashin mafita a gareni da sabon babin jarrabawa daya bude min daya fara susutani Ina neman fita a hayyacina.


Ina ma Ina da yadda zan hakura da Humaira da bazan tsaya bata lokaci ba ko dan Haramcin dake ciki da na dade da cireta a raina.


Duk yadda na hasaso wajen daurewa na rabu da ita sai naji bazan iya ba hasali ma sai na hau cewa kaina na cigaba da naci zata saurareni in ta gaji.


Ban wani tsinana komai a office ba har muka fita meeting da sauran mallamai da hukumar makaranta tace za'ayi.



Ina zaune ne amma  ba wani gane wa nake ba sai da aka kira sunana na dan dawo daidai maganar da naji professor nayi yasa na dago Ina kallonsa a bayanin sa anyi wa Mallam Ghali transfer zan ringa daukar Yan level 1 wani Mallam Hassan kuma zai na daukar level 2.


Ji nayi kamar yamin bushara da gidan Aljanna tunda har Ajin su Humaira yanzu zan ringa dauka yanzu Wanda hakan na nufin kullum zan ganta ko da bazata min magana ba.


Tuni naji kamar har ta amsa tayin soyayya ta cikin farinci ki na koma office Wanda ya kamata naga kamar ci baya nayi Ina daukar yan level 2 yanzu na koma level 1.


Duk yadda zuciya ta ta ringa azalzala ta na san nabi bayanta a ranar cijewa nayi ban bi bayanta ba Ina zaune akan mota har tayi nisa da makarantar kafin naga ta tsayar da abin hawa kamar jiya ta tafi.


Washegari zan fara daukar su Wanda baifi saura sati biyu su fara exams ba.


Nurr Kallona kawai take a lokacin da ta ga Ina ta fito da kayan da zan Saka duk wanda na dauko sai naga bai yi min ba,dan yau so nake na burge Humaira kila idan taga nayi gayu taji na kwanta mata.


Nurr kuwa kasa hakuri tayi tana "Hayatti wai ni makaranta zaka je ne ko dai wani wajen"?


Murmurshi na saki Ina "Yau zamu yi meeting da manyan mutane kinga ya kamata ace nayi shiga Mai kyau ko"?


Didira kafa ta fara yi cikin shagwaba tana "Ni fa Hayatti wallahi bana so ka ringa wanan gayun dan mumuna ma Yan mata binsa suke balle Kai da kake da kyau"


"Ni fa ke kadai kike ganin kyau na dan ban taba ganin mallamin da yake da bakin jini a wajen dalibai mata ba kamar ni ko Kallona fa basa yi"


Murmurshi naga ta saki cikin tsananin farinciki tana "Ai addu'a bakin jini nake Maka kullum a gurin yan mata Kai nawa ne ni daya,Ina addu'a Allah yasa ni kadai ce a cikin kaddarar ka Babu auren wata idan kuma akwai a cikin kaddarar ka Allah ya bani ikon çinye wanan jarrabawa"


"Karki ma damu ni din naki ne ke kadai"


Nace Ina Jin ciwo a zuciyata da nasan duk maganar da nake ko zuci bai Kai ba hasali ma dan na burge wata nake Neman kayan nan,watan ma matar wani"



Ita ta tayani zabar wani Ash din shadda da akayi wa aikin hannu da bakin zare yayi matukar yimin kyau dan jiya kafin na isa gida sai da nayi gyaran fuska aka gyara min sajena.



Da na tashi Saka hula sai na Saka baki kalar aikin shaddar takalmi da agogona ma haka.


Ko ni nasan nayi kyau dan Nurr manne min tayi ta ringa zuba min kiss har na shiga mota tayi zaman dirshan a cinyata tana ta zuba min hoto wai  yau wani kyau na mata na daban.


Ni kuwa Allah Allah nake na tafi dan burina kawai naga Humaira dakyar na samu Nurr ta barni na tafi.


Sai da na Kara gyara zaman hulana na fesa turare na d'auki hanya yau indai ba wani lecturer ne zai zo ya koreni ba bana Jin zan bar ajin kallon Humairan kawai zan tayi.


Koda na isa makaranta office dina na wuce dan Ina da time table dinsu sai 11 suke da course dina.


Yau ban wani tsaya a bakin kofa akan sai na ganta ba tunda nasan yau zan shiga Ajinsu na d'auke su.


Dalibai na kuwa sai zuwa suke office dina suna nuna rashin Jin dadinsu da canjani da akayi ciki kuwa har da Yan Matan da nasan suna sona kawai fuska ne Basu samu ba sai na tsinci kaina da Ina ma Humaira tana cikin masu sona haka da komai ya zo min da sauki.


Yau gani nayi lokaci Sam baya gudu haka nayita duba agogo Sha daya saura minti goma na nufi ajinsu fuskata a dan hade wai kar ma Humaira ta samu k'ofar Raina ni kuma ina ga dama test zan musu.


Ina zuwa bakin kofa Ajinsu na dan tsaya dan duk sai naji jikina ya d'auki rawa.


Sai da na saisaita kaina na shiga ajin su.


Na tsaya a gaban Ajin daliban suka hau kawo gaisuwa ni kuwa na hau wuwurga idona naga ta inda zan hangota.


Ina ganin wacce ta Kau da kanta da wanan dai shigar tata ta doguwar riga da kalar hijabin rigar na gane itace.


Nima daurewa nayi na hau musu bayanin ni zan ringa daukarsu a yanzu dan anyi wa Mallam Ghali transfer,dan haka a darasin da ya d'auke su Ina so na musu tambayo yi naga ko sun gane ba sai na Kara dawowa baya ba Dora musu kawai zan yi.


Ina kallon yarda ta juyo da sauri ta kalleni da nace ni zan ringa daukarsu.

Ni kuwa nayi kamar ban ganta ba.


Ba laifi duk wani darasi daya danganci course din da nake d'auka Yana kaina dan ni bana amfani da littafi balle yanzu da ya zama level one zan d'auka tambayoyi na fara jefa musu ba laifi sai naga mazan suna ta bani amsa, duk abinda nake Ina kallonta dan Jan hijabinta tayi ta rufe har wajen hancinta tana kallon window tana nufin ma ban isheta Kallo ba.


Duk Wanda ya amsa min tambayar da nayi sai na Kara musu bayani.


Ganin ba Macen da ta amsa min tambaya ko daya yasa nace yanzu mace nake so ta amsa min wanan tambayar.


Na daga hannuna na nuno Humaira cikin harshen turanci nace ta tashi ta amsa min tambayar.


Ina ganin yadda ta zaro ido tana Kallona ni kuwa na hade rai Ina ta tashi ta amsa min tambayar.


Mik'ewa tayi a hankali Ina ganin yadda jikinta ke rawa itama cikin harshen turanci muryarta na rawa tace bata san amsar ba.


Ta inda take tsaye Ina iya hango kallon tsanar da take min ni kuwa na sake jefa mata wani tambayar a madadin ta amsa min sai ta Saka kuka.



Ta koma ta zauna ta kifar da kanta.


Duk da nauyin da naji kirjina yamin haka na daure na dauke kaina nace zan musu gwaji yanzu nan dukan su su dauko takarda su fara rubutu.


Goya hannayena nayi a baya na fara bin daliban daya bayan daya da suka fara rubutun Ina zuwa daidai wajen da Humaira ke zaune da wanan dai da na gano kamar itace kawarta na tsaya dan naga ko Humairan na rubutu.


Kawarta kuwa rubutun take da Humaira kuwa ta kifa kanta kamar ba rubutun take ba.


Ni kuwa na dake na jefa mata tambayar Mai yasa bata rubutu


Ta dago cikin wani irin Kallon tsanar da nake hangowa a idonta tace min ita bata iya ba.


K'ofar waje na nuna mata Ina "Get out of my class"


Da sauri ta mik'e  ta d'auki Jakarta tayi waje ni kuwa naji kuma hankalina ya tashi da naga kuka take.


Tana fita na fara tunanin abinda ya dace nayi na dauko wayata a Aljihuna na Kara a kunnena kamar waya nake Ina hello da daya hannun na nunawa daliban Ina zuwa na amsa waya.


Ina fita na hango har Humaira ta kusa fita daga makarantar tana ta sauri da alama kuma kukan take.


Da sauri na fara binta na manta da matsayina dan kukan da take ya daga min hankali bansan ma Mai yake damuna ba na dauka ta haka zan samu kusanci da ita.


Tana fita na fara kwalla mata kira ban damu da masu gadi dake Kallona ba 


Ita kuwa sai zabga sauri take na dan Saka gudu na tadota Ina "Humaira"


A fusace ta juyo tana "Na tsaneka ko ganin ka bana san yi nama hakura da makarantar bazaka sake ganina ba.....


Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070 guda biyun 800


*MANSOOR*

         ( *San Maso wani koshin wahala*)

         

*NA SADNAF*


*ADABI WRITERS ASSOCIATION*






*PAGE 3*


            Ta juya ta cigaba da tafiya tana zabga sauri,bin ta na cigaba dayi dan na bata hakuri har ga Allah kukan da naga ta nayi ya tabani,yau wai ni Yar karamar yarinya da bata fi saar kanwata ba ke wahalar dani,ganin tana cigaba da zuba sauri tana share hawaye duk da Kiranta da nake gashi a titi muke yasa na ruko hannun ta tana kuwa juyowa ta sauke min Mari, tana "duk ranar da ka Kara kawo hannun ka ka tab'a ni wallahi sai na tara Maka jamaa ka rabu dani,naga kamar Kai din jahili ne baka da ilimi nace maka ina da Aure ka k'i rabuwa dani,yanzu makarantar ma ka takura min sai da kasan yadda kayi ka dawo ajinmu iya nan bai isheka ba a bainar jamaa ka hau dizgani kana min tambayoyi,toh daga yau ma bazan sake zuwa makarantar ba bazaka sake ganina ba na hakura da makarantar Allah ya Isa kuma hannuna daka rike"


Daga haka ta fara tsayar da abin hawa hannuna dafe da kuncina Ina kallon ta har ta samu abin hawan ta fara k'ok'arin shiga da sauri har Jakarta na faduwa,ban iya motsawa ba illa ido dana zuba mata har  ta d'auki jakar Napep din ya fara tafiya sai a lokacin na lura kamar abu ya fado daga cikin jakarta sai na karasa wajen sai naga ashe wayarta ce na d'auki wayar da sauri dan na tsayar dasu sai naga har sunyi nisa da alama cewa tayi yayi sauri tana tunanin  biyota zanyi.


Kamar zan hau abun hawa na bita da wayar sai kuma na fasa na saka wayar a Aljihuna idan naje na bawa Wanan kawar tata ta bata.



Jikina a sanyaye na koma sai alwashi nake Sha na cire Santa a zuciyata ta karfin tuwo kila idan na Saka a raina zan rabu da ita zan daina Santa,ko da na koma ajin gwajin su duk na karba.


Dan duk sun gama,haduwa ta da Humaira ya Maida ni wani iri Ina wasa da aikina,nazo fita na tsaya dan na kira kawarta da bansan sunanta ba sai kuma nayi tunanin idan na bata wayar wane fassara zata min,sai na Saka kaina na fice Ina zuwa office na kifa kaina maganganun ta na dawo min Wanda Ina iya kallon yadda take min kallon tsana duk Wanan abun ni ke wahalar da kaina na kasa Maida hankali wajen yin aikina yarana ma kwana. Biyu wasan da nake dasu bana iyawa saboda tunanin Humaira sai gashi wai yau ni Humaira tacewa  ta mugun tsanata,so bai min adalci ba,yawu dakyar nake hadiyewa dan ji nayi abu ya tokare min a wuya,Ina ga rabuwa da Humaira da tilastawa kaina rabuwa da ita sai yafi min alheri,duk da kasan zuciyata gani nake yaudarar kaina nake dan a jinina nake Jin santa,iya Marin da ta min a yadda nake da zuciya da ace ni ke da Iko da zuciya ta da ko itace autar mata na hakura da ita amma banji Ina Jin haushina ta ba,Kiran daya fara shigowa wayarta da na Saka a Aljihu na ya katse min tunanin da nake,na Saka hannu na d'auko wayar kirar Samsung bansan Wanda yake kira ba dan lambar ba suna kar nazo na dauka na jawo mata idan aka ji muryar namiji,ni kuwa naki daukar wayar haka aka cigaba da kira ana ta canza ma lambobi wajen kira,bansani ba ko itace take kira taji ko wani ne ya tsinci wayar,amma idan na daga ya zama ba ita bace ba fa?da wanan tunanin na ajiye wayar Kiran na cigaba da shigowa har aka daina kira,na Saka wayar a flight mode,har zan ajiye wayar hoton dake fuskar wayar ya ja hankalina Humaira ce ta sha Jan kunshi ta tallafa kumatunta da yatsunta tana sanye da hijabi fari, gani nake ban tab'a ganin mace da hijabi ke mata kyau kamar Humaira ba Koda wasa ban San tana da dimple ba dan ban taba ganin murmurshinta ba a hoton kuwa kumatun ta duk ya lotsa,tuni naji wani sabon santa ya kara taso min,na fara bin umarnin zuciyata wajen Bude galary din ta dan naga hotunan ta inda naji dadi ba password a wayar ta.


Koda na shiga gallery a hankali na fara kallon hotunan cikin wayarta,bansani ba ko so da kishi yasa ni ganin munin mijin Humaira da hotunan sa suka cika wayar dan nayi mamaki da duk kyan Humaira ta kare a auren wanan mutumin da nake gani a turbune ko dan annuri babu a fuskarsa ko ni ya girme ni dan zai iya yin arbain da Yan Kai,Ina zuwa kan hoton su biyu sai na wuce da sauri,idan nazo kan hotonta sai naga kamar zahiri nake kallonta, Humaira bazata gayawa Nurr kyau ba da dimple kawai ta fita amma so yasa nake balain ganin kyaunta,iya hotunan ta da nagani ya sanyaya min zuciya,Ina cikin ganin hotunan na ci karo da wani hoto da ta d'auka da sleeping dress ta sha kananan kitso,hoton nan ya hargitsa min lissafi hotonan ya kusa Saka numfashina d'aukewa Humaira nada kyau shi yasa take saka hijabi wajen rufe jikinta, jikina har wani rawa yake wajen tura hoton a wayata.


Ban kara ganewa kaina ba Humaira kawai nake gani a gabana da wanan shigar.


Har zan Bude Whatsapp din ta na fasa dan bana so naga abinda zai Hana zuciyata sukuni,sai na shiga message dinta.

Anan naga message din da take yiwa mijinta da ta masa saving da hrt,a texes din da suke turawa juna na gane ashe baya gari har Humaira na masa magiyar yayi ya dawo tana kewarsa ita bata iya ma bacci.


Da sauri na fito daga message din dan Ina cigaba da karantawa zuciyata zata iya bugawa saboda kishi.


Wajen hudu na fito na d'auki hanyar gida Ina addu'ar Allah yasa Humaira wasa take Allah yasa kar dagaske take bazata sake zuwa makarantar ba,har wane irin k'i take min haka da zata gwammaci hakura da karatunta,tarb'ar da na samu daga wajen Nurr yasa na daure na  ture tunanin Humaira a raina,sai dai bayan sallah isha Muna zaune da Nurr da Yara Muna Kallo zahiri zaka dauka kallon nake,amma hoton Humaira nake gani a idona, mik'ewa nayi nace wa Nurr Ina zuwa bari na duba wani file a motata,Ina fita na shige motata na fito da Wayar Humaira nayi ta kallon hotunan ta,dabarar da ya fado min yasa na cire wayar daga flight mode na shigar da lambata a wayarta na kira layina na kuma saka wayar a flight mode.



Indai na cigaba da zama a mota Nurr zata iya biyoni shiyasa na hakura da kallon hoton Humaira har da gajerun video da ke balain sanyaya min haka na fito na koma ciki,a ranar Nurr kam bata gane min ba,kan dole ta kyalleni bayan na mata karyar bana Jin dadine.


A ranar mafarkin Humaira kawai na kwana Ina yi.


Kiran sallah asuba ya katse min mafarkin da sam banso na tashi ba dan na dauka a gaske ne,haka na tashi na shiga bandaki sai da nayi wanka na daura alwala na tafi massallaci,har gari ya waye Ina addu'ar Allah ya ciremin san Humaira a raina,da ace bata da Aure ne ma da sauki zan iya jure duk wulakancin da zata min amma tana da Aure ban ga ta inda zata saurareni ba idan ba so ba nima nasan abune da bazai taba yuwa ba,amma bani da iko da zuciyata.


Haka na shirya Ina addu'ar Allah yasa Humaira tazo na bata wayarta,zan daure na danne zuciyata na ringa k'ok'arin nesanta kaina da ita.


Sai dai ko da naje makarantar nasan a ranar basu da darasina sai da na shiga ajin amma ga mamakina sai naga da gaske bata zo ba,ba dai tana nufin ta Daina zuwa makaranta ba.


Haka nayi ta duba ajin har aka tashi bata zo ba.


Haka na koma gida zuciyata a kuntace nayi nadamar takurar da na mata wanda ya Kai ta ga fushi da ko daga nesa na ganta zanji Dadi a zuciyata wai ahaka dan ma Ina da hotunan ta a wayata da nasan zunubi nake kwasarwa kaina wajen kallonta har nakan ji kamar na jawota daga hoton na samu nutsuwa da ita, washegari ma bata zo ba,anan naji hankalina ya fara tashi,dan da alama ta hakura da karatun saboda ni,tuni na fara tunanin yadda zan ganta,Nurr kanta yanzu duk b'oye b'oye da nake mata ta gane ba daidai nake ba,haka na ringa zuba mata karya nan bata san ciwon son matar Aure ke dawainiya dani,har wani rama nake ta k'arfi da yaji.


Ranar da aka tafi kwana uku na kasa hakuri na kira kawarta nan da nake ganin su tare tana zuwa nace mata ya naga Humaira bata zuwa bayan an kusa fara jarrabawa.


Cemin tayi wai jiya taje gidanta wai ita ta hakura da makarantar itama abin ya bata mamaki dan tasan Humaira nasan makaranta tana tunanin mijinta ne ya ce ta daina zuwa.


Daurewa nayi nace mata taje kawai  dama Ina so na mata adalci ta sake make up test amma tunda bata zo ba shikenan


Tana fita na zube akan kujera dole na hakura da Humaira idan har dani

Zata hakura da makaranta ni zan nemi transfer na bar Mata makarantar.


Da wanan tunanin na tafi gida bayan na yanke abinda zanyi da nasan kasada zan yi babba.


Ina iddar da Sallah isha na d'auki hanyar gidan Humaira gabana na balain faduwa,idan naje yanzu mijinta ya dawo fa,nafi awa daya da isa nayi parking nesa da gidan Ina tunanin yadda zan samu ta fito na bata wayarta,bazai taba yuwa na aika nace ayimin sallama da ita ba,bansan yadda zanyi ba.


Dabarar da ya fado min yasa na fito daga motar sai da na samu yaro na nuna masa gidan ina yamin sallama da mai gidan,da haka zangane idan Yana gari.


Ina kallon yaron ya hau buga k'ofar mintuna a tsakani naga an bude k'ofar bana iya hango Wanda ya Bud'e gate din na dai ga an Maida k'ofar an rufe yaron ya nufo wajen da nake a tsaye Yana zuwa yace "Wai ance baya gari"



Godiya nayi masa ya tafi,na fara tunanin yadda zan je da kaina,idan na kwankwasa ya zama ba Humairan ce tazo ta Bude min  ba fa.


Haka na Kara samun mintuna a tsaye a karshe nayi shahada na tunkari k'ofar gidan gabana na dukan uku uku,a hankali na ringa kwankwasa gidan har sai da naji muryar Humaira na "Waye"


Sai nayi shiru Ina Kara Jin wani fargaba na rufeni.


Ganin ta Kara cewa  wai wayene 


Yasa na Kara kwankwasa k'ofar dan indai nayi magana zata gane muryata.


Cikin fada naji tana "Wai waye yake neman Mai gidan ne nace maka kacewa Mai nemansa baya gari ko"


A daidai lokacin da ta Bude k'ofar hasken tsakar gidan ya haske min fuska taja da baya cikin ihun sallati batare da tunanin komai ba na fada cikin gidan ta saki ihuuu da "kwartooo jamaa ku kawo min agaji ga kwarto ya fado min gida ihuuu take da iya karfinta ni kuwa a gigice nayi kanta ta diba da gudu tayi cikin daki,a daidai lokacin da naji ana buga gate din k'arfi naji kamar na saki fitsari a Wando na fada dakin nima na jawo Humaira da jikinta ke rawa na rufe mata baki da hannuna da k'arfi a ka cigaba da buga gidan kamar zaa b'alla.


Humaira kuwa ta samu hannuna ta ringa gantsara min cizo hawaye ya hau zubo min Ina nadamar zuwan da nayi yau ni ake wa ihun kwarto da mutuncina da komai,bakina na Kai wajen kunnenta cikin muryata dake balain rawa na fara magana Ina "Humaira wallahi ba cutar dake nazo nayi ba wayarki na kawo Miki Dan Allah ki nutsu Ina baki wayar zan tafi ki rufa min asiri Humaira Ina da mata da Yara ya kike so ki Tara min jama'a wallahi wayarki kika Yar ni na d'auka na rasa yadda zan bada a kawo Miki batare da an zargi wani Abu ba shi yasa na kawo miki da kaina Humaira dan girman Allah ki rufa min asiri.


Yadda naga jikinta na rawa tana gurnani yasa na saketa na zube akan gwiwata ita kuwa ta ja da baya da sauri tana "ka tashi ka fitar min daga gida wayar ma bana so Kai wane irin mutum ne har gidan aurena zaka biyoni.


Ina k'ok'arin magana muka Jiyo ana danna horn cikin tashin hankali ta waro ido tana Kallona jikinta na balain rawa ringing din da karamar wayarta keyi yasa tace "Shikenan ka kashe min aure wallahi mijina ne ya dawo innalillahi wa inna ilaihi rajiun"


Hankali a balain tashe na mike tsaye na fara Neman wajen b'uya a daidai lokacin da muka ji an bude gidan Humaira tace "Ta faru ta kare wallahi mijina ne"


Da alama tayi surrender ni kuwa cikin zafin nama na shige wani daki da nagani Ina Jin kamar na sume saboda tashin hankali naji muryar namijin Yana "wifey kin fara bacci ne surprise......


Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070



Sister's duk wacce batayi anfani da sabulun mg's ba  ko kit dinsu inamai shaidamuku anbarku acan baya domin duk wnd yajaraba mg's sai sanbarka duk wani Mai tantama Akan kayan gyaranjiki toh tabbas yacire sabulun mg's domin yahadu bakarya zegyarajiki yafidda dattin fata Dama duk wani matsalan fata duk Wanda kefama da matsalan fata walau pimples ko spot, sunburn acne,stretch mark dama dukkan wani prblm yajaraba mg's bi'iznillah komai zaizama labari bayan jikinku yy fresh zaisa jikinku yy smooth yadinga glowing,gawanda basa San anfani da Mai zaku iya using mg's batare da kunbukaci wani Mai b🤗nd wnn new soap din💣ne,😯 bama cika Baki kujaraba kugane ma idanku domin ance gani yakoriji Kuma siyan nagari maida kudi gida 

You can check pic👇for the soap reviews🥰

Soap price:4k

maiso yy mgn Whatsapp

08062991549

07046881166

07067210195

Call 08064532391

Instagram:glow_with_mgs

Facebook: mg's skincare

  

Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki sannan akwai na amare special Wanda inkinyi using baki Kuma bukatar kiyi Wani gyaranjiki domin keda kanki zaki shaida cewa fatar taki ta wanku tarwai😍08062991549


Munatura Kaya kowani gari dayardar Allah Amma delivery is not free


Be part of the glow team😍karkubari abaku lbr👏

*MANSOOR*


         *NA SADNAF*


*ADABI WRITERS ASSOCIATION*




*PAGE 4*


               Humaira 


Kamar mutum mutumi haka ta tsaya jikinta na balain rawa,Sauban kuwa yayi turus yana kallon ta da "Humaira lafiya kuwa"?


Humaira da ke Jin kamar kirjinta ya fita tsabar tsoro da tashin hankali dafe kirjinta tayi ta fara hakki dan dakin Sauban Mansoor ya shige daga Ina zata fara,idan Sauban yaga Mansoor wane fassara zai Mata,tuntuni mai ya hanata fadawa Sauban halin da take ciki,yanzu idan har yaga mansoor da wane ido zai kalleta.


Isowar Sauban   gabanta da rukon da ya mata Yana "Humaira baki da Lafiya ne Mai yake damunki haka ko bakiji dadin ganina bane"?



Girgiza kai Humaira tayi cikin rashin mafita ta fara dan bugun kirjinta cikin rawar murya tana "Kirjina ne yake min ciwo"


"Mai ya kawo Miki ciwon kirji kuma,yaushe kika fara ciwon kirjin?


"Humaira kasa magana tayi ta  fara adduoi a zuciyarta akan Allah ya rufa mata asiri,da Sauban bashi da bakin kishi bazai kuma fassara ta ba da ta fada masa  irin bibiyarta da Mansoor yake yi har zuwa yau da ya shigo gidan


Jawota Sauban yayi Yana "Yanzu ciwon kirjin zai tafi ai tunda na dawo kin dameni na dawo na dawo Ina sane naki fada miki yau zan dawo just want to surprise you yanzu dai muje ki hada min ruwan wanka ki sama min abu naci"


Ya jawo Humaira da har tsiyayar gumi take,yadda ya ga jikinta na rawa yasa ya dakata daga hade bakinsu da yayi niyyar yi ya tsaya yana kallonta.


Humaira kuwa ji take kamar kallon da yake mata zai gano Mansoor na gidan,tasan zafin kishin Sauban ita ba ma'abociyar hijabi bace ta karfin tuwo ta koyi sakawa dan a fadar sa baya so wani ya gane masa ita,bazata iya lissafa kalar fadan da suke yi akan kishi ba dan ta karfin tuwo ya goge duk contact din Yan uwanta Maza, lambar babanta kawai ya bar Mata da kanin ta,wani zubin ma idan ta fiye maganar kanin haushinta yake ji,daidai dinki mata take bawa baya yarda a bawa Maza,ko makarantar da ta fara zuwa da da kyar da kyar ya barta ta fara zuwa,da yawa a cikin Yan uwa da kawayenta sukan ce bazasu iya aurensa ba dan tun kafin suyi Aure ma indai zata je Biki haka zai kafa ya tsare tsabar kishi banda tana San shi ko dukan da yake  mata yaci ace ta rabu dashi,dan bazata manta ba watansu daya da Aure taje gidansu  yace zai je ya dawo ya d'auke ta,sai bai dawo da wuri ba ganin wani Dan uwansu da yazo zai tafi unguwar tasu yasa ta yanke shawarar zata bishi ya sauketa a gida,akan hanyar zuwa gidan sukayi clashing da Sauban,daga yadda ya bi motarsu a haukace sai da ta tsorata ko parking basu gama yi ba ya jawota daga cikin motar ya hau kikifa mata Mari ba kuma wai bai gane dan uwan nata ne ya d'auko ta ba tsabar kishin daya rufe masa ido ne,Ina ga yanzu yazo yaga Mansoor dare dare a dakinsa kila idan ya Shaketa sai yaga ta daina motsi.


"Humaira ba daidai kike ba Lafiyarki kuwa"?


Humaira da jikinta ke balain rawa tana k'ok'arin  magana suka ji kamar faduwar Abu daga dakin Sauban.


Ji tayi fitsarin da ta rike na Neman kwace Mata da Sauban ya cika ta Yana "Waye a dakina na Jiyo motsi?


Ya nufi dakin na shi Humaira kuwa taji kafafunta na neman kayar da ita so take ta tsira da ranta kafin yayi ido biyu da mansoor yazo ya harbeta da bindiga, numfashin ta k'ok'arin d'aukewa yake a lokacin da taga sauban ya shiga dakinsa,ta runtse idonta ta fara Jan duk addu'ar da ya zo bakinta ta fara jerawa Mansoor Allah ya Isa dan ya cutar da ita ya kashe mata aure dan tasan Tama zama sakakkiya.



Mansoor


Tunda nake ban tab'a shiga tashin hankali iirn wanan ba,yau wane irin bakin Rana ne,wane tsautsayine ya kawo ni gidan Humaira yanzu idan mijinta ya shigo dakin nan ya kamani Mai zan ce masa Ina zaune cikin iyalina cikin rufin asiri na fito na kawo kaina wajen da zaa kunyata ni na runtse idona na Kara matse jikina a bayan a gefen gadon da naga wajen ne kawai zan iya buya kila idan Allah yayi asirina bai Tonu ba bazai gani ba,idan kuma yau asirina ya tonu,shikenan haka mijinta zai min zigidir yamin duka kila ya hada da yin video ya kama kwarto a gidansa, kafin kace me kila videon ya yadu,Nurr baiwar Allah da bata San halin da nake ciki ba sai dai taga video ana yawo dashi da sunan kwarto bayan ba kwartanci naje Yi ba duk da duk wanda ya taka kafarsa ya shiga gidan matar Aure kwartto ne.

Da wanan tunanin hawaye ya hau zubo min ina hararo kalar azabar da mijin Humaira zai gana min.


Hawaye ne ya hau zubo min daya da naga wai yau so ne ya rufe min  ido na  taho gidan Humaira batare da nayi zurfin tunanin ya gano abinda zai je ya dawo ba,a mugun takure nake dan ko numfashina rikewa nayi dan gani nake idan nayi kwakwaran motsi mijin Humaira zai iya Jiyo ni.



Duk maganar da suke Ina  ji,dakin daya ce suje yasa naji hankalina ya kara tashi dan na gano dakin da na buya ne na  Sauban


Jiki na rawa na fara tunanin hanyar da zan bi na bar dakin dan nasan indai Yana dakin asirina sai ya tonu,tunanin da ya fado min  yasa na mik'e a hankali na nufi wajen da labulaye suke,gani nake kila na dace wajen fita ta window,sai dai Koda na  duba window Babu ta inda zan fita.


A garin na koma wajen da na  buya  fitilar gefen gadon ya fado


Hankali a balain tashe nayi flat na shige karkashin gado a daidai lokacin da Sauban ya shigo ya fara dube dube.....




Sister's duk wacce batayi anfani da sabulun mg's ba  ko kit dinsu inamai shaidamuku anbarku acan baya domin duk wnd yajaraba mg's sai sanbarka duk wani Mai tantama Akan kayan gyaranjiki toh tabbas yacire sabulun mg's domin yahadu bakarya zegyarajiki yafidda dattin fata Dama duk wani matsalan fata duk Wanda kefama da matsalan fata walau pimples ko spot, sunburn acne,stretch mark dama dukkan wani prblm yajaraba mg's bi'iznillah komai zaizama labari bayan jikinku yy fresh zaisa jikinku yy smooth yadinga glowing,gawanda basa San anfani da Mai zaku iya using mg's batare da kunbukaci wani Mai b🤗nd wnn new soap din💣ne,😯 bama cika Baki kujaraba kugane ma idanku domin ance gani yakoriji Kuma siyan nagari maida kudi gida 

You can check pic👇for the soap reviews🥰

Soap price:4k

maiso yy mgn Whatsapp

08062991549

07046881166

07067210195

Call 08064532391

Instagram:glow_with_mgs

Facebook: mg's skincare

  

Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki sannan akwai na amare special Wanda inkinyi using baki Kuma bukatar kiyi Wani gyaranjiki domin keda kanki zaki shaida cewa fatar taki ta wanku tarwai😍08062991549


Munatura Kaya kowani gari dayardar Allah Amma delivery is not free


Be part of the glow team😍karkubari abaku lbr👏

*MANSOOR*


         *NA SADNAF*


*ADABI WRITERS ASSOCIATION*






*PAGE  5*


                Ko makiyana bana masa fatan ya shiga halin tashin hankalin da na shiga a kasan gadon nan, dan d'auke numfashina nayi gabadaya gashi Ina Jin wani abu na sukana a baya ba daman na motsa ga kasan gadon a matse ban ma gama shigewa ba jikina wani irin karkarwa yake,Ina hararo mijinta ya leko kasan gadon ya gani,a yanzu ba kamun da zai min ne yake damuna ba,halin da zan jefa Humaira ne yake damuna,dan Koda aurenta ya mutu bazata tab'a saurara ta ba, sanan duniya baza su taba yarda ba halinta bane ni na jawo mata,Humaira kamun kanta ya ke Kara min kaunarta a zuciyata,tana da nutsuwa Ina ma nine mijinta,addu'a kawai nake akan Allah ya rufa min asiri yasa kar mijinta ya gani,daya zuciyar kuma tawa ta hau Saka min ko dai na fita ma ya gani,taya zan mallaki Humaira idan aurenta bai mutu ba,sai fa ya saketa zan iya aurenta na,anya bazan fita ya gani ba,na nuna masa da Sanin Humaira ma nazo gidan yadda zai saketa da wuri,haka nayi ta sake sake

 Ina Jin motsin sa ta gefen gadon na wurga idona na hango tafkakekn takalmin kafarsa,na Kara matse jikina dan ban gama shigewa kasan gadon ba,zuwa yanzu na gama sadakarwa zai iya ganina dan Yana sunkuyawa zai gani da alama kuma daga fitilar zai yi.


Gigitaccen ihun da Humaira ta saki yasa naga ya fita a guje ni kuwa na saki numfashina da na rike Ina hakki,da yanzu Ina can a gadona Nurr na min tausa tana shafamin Kai Dan na samu bacci Mai kyau yau gani a gidan matar Aure a boye Ina tsoron tonuwar asirina,kila Nurr tana can tana ta Kiran wayata dan ma Allah ya rufa min asiri ban dauko wayar ba Yana cikin mota.


Humaira


         Ko Yaya ta shiga tashin hankali wani zubin takan fara zubar da jini ta hanci,hakan ne yasa tana ganin jinin ya fara zubo mata ta hanci ta saki ihu dan tunda taga bata ji motsin Sauban ba bai ga Mansoor ba sai tunani inda Mansoor zai buya a dakin nan batare da an ganshi ba take, kanta yayo da sauri ya tallafo ta Yana "Wai jikin ne Humaira bari na canza kaya nazo na kai ki asibiti"


Humaira ririke shi tayi kamar tana Jin jiki sai wayo Allah take,Sauban kuwa Yana ganin halin da take ciki ya kinkimeta yayi waje da ita.


Yana fita ya direta ya fara k'ok'arin Bud'e motarsa,wani Abudhamid ya nufo wajensu hannun sa rike da carbi Yana "wai me ke faruwa ne a gidan lafiya dai ko"?


Sauban hannunsa da ya miko masa ya amsa suka gaisa Yana " bangane Mai ke faruwa ba Mai ka gani"?


Sauban yace Yana dan hade rai dan gani yake Humaira yake Kallo


Abdulhamid kuwa yaja baya Yana "aaa shikenan na dauka wani Abun ne dan kamar dazu na jiyo ihunta har bakin k'ofar sai da nazo na kwankwasa da naga baa Bude ba na koma ciki"


Yamutsa fuska Sauban yayi ya Kalli Humaira yana "Ihun Mai kike yi har ake Jiyo muryarki a waje"?


"Ka kaini asibiti kirjina ciwo yake min"


Abdulhamid kuwa barin wajen yayi dayaga Sauban ya hade rai shi dai kamar ihu yaji tana ga kwarto,amma da alama mijin nan nata da wuyan shaani yake bama kowa ke muamlla dashi ba tunda ba wani saninsa akayi ba.


Sauban kuwa kulle gidan yayi ya fito ya hau mota ya dauki hanyar asibiti Ya hau masifa da "tambayar ki nake Mai ya saka ki Ihun da har wani kato zai Jiyo muryarki"


Humaira da ta fara sakin ajiyar zuciya rufin asirinta,da Allah ya taimake tayi wanan dabarar da bata san ya zata yi ba,tasan dai idan mansoor ya gane sun fita zai san  hanyar da zai fita ya bar gidan.


"Wai ba tambayarki nake ba kika min shiru uban me ya Saka ki ihu har ki bari wai wani katon iska ya ji muryarki har yazo yana buga kofa dan ki fito ya ganki"


"Bera ne fa yabi ta kan kafata Ina kitchen shine na saki ihu haba dan Allah daga dawowar ka zaka fara daga min hankali"


"Na dai lura idan ba na nan rashin hankali kawai kike yi,har ki saki ihu saboda Bera a ringa Jin muryarki a kwararo wallahi banda kina karatu sai na tafi dake komawar nan da zanyi  dan bansani bama ko ba iya Ihun kike ba kina wani shirmen ba"


"Kace zargina ma kawai kake"


Sauban tsaki yayi bai ce komai ba,dan har ga Allah yaji haushin muryarta da Dan iskan nan yaji



Humaira kuwa ko ta Kansa bata Kara bi ba ta fara Shan alwashin rashin mutuncin da zata yiwa Mansoor wai da ya zata yi da Sauban yaga Mansoor,Allah ya rufa mata asiri ma mutumin nan bai tona mata asiri yace Ihun kwarto tayi ba,kishin Sauban Yana daga mata hankali wai  dan anji muryarta yake wanan masifar,da ace yasan Mansoor na bibiyarta da kila kasheta zai yi.


Koda suka isa chemist karyar ciwon kirjin ta Kara musu suka hada Mata magunguna Sauban ya biya suka nufo gida tana addu'ar Allah yasa Mansoor ya samu ya haura ya bar gidan.



Mansoor


      Duk abinda ake yi Ina Jin  motsin su har fitar su daga gidan, wani irin  ajiyar zuciya na ringa saukewa dan na rike numfashina da yawa na fito daga kasan gadon a hankali Ina Jin bayana na min zugi, bansan Mai ya cake ni a baya ba,na fito daga cikin dakin na ajiyewa Humaira wayarta Ina Sha alwashin rabuwa da ita har abada Koda kuwa Santa zaiyi ajalina,zan goge hotonta da na tura a wayata idan kwana na bai kare ba santa bai isa ya kasheni  ba Allah yasa kuma ta daina zuwa makarantar kamar yadda ta fada din kila daina ganin ta da zanyi zai saka na samu sasauci a zuciyata.


Nafi minti goma Ina Neman hanyar fita dan katangar nada tsayi sosai ga kwalabe dake Saman da wayoyi masu kaya,Ina ji Ina gani haka na danne katangar da taimakon tsanin da nagani a bayan gidan a kwance naji ciwo a hannu da gwiwata da na dauka ma targade nayi dan buguwar da nayi a wajen durowa.


Da Jan kafa na shiga motata na d'auki hanya Ina Jin radadi,akan so na zama kwarto,akan so na baro matata da yarana nazo gidan mutane na b'uya a kasan gado,duk kuma wahalar nan da na sha wacce nake haukar son matar Aure ce da ta balain tsanata,sai kuma wata zuciyar ta fara tunanin idan har Humaira ta tsanane ni kamar yadda take fada ya akayi ta rufa min asiri,na d'auka mijinta na shigowa zata Saka ihun na zo Mata gida ta.masa bayani har ta nuna masa dakin dana shiga,sai dai bata tona min asiri ba sai da ta san yadda taja shi suka bar gidan dan na  samu na gudu,Idan har bata sona  ai baza tayi haka ba,sai kuma naja tsaki Ina ganin yadda nake tunanin yaudarar kaina  Humaira baza ta taba sona ba matar aurece gwara kawai na hakura da ita,kafin na isa gida sai da na tsaya a chemist aka min dressing din hannuna da gwiwata da ke balain yimin zugi bayana ma sai da suka ce Abu ne ya sokeni Yana dan jini,suka Saka min auduga wayata sai ringing yake nasan Nurr ce ke kirana dan wajen karfe goma Sha daya da rabi na dare,nasan tana can tana kuka dan tunda muka yi Aure ban taba fita na Kai dare haka ba,dan bana wuce karfe takwas zuwa Tara.


Kaina kuwa Sara min kawai yake Ina Shan kwana na hango Nurr a k'ofar gida daga yadda na ganta a birkice nasan kuka ma take,duk sai naji zuciyata ta karye,Nurr bata cancanci haka daga wajena ba,ya zata ji idan ta gane zuciyata na wajen wata.


Ciki ta koma ta Bude  min gate din na shige.


Ina parking na fito Ina cije lebbe a daidai lokacin da ta karaso wajena tana ganin Bandejin kafata da na dage Wando na ta rukoni tana "Hayatti Mai ya same ka haka innalillahi hatsari kayi"?


Kai na gyada mata dan Ina ta tunanin ma karyar da zan Mata, Baiwar Allah a rude ta kamo hannayena ta dora a wuyanta har da kwallar ta tana ta zuba min sannu.


Da dingishi na karasa dakina hannuna rataye a wuyan ta kamar ta Maida ciwon jikinta,Ina kwanciya ta cire min dogon Wandon ya rage dagani sai gajeran Wando ta ringa tambaya ta a garin yaya aka bugeni,ko magana bana so nayi burina na kwanta ko wankan ma tasan bazan iya ba kwanciya kawai nayi bayan ta taimaka min wajen cire rigar ta samo Robb ta shafamin, tayi zaman dirshan ta hau  dan mamatsa min kafa.

Tausayin matata nake ji ya zanji idan ita take min abinda nake Mata,ace Ina iya k'ok'arina wajen kyautata Mata ita kuma 

tana can tana san wani.


Mai Nurr tamin da zan

 Mata irin wanan sakayar,Mai yasa zuciyata zata so wata bayan ga Mai sona da kyautata min,ba bacci nake ba rufe idona kawai nayi Ina tunani, dan dagaske na sa a raina zan rabu da Humaira Wanda nake Jin ciwon hakura da Santa da nake so nayi,sai a yanzu da na samu nutsuwa na fara tuno dumin jikinta da yadda jikinta ke rawa,har yanzu Ina iya Jiyo yadda naji fatar ta Mai balain taushi,  wai a haka ma dan ba'a nutse nake ba,wai a haka bansan ma yadda na tsinci kaina da rungume ta ba,bama nasan na tuno yadda naji a lokacin hakane yasa na jawo Nurr na rungumeta,sai dai bansani ba ko dan na Saba da ita ne banji wanan taushi da laushin da naji a jikin Humaira ba,Nurr kuwa ta rungumeni gam ta fara shafamin Kaina har sai da bacci yayi awon  gaba dani cike da hargitsatsan mafarki.


Humaira 


Suna dawowa daga chemist tayi saurin fitowa daga motar ta Bude gidan ta shige tana addu'a Allah yasa Mansoor ya samu ya gudu tana shiga bata zame ko'ina ba sai dakin Sauban ta duba ko'ina har bandaki taga bata ganshi ba,sai a lokacin ta fara dawowa daidai sai a lokacin ta dan samu nutsuwa tasan Mansoor ya gudu.


Sai tsine masa take a zuciyarta tana tuna yadda ya rungumeta ya na mata magana a kunne da har yanzu take Jin kamar numfashin sa a kunenta,sai goge kunnen take,


Kwalla mata kira da taji Sauban nayi a haukace yasa tayi palon gabanta na balain faduwa ko dai Mansoor canja wajen buya yayi,tana fita Palo taga Sauban a tsaye  a tsakiyar palon ya balain hade rai,cikin faduwar gaba ta Isa wajensa shi kuwa ya Nuno mata wani bakin agogon mazan  da ya gani a a tsakkyar palon yana "Agogon waye wanan Humaira"?


Humaira  hade rai tayi cikin dakiya  dan  tuni ta gane Agogon Mansoor ne ya fadi  cikin hade rai tace "Bangane agogon waye wanan ba taya zan san agogon waye"?


"Humaira agogon namiji ne wanan kuma a iya Sani na ke kadai ce a gidanan Yar aikin ki mace ce idan tazo ta miki aikinki tafiya take yi Mai ya kawo agogon namiji gidanan"


"Bansani ba Sauban,bansan ya akayi ka samu agogon namiji a gidanan ba, tunda da ka dawo baka gani da namiji ba Sauban na gaji ka sarara min da wanan bakin kishin naka Sauban ko numfashi nayi sai kace nayi numfashi idan har ka yarda dani zaka soma zargina ne Sauban"?


"Humaira wanan agogon namiji ne ya akayi na ganshi a tsakiyar palon nan Humaira Humaira duk ranar da na gano kina cin amanata hmm idan namiji bai shigo gidanan ba ba yadda zanzo naga agogon namiji a palon nan bayan ba nawa bane"



"Namijin ne Sauban ka d'auki mataki kawai na gaji "



Humaira tace cikin Ihun kuka ta nufi dakinta a guje,har ga Allah kishin Sauban na damunta,tana balain San shi Amma wanan kishin nasa yasa bata Jin dadin aurensa,nan ko wani ne ya kalleta haka zai ta balai wai an kalleta ai itace tayi wani Abu aka kalleta,ta rasa wanan masifa.


A ranar shi ma Sauban fushi yayi da ita bai ko kalleta ba sai da ta saukar da kanta washegari ta bashi hakuri da rantsuwar bata San yadda agogon ya shigo gidan ba bayan wanan kuma ta hau hada masa karyar wata ce ta tsinci wayarta a makarantarsu ta kashe wayar sai a yanzu kawarta ta kawo mata har gida,dan sai da ya hau tambayar ta ya akayi  kuma aka ga wayar.


Dakyar dai ta samu suka shirya hanyar lafiya a bita da shekara so take tace masa ta hakura da zuwa makarantar tana kuma tsoron abinda zai biyo baya dan nan ma sai Sauban ya zargeta idan tace ta hakura ranar Monday tana ji tana gani ta shirya Sauban ya sauketa a makaranta Yana zai dawo ya d'auke ta.



Mansoor 


     Kulawar da na samu a wajen Nurr yasa na dan  samu sauki,ranar Monday na shirya na tafi makaranta dan Ina da Ajinsu Humaira karfe takwas Ina kuma addu'a Allah yasa ta bar zuwa makarantar ta k'arfi da yaji nake so cire ta a raina.


Fuska a balain hade da bakin glass na shiga Ajinsu Humairan,ta cikin glass din fuskata na hangota sanye dai da riga mai kalar hijabin ta,tana ganina ta mik'e ta fice daga ajin,nima ko kallon ta banyi ba duk da zuciyata dake azalzala ta ma wai da nabi bayanta,na hau musu darasin su,duk da zuciyata a rarrabe take,sai da na samu awa daya a Ajinsu Kafin na fito na nufi office dina ban tsaya kalle kalle wajen duba Humaira ba,na shige office na zauna Ina ta k'ok'arin Kau da tunanin ta a raina,sai dai ganin nan da na mata ya kara rura wutar Santa a zuciyata,sai tsaki nake jerawa na jawo laptop dina na Bud'e bawai dan Ina gane ma Mai nake yi ba,


Agogon da aka jefomin da muryar Humaira da naji akaina yasa na dago Ina kallonta "Ga agogon ka nan ko a hanya ka gani ka Kara ma kallon inda nake wallahi sai na baka mamaki kuma idan Kai din ba dan iska bane ka daina koyarwa a ajinmu"


 Daga haka ta juya ta fice daga office dina.


Da ido na bita har ta fice Ina Jin ciwon maganganun da ta zo har office dina tamin


Na fara Shan alwashin ma bar Mata makarantar kamar yadda ta nema,daya zuciyar tawa kuma na zugani da na hanata zaman lafiya kamar yadda ta hanani.


Na kuwa ga wanan tunanin yafi rinjaye a zuciyata na Bud'e laptop dina na tura hotonta Dana tura a wayata nayi editing na tura mata ta watsapp dinta...


Sister's duk wacce batayi anfani da sabulun mg's ba  ko kit dinsu inamai shaidamuku anbarku acan baya domin duk wnd yajaraba mg's sai sanbarka duk wani Mai tantama Akan kayan gyaranjiki toh tabbas yacire sabulun mg's domin yahadu bakarya zegyarajiki yafidda dattin fata Dama duk wani matsalan fata duk Wanda kefama da matsalan fata walau pimples ko spot, sunburn acne,stretch mark dama dukkan wani prblm yajaraba mg's bi'iznillah komai zaizama labari bayan jikinku yy fresh zaisa jikinku yy smooth yadinga glowing,gawanda basa San anfani da Mai zaku iya using mg's batare da kunbukaci wani Mai b🤗nd wnn new soap din💣ne,😯 bama cika Baki kujaraba kugane ma idanku domin ance gani yakoriji Kuma siyan nagari maida kudi gida 

You can check pic👇for the soap reviews🥰

Soap price:4k

maiso yy mgn Whatsapp

08062991549

07046881166

07067210195

Call 08064532391

Instagram:glow_with_mgs

Facebook: mg's skincare

  

Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki sannan akwai na amare special Wanda inkinyi using baki Kuma bukatar kiyi Wani gyaranjiki domin keda kanki zaki shaida cewa fatar taki ta wanku tarwai😍08062991549


Munatura Kaya kowani gari dayardar Allah Amma delivery is not free


Be part of the glow team😍karkubari abaku lbr👏



Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


*MANSOOR*


         *NA SADNAF*


*ADABI WRITERS ASSOCIATION*





*PAGE 7*


                 Sauban ya zuba wa wayar data tarwatse a kasa ido ya daga kansa Yana kallon Humaira data rike kanta da hannu biyu tana girgiza kan,jikinta na balain rawa Sauban na k'ok'arin magana Humaira ta kwalla wani irin ihuu kamar Mai jinnu tayi waje,dan dabarar tadda iskar karyar kawai ne ya fado mata,Sauban kuwa ya take mata baya cikin mamakin abinda ya sameta,ganin tayi waje a guje tana k'ok'arin Bud'e gate ta fita yasa ya bita da bala'in gudu ya rukota,ta kuwa saki ihu tana fifisge jikinta tana ya kyalleta.

Sauban kuwa daya rude ya Riketa gam a jikinsa yana "Humaira lafiyar ki kuwa Mai ya sameki haka"


Humaira kuwa ihu ta cigaba da yi tana fusgewa kasan ranta kuma sai godewa Allah take da Wanan dabarar ya fado mata,dan da wayar yaje hannun Sauban da zai saketa salin Alin ne ma da sauki tasan kasheta zai yi kafin ya saketa,a yanzu gani take kishin Sauban na iya sawa ya kasheta watarana,tuni Sauban ya hau mata tofi,dan hada yarika  ta ringa yi da ita kanta bata san mai take cewa ba a garin ma fufusgewa ma har ciwo ta jiwa kanta.


A haka ya gama tofeta ganin Yana hada gumi wajen mata tofin yasa ta fara sakin Atishawa,shi kuwa ya fara Alhamdulillah sun saketa.


Ita kuwa ta wayance da kalle kalle,a ranar da wanan dabarar ta tsira Sauban kuwa bai Kara bi takan wayarta daya tarwatse ba da dabara ta cire sim din tayi bandaki tayi flushing din sim din,ko bacci batayi ba ta ringa tunanin hanyar da zata bi Mansoor ya rabu da ita,indai batayi wasa ba Mansoor sai ya kashe mata aure ta rasa wane irin mutum ne shi,gashi Sauban kuma idan tace zata fada masa irin bibiyar da Mansoor yake Mata wani sabon zargine   zai shiga tsakanin su,ba kuma tasan abinda zai biyo baya ba,kishin Sauban na Saka Mata tsanar Auren ma.


Washegari aka kira Sauban a wajen aiki,akan akwai aikin da zasu je suyi da gaggawa,a gaugauce ya shirya daya zo tafiya bayan sun farantawa juna ya tsaya a gabanta Yana "Gobe zaku fara jarrabawa na biya ta makarantar na duba time table dinku tsallaken kwana bibiyu ne zaku na tashi karfe uku,Humaira bana san shashanci kina gama jarrabawa ki dawo gida,idan kika bari wani ya kalleki Allah ya Isa ban yafe miki ba idan har ba aiki nake ba zan ke kiranki a Airtel dina da na bar miki,waya kuma sai idan na dawo zan taho Miki dashi,Humaira ban yarda kije ko'ina ba har na dawo Humaira da zan samune ko muryarki bana so wani yaji har ki dawo gida"


"Ka kwantar da hankalinka ma ba inda zanje nama hakura da karatun dan bazan iya da wanan kishin naka dake Sakani fargaba kullum ba,hanyar lafiya a bita da shekara gaskiya na gaji hubbe,kishinka na dasa Maka zargina a zuciyarka kuma wanan zargin naka zai bata mana Aure bansan Mai yasa baka yarda dani ba,sauran masu auren ba haka naga suna muamalla da matansu ba idan har ka yarda dani,bazaka yi shakkar komai ba,ina ga ai sai na fita wani namijin zai gani,tom ba inda zanje na ma hakura da makarantar"


Jawota Sauban yayi Ya hau dariya yana "A da ne bana so kiyi karatu amma yanzu bani da burin daya wuce kiyi karatu,idan bana sanki bazan yi kishinki ba nidai ki kular min da kanki Allah ya bada sa'ar jarrabawa"



Humaira har ga Allah ba haka taso ba so take   ta nasanci Mansoor duk wani Abu da zai hadata dashi bata so,tasan yanzu ba ta hanyar da zai tab'a samunta a waya, sai gashi Sauban na Neman kwafsa mata tana ji tana gani Sauban ya tafi Yana jadadda mata tayi karatu dan taci jarrabawarta.



Mansoor


  Blocking dina da naga Humaira tayi ya matukar daga min hankali a haukace na fara Mata text da daya layina Ina "Humaira na zama mahaukaci akan sanki Humaira na zama zararre bana ji bana gani,nayi iya k'ok'arina dan naga na cire kaunarki a zuciyata na kasa,nayi iya k'ok'arina dan na Nisanceki na kasa,matata ta daina gane kaina yarana sun daina gane kaina,Humaira ko makiyina bana masa fatan ya shigà halin da nake ciki bana iya cin abinci ki tausayi min ki kiringa kulani wallahi Ina da ilimi nasan Haramune kula.matar aure amma na kasa danne zuciyata"


Na tura mata text din na zubawa wayata ido naga ko zata min reply sai dai Shiru,haka na rike wayata har bacci yayi awon gaba da Nurr da nasan hade rai da nayi yasa ta kasa min magana ta juya min baya tayi bacci.



Rashin reply dinta ya dan sakamin tsoro dan har b'oye lambarta nayi na kira lambarta sai dai a kashe.


Washegari haka na shiga makarantar still ranar bata zo ba sai na yanke Idan har ranar jarrabawa daya kasance gobe bata zo ba nasan Humaira saboda ni ta hakura da makarantar.


Ba kalar tunanin da banyi ba ta hanyar da zan bi Humaira ta saurareni.


Abincin kirki ma ban iya ci ba a ranar.


Washegari wajen tara  na nufi makarantar dan karfe goma zaa fara jarrabawa banida Ajinsu Humaira ranar Amma zanyi invigilating din wasu ajijuwan har biyu,


A hankali na ringa tafiya zuciyata fal da tunani a madadin na d'auki hanyar makaranta sai na d'auki hanyar unguwarsu Humaira na tsaya daga bakin titin da nasan idan har ta fito daga layin dole ta biyo ta titin da nake,duk da bani da tabbacin zan iya ganin ta, haka na cigaba da tsayuwa Ina duba agogo dan karfe goma Sha daya nake da Ajin da zanyi invigilating,ganin tara da minti arbain ta kusa yasa na fara k'ok'arin tada mota ta Ina Jin wani irin nauyi a kirjina, Humaira da dukan alamu ta hakura da makarantar kila mahaukacin mijinta na nan na tayar da motar kenan,na hango ta ta fito daga layin sanye da wani farin hijabi da aka yiwa ado da bakin less golden hannunta sanye da farin agogo ta Sha Jan kunshi a yatsunta,sai naji bugun zuciyata ta canja da ganin ta da nayi,haka na zuba mata ido ina kallonta Ina Jin wani irin wutar kaunarta nacina a zuciyata,Sam bata lura dani ba sai zabga sauri take yi tana duba Abun hawa,ni kuwa jikina har rawa yake Ina tunanin abinda ya kamata nayi.


Tafiya naga ta fara yi da kafa tana ta zabga Sauri ni kuwa na tadda motata na fara tafiya a hankali har na tado ta nayi kasa da glass dina murya kamar ba tawa ba nace "Humaira"





Cak ta tsaya ni kuwa na kashe motar a daidai lokacin da ta juyo ta zuba min ido tana Kallona.


Ni kuwa da jikina ke rawa Ina Jin kamar numfashina ya d'auke na tsaya a gabanta Ina "Humaira dan Allah dan Annabi ki tsaya ki Saurareni"


Lumshe idonta naga tayi hawaye ya hau zubo mata ta gefen fuskarta,Wanda hakan da na gani yasa hankalina ya tashi Ina k'ok'arin magana ta Bude idonta tana "Mallam Mai na Maka dan Allah dan Annabi kake so ka kashe min Aure,Mai na Maka kake bibiyata bayan bani kadai bace mace?Mallam Mai na Maka dana cancanci haka daga gareka ni kadai ce mace dan girman Allah?ni kadai ka gani a makarantar nan Mai yasa kake San ka rusa min gida,kasan idan naso a ranar da ka shigo gidana zan iya tona Maka asiri mijina ya karya ka duk banyi haka ba na rufa Maka asiri dan kar mijina ya taba Lafiyarka sakayyar da zaka min shine ka cigaba da bibiyata ko Mallam"



Kallon ta kawai nake hawaye na zubo mata da nake Jin zafinsu a zuciyata Humaira baztaa gane baa san raina nake bibiyarta ba


Ina k'ok'arin magana naga ta zube akan gwiwarta ta hada hannayenta kamar Mai roko ta fara "Mallam dan girman Allah ka fita a harkata Dan girman Allah ka rabu dani,bana san na wulakantaka ko na tozartaka ka barni nayi karatuna cikin nutsuwa da kwanciyar hankali  Dan Allah Mallam a yanzu dai rokonka nake idan baka rabu dani ba duk abinda ya biyo baya Kai ka siya da kudinka.


Daga haka naga ta mike ta cigaba da tafiya.


Kamar.wanda aka dasa haka na bita da ido har ta samu abin hawa ta tafi.


Jikina duk yabi yayi sanyi na rasa Mai yake min dadi,haka na ja motata na nufi makarantar Ina magana da zuciyata da Inama na iya danne zuciyata akan San da nake wa Humaira da naji dadi.


Haka na daure zuciya ta ban ko kalli Ajinsu Humaira har aka gama jarrabawa suka aka tashi,na hangota da ga nesa Ina yakar zuciyata da na fara tunanin kila har da San zuciya  yasa nake Jin bazan iya rayuwa Babu ameera haka na daure ban kara kallon Ajinsu ba sai ranar da suke da jarrabawar darasina.


Na shiga ajin nayi kamar ba kallonta nake na duk da zuciyata da naji kamar ya fado indai zan ganta haka nake ji a raina yau ma  shigar blue hijabi tayi da wani material ja da aka Saka daga bakin hijabin,gani nake ba  Wanda hijabi ke masa kyau kamar ita.



Ina satar kallonta naga tana ta juya biron hannunta da alama bata iya darasin nawa,


Dayake mu biyune a ajin,dayan ne ya ringa duba abinda suke yi ni kuwa Ina daga bakin kofa Ina satar kallonta ta cikin glass har ga Allah iya ganin da nake mata  Dadi nake ji.


Sai dai har aka fara summitin Banga ta tashi ta kawo nata ba,ganin saura saura mutane uku su tashi yasa na nufi wajen da take zaune tana ta fama da juya biron.hannunta Ina zuwa na sunkuya Ina "Humaira akwai inda baki gane bane?


Ko dagowa bata yi ba ta cigaba da rubutun ta.



Ni kuwa gudun kar daya mallamin ya gano.mai.ke faruwa sai na bar ajin dan a gurinsa.ake.hada takardun.



Minti biyar a tsakani sai gata ta fito Ina daga office dina Ina kallonta har ta fice banyi kasa a gwiwa ba nabi umarnin zuciyata nabi bayanta da sauri jikina na balain rawa da abinda nake Shirin aiwatarwa da nake tunanin Anya abinda zanyi ya dace kuwa daya zuciyar kuwa na na aikata kawai so ya rufemin ido,na hau motata na hau bin bayan Humaira sai da na  wuce makarantar sosai nayi parking a kasan bishiya da ta nan take wucewa.


Da alama bata da ganiya dan ta wajen motata ma tazo zata wuce.



Ni kuwa na fito daga motata na kira sunanta ta juyo da sauri da alama ta tsorata


Ni kuwa na hau kalle kalle ganin ba kowa na matsa kusa da ita na bada Mata Hoda take ta tafi luu na tarota jikiina na balain rawa ganin ba Mai Kallona na kinkimeta na Sakata a mota naja glass din motata da tinted ne na d'auki hanya Ina tsoron hanyar da na dauko da nake tunanin Mai bille min ce dan naga alamar Humaira bazata taba saurarata ba,bazata taba gane halin da nake ciki ba ballantana ta fahimceni,kwana biyu da suka wuce na fara tunanin wanan dabarar  ta hanyar biyo mata ta wanan hanya Wanda ni kaina nasan ba a akan daidai nake ba na biyewa San zuciyata ne da na kasa danne San Humaira a zuciyata...



Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070





PROMO

PROMO

PROMO



BEFORE 4K NOW 2500


3968303018

ZAINAB SHU AIBU

FCMB

KITURA SHEDAR BIYA 👇🏻


08162859027


AUNTY ZEE MOM MUJAHID KATSINA 


INGANTACCEN MAGANIN SANYI MAI WANKO DUK DATTIN MARA CIWON MARA CIWON JIKI HANA HAIHUWA RASHIN NI IMA RASHIN JIN SHA AWA FITAR FARIN RUWA KAIKAYI KURAJEN PP DA NA JIKI JIN ZAFI YAYIN SADUWA FITAR FARIN RUWA MAI WARI BASUR KOMAI DADEWARSHI CIWON NONO 



SHIRYE NAKE ZANYI MAKU PROMO SABODA WA ANDA BASU SHA BA SU ZO SU DA DANA MAGANIN AUNTY ZEE MOM MUJAHID DUK LABARIN DA AKE BAKU GASKENA MAGANINA KANKAT NE KOBAKISHA KOMAI BA YA ISHEKI

*MANSOOR*


         *NA SADNAF*


*ADABI WRITERS ASSOCIATION*




*PAGE  8*

                    Tuki nake amma jikina rawa yake kirjina na bugu cike da tsoro,dan a baya na kwantar da ita,idan har nabi ta kan titi zan iya haduwa da yan road safety ko wasu suganta a kwance a baya,duk sanyin Ac motata haka na ringa zuba gumi na yanka ta bayan gari na sauka daga kan kwalta wallahi ko ni bansan inda zan Kai mu ba,Ina so dai nayi nesa da kowa ya zama daga ni sai ita ,I tunani nake anya abinda nayi ya dace kuwa,akan so na zama sususu shashasha bayan zuwa gidanta sai na hada da saceta,Wanda ko ni bansan dalilina nayin haka ba so nake kawai ta nutsu ta saurareni,so nake na fada mata kalar kaunar da nake mata watakila na samu ta kashe aurenta na aureta,a idona gani nake kamar zalintar ta mijinta keyi,wanan Abu da nayi kamar kidnapping kenan,duk Abubuwan da ba halina ba duk na Ara na yafa saboda san da ya rufe min ido,wallahi bana Jin dadin yadda nake tafiyar da rayuwata na kasa yakice makahon so daga zuciyata,na saita mudubin motar Ina hango ta ta baya,Kiran Nurr kuwa sai shigowa wayata yake dake Kara min bugun zuciyata,Nurr bata San halin da na jefa kaina ba Nurr bata San halin da nake ciki ba,Nurr bata San matar Aure na sace nayi daji da ita dan ta saurareni ba.


Tafiya Mai nisa nayi kafin na samu wani katon bishiya nayi parking wajen akwai sanyi da niima sosai ina parking na lumshe idona kasancewa da ita waje daya ya haifarmin da wani irin yanayi da bazan iya fasaltawa ba duk da tana baya,bana so nayi Abunda zan zo daga baya Ina nadama shi yasa naki komawa baya sai na kwantar da seat din da nake Kai har sai da yayi kasa sosai yadda zan iya ganin ta sosai,kamar Mai bacci haka na kura mata ido Ina ganin kamar tafi kyau ma idan tana bacci,ko ya zata ji idan ta farka taganta a daji kila ta Kara tsanata,Ina ma Humaira bata da Aure da bazan maida ta ba sai an daura mana Aure.


Ganin Nurr ta dameni da waya idan kuma ban daga ba bazata fasa kirana ba yasa na daga wayar Ina ganin takurar da take min ya fara yawa,Ina dauka tace "Hayatti Ina ta kira baka dauka ba"?



"Idan kika ga kin kirani ban d'auka ba aiki nakeyi Nurr ya kamata kigane haka idan kika kira sau daya ban d'auka ba aiki nake ba yadda zan ringa ganin kiranki naki d'auka"


Yadda nayi magana cikin fada fada yasa naji tayi kasa da murya tana "Allah ya baka hakuri Hayatti dama Ina so na Kai Irfan asibiti ne tundazu aka dawo dashi daga makarantar zazzabi yake yi"


"Nurr idan larura ya taso na rashin lafiya kowani Abu na emergency na Sha fada miki ba sai kin kirani kin tambayeni izni ba rashin lafiya fa yake,yanzu da baki sameni a waya ba haka Zaki ajiye shi har sai kin sameni a waya na Miki izini"?


"Wai karka dawo kaga bana nan shi yasa na kiraka"


"Kiyi sauri ki Kai shi asibitin duk halin da ake ciki kimin text dan Ina wani aiki ne bama na gari"


Da toh kawai ta bini kafin na kashe wayar naji ta kashe da alama haushin fadan da na mata tayi,ni kuwa na tabe baki ina komai sai ta fada min.


Ganin lokacin sallah la'asar ta kawo Kai yasa na fita da ruwan roba  na daura alwala na dauko sallayata dake bayan seat din wajen kafarta yatsun ta ma kyau ne dasu,na Kau da kaina da sauri da naji zuciyata na min rayye rayye na shimfida sallayata na tada sallah,ni kaina bansan a wane matsayi zan ajiye kaina ba,sai dai nayita istigifari dan har ga Allah Ina Jin ba Dadi da nake biyewa san zuciyata nasan Haramune abinda nake aikatawa.


Har wajen biyar banga alamar Humaira zata farka ba,hakane yasa na d'auko wanan ragowar ruwan na hau shafa mata fuska Ina Jin kamar wutar lantarki ke Jana,a hankali naga ta motsa kafarta kafin naga taja dogon ajiyar zuciya kirjina na bugun Tara Tara naga ta fara k'ok'arin Bud'e idonta ta Kai hannunta ta dafe goshinta tana yamutsa fuska bakinta d'auke da sallati.


Sai da ta dade a haka kafin naga ta bud'e idonta a hankali ta kuwa sauke idonta cikin nawa bansan Mai yasa jikina ke daukar rawa idan ta kalleni ba.


Duk da daga nesa na dan zauna  bana so ta kawo ko cutar da ita zanyi,  sai da ta saki ihu ta mike zumbur daga kwancen da take tana "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun innalillahi wa inna ilaihi rajiun na shiga uku na lalace mai nake yi anan satoni kayi"?


Duk a rude take magana tana juye juye ni kuwa duk sai ta rudani nima  nayi kanta ta saki wani irin ihuuu tana "karka matso kusa dani karka tabani anya Kai musulmi ne kuwa cutar dani kake so kayi ko"?



"Aaa Humaira wallahi ba cutar da ke nake so nayi ba dan Allah ki nutsu wallahi ba abinda zan miki na rasa yadda zanyi magana dake na rasa yadda zan samu ki saurareni shi yasa na gusar Miki da hankali na kawo ki nan dan muyi magana wallahi ba cutar dake zanyi ba"


Jikinta wani irin rawa yake da alama bata yarda dani ba,sai naga ta fara girgiza kai tana k'ok'arin fita daga motar ta daya k'ofar,ni kuma Ina ta daya b'arin tuni na gane mai take so tayi ni kuwa nace "Karki fita Humaira dan wahalar da kanki zakiyi ba zaki tab'a Sanin hanya ba magana kawaii  zamu yi sai na   maidaki,


"Magana zakayi dani shine ka satoni ka kawo ni dajin da ba kowa magana kake so kayi dani ka kawoni wajen da ba kowa dan ka samu ka cutar dani mai na Maka haka dan girman Allah Mai yasa kake so ka cutar dani,na fada Maka Ina da Aure kaima da kaje gidana Kagani,dan Allah Mai kake so daga wajena soyayya zanyi da Kai da aurena ko mai kake so"?


Girgiza kaina nayi Ina "Ba soyayya nake so nayi dake da Aurenki ba so nake ki kashe aurenki na Aureki Humaira Ina mutuwar sanki,mijinki bai san darajarki ba Humaira har fasa Miki Kai yayi Yana daga miki murya Humaira kinfi kaunarsa shi ba wani sanki yake ba  Humaira dan Allah ki taimaka min ki karbi tayin soyayyata"


Kallon da take min na balain tsana kamar ta jefani a wuta yasa naji kamar na fara kuka cikin kuka ta fara magana tana "wallahi tunda nake ban tab'a tsanar mutum yadda na tsaneka ba Ina kaunar mijina kamar na mutu ko yanka Naman jikina yake Ina kaunarsa a haka ko da mutuwa yayi zan kare rayuwata ne batare da na sake Aure ba,da mijina ya dakeni daya dafani ba abinda ya shafeka ban taba ganin inda ake so dole ba idan bai shaidan ne Kai ba,duk Matan duniya ka rasa wacce zaka so sai matar Aure,Kai a ganin ka a haka zan soka ?kazo min gida ka taba jikina na daure na rufa Maka asiri hakan bai isheka ba,haka ka cigaba da bibiyata kana min message har da tura hotona a wayarka hakan bai isheka ba sai ka satoni ka kawoni daji wanan abin da kayi ba abinda ya Kara min sama da tsanar ka,bazan taba kashe aurena ba Ina San mijina ni ba jahila bace na da ilimina Mallam ka Maidani titi kamar yadda ka dauko ni idan bazaka iya ba ka barni na tafi gida "



Duk maganar da take ji nake kamar ruwan zafi take watsa min ido kawai na zuba mata Ina Jin kirjina kamar ya Faso,ni Humaira ke cewa ta tsana  har haka"


Cikin Ihun kuka tace "ka Maidani inda ka daukoni wallahi wallahi bansan zaka cigaba da bibiyata ba da a ranar da ka zo gidana da na fadawa mijina ya min tsakani da Kai,naji tausayinka dan kar mijina ya Maka lahani na rufa Maka asiri amma ni zaka kawo daji kazo kace kana sona"


"Humaira idan har kinji Tausayina har baki so mijinki ya taba Lafiyata wallahi Zaki soni ki bani dama Humaira baki ga yadda na zama mahaukaci bane akan sanki Humaira da ilimina fa ni ba jahili bane,Humaira karya kikeyi ba Jin dadin Aurenki kike ba ki kashe Aurenki na Aureki Humaira da ace zan iya cire sanki a raina da na cire tuntuni amma na kasa Humaira"



Ban ankara ba naga ta fita daga motar tana Ihun   Azo a taimaka mata,hankali a tashe na take mata baya gudu take da iya karfinta tana ihu,ni kaina tsoron dajin da na kawo mu nake dan dajin shiruuu gashi kamar Magriba ta kusa,dakyar na kamota na Sab'a ta a kafadata jikina na rawa kamar yadda nata ke rawa tana ihu, dakyar na Saka ta a mota saboda zizilewa take tana Kai min duka Ina shiga da ita mota na rufe k'ofar na saka key.


Ina sauke numfashin gudun da na sha da daukarta da nayi,kuka kawai take tana k'ok'arin Bud'e k'ofar motar hijabin kanta ma ya sauka daga kanta kitson da tayi kanannu da tayi parking din shi a tsakiyar kanta shi ma ribbon din yayi suku ku,numfashina kamar ya d'auke gani na da ita a waje daya Yana Sakawa naji kamar na zauce ido na zuba mata ta cigaba da k'ok'arin Bud'e k'ofa kassalar da naji ya fara rufeni yasa na ce "Humaira karki jiwa kanki ciwo ki tsaya ki saurareni wallahi yanzu zan maida ki gida"


"A fusace ta juyo ta fara magana tana "Idan har dagaske kana da mata Allah Ubangiji ya hadata da wani yayi mata abinda kake min,jikina da kake ta tabawa Allah ya Isa bazan taba yafe Maka ba idan kuma ka cutar dani Allah ya hanaka zaman lafiya a gidan duniya yasa ayiwa matarka abinda kayimin idan kana da ya Allah ya hada ta da Wanda zai ruguzaa"


Kasa jure maganarta nayi,na jawota da k'arfi na matseta Ina girgiza kai da "Humaira ki daina jifana da mugun addu'a banida niyyar cutar dake sai dai idan ke zaki tilasta min na taba ki Humaira,nasan bazan ji dadi Wani ya ringa bibiyar Nurr ba,Humaira sanki shine jarrabawata,ki bani dama Humaira,duk maganar da nake a saitin kunennta nake maganar matsar da na.mata da k'arfi nayi dan jikinta Balain rawa yake numfashinta na fita da sauri da sauri,kamshin da nake shaka a wuyanta yasa na lumshe idona na kaiwa wuyan Sumba batare da na shirya yin haka ba naji ta Saki Ihun "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun Ina da Aure fa ni matar wani ce fa kake tab'ani cutar dani kake so kayi ko dan Allah ka sakeni na tafi na yarda zan ringa kulaka amma ka daina tabani dan Allah ka sakeni.


Har ga Allah na fara fita a hayyacina yadda nake kaunar Humaira da mafarki da ita gata yau a kirjina Ina Jin dumin jikinta duk da mutsu mutsin da take,amma ban kawo ta nan da na keta mata haddi ba,da karfin addu'a na samu na iya controlling kaina na fara sakinta a hankali ita kuwa sai karkarwa take duk da na saketa sai da na hada goshina da nata Ina "Humaira san da nake Miki yasa zan faranta miki rai Humaira,Humaira dan Allah ki amsa tayin soyayya ta idonta a rufe yake sai k'ok'arin ja baya take yadda take yi yasa na zuba mata ido kamar ana ingizani na kaiwa bakinta kiss kamar Wanda na jona Mata wuta ta saki Kara ta tofa min yawu a fuska ta hau goge bakinta kyamata da tsanata kawai nake gani a idonta,na saketa a hankali na Kai hannuna fuskata na goge yawun idona a kanta.


Ita kuwa tana ganin na saketa ta ja da baya ta Saka kuka tana "Dan girman Allah ka maidani gida ka taimaka min Dan Allah yanzu nasan mijina ya kirani yafi a kirga, iyayena suna can hankalinsu ya fara tashi ka Maidani gida dan girman Allah"



"Idan na maidaki kinmin alkawari Zaki ringa kulani Ina Jin Dadi,kinyimin alkawari bazaki juyamin baya ba,Humaira banki mu dawwama a dajin nan ba indai dagani sai ke ne?


"Na Maka alkawari Mallam ka Maidani gida"


Nasan bada gaske take ba yaudarata kawai zata yi.



Sai na ruko hannayen ta sai naga ta fusge da sauri tana "Tabanin nan da kakeyi ne bana so Haramune,idan har kana sona bazaka so ka jefani a cikin masifa ba idan har kana sona zaka so farinciki na idan har kana sona zaka daure ka hakura da San da kake min saboda na samu kwanciyar hankali,ba sona kake ba Mallam sha'awata kawai kake yi, kasan  zunubi nawa ka kwasa a tabanin nan da kake,zaka so wani ya tab'a matarka haka"?


Girgiza  Mata Kai nayi na sauka daga cikin motar na durkusa akan gwiwata Ina "Sanki nake Yi Humaira ba shaawarki nake ba,da shaawarki nake da tun kafin ki farka ko ki dawo hayyacinki na samu abinda nake so Amma duk banyi haka ba dan kauanrki nakeyi,ko jikinki da na taba wallahi baa san raina bane bana iya rike kaina idan Ina ganin ki dan Allah Humaira ki kashe aurenki na Aureki.


"Bazan iya kashe aurena ba Mallam Ina San mijina bazan iya cewa ya sakeni ba ka ringa addu'a har Allah ya cire maka sona a zuciyarka"



Ta Kara hade hannayen ta tana na Maida ta gida itama ta durkusa kamar yadda na durkusa.


Wallahi bana so mu rabu gani nake idan har na sake yau na barta ta subuce min nasan sai ta fadawa wanan mijin nata 


Kuka take kasa kasa dake taba min zuciya na kira sunanta da Humaira


"Karki juyamin baya,ko bazaki aureni ba kiringa dan kulani"


"Haramune Mallam wallahi haramune haba Mallam so ba hauka bane,Dan Allah Kai Maidani gida"


Tashi nayi daga tsgunnan da nake Ina Jin dama mu dawwama ace dagani sai ita.


Gaban motar na koma na zauna a seat din driver jiki na rawa naga ta zagayo daya hannun ta zauna.


Da alama ta matsu mu tafi,ni kuwa na wayance da tadda motar kamar motar tamu ta samu matsala.

Haka nayita yi fama,na kalleta Ina "Ina ga man motar ya kare shi yasa yaki tashi"


Bari na nemo Mai


Girgiza min kai tayi   tana "Zan iya tafiya a kafa ba sai ka nemo Mai ba"


Nima na girgiza Mata Kai Ina "da nisa zuwa titi karki damu yanzu zan dawo"



Har ga Allah so nake mu dawwama ahaka bana so mu rabu ita kuwa ta dage wai zata iya tafiya indai zata Kai gida.


Na lura Humaira nada Gardama hakane yasa na hade rai Ina "Humaira kijrani yanzu zanje na dawo"


Na fita daga motar ta Saka kuka,ba wani mai da zan nemo so nake mu kwana a dajin.


Humaira


Yana fita ta fara dube dube dan gani take cutar da ita kawai yake so yayi.



Wayarsa da ta hango a gaban mota ta wawuro jiki na rawa taga alamar fyade yake so ya Mata,Allah daya taimake ta taga wayar ba lock,hannunta wani irin rawa yake ta Saka lambar Sauban tana kira taji ya fara ringing Yana dauka ta saka ihuuu tana "Humaira ce Hubby Ma"!!!



Fusge wayar da aka yi yasa ta juya taga Mansoor ne ya kwace wayar ta fara ihu tana "Ka rabu dani wallahi sai na tona Maka asiri na riga na gayawa mijina"


Motar ya shigo ya Saka key ta saki ihuu a daidai lokacin da ya fusgota jikinsa.......



Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


AYIRI YIRI 💃💃💃💃IN,ANJI GUDA TASAMU💃💃💃💃

A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION


A&Z COLLECTION DINCE DAI💃💃💃💃


BARKANKU DA WARHAKA  

 MATAN GIRMA MATA MASU AJI 🧕👌🏼👌🏼


Macan datasan kanta ita take gyara


A&Z COLLECTION takara dawomuku dazafinta masoya kayanmu🥳🥳🥳


A&Z COLLECTION tana da supplement kala kala .


Hajiya wallahi kidage kiyi gyara karki kuskura kimaida kanki tsohuwa kijera da sa,arki adinga Miki kalan mamanta🤔

Sumafa waddanda kuke gani suke Baku Sha,awa bazama sukaiba dagewa sukai da gyara 

Kumadai ayanxu anyi ittifakin ba,abinda zai gyaraki yadawomiki da kuruciya kizama chas chas gwanin Sha,awa kamar supplement💃💃💃💃

Toh kekuwa me kike jira ❓ko kinfiso megida ko saurayinki yashagala da kalan matan tiktok matan da ba,abinda suka fiki face gyara👌👌



Shin menene ma supplement ❓shi supplement wani nau,in maganine  da akeyinshi da  ganyayaki wasu Kuma itatuwa wasu Kuma spices ake yinsu Sai amaidasu capsule wasu pills wasu softgel  don sumana saukin amfani .

Misali kamar royal jelly da farin Zuma Mai saka akeyinta , ultimate maca shikuma maca root din itacene amirna kuma kanunfari da kimba akeyi Dade sauransu .


Ina wadda batasan tayi fari fess❓


Ina wadda fari takeso tayi fari ba irin na bleaching ba irin farin nan na yan gayu waddanda hutu ya ratsasu❓


Ina maisan tayaki sanyi dake lalata mace yahanata sakat❓


Ina Mai neman na gigita oga❓


Munada 👇👇👇👇👇



✅Na  breast


✅Na hips 


✅hadin Amarya 


✅hadin mejego


✅Na rage kiba


✅Nasa kiba 


✅Na rage tumbi


✅Na nankarwa


✅Na gashi


✅Na Karin ni,ima


Dama sauransu👌👌


Hajiya duk na abinda kikeso kawai kimana magana tanan 👇👇👇


Kira ko WhatsApp

09037870422


 wani albishir kuma💃Kayanmu afarashin sari muke badawa


Alhmdulillah duk Wanda yaji price dinmu zaiyi farinciki musamman Wanda sukasan kudinsu dayadda ake saidawa💃💃



Munanan a garin Kano

Rijiyar xaki 

Muna tura Kaya kowane gari🚗 cikin aminci🤝


Karku manta da number wayarmu


09037870422

Kira 📞ko Whatspp


*MANSOOR*

         ( *San Maso wani koshin wahala*)

         

*NA SADNAF*


*ADABI WRITERS ASSOCIATION*






*PAGE 9*


             Gam na riketa na damki kafadunta ita kuwa ta hau Kai min  duka a haukace tana "ka Rabu dani,Allah ya isa  tsakanina da Kai,jijjigata  nayi na matse kafadarta na lura Humaira nada taurin kai,idan ban mata Jan ido ba haka zata tayi ta bani ciwon Kai Allah ne ya taimakeni na hangota ta dauki wayata da yanzu kila ta tona  min asiri, yadda take ihu tana Kai min duka da san  ta Bude k'ofar yasa na daka mata tsawa Ina "Ki nutsu Humaira Ihun nan da kike bashi zai saka na Maida ki gida ba,mai yasa kika kasa gane halin da nake ciki ne,an gaya Miki asan raina na baro iyalina na taho nan daji dake,Humaira da Ina da Iko da zuciyata ko ke bazaki ji labarin Ina sanki ba ki nutsu ni ba cutar dake zanyi ba,idan kika cigaba da min wanan ihu da haukan Zaki tilastamin nayi Miki abinda banyi niyya ba"


Ina fadar haka naga ta nutsu tana sauke ajiyar zuciya yadda naga jikinta na rawa yasa na saketa a hankali hawaye kuwa zubowa kawai yake a fuskarta har ga Allah sai naji ta karyamin zuciya sai na Kalli waje ta window motata naga dare yayi,ga dajin shiru sai kukan tsuntsaye,a hankali na dawo da Kallona kanta sai naga ta sunkuyar da Kai gashin idonta duk ya jike da hawaye duk da na saketa jikinta har lokacin rawa yake,yadda naga tayi kasa da kanta ya balain Saka min tausayin ta ga wani irin Santa da naji Yana Neman fasa min kirji,a yadda nake jina da zan iya maida Humaira cikina da na maidata,bansan Mai yasa bata sona ba bansan Mai yasa ta tsaneni ba murya can kasa na kira sunanta Ina Jin kamar na fusgota jikina nayi ta Jin dumin jikinta,bata dago ba haka ne yasa na sake Kiran sunanta Ina Jin kamar nima na fasa kukan,bansan mai ya dace nayi ba abinda zuciyata ya raya min na aikata ban tab'a Jin sauki a zuciyata ba sai da yau da nagani waje daya da ita,yanzu idan na maidata gida,nasan sai ta tona min asiri,ba kuma wahalar za'a Sha wajen nemoni ba,duk inda akaje nine banida gaskiya,kafin kace me sai labari ya zagaya makaranta da gari akan mallami ya sace dalibarsa dalibar ma mata Aure,tun karfe uku na d'aukota nasan yanzu tana Jin yunwa dan ni ganinta da nake kawai ya kosar dani,gashi bata yi sallah ba kila Yan uwanta na can cikin tashin hankali,kila mijinta na ta gwada wayata da na kashe ya ga sunana ta true caller,duk da nacewa Nurr bana gari nasan itama tana can hankalinta a tashe na dafe kaina da hannu biyu na  fara sakin Sallati da karfi sai naga ta dago tana Kallona, ni kuwa na cigaba da sallati Ina "Wanan wane irin masifa ne?wane irin jarrabawa ne wanan Mai zafi"wane irin balai na jefa kaina innalillahi wa inna ilaihi rajiun"


Na karashe murya na rawa naga Humaira ta Maida kanta kasa daga yadda take yi na lura a tsorace take dani, gani take idan ma tayi motsi zan iya tab'ata na kuma lura tab'atan da nake ne yake daga mata hankali gashi na kulle motar daga ni sai ita a motar na na kuma kunna Ac dan kar taji zafi tunda zuge glass din motar nayi,kaina ya dau zafi na rasa yadda zanyi,na takura Humaira da yawa amma bansan ya zanyi ba, tab'a tan da nake ko ni bansan ya akayi nake Kai hannuna jikinta ba,na lumshe idona Ina tuna addu'ar da tamin dazu,hakika  zanji ba Dadi idan wani yayi wa Nurr haka,ko kanwata Mai yasa na kasa danne zuciyata akan san da nake wa Humaira,yadda ta takure jikinta nagane sanyin Ac ya Mata yawa na kai hannuna na rage Ac idona akanta,sai naga ta Kara matse jikinta dake rawa,na sake Kiran sunanta Ina "Humaira kina Jin yunwa"?


Sai ta dago ta zuba min idonta da nasan sune suka rikitani su rudani su Saka nayi abinda ba haka ba na Kau da kaina da sauri da naji zuciyata na raya min abinda bana so nayi,cikin muryar kuka naji ta fara magana tana "Ba yunwar ke damuna ba sallahr da banyi bane yake damuna,na hadaka da girman Allah ka Bude min motar nan na tafi gida wallahi zan iya tafiya a kafa ka taimaka min"



Ta karashe cikin muryarta da nake Jin Yana saukar min da kasala bugun da kirjina yakeyi ma na daban ne,sai da na d'auki tsawon mintuna Ina Jin sheshekar kukanta kafin na Kara juyawa na kalleta naga ta sunkuyar da Kai kukan take yi kasa kasa, kukanta har a cikin zuciyata nake jinsa,na kira sunanta a hankali Ina "Humaira kiyi hakuri baa san raina na kawoki nan ba,bansan yadda zan Miki bayani kigane ba Amma ki yarda bazan iya cutar dake ba,na rasa ta hanyar da zan bi ki saurareni ne shiyasa na d'auko ki dan Allah ki yafe min Humaira sanki yasa bana iya gane daidai da ba daidai ba,Humaira Mai yasa bakya sona"?


Sai a lokacin ta dago tana "Taya zan soka bayan Ina da Aure idan kana magana kamar baka da hankali da tunani,da Aurena zan soka haka kawai sai nace maka ina sanka bayan Ina da Aure"



"Da ace bakida Aure Zaki Soni"?


"Kasan dai ba'ayi wa mutum dole ko kasan dai baa so dole ko,da bani da Aure kila na soka amma tunda Ina da Aure mijina kadai ne abin sona ko da wasa ban taba hararo bayan shi zan so wani bama"


Runtse idona nayi da k'arfi Ina Jin zafin maganarta yadda take furta kalmar so ga mijinta na Kona min zuciya na Bud'e idona a hankali Ina "Ina da ilimi da tunani Humaira akan sanki na zama jahili mara tunanin,Humaira sanki shine jarrabawata ki taimaka kisoni ko da ba Kai zuciyarki ba"


Sai naga ta saki murmurshi da ake cewa yafi kuka ciwo ta kuma juyo ta kalleni tana "So yasa baka san ayi sallah ba ko"?so yasa baka tsoron Wanda ya hallice ka,Kai bakayi sallah ba ni baka barni nayi ba a ganinka kuma kawoni nan da kayi shi zai saka na soka ko?


A haukace na damkota dan naga idan nayi kudu sai tayi gabas idan zan shekara Ina magana bazata taba gane inda na dosa ba yadda na wawurota yasa ta saki ihu ni kuwa ban direta ko Ina ba sai a cinyata jikina na balain rawa kamar yadda naga hankalinta yayi balain tashi ta fara bani hakuri na daka mata tsawa Ina "Kimin shiru Humaira"


Take naga taja bakinta ta tsuke cikin hucci na fara magana Ina "Mai yasa kika kasa fahimtata Humaira na kama hannunta na Kai kan kirjina Ina ki Bude ki Ciro sanki dake cikin zuciyata na huta dan nima na gaji Humaira ke sa'ar Zainab ce kanwata ta hudu Humaira kince banida hankali banida tunani ni jahili ne duk akan kamuwa da sanki da nayi,ki bani dama muyi magana kink'i sai gayamin magana kike kina guduna kina gayamin yadda kike San mijinki Humaira ki Ciro sanki a zuciyata yanzu nan na maidaki gida kasheni kike so kiyi Mai yasa kika kasa gane halin da nake ciki"?


Duk cikin ihu nake mata maganar na kuma matse ta yadda bazata iya motsawa ba fuskata dab da nata Ina Jin kirjina kamar ya fita Humaira ta hadamin zafi,ita kuwa idonta a runtse ta Kau da kanta jikinta kamar na jona Mata shocking,hannunta da na dora a kirjina kawai take so ta cire da na danne da k'arfi.


Kaina kamar ya fashe zuciyata kamar tayi bindiga sai da nayi dagaske na danne abinda ke taso min a zuciyata na fara Kiran sunanta a hankali naga ta juyo har fuskar mu na gware taja da baya da sauri na juyo da fuskarta da k'arfi Muna Jin saukar numfashin juna sai ta Bude idonta da sauri tana Kallona tana girgiza kai dan taga bakinta nake Kallo Wanda tabbas shi din nake Kallo komai na Humaira San shi nake.


Mutsu mutsu kawai take akan cinyata Wanda hakan kamar ingizani take yi murya ta da bata fita nace "ki nutsu Humaira karki bari nayi abinda ba haka ba I don't want to hurt you"


Ina fadar haka naga ta nutsun amma Ina iya jin bugun kirjinta,mun dade a haka Ina tunanin abinda zanyi,ji nake dama mu kwana haka tana kan kafata,ni kadai nasan mai nake ji,ban taba Sanin Ina da wanan karfin feelings din ba sai da na hadu da Humaira, murya ta ya katse min tunanin da nake "Dan Allah Ina so nayi sallah ko bazaka maidani gida ba,idan nayi sallah sai nafi samun nutsuwa"


Bude idona nayi a hankali na zuba mata ido kamar yadda ta zuba min,Ina iya ganin tsanata a idonta dake karyamin zuciya,Ina iya ganin ciwon da take ji a zuciyarta na dajin da na kawota,taya zan zama silar jefata a cikin bakin ciki.


Na rike hannunta Ina "Humaira Mai zan miki kiji kina sona,mai zan Miki da Zan faranta miki rai"?


"Ka Maidani gida shi zakayi ka faranta min amma batun na soka bazai yu ba dan ban tab'a Jin inda matar Aure zata so wani bayan tana da Aure ba,ga Maza ya hallata zuciyarsu na iya San wata Koda kuwa suna da mata Allah ya Basu wanan damar amma Haramune mace taso wani bayan mijinta"


"Yanzu ya kike so nayi da sanki dake Neman kasheni"


"Kayi addu'a Allah ya cire maka"


"Na Dade Ina Addua Humaira tun ranar da na gano ke matar aurece Amma kamar ma addu'ar da nake kara min kaunarki akeyi"


Shiru tayi bata cemin komai ba ina k'ok'arin magana ta juyo muka hada ido tace "Kaga yadda ka rungumeni ka dorani akan cinyarka kasan kuwa zunubin da kake kwasarwa kanka kake so na kwasa nima mijina Yana daji ya rokeni na tsare masa mutuncinsa ko bai fada ba ni mai tsare masa mutuncin kaina ne,ba namijin daya taba tab'a jikkina bayan yayyena da nasan muharamaina ne,sai mijina har na gama Yan Matancina saurayi bai taba rike hannuna ba,Ina ma budurwar da ba nauyin aure a kaina banyi haka ba sai yanzu da nake da Aure zaka kawoni daji ka ringa yadda ka ga dama dani,Anya kana da zuciya a kirjinka nifa Yar wani ce fa matar wani,idan aka yiwa naka haka fa yanzu kaje kaga wani ya dora matarka a cinyarsa haka ya rungumeta,ko kaje gidanku kaga anyiwa kanwarka haka ya zaka ji"? Mansoor ka fadamin ya zaka ji nace"?


Ta ce cikin Ihun kuka ni kuwa naji kamar ta dadaureni da jijjiyoyin jikina na fara sasauta rukon da na mata har sai da na cikata gabadaya ta kuwa yi sauri ta bar kan cinyata ta koma can wajen kofa na hade kafata dan bana so taga halin da nake ciki,duk maganar da ta fada gaskiya ne ba Wanda zaa yiwa haka yaji dadi,hasali nima har na gama samartaka na ban taba rike hannun mace ba Hana rantsuwa sai lokacin graduation dinmu da zamuyi hoto wata arniya  Rita da take ajinmu tayi caraf ta dafa kafadata nayi saurin sauke hannunta a ranar na fara rike hannun macen da ba muharammata ba Nurr sai ranar da aka daura mana Aure nasan hannuna ya Kai jikinta ni banida wanan karfin shaawar wai naji inaso na taba mace,shi yasa nakan yi dariya idan Nurr na tsokanata wai sanyina yayi yawa bani da zafi nakan yi dariya dan na dauka kawai haka hallita ta take,amma haduwata da Humaira yasa duk nasan cewar Ina da zafin.


Hakika dauko Humaira na kawota nan bashine mafita ba,naga ko zan shekara Ina so ta furta min kalmar so bazata taba furtamin ba dan tana da kafiya da rashin tsoro duk abinda ke zuciyarta shi take fitowa ta fada,tsorona yanzu shine na Maida gida ta fadawa mijinta ko wani azo aci mutuncina a makaranta,yanzu kila ana ta nemanta da yawa sun dauka kidnapping dinta akayi,na dauka asirin da ta rufamin lokacin da naje gidanta sona takeyi Ashe ita mijinta ne bata so ya zargi wani Abu,yanzu kuwa nasan Ina maidata gida dakyar idan bata tona min asiri ko dan na Daina bibiyarta.


Na cije lebbe Ina Jin kaina dake Neman rabewa biyu ni kaina banyi sallah Magriba da Isha ba sai na fara Jin haushin kaina da banyi zurfin tunanin ba nayi abinda nayi,sai Nurr ta fadomin itama fa tana da hakki akaina,inama Humaira ce Nurr.


Yanzu idan na Maida Humaira gida na gama ganin ta kenan,karshenta mijinta ya daureni,na Kara nisantar Humaira,


Fita nayi daga motar na Bud'e booth din bayan dan dozen din ruwan roba nake siya na ajiye a bayan motata ban fiye san ruwan sanyi ba sai idan zafi yayi zafi,sai na d'auko ruwa roba biyu na fito dashi da wayata na fito hakane yasa na kunna na Saka a flight mode,har yanzu ban gama yanke abinda ya dace nayi ba amma bari muyi sallah kila na samu nutsuwar yin tunani Mai kyau, shiru dajin ba kowa,koni bansan ya akayi na kawo mu nan ba amma nasan idan na tashi zan san hanyar da zamu fita naje ta k'ofar da Humaira take na Bud'e motar Ina "Humaira kifito kiyi alwala kiyi sallah idan kin iddar zamuyi magana ki nutsu idan kin yarda da abinda zan fada Miki wallahi Yau zan maidaki gida"


Bata cemin komai ba ta fito daga motar naga tana kalle kalle,da alama tsoro take ji sai na kunna fitilar wayata Ina "gashi zan haska Miki kiyi alwala sai na shimfida Miki sallaya idan kin iddar nima sai nayi.


Girgiza kanta ta farayi tana "idan har Yau zaka Maidani gidan kamar yadda kace idan naje gida sai nayi sallah dan anan banga inda zanyi tsarki har nayi sallah ba"


"Muje daga can sai kiyi"


Kallon da ta watsa min yasa na saki murmurshi Ina "Wallahi ba abinda zan miki Humaira Ina rokon Allah ya bani ikon rabuwa dake lafiya batare da na cutar dake ba kiyi sallah Humaira dan kinga ko la'asar bakiyi ba"


"Idan naje gida zanyi dan kamar kayana ma bazasu yi sallah ba nima zan so na cire su daga jikina"


"Saboda na tabaki"?


Na jefa mata tambayar ta gyada min Kai"


"Tom indai ba wani abu kika ji ba da na tab'a ki ai Zaki iya sallarki Humaira"


Wani dogon tsaki taja ta koma cikin motar tana "Kazo muyi maganar sai ka Maidani"


Sai a lokacin na gane na kwafsa kila yanzu ta Kara min kallon dan iskan Wanda dama kallon da take min kenan.


Ni kuwa ganin ta koma cikin mota na tsugunna na daura alwala na shimfida sallayata sai da na kulle motar da mukulli na kunna Mata Ac Ina Jin yadda take wurga min harara kamar ta shakeni.


Har ga Allah sallah kawai nayi amma baa nutse nayi ba gani nake ma sallata ba karbabiya bace Ina iddarwa na zauna Ina tunanin abinda ya dace nayi,tunanina ya rabu biyu nafi san na maidata amma Ina tunanin maidata zan jawomin matsala.


Haka na mik'e jiki ba kwari,na Bud'e motar na shiga Ina kallonta ta Dora kanta akan cinyarta, motsina kuma bai Saka ta dago ba sai da na samu mintuna na kira sunanta ta dago kanta ta zauna ta juyo tana Kallona.


Na kura mata ido Ina tunanin taya ma zan maida Humaira mai zai Hana na cigaba da riketa mu zauna anan har sai na koya mata sona ta Karfi da yaji,Kau da kanta tayi daga kallon da take min tana "Ina jinka kayi shiru lokaci na Kara tafiya ko dan kwanciyar hankalin iyayena da mijina dan Allah ka maidani"



"Humaira idan na maidaki Zaki tona min asiri?ina nufin zaki fadawa wani ni na d'aukeki"?



"Idan ban ce Kai Kai d'aukeni ba ni Ina zance musu naje mai zan fadawa mijina"?


"Kina nufin so kike ki tona min asiri kice na d'aukeki na kawoki daji kuma ni mallaminki ne kinsan Mai haka zai janyomin Humaira"?


"Toh ai kaine ka d'aukeni wa zance ya d'aukeni kasan kana tunanin abinda zai biyo bayan ka kawoni daji, zargina kaje so mijina ya ringayi ko me ai ko a yanzu dan ka kashe wayarka ne da karbar shi a kunne zai nemoka duk da ban karasa fada masa saceninn kayi ba"


Kiri Kiri nake ganin Humaira nasan Raina min hankali da alama bata iya karya ba abinda ke zuciyarta take fadamin da iya gaskiyarta,take na hararo ya kawo sojoji makaranta anzo an d'aukeni da duka,an kaini barikin sojoji,ban taba Humaira ba a hau yadawa nayi kidnapping Humaira nayi raping dinta tsabar kukan da Nurr ta sha har kwanciya tayi a asibiti"


Gyara zama na nayi nace


"Tom shikenan Humaira tunda haka kikace maidaki gida da gaggawa yanzu bashida amfani gwara mu samu sati a dajin nan idan yaso  sai na maidaki gidan ko kasheni ne sai mijinki yayi"



Na kwantar da seat din motar na rufe idona sai naga kuma hankalinta ya tashi ta fara magana tana "Shikenan wallahi bazan fada ba amma nima da nawa sharadin bazaka sake bibiyata ba Babu ni Babu Kai ka nisanceni idan har zaka manta dani wallahi zan d'auka ba wani Abu daya taba hadamu kayi rayuwarka nayi tawa indai ka yi haka na Maka alkawari inda Qurani ma zan iya dafa Maka ba Wanda zan fadawa Kai ne ka d'aukeni"


Duk maganar da take Ina kallonta zafi nake ji a zuciyata da yadda Kiri Kiri take nuna min kiyayya taya zan iya manta Humaira gani nake bazai Yu ba sai dai idan mutuwa nayi.


Mik'ewa nayi na zauna idona akanta na fara magana da "Wallahi bazan iya ba Humaira da ace zan iya da bamu kawo wanan lokacin ba abu daya nake so kicemin ni kuma yanzu na zan maida ki gida,Zaki rufamin asiri bazaki fadawa kowa ba,za kuma ki bani dama mu ringa haduwa lokaci lokaci,tunda mijinki matafiyine nan da wani lokaci sai ki kashe aurenki ki fito na Aureki tunda baki haihu da mijinki ba Humaira"


Dakyar na karasa maganata saboda kallon da take min ni kuwa na zagaya ta wajen da take banga kuma alamar tsorona a tare da ita ba,na Bud'e kofar barinta na tsugunna akan gwiwata Ina "Ki taimaka min Humaira dan Allah wallahi mutuwa zanyi idan kika ce Zaki rabu dani"


Humaira wani irin Kallo ta ringa min na zallar tsana ni kuwa na cigaba da rokonta sai ta fito daga motar tana "Ko da Maza sun kare ba abinda zanyi da Kai mansoor,yau ko bani da Aure wallahi baka cikin irin mazan da nake burin na aura masu zubin Mata,bazan taba kashe Aurena akanka ba kamar yadda na fada jahilci ne yake damunka,dan da kana da ilimi zaka gane Haramune hulda da matar Aure idan nayi soyayya da Kai da aurena ba Wanda yasani mijina baisani ba, Allah  ai yasani, sanan da nayi rayuwar cin Amana gwara nasan ba aure akaina,na rokeka nayi magiyar ba abinda ban ma ba dan mu rabu lafiya amma tunda ka dage sai mun aikata Haramun wallahi wallahi sai na tona Maka asiri sai na kunyata ka a makaranta kuma karka Maidani gida ni Ina da kafar da zan tafi gida da na cigaba da zama anan gwara naje idan ma da namun daji a cikin dajin nan su cinye ni kawai "

Daga haka naga ta barni tsugunne  akan gwiwata Dan ita a tsaye take.


Gudu naga ta saka nima banyi wata wata ba na mik'e na fara binta da gudun ga garin yayi wani Irin shiru,kafin ma na tado ta naga ta fadi kasa tana k'ok'arin mik'ewa na tadota.


Cikin ihu ta fara magana tana "Ka barni na tafi na tsaneka Allah ya Isa tsakanina da Kai"


"Humaira ke kike tilastamin na tab'a ki idan kuma nayi abinda ba haka ba ke kika jawo Humaira.


Daga haka na sabata a kafadata ta ringa buguna ban tsaya ba sai da naje cikin mota,na Bud'e bayan na Sakata hannuna rike da nata dan so take ta Bude daya gurin ta gudu.


Na kulle motar ta saka ihu tana na barta ta tafi.


Ban ko saurareta ba na matsa kusa da ita har sai da nasan ta Kai karshe take naga ta daina Ihun ta zuba min ido tana Kallona,ni kuwa na ruko hannunta Ina kallon cikin idonta da "Humaira bana so nayi abinda zaki Kara tsanata amma naga kina so ki tilasta min nayi abinda banyi niyya ba  Humaira am sorry"


Haka kawai na iya ce Mata na Kai yatsunta bakina na fara tsotso kamar na samu alewa Ina Jin kirjina na balain bugu ban bawa kwakwalwata damar wani tunani ba abinda kawai na sani Humaira itace a gabana ita nake muradi Santa ya Saka min tsananin shaawa kamar na mutu,jikinta Balain rawa yake ta balain tsorata Kai kawai take girgiza min,ni kuwa na cigaba da tsotse yatsunta na hannu da nake ji kamar har da sugar abinda ya bani mamaki bata janye hannunta ba sai dai Kai da take girgiza min,sai na dauki hakan a matsayin go ahead na matsa kusa da ita idona a rufe sai naji kamar Mai muryar rada muryarta a karye tana "Karka keta min haddi Mansoor wanan ba soyayya bace wallahi shaawa ta kake Zina kake so muyi da aurenmu Mansoor dan Allah ka dawo hayyacinka karka min haka ka"


Hmmmm Wanda ya fada irin halin da na shiga zai gane halin da na shiga Ina Jin hawayenta a jikina ban kawo zan tab'ata ba nazo dajin nan,wallahi ban kawo zan tabata ba amma gashi na cire Mata hijabi Ina ji kamar na hadiyeta,magiya take nima inayi da nawa kukan,Ina so na tilastawa kaina barin abinda nake Shirin yi, shekara talatin da shidda Mansoor baka kusanci Zina ba sai yanzu,ka kuma rasa da Wanda zaka aikata Zina sai matar Aure Mansoor wanan San zuciya ne Mansoor karkayi haka"

Nace a zuciyata



Sai na fara motsa bakina   da nasan Humaira ba jina take ba Ina "Humaira ki tureni,Humaira ki samu Abu ki kwadamin na dawo hayyacina Humaira ya kika barni Humaira ki tureni Humaira dan Allah karki barni"


Amma abinda nakeyi daban,dan bata Kara motsi ba sai ruwan hawaye da sallati da naji tana yi,a karshe dai kamar na samu Nurr wanda nasan Nurr ma bata samu abinda na gwadawa Humaira ba,dan nayi abu kamar all my life depend on it,nasan kuma masifu ne zai biyo baya ni kuma tawa jarrabtar kenan Ina Jin saukar numfashin ta a hankali amma na kasa barin jikinta kunya nake ji,na cutar da Humaira na cutar da kaina na tuna mallamina daya taba labarin masifar dake tare da zina "5min enjoyment everlasting sorrow.


"Ki yafe min Humaira wallahi bada niyyar cutar dake na kawoki dajin nan ba wallahi ko hannunki banyi niyyar rikewa ba Humaira ki dubi girman Allah ki yafe min wallahi ba shaawarki nake ba sanki nake Wanda kinsan indai kana San mutum dole zakayi shaawarsa ki yafe min Humaira dan Allah"


Nace Ina hawaye dan wallahi nadama na fara Ina hararo wani yaci mutuncin Nurr haka ko su Zainab.


Ganin bata ce komai ba yasa na dagata sai naga idonta a rufe amma gefen idonta kuwa hawaye kawai yake fitarwa.


Na rufe idona tare da dafe kaina nasan na kwafsa na Kara Bude idona na kalleta har lokacin tana kwance bata bude idonta ba sai na ruko hannayen ta biyu na dagata.


Ina kallon fuskarta cikin duhu ban rabata da kayanta ba hijabin ta  kawai na cire dan doguwar riga ne a jikinta,


"Humaira dan Allah kiyi hakuri"


Sai a lokacin ta Bude idonta muryarta ma kamar ba nata ba ta fara magana tana "Ka samu abinda kake so zaka iya Maidani gida"


"Humaira karki min haka Humaira kice kin yafe min Dan Allah dan Annabi"


"Ban yafe ba Koda kuwa ni kadai na rage na yafe Maka ka shiga aljanna Ina Maka fatan abinda kayi min  ayiwa matarka a gaban idonka ayi wa kannenka Allah ya Isa ban yafe ba"


"Humaira wallahi tallahi ban taba aikata Zina ba sanki ya jawo min Humaira "


"Ka Maidani gida dan Allah Idan kaga abinda kake so ne baka gama samu ba ka cigaba idan ka gama ka Maidani gida"


Na rasa yadda zata fahimceni na rasa yadda zan fahimtar da ita sai roko da magiya nake ita kuwa ta cigaba da jawomin jifai,duk yadda naso ta dawo gaba bata dawo ba,haka naja motar muka fara tafiya wajen karfe uku na dare,Allah cikin ikonsa bamu hadu da kowa ba har Yan road safety Ina zuwa unguwarsu tace na sauketa ni har k'ofar gida naso kaita ta Saka min ihu akan na sauketa.


Ina tsayar da mota bata ko kalleni ba ta buga motar naga ta shiga layin .


Na tada motar kenan Ina cikin tafiya naji jiniya hankali a balain tashe na juya naga daga layin motar ke fitowa,Ina saita mudubin naji murya wani ya kwalla  wa Humaira kira,kawai sai naga Humaira ta Nuno motata,ai bansan sadda na figi motar da balain gudu ba Ina zuwa wani k'ofar gida na kashe motar na kwanta Ina hada gumi a daidai lokacin da naji fitowar motocin........



Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070




PROMO

PROMO

PROMO



BEFORE 4K NOW 2500


3968303018

ZAINAB SHU AIBU

FCMB

KITURA SHEDAR BIYA 👇🏻


08162859027


AUNTY ZEE MOM MUJAHID KATSINA 


INGANTACCEN MAGANIN SANYI MAI WANKO DUK DATTIN MARA CIWON MARA CIWON JIKI HANA HAIHUWA RASHIN NI IMA RASHIN JIN SHA AWA FITAR FARIN RUWA KAIKAYI KURAJEN PP DA NA JIKI JIN ZAFI YAYIN SADUWA FITAR FARIN RUWA MAI WARI BASUR KOMAI DADEWARSHI CIWON NONO 



SHIRYE NAKE ZANYI MAKU PROMO SABODA WA ANDA BASU SHA BA SU ZO SU DA DANA MAGANIN AUNTY ZEE MOM MUJAHID DUK LABARIN DA AKE BAKU GASKENA MAGANINA KANKAT NE KOBAKISHA KOMAI BA YA ISHEKI


PROMO


MAGANIN CIRE TUMBI BEFORE 7K NOW 3500 NABAKI SATI DAYA ZAKI FARA GANIN CHANGE


PROMO

MAGANIN GYARAN NONO SAI WANDA YASHA ZAIBADA LABARI KUKAN LALACEWAR NONO YAZO KARSHE BI IZINILLAH BEFORE 8K NOW 4K KODA KUDINKA SAIDA RABONKA DAN INNA RUFE HMMM AYI HAKURI KAWAI


*MANSOOR*


         *NA SADNAF*


*ADABI WRITERS ASSOCIATION*






*PAGE 10*


*Last free page*



           Innalillahi wa inna ilaihi rajiun kawai nake furtawa Ina bayan motata nayi kwanta flat sai hada gumi nake na Saka lock dama kuma glass din da tint,numfashina kamar ya fita saboda fargaba cikina sai Murdamin yake,a lokacin da nake Jin maganar su kuma sun tsayar da motarsu Wanda nake Jin muryarsa da ko ban gansa ba nasan shine mijin Humaira Yana "Ta Ina motar tabi ba motar ce a wancan k'ofar gidan ba"?


"Bashi bane oga dazu da muka shigo motar na pake a wajen"


"Ka bazama ku nemo min shi zan koma wajen Humaira I want him alive Kai ku duba min motar can kamar kalar motar ne"



Sai naji takun takalma sunyo wajen motar,na tsayar da numfashina cak Ina Jan Allahuma Ajirni Fi musibati wa aklafinin khairin minha hakika asirina ya tonu,na rufe idona hawaye na sauko min Mai ya Kaini daukar Humaira Mai yasa na biyewa zuciyata, adaidai lokacin da naga suna haska motar bansan Wanda ya buge glass din gaban motar ba aka haska cikin motar ai nasan nazo hannu Jira kawai nake su zagayo su fasa glass din baya su fito dani,sai naji dayan na "Ba motar bane oga empty ne"


"Kuyi Maza kuyi titi ku tabbata Kun kamo min shi wanan shine kalar motarsa"


Yes sir najiyo sunce kafin naji takun takalmansu suna tafiya.


Sai da nafi minti Ashirin kafin na mike a hankali ina tsiyayar gumi,idan har na tafi da motar nan zasu iya kamani,cikin sanda na fito daga motar bayan na d'auki wayata,jakar Humaira daya fada  kasan bayan seat shi ma na d'auka Ina fitowa na ringa bin lunguna wai dan kar naci karo dasu,kiraye kirayen sallah asuba kawai ake ,in bada azal daya fadamin da shaidan daya sakani a gaba da yanzu Ina lullube cikin bargo na juyawa Nurr bayan Dan takura min take yi ta dage sai ta kwana a kirjina ni kuma bana samu nayi baccin da nake so shi yasa nake juya mata baya,duk da haka sai ka kankameni,ko a wane Hali take ciki yanzu,na cutar da ita na cutar da kaina uwa uba Humaira da nake ganin nafi cutar da ita ban kyauta mata ba,tunanin da kwakwalwa bata bani damar Yi ba a lokacin da idona ya rufe shi yanzu nake,haka na cigaba da tafiya ta lunguna zuciya ta cike da fargaba da tashin hankali,a yanzu nasan  ko basu kamani ba nasan zasuje gidana nemana tunda nasan Humaira sai ta fada musu ba kuma wahalar kamuwa zanyi ba,yanzu Mai amfanin abinda nayi tun ba'aje Ko'ina ba gashi Ina cikin tashin hankali ko da iya fargabar nan da nake ciki da gudun tonan asirina aka barni ya isa ya zautar dani,bansan hawaye nake ba sai da na taba fuskata,nasan bazai yu na tafi gida a kafa ba kuma bana Jin zanje gidan dan dan bazan iya kallon fuskar Nurr nace mata ga abinda ma aikata aka zo aka kamani ba,haka na ringa tafiya ba wai dan Ina cikin hankalina da tunani ba,jefi jefi nake ganin mutane na fitowa daga gidajensu Wanda nasan massallaci zasuje,da yanzu Ina da tsarki ai da na shige massallaci sai dai Ina banida tsarki jikina duk Dattin Zina nayi tashen samartaka duk banyi Zina ba sai da Aurena,Karin nauyin ma da matar Aure,sai na tuna hukuncin Wanda ya aikata Zina da Aure jifane,Mai ya hana na danne zuciyata na haikewa Humaira,har yanzu Ina iya tuno yadda take sallati tana jijjiga Kai,hannunta a kafadata Wanda take so ta ture Wanda shaidan ya sa naji kamar dafani tayi Wanda hakan ya kara ingizani.


Abubuwa sun cakude min ko dai dagaske sha'awar Humaira nake Mai yasa Ina samun ta na Maida ta gida bayan tun yamma take rokona na maidata,sai nayi saurin girgiza kaina ni kadai dai kamar mahaukaci Ina San da nake mata yafi karfin sha'awa nayi hakane yadda bazan manta ta ba nima nasan bazata manta ni ba.


Ban ankara ba naga gari ya fara wayewa nama manta jakar Humaira da na rungume a kirjina na dauko ne dan kar a garin bincike a gano shi a motata,ai tsanar da Humaira tamin ma nasan sai ta tona min asiri,inama Ina da yadda zan maida hannun agogo baya,da naji shawarar da kyakyawar zuciyata ta bani akan na nemi transfer na Nisanci Humaira da yanzu ban fada cikin wanan halin ba da kila karfin addu'a yasa naji sausauci a zuciyata game da yadda nake ji akan Humaira,Ina tafe a kafa har gari ya waye,na fita titi dan nasan Humaira bata da hotona balle ta nuna musu su ganeni,har lokacin Ina rungume da Jakarta da nake so na jefar amma na kasa,dan gani nake kamar Humairan na rike.


Ina tsaye abin hawa suka fara wucewa jefi jefi,dakyar na samu daya na tsayar dashi Ina shiga nace ya kaini unguwarsu wani abokina Kamal,dan bazan doshi gida ba tunda naji lokacin da mijin Humaira yace zai koma wajenta nasan Yana zuwa zata fada masa tace mallamin makarantar su ne ya saceta yaje ya Mata fyade,na tuna  yadda yake magana zafi zafi fuskarsa ma a hoto ba Annuri kila Humaira ma ta Sha Mari,take tausayin halin da na jefata ya kara rufeni.


Muryar Mai napep ya katse min tunanin da nake Yana tambayata daga nan Ina yayi,na fada masa tafiyar minti biyar ya karaso damu gidan Kamal Abokina Wanda zan iya cewa shi kadai ne abokina ni mutum ne da bana san hayaniya shi yasa ummina mahaifiyata ke cewa kowa da hanyar cin abincinsa bata kawo zan iya koyarwa ba,Kamal tare muka yi jami'a dashi last yr yayi aure, sai ranar dinner din bikinsa na gano yarinya da ta makalemin ya aura,Yusra tana balain sona ni kuwa Sam bata min ba,Nurr kuwa har fada suka yi da ita hakane yasa na Kara nesanta kaina da Kamal da ya d'auka mutuncine bani dashi shi yasa nake baya baya dashi,nan kuwa baisan matar da ya aura yasa nake Kara nesanta Kaina dashi, dan a ranar dinner dinsu ma haka ta ringa Kallona a karshe Sai barin dinner nayi,bata iya b'oye San da take min,shi kuwa Kamal balain Santa yake hakane yasa ban taba nuna masa nasanta ba tun yana fushi akan baya da nake dashi har sai daya zo ya hakura ganin  Muna yawan chatting yasa ya bar min complain  ban kuma tab'a zuwa gidansa ba sai da ta haihu naga idan banje masa ba ban kyauta ba dan ko su Irfan ne basu da lafiya indai yaji labari sai yazo ya duba su,ranar ma da naje barkan da Nurr naje shi ma sai da na mata da gaske ta rakani Dan ta  dage wai har lokacin Yusra sona take yi,kuma da yake bata da hankali da kuwa muka je barka sau biyu Ina kama Yusra na satar Kallona Ina ganin haka nacewa Nurr ta tashi mu tafi.


A gidansa kawai zan b'uya kafin nayi tunanin abinda ya dace nayi.


Ina sallamar mai napep na hau kwankwasawa dan gani nake Ina kunna wayata za'a a hau kirana akan neman da ake min,nasan yanzu kila suna gidana ko suna makaranta.


Bugu biyu naji muryar Kamal Yana Waye,ya bude muka hada ido,ya saki baki cikin mamaki Yana "Mansoor kaine ko mafarki nakeyi"



Nayi murmurshi da bai Kai fatan bakina ba Ina "Nine ko na koma"


Har lokacin mamaki yake har ya bani hanya na shiga ya Maida k'ofar ya rufe ya juyo Yana "Mansoor lafiya kuwa ya naganka a hargitse na kuma ganka da sassafe Allah ya sa lafiya dai"?


"Lafiya lau tafiya nayi na biyo ta nan ba Abunda nake bukata sama da wanka da Sallah"


Hanyar cikin gidan yayi Yana muje part dinsa na rike hannunsa Ina "ka kaini boys qtrs kar mu damu matar gidan"


"Hmm matar gidan ai tun jiya karfe Sha daya idon mu biyu bamu yi bacci ba wallahi cousin dinta aka sace wai a hanyar makaranta tun jiya take kuka"


Duk maganar nan da yake yana gaba Ina binsa  a baya,abinda ya fada yasa naji wani iirn faduwar gaban da zan iya cewa ban tab'a Jin irinsa ba jikina ya dauki wani irin kyarma bansani ba ko dan Ina cikin tashin hankali nake tunanin Humaira ce Yar uwar Yusrah da na sace,na kasa magana har ya bude min k'ofar ya shiga dakin fes yake Kansa tsaye ya shiga bandaki ba jimawa ya fito Yana "akwai ruwa a ciki abokina kayi wanka kayi sallah bari na hada ma break fast dan yau matar nan bana Jin ko tsinke zata iya dauka.


Daga haka ya sa Kansa ya fice.


Na dora hannuna aka Allah yasa ba Humaira bace Yar uwar Yusrah wanan wane irin abun kunya ne,wanka nake amma jikina rawa yake zuciyata kamar ta Faso saboda tashin hankali na daura alwala na fito na tadda sallah Ina kuka Ina rokon Allah yafiyarsa da rufin asirinsa agareni,ban taba aikata zina ba yau ga san zuciya ya kaini ya baro,Ina cikin tsaka Mai wuya,haka na zauna akan sallaya dan namiji ne ni nasan da kuka wiwi wiwi zan ringayi bana zuci ba.


Addu'a nake Allah yasa ba Humaira bace wacce ake maganar an sace.


Kaina kamar ya fashe saboda ciwo Ina Jan istigifari dan bansan dubu nawa zanyi da Allah zai yafe min ba,Allah gafurur Raheem ne,shirka ne kawai baya yafewa tsinuwar da Humaira tamin fa,da yafemin da tace baza tayi ba fa.


Shigowar Kamal da tray a hannu yasa na fara saisaita kaina dan nasan Kallo daya zai sake min yasan baa hayyacina nake ba.


Ya ajiye.tray din a gabana Yana "Abokina shayi kawai na iya dafawa sai kwai da na soya maka"


Nayi murmurshi Ina Jin tambayar da nake so na masa na azalzalata Ina tunanin idan kuma nayi ya kawo zargin wani abu fa.


Sai na masa godiya nace paracetamol kawai nake so ya bani na Sha kaina ciwo yake.


Mik'ewa yayi ya fita ba jimawa ya dawo da pcm ya miko min na balli biyu na Sha na kurbi shayin na Maida kofin na ajiye Ina Jin idonsa a kaina.


Sai na kalleshi muka hada ido ya saki murmurshi Yana "Abokina ba daidai kake ba fada kayi da mmn Irfan ka mata yaji ko kuma wani abune ya faru dan nasan gidanka ya kamata ka wuce idan kayi tafiya,na kuma ganka da jakar mata Mansoor Mai yake faruwa ne"?



Ji nayi kamar kirjina ya Faso dan na juya naga jakar Humaira nama manta shaf Mai zan cewa Kamal yanzu.


Ina cikin tunanin abinda zan fada masa muka ji muryar Yusra a bakin kofa tana "Baby an ganta yanzu muka yi waya da Hajiya"


"Alhamdulillah a Ina aka ganta"?


Kamal yace Yana mik'ewa tsaye ya nufi bakin k'ofar dan anan ta tsaya tana ganina ta fasa shigowa ta zuba min ido,ni kuwa gumi kawai nake Ina Jin kirjina kamar ya fado ganin Kamal ya Mike yasa na Maida jakar Humaira gefena da sauri jikina na rawa.


Gaisuwar da tamin na amsa cikin yake 


Kamal kuwa ya cigaba da jefa mata tambayoyin dana baza kunnena nima Ina so naji da addu'ar Allah yasa ba Humaira bace sai naji yusrah na "yanzu nan na kira hajiya tace jiya Wanda ya saceta ya kaita gida ya sauketa ya gudu yanzu haka ma Sauban ya baza sojoji ana nemansa dan baa San kowaye  ba kuma itama Aunty Humairan taki magana sai kuka take,kasan halin Sauban ance Yana ta balai wai karya take ba saceta ma akayi ba saurayinta tabi ita kuma tace batasan Wanda ya saceta ba"


"Toh Mai manufar Wanda ya saceta,bayan ba kudi ya nema ba kuma ya saketa dole Sauban ya zargi da wani abu amma alhamdulillah tunda an sameta kuma ba abinda ya sameta anjima sai muje gidan ko Allah ya kyauta ya kiyaye gaba"


Ameen tace tana satar Kallona ta Saki labulen na kwanta flat dan duhu naji yana giftamin a  idona Humaira  Yar uwar Yusrah ce matar abokina,kuma naji wai taki magana hakan na nufin rufamin asiri take so tayi kenan"?


Bansan Kamal na magana ba sai da ya tab'ani na Bud'e jajjayen idona yace "Mansoor dan Allah Mai yake damunka"?


"Bani da Lafiya Kamal bari na dan runtsa zan gaya maka Mai yake damuna"


"Da Nurr ka samu matsala"?


Kai kawai na gyada masa sai ya saki murmurshi Yana bari na kira Maka ita na shiryaku Kai yanzu Nurr ce ta caza ma Kai haka"


Girgiza masa Kai nayi Ina  " karka kirata bari na tashi daga baccin"


"Tom shikenan bari na barka kayi baccin"


Yana fita na mike zaune jikina na balain rawa maganar Yusrah na sake dawomin wai Humaira kuka take taki fadar Wanda ya saceta tace itama bata San shi ba"


Tuni hawaye ya hau gudu a fuskata Mai yasa Humaira zata rufa min asiri taki tona min asiri,hakan na nufin bata so mijinta ya cutar dani ne ko mutuncina ne bata so ya zube,Anya Humaira zata rufamin asiri bayan abinda na mata,jikina rawa kawai yake na dauko wayata na cire daga flight mode,kamar Jira ake sai ga Kiran Nurr na shigowa wayata,hannuna na rawa na dauka dan ban yarda Humaira zata iya rufamin asiri ba idan har anje nemana Nurr zata fadamin.


Ina dauka naji Ihun kukanta tana "Hayatti kaine innalillahi Ina ka shiga Hayatti Ina ka shiga Ina ta nemanka a waya ko bacci banyi ba"?


"Yi hakuri wayata ce ta dauke ba caji kinsan nace miki dama tafiya nayi,na dauka zan iya dawowa a jiyan bansamu dawowa ba ga wayar ba caji shi yasa ban kiraki ba"


"Haba Hayatti Mai amfanin motarka da bazaka Saka caji ba, Hayatti kasan tashin hankalin da na shiga kuwa wallahi ko bacci banyi ba Mai yasa baka nemi wani wayar ka kirani ba,Mai yasa zaka 

yimin haka"


"Yi hakuri motata lalacewa tayi yanzu tunda kinji Ina lafiya ba shikenan ba ki bar kukan haka"


"Toh kana Ina"?


"Ina hanya nan da minti ashirin zan iso,akwai Wanda yazo nemana ne"?


"Aaa ba Wanda yazo"


"Toh sai na karaso"


Kafin ta kashe wayar na runtse idona tabbas Humaira bata tona min asiri ba,ko dai makaranta suka je nemana,sai na daga kaina na Kalli agogon bangon Ashe har takwas tayi,sai na fara Neman lambar Mallam Hassan dan nasan Yana makaranta idan anzo ma nemana zai fadamin.


Ina kiransa ya d'auka Yana baisan lokacin da na tafi ba bayan mun gaisa,sai ya hau tambayata ko akwai exams Dina yau da zaayi nace masa aaa bana Jin ma dadi bazan samu shigowa ba,abinda nakeso naji dama ko anje nemana a makaranta nan ma shiru hakane yasa na kashe wayata Ina "Humaira kina sona shi yasa kika rufamin asiri,Humaira bakiso ki tozartani shi yasa kika rufamin asiri,Humaira am so sorry for hurting you kamar tana gabana na hau magana ni kadai Ina Jin azabar sonta na Kara tasomin duk da bansani ba Ko idan mijinta ya matsa mata zata fada din.


Kamar Wanda aka mitsina na d'auki jakar Humaira na fita ganin ban ga kowa ba yasa na fice daga gidan gani nake idan Kamal ya dawo zai gane nine Wanda ya sace Humaira.


Ina fita ban Sha wahala ba na samu abin hawa muka d'auki hanyar gidana.



Humaira


Ko makiyinta bata masa fatan ya shiga halin da ta shiga tana ji tana gani Mansoor ya Mata fyade,tana ji tana gani Mansoor ya cire Mata hijabi yunwar da take ji yasa sam taji bata da kwarin ma hana shi,sai sallati kawai take tana ya bari,ji take kamar wuta yake jona Mata a jiki,dan kamar ya samu alewa ya ringa lasheta ya dage Mata riga ta daure ta rike hannunsa tana girgiza masa kai dan maganarta ma baya fita,jikinta kawai ke rawa,sai dai tana Kallonsa ya ringa jagwalgwalta tana Jin wani irin zafi a kirjinta da jikinta,tunda take bata taba kawowa kanta irin wanan ranar ba wai ba mijin aurenta ba wani kato ya kawo ta daji ya keta mata haddi,a lokacin da taga ya Kai hannunsa kasanta Yana k'ok'arin  cire Mata Wando ji tayi  numfashinta na neman d'aukewa ta ringa sakin sallati tana girgiza kai,ta hade kafarta gam sai Jin bakinsa tayi  a cibiyarta kamar ya Saka Mata iron haka taji,ta Kai hannunta Kansa ta ringa ture shi,sai dai ko gezau baiyi ba sai Kiran sunanta da yake wai tayi hakuri Santa ya jawo masa ya kasa rike Kansa tana ji tana gani,ya hau saduwa da ita tana Jin kamar itace yake tura mata,ya dade akanta kafin taji ya daina ya hau sakin numfashi,ita kuwa ji take dama mafarki take ba gaske ba,Sauban ko kallon wani tayi kuskuren Yi ta take karewa,balle yaji labarin wai an kwanta da ita,tasan Yana Jin labari sakine zai biyo baya, kishin Sauban ba irin na mutane bane,har gobe mutane da yawa na mamaki daya barta ta cigaba da makaranta.


A rayuwa ba Wanda ta tsana sama da mansoor duk hakurin da yake bata tana jinsa shiru kawai tayi har sai da ya dagata ta masa maganganun da ta masa, bata da burin daya wuce ya fitar da ita daga dajin ta tona masa asiri tasan tana da rauni,amma Mansoor a yadda take Jin zuciyata zata iya dabba masa wuka.


Tunda suka d'auki hanyar barin dajin yake ta rokonta yafiya ita kuwa ta ringa tsine masa tana addu'ar Allah ya sa a wulakanta matarsa yadda ya wulakantata.


Ko da taga ya dauki hanyar unguwarsu batayi mamaki ba dan tasan ya taba zuwa,a yanzu kuma hankalinta ya koma ga Sauban da tasan Yana can Yana Neman wayarta Yana kuma kiran lambar Mansoor,tasan halinsa idan baayi wasa ba zai iya tahowa dan ya taba mata haka,daga wayarta ya fada kasan kujera a kuma silent wayar yake yayi ta kira ita kuma tana ta nema,rashin dagawar Yasa ya taho sai gashi dayan dare ya duro a ranar kamar ya bugeta ya kuma ringa karyatata akan bata da gaskiya shiyasa taki daukar wayarta,abinda ke hadata dashi mugun zargi,gashi ita kuma balain San shi take,shi yasa take danne Abubuwan da yake mata.


Tana ganin sun shigo unguwar taji gabanta na faduwa haka kawai tace wa mansoor ya sauketa,dan idan tsautsayi yasa Sauban ya ganta sunanta sakakkiya,Yana kuwa sauketa tana k'ok'arin shiga layin taji jiniyar daya tsinka Mata zuciya gani take Sauban na ganinta zai gane Mansoor ya taba ta,ta kuwa ga ya duro daga daya daga cikin motocin da aka.haska.fitilun gaban motar  hakane yasa sai da ta kare fuskarta take.kuwa ya ganeta Yana "Humaira"


Cikin faduwar gaba da rawar jiki ta nuna motar mansoor dan hakan kawai ta tsinci kanta dayi,su ka takewa Mansoor baya jiki na balain rawa ta shiga layin taga k'ofar gidanta a rufe, gashi mukullin na cikin Jakarta da wayarta.


Kuka kawai take rusawa dan tasan tana tsaka Mai wuya yanzu Sauban idan ya kama Mansoor ya masa.dukan mutuwa yace ya tabata tasan sakinta kawai zaiyi.


A cikin wanan halin taga Sauban ya dawo fuskar sa a mugun hade jikinsa ma rawa yake ya fara magana Yana "kimin bayanin yadda aka sace ki Humaira Ina jinki, Humaira nasan game dinan so kike ki Raina min hankali Humaira idan kidnapping dinki akayi ya akayi aka dawo dake ba ransom kuma aka dawo dake a cikin mota Humaira start explaining"


Humaira kuka kawai ta saka dan bata San Mai zata ce masa ba fadar gaskiyar na iya sawa ta rasa sauban bata fatan Allah ya jarrabceta da rabuwa dashi,tsawan daya daka mata tare da fusgota da hannu daya bata dire ko'ina ba sai a gabansa cikin hucci yace Humaira ki fadamin ya akayi aka saceki"


Cikin kuka ta fara magana tana "Karfe uku muka gama exams na fito Ina tafiya a kafa kafin na samu abun hawa naji an hura min Abu a fuska ban kara Sanin inda kaina yake ba sai budar ido nayi na gani a daji,ni da wasu mata uku,bansan Mai yasa suka daukomu ba,bansan su ba Ina ganin dayan ya bada baya na samu wayarsa daya fado daga Aljihunsa  na kiraka kafin na fada Maka an saceni yadawo ya fusge wayar,sai da ogansu ya dawo yace ba mu yace a sato ba dan haka idan dare ya tsalla a dawo damu"


Wani irin shaka ya kaiwa Humaira Yana "Karya kike yi Humaira ba saceki akayi ba you are so clever so kike ki raina min wayo,haka kawai Wanda bai sanki ba zai saceki haka kawai Humaira,? bakiso na zargi komai shi yasa kika kirani, Humaira da ace da gaske kike ba yadda zasu yarda su sake ku batare da Kun bada wani Abu ba,Humaira ki fadamin gaskiya saurayi kika bi yaje yayi Abunda ya ga dama dake Humaira ga kamshin shi nan a jikinki"



A haukace ya Shaketa idonsa jawur kamar mahaukaci ya fara magana Yana "Humaira kinci amanata ko kin bari wani ya tab'a ki ko?kin bari wani yayi sex dake ko?Humaira bakya Saka turare idan Zaki fita ga  jikinki na kamshin turaren namiji Humairaa ki fadamin nace waye shi "?


"Ka yarda dani,ba Wanda ya tab'ani banci amanarka ba"


"Humaira zan cigaba da gwada layin da kika kirani dashi Humaira zanyi bincike idan har na gano kinsan shi Humaira,Humaira idan har hada baki kikayi da saurayinki kika zo kina raina min hankali Humaira na gama zaman aure dake dan bazan iya jurewa ba"


"Sauban Mai yasa bazaka taba yarda dani ba a rayuwar ka Mai yasa kake yawan zargina Sauban kasan kalar tarbiyar da na samu a gida kasan halina baka taba kamani da laifin cin amanarka ba"


"Ban Yarda ba Humaira kina da kyau wani dan iskan zai iya binki the Truth shall set you free zan cigaba da Kiran layin nan kuma zan kamo Mai layin idan na gano gaskiya Humaira karki yarda na sakaki a idona dan I can kill you kin kuma gama zuwa makaranta idan zan bar garin nan kafata kafarki Humaira zan iya mutuwa idan na gano kin bari wani ya tab'a ki"


Humaira kuka kawai take,Sauban ya bude gidan Ya shiga Yana hucci,itama tabi bayansa tana Jin wani irin zazzabi na rufeta,da mijinta Mai fahimta ne daya bi mata hakkinta da mijinta Mai fahimta ne da ya tsaya Mata ya hukunta mansoor da mijinta Mai fahimta ne da duk ba'a kawo lokacin nan batare da ta fada masa irin bibbiyar da Mansoor ke mata har ya saceta ya keta mata haddi, Taya zata soma wanka ma tayi sallah,haka ta kwanta zazzabi ya rufeta Sauban kuwa sai buga waya yake Yana ko anga Mai Ash din motar,Ashe duk ya kira dangin Humaira suma sai kiransa suke,Yana ce musu ai wani ya dawo da ita karya takeyi ba saceta akayi ba,Wanda hakan ya kara sakata kuka ta ringa tsinews Mansoor duk wanan masifar shi ya jawo mata,kyankyamin kanta take dan da Sauban baya nan,kwana za tayi tana durje jikinta dan har yanzu bakinsa take ji a jikinta,jikinsa ma ji take kamar Yana jikinta,Ko rawar darin da take bai Saka Sauban ya kalleta ba sai busa sigarinsa yake idan idan ransa ya baci haka zai ta busa sigari sai ya kusa shanye sachet  daya,warin sigarin ya kama bakinsa da hakan yasa bata Jin Dadi idan zai mata kiss dan warin sigarin kawai take shakowa San da take masa yasa ta kasa ce masa ya Daina Shan sigari,shaye shayene kawai bata sani ba ko yanayi tasan dai Yana Shan sigari,ta kuma kasa Hana shi San sigarin.



Haka yayi ta buge bugen waya wajen shidda sai ga Yan gidansu sun duro gidan sai taji wani sabon kukan ya kwace mata,dan Sauban bai ji kunyar ganin mahaifiyarta ba ya hau rantsuwar  karya take yi hada baki tayi da saurayinta,sai yayanta musab ne yace yasan halin Humaira bazata taba haka ba ya bari ta samu nutsuwa idan ta fada musu wanda ya d'auke ta sai su Nemo shi.


Haka Sauban yayi ta balai wai taki fadan gaskiya ya fice daga gidan.


Ya rage daga kannenta sai mahaifiyarta da makotansu.


Sai da ya fita ta dan ji dadi mahaifiyarta ta rike mata hannu ta Kai ta daki dan taso ma tafiya suka yi da ita Sauban yace shi bai yarda taje ko'ina ba,hajiyarsu ta balain tsanar Sauban , saboda san da taga Humaira na yiwa Sauban yasa bata nunawa,sai kiranta ake ana mata barka dan Sauban ne ya kirasu akan Humaira  ta kirashi tana kuka,ko lafiya,nan suka.hau Kiran makotansu da kawayenta take suga gano saceta akayi na  da nan labari ya yad'u akan an saceta, mahaifin ta da ke garin Lagos shi ma sai kira yake.


Mahaifiyarta na shiga da ita daki Humaira ta rungumeta gam jikinta da zazzafan zazzabi hawaye na zubo mata ta hau bawa mahaifiyarta labarin yadda Mansoor ke bibiyarta da abinda ya Mata"


Take hajiyar ta hau sakin sallati tana mata fadan Mai yasa bata taba fada ba aikuwa yanzu nan zata Saka a kamo shi akan me zata ki fada salon ya cigaba da bibiyarta ko me"


Humaira hankali a tashe ta zube a kasa ta rike hannun hajiyar tana "Hajiya nasan duk duniya banida sama dake banida Wanda zan iya fadawa sirrina sai ke shi yasa na fada Miki halin da nake ciki, hajiya idan kuka ce zaku dau Mataki kamar ni kuka tonawa asiri,Sauban wallahi sakina zaiyi hajiya mutane da yawa zasu San dalilin daya sa aurena ya mutu hajiya ki rufe sirrin nan dan mutuncina Sauban yace yanzu Idan zan koma Dani zai tafi ki bar maganar nan Dan Allah hajiya ba kowa zai yarda saceni yayi ba tunda kinga zargin ma da Sauban yake.min"


"Ke bakida hankali Sam yanzu mutum yaci mutuncinki haka kice a rabu dashi,idan baa d'auki Mataki akansa ya cigaba da bibiyar wasu Matan auren fa,ke yanzu Dan Sauban kike so a bar maganar nan bazan iya ba wallahi sai na daure shi"


"Ki taimaka min hajiya idan ba so kike na daina fada Miki halin da nake ciki ba hajiya kinsan fa halin Sauban"


Dakyar dakyar Humaira Ta samu hajiyar ta hakura dan kawai ta faranta mata Dan tana San farincikin yaranta ba Dan haka ba wallahi sai ta daure shi dan ba laifi gidansu Humaira nada rufin asiri, mahaifinta dan canji ne.


Humaira kuwa sai a lokacin ta samu tayi wanka tazo ta tada sallah tana kuka tana Kai karar Mansoor wajen Allah dan bazata taba yafe masa ba.


Sauban wajen takwas yaji wayar Mansoor ta shiga jiki na rawa ya kara wayar a kunnensa sai dai har ya karaci ringing baa d'auka ba,sai yaji ma an kashe wayar gabadaya a takaice yafi sati Yana gwada wayar mansoor dan haka kawai yaji bai yarda da zancen da Humaira ta masa ba ko ya ya rufe ido sai yaga kamar Humaira cin amanarsa tayi ta saki jikinta da wani dan Yaji kamshin turaren wani,duk da an tafi kwana biyu ya kasa sakin jiki da Humaira da ta bi ta rame tana Mai rantse rantse,Neman da ake masa a wajen aiki yasa ya Saka Humaira ta hada kayanta suka d'auki hanyar zamfara inda yayi saving lambar Mansoor Yana nan zai cigaba da bibiyar lambarsa har wasu ya rabawa Lambobinsa.


Humaira kuwa tana ganin sun bar garin ta fara samun kwanciyar hankalia matsalar ta daya Sauban zarginta yake ko kwanciya sukayi yazo zai sadu da ita sai ta saki jikinta sai taga ya mike Yana ta fada masa gaskiya taci amanarsa ko,bata taba Saka goshinta a kasa bata yiwa Mansoor mumunan addu'a ba,ba kuma ta tab'a rufe ido bata yi mafarkin yadda ya ringa bin jikinta da Sumba ba har takan  ji tsigar jikinta na tashi.


Dak'yar ta samu ta shawo kansa ya manta da komai suka cigaba da rayuwar su a yanzu da take tare dashi tafi more aurenta dan baya daga mata hankali tunda suna waje daya,amma  ko gate baya barinta taje komai kawo mata akeyi.


So take ma ta goge lambar Mansoor a wayarsa amma tana tsoro dan bata san watarana ya kamo Mansoor ya gano ya Mata fyade.


Abinda ke damunta yanzu ta kasa goge fyaden da mansoor ya Mata kuma so take goge dan ta Daina Jin abinda take ji a jikinta dan har gurza jikinta take idan abin ya motsa mata sai taji kamar a lokacin yake lasheta,dan Sam Sauban ba haka yake tafiyar da ita ba shiyasa abin ya kasa goguwa a kanta..


Bayan wata uku 


        Watarana ta tashi da wani irin zazzabi Mai zafi,yadda take rawar Dari yasa Sauban ya fasa fita,ya kira nurse tazo har gida dan ta dubata dan bai ma yarda namiji yazo ya dubata ba.


Tana kwance tayi matashi da cinyarsa nurse din ta gama gwaje gwajenta bakinta washe cikin harshen turanci tacewa Sauban "Congratulations sir your wife is pregnant"


Humaira murmshhi ta saki cikin jin Dadi ta lumshe idonta abinda ta dade tana nema,"whattttt Did you say who is pregnant"?


Kalmar da taji Sauban yace ya ture kanta daga cinyarsa ya mike jiki na balain rawa har sai da nurse din ta tsoro ta itama ta mike ya daka mata wani mugun tsawa Yana ta maimaita abinda tace Kuma da  Hausa yake so ta maimaita"


Jiki na rawa nurse din tace "matarka tana da ciki Ina nufin juna biyu"


"Kutumar Uba ciki fa kika ce Humaira waye ya miki ciki dan ni bana haihuwa bazan iya yiwa mace ciki ba  wayyo Allah na Humaira ciki fa"?


Sauban ya saki Kara ya  zube a kasa ya rike Kansa kamar Mai Aljannu ya rufe idonsa Yana Jin muryarta a kunnensa "Dan Allah karka keta min haddi ni marainiya ce ka tausaya min dan girman Allah Mai zancewa iyayena Mai zance wa Wanda zan aura karka min haka oga Sauban na hadaka da girman Allah  zan iya mutuwa ya tuno Ramlat dake masa magiya"


Ya tuna lokacin da ya wurgar da ita a ruwa.


Ya bude idonsa da suka rine kamar jini ya zuba su akan Humaira dake ta sallati tana tsiyayar gumi ya mike Yana "Humaira waye ya miki ciki?cikin nan ba nawa bane bana haihuwa Humaira bazan iya yiwa mace ciki ba da wa kikaci amanata"?


"Humaira kallonsa kawai take kamar mutum mutumi  dakin na juya mata ba abinda ke dawowa kunnenta sama da kalmar dayace baya haihuwa bazai iya yiwa mace ciki ba hakan na nufin cikin jikin ta na mansoor ne bana Sauban ba wani irin bugawa zuciyarta yayi ta zube kasa sumamiya Sauban yayi kanta a haukace Yana "Ko mutuwa kikayi sai kin tashi kin fadamin Wanda ya miki ciki wallahi sai na kashe shi koma waye ya daga hannu ya wanke humaira da mari ta tashi a gigice tuna abinda ya faru yasa ta saki ihu tana ta shiga uku.......




Anan na kawo karshen free pages na mansoor ga Mai bukata ta biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank ko katin mtn a layin nan 08033719070 sai a turo da shaidar biya ta layin nan 08033719070 karku bari ayi baku discount for early payment🤨


AYIRI YIRI 💃💃💃💃IN,ANJI GUDA TASAMU💃💃💃💃

A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION


A&Z COLLECTION DINCE DAI💃💃💃💃


BARKANKU DA WARHAKA  

 MATAN GIRMA MATA MASU AJI 🧕👌🏼👌🏼


Macan datasan kanta ita take gyara


A&Z COLLECTION takara dawomuku dazafinta masoya kayanmu🥳🥳🥳


A&Z COLLECTION tana da supplement kala kala .


Hajiya wallahi kidage kiyi gyara karki kuskura kimaida kanki tsohuwa kijera da sa,arki adinga Miki kalan mamanta🤔

Sumafa waddanda kuke gani suke Baku Sha,awa bazama sukaiba dagewa sukai da gyara 

Kumadai ayanxu anyi ittifakin ba,abinda zai gyaraki yadawomiki da kuruciya kizama chas chas gwanin Sha,awa kamar supplement💃💃💃💃

Toh kekuwa me kike jira ❓ko kinfiso megida ko saurayinki yashagala da kalan matan tiktok matan da ba,abinda suka fiki face gyara👌👌



Shin menene ma supplement ❓shi supplement wani nau,in maganine  da akeyinshi da  ganyayaki wasu Kuma itatuwa wasu Kuma spices ake yinsu Sai amaidasu capsule wasu pills wasu softgel  don sumana saukin amfani .

Misali kamar royal jelly da farin Zuma Mai saka akeyinta , ultimate maca shikuma maca root din itacene amirna kuma kanunfari da kimba akeyi Dade sauransu .


Ina wadda batasan tayi fari fess❓


Ina wadda fari takeso tayi fari ba irin na bleaching ba irin farin nan na yan gayu waddanda hutu ya ratsasu❓


Ina maisan tayaki sanyi dake lalata mace yahanata sakat❓


Ina Mai neman na gigita oga❓


Munada 👇👇👇👇👇



✅Na  breast


✅Na hips 


✅hadin Amarya 


✅hadin mejego


✅Na rage kiba


✅Nasa kiba 


✅Na rage tumbi


✅Na nankarwa


✅Na gashi


✅Na Karin ni,ima


Dama sauransu👌👌


Hajiya duk na abinda kikeso kawai kimana magana tanan 👇👇👇


Kira ko WhatsApp

09037870422


 wani albishir kuma💃Kayanmu afarashin sari muke badawa


Alhmdulillah duk Wanda yaji price dinmu zaiyi farinciki musamman Wanda sukasan kudinsu dayadda ake saidawa💃💃




Munanan a garin Kano

Rijiyar xaki 

Muna tura Kaya kowane gari🚗 cikin aminci🤝


Karku manta da number wayarmu


09037870422

Kira 📞ko Whatspp



AYIRI YIRI 💃💃💃💃IN,ANJI GUDA TASAMU💃💃💃💃

A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION


A&Z COLLECTION DINCE DAI💃💃💃💃


BARKANKU DA WARHAKA  

 MATAN GIRMA MATA MASU AJI 🧕👌🏼👌🏼


Macan datasan kanta ita take gyara


A&Z COLLECTION takara dawomuku dazafinta masoya kayanmu🥳🥳🥳


A&Z COLLECTION tana da supplement kala kala .


Hajiya wallahi kidage kiyi gyara karki kuskura kimaida kanki tsohuwa kijera da sa,arki adinga Miki kalan mamanta🤔

Sumafa waddanda kuke gani suke Baku Sha,awa bazama sukaiba dagewa sukai da gyara 

Kumadai ayanxu anyi ittifakin ba,abinda zai gyaraki yadawomiki da kuruciya kizama chas chas gwanin Sha,awa kamar supplement💃💃💃💃

Toh kekuwa me kike jira ❓ko kinfiso megida ko saurayinki yashagala da kalan matan tiktok matan da ba,abinda suka fiki face gyara👌👌



Shin menene ma supplement ❓shi supplement wani nau,in maganine  da akeyinshi da  ganyayaki wasu Kuma itatuwa wasu Kuma spices ake yinsu Sai amaidasu capsule wasu pills wasu softgel  don sumana saukin amfani .

Misali kamar royal jelly da farin Zuma Mai saka akeyinta , ultimate maca shikuma maca root din itacene amirna kuma kanunfari da kimba akeyi Dade sauransu .


Ina wadda batasan tayi fari fess❓


Ina wadda fari takeso tayi fari ba irin na bleaching ba irin farin nan na yan gayu waddanda hutu ya ratsasu❓


Ina maisan tayaki sanyi dake lalata mace yahanata sakat❓


Ina Mai neman na gigita oga❓


Munada 👇👇👇👇👇



✅Na  breast


✅Na hips 


✅hadin Amarya 


✅hadin mejego


✅Na rage kiba


✅Nasa kiba 


✅Na rage tumbi


✅Na nankarwa


✅Na gashi


✅Na Karin ni,ima


Dama sauransu👌👌


Hajiya duk na abinda kikeso kawai kimana magana tanan 👇👇👇


Kira ko WhatsApp

09037870422


 wani albishir kuma💃Kayanmu afarashin sari muke badawa


Alhmdulillah duk Wanda yaji price dinmu zaiyi farinciki musamman Wanda sukasan kudinsu dayadda ake saidawa💃💃



Munanan a garin Kano

Rijiyar xaki 

Muna tura Kaya kowane gari🚗 cikin aminci🤝


Karku manta da number wayarmu


09037870422

Kira 📞ko Whatspp




*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


          *Page 11*


       A haukace Sauban ya Shaketa jikinsa na wani irin kyarma kamar wanda aka yiwa allurar soja idonsa jawur jijiyoyin Kansa sunyi rudu rudu 


"Waye ya miki ciki Humaira ki fadamin kafin na kasheki Humaira kina matata kika bari wani yaga jikinki ya bude miki kafa wayyo Allahna zuciyata zata buga Humairaaa waye ya miki ciki kafin na kashe ki"



Ya kara shake Humaira da idanun ta suka firfito waje dan ba Karamin shaka ya Mata ba


Nurse din dake tsaye itama.jikinta na rawa tayi Kan Sauban tana "Oga ka cikata karka kasheta oga kar bacin rai yasa kazo kana abinda zai Saka ka nadama oga dan Allah ka saketa innalillahi karka kasheta fa ka saketa dan Allah taya zata fada Maka Wanda ya Mata cikin bayan ka Shaketa.


Kamar Mai Aljannu ya hankada Humaira ya mike tsaye yana "Humaira bana haihuwa ya akayi kika samu ciki,na sha zargin kina cin amanata na Sha zargin kina da saurayi,na Sha zargin idan kika ga bana garin wani kike kawowa Humaira kafin na harbe ki ki fadamin waye ya miki ciki?


Humaira dake tari tunda ya saketa ta mik'e dak'yar dan ba Karamin shak'a ya mata ba taja da baya tana Jin dakin na juya mata"


Ta Kalli Sauban daya zubo mata jajjayen idonsa ya dunkulle hannunsa dake rawa kiris yake jira yayo kanta hakane yasa ta sake ja baya dan yanzu mamakin haihuwar daya ce baya yi kawai take murya a raunane hannunta dafe da wuyanta tace "Sauban har ka aureni baka tab'a cemin baka haihuwa ba dama baka haihuwa kazo ka aureni"?


"Bana haihuwa munafika tsinaniya Sanin ke munafika ce shi yasa naki fada miki dan nasan akwai irin wanan ranar yadda kike sim sim kamar munafika nasan fuska biyu gareki na b'oye Miki bana haihuwa ne dan karki ci amanata dan nasan zakiyi ta cin karenki ba babbak'a sai gashi kuwa Allah ya tona Miki asiri amanar tawa kike ci Humaira zan iya kasheki yadda nake jin zuciyata ki fada min Wanda ya miki ciki"


Sallati Humaira kawai take tama kasa kukan dan Ashe kukan ma Rahama ne,kirjinta kawai taji Yana zafi kamar ana tsikara mata allura,ji take dama idan ta sume ba abinda zai farfado da ita Koda an watsa mata ruwa, tsawan da Sauban ya daka mata yasa ta zabura yace "Ki fadamin Humaira zan kasheki fa waye ya miki ciki"?


Yayi ball da center table din tsakiyar palon Humaira ta zube a kasa dan jikinta rawa kawai yake ta dago tana "Kaine kamin ciki Sauban dan baka taba fada min baka haihuwa ba"


"A haukace yayi kan Humaira yana zuwa baiyi wata wata  ba ya hau ball da ita Nurse dinan kuwa ta Saka ihu tana "oga Sauban ka bari kar cikinta ya zube oga Sauban ka bari karka kasheta.


Sauban kuwa a haukace ya cigaba da ball da Humaira Yana "Ni zaki rainawa hankali kice ni na miki ciki taya zan yiwa mace ciki bayan nasan bana haihuwa tun kafin nayi Aure nasan bana haihuwa dan  kwayayan haihuwa na basu da k'arfi  taya zan haihu ni da banida Kwan haihuwa ni  zaki cewa nine na miki cikin wallahi sai nayi ta dukan ki har sai cikin nan ya zube.


Nurse kuwa da taga jini na zubowa Humaira ta hanci da alama sumewa take neman yi ta samu abu ta kwadawa Sauban akai sai a lokacin ya daina ball da Humaira dan ba zafin ma Abunda aka gwada masa yaji ba,ji yake kamar ya sume,ya zube a kasa ya dafe Kansa Yana hararo yadda Wanda yayi wa Humaira ciki  ya kwashi romonta dadin da Humaira ke jiyar dashi daya saka masa balain so da kishinta haka wanda ya Mata cikin yaji ya cije lebbensa Yana tuna ranar da likita yace kwayayyen haihuwarsa duk sun mutu dan ya kwashi mumunan infection a jikin Fatila da ta  Saka masa kuraje da zubar ruwa ji yake kamar marainansa ma rubewa yayi dan sai da ya Sha wahala ba kadan ba kafin ya shawo kan matsalar akace kwayayan haihuwarsa sunyi weak bazai iya yiwa mace ciki ba,yaje asibiti yafi goma duk result din iri daya ne.


Ya tuna lokacin da Ramlat ta ringa kuka a lokacin da yake yaga kayan jikinta kayan tallanta a gefe shinkafar ma da ta kawo masa a garin kokawa da suke ya zube,cikin kuka tace "Karka keta min haddi oga Sauban karka min haka idan har kamin fyade da iznin Allah sai anyiwa yarka"


Sai ya bushe da dariya a daidai lokacin daya daure mata hannu Yana "bana iya haihuwa Ramlat Taya zan haihu balle ayiwa yata ki bani hadin kai ke kiji dadi ni naji kin ki bana hadin kai"


"Idan baka haihuwa ai zakayi aure idan har ka keta min haddi alfarmar rasullillahi sai anyiwa matarka albarkacin sirrin dake cikin laillaha illahu Muhammad rasullillahi sai anyi wa kanwarka ko matarka"


Ya sake bushewa da dariya yana "banida kanwa duk Yan gidanmu Maza ne kika Kara magana sai na fasa Miki baki"


"In Sha Allah sai anyi wa matarka fyade"


Ya kaiwa bakinta naushi ya hau saduwa da ita har sai da ta daina motsi


Ya runtse idonsa da k'arfi Yana tunanin yadda ya ringa more Ramlat Yar shekara sha hudu haka Wanda ya kwanta da Humaira ya ringa more ta ,ita da hadin kanta ma tunda da fyade aka mata sai ta fada masa.


Ya zubawa Nurse din ido dake ta gogewa Humaira hanci Dan ko Yaya ta shiga tashin hankali sai ta fara zubar da jini ta hanci,ji yake kamar ya d'auko bindigarsa ya harbeta,ya kasa yarda wai Humaira taci amanarsa yadda take San shi bai yarda zata iya cin amanarsa ba ya hau lissafin kwanakin period dinta, saboda komai na lissafe a Kansa,ba mamaki ranar da ta masa karyar kira a ranar ta bawa saurayin ta dama yayi amfani da ita ta hau motarsa ya zo ya sauketa tsabar ta raina mai hankali tace wai saceta akayi ya saki wani irin Kara Humaira da Nurse din suka mik'e a gigice dan ya tsorata su,Humaira kamar ta saki fitsari a Wando,nurse din kuwa ta hau rokonsa tana "Dan Allah oga kayi hakuri Kabi komai a sannu ka duba condition dinta dan girman Allah"


"Hauwa wallahi sai ta fadamin wanda ya Mata ciki ko na kasheta na kashe kaina Hauwa Ina nan Ina nema mata kudi har a daji kwana nake Ashe idan na tafi cin amanata takeyi hauwa kafin na dauko bindigata na harbeta kice ta fadamin dan naga alamar bata so na taba lafiyar Wanda ya Mata cikin tsabar san da take masa yasa ta ke boye min shi and sai na kashe shi sai dai ta mutu Humaira waye ya miki ciki"?



Humaira zubewa tayi kasa ta fashe da wani irin kuka ta rike zuciyata da taji kamar ana soka mata allura tana "Mallamin mu ne Sauban mallamin mu ne ya saceni ya kaini daji yamin fyade wallahi fyade yamin ba yadda zan ci amanarka ka yarda dani,ba Wanda nake kauna sama da Kai ba yadda zanci amanarka na Dade Ina so na fada Maka irin bibbiyar da yake min amma nasan halin kishinka zaka iya birkicemin kace ni nake bibiyarsa"


"Innalillahi Humaira Wanda ya miki cikin dama a makarantar ku yake,kullum kike zuwa Yana ganinki Yana Jin Dadi wayyo Allah na Humaira all this while dama amanata kike ci Humaira Taya ya Kai ki daji idan bake kika bisa ba Humaira dama haka kike"?


"Ka yarda dani Sauban wallahi tallahi fyade yamin,kamin adalci har kiranka nayi a waya"


"Dana dawo Mai yasa kika boyemin fyade aka Miki Mai yasa kika min karya Humaira I hate you ke babbar makaryaciya San shi kike yi dan da bakya San shi sai kin fadamin gaskiya Humaira kin cuceni"


"Idan na fada Maka nasan fushi zakayi dani zaka iya rabuwa dani ban shiryawa haka ba Sauban shi yasa na b'oye Maka Sauban Kai ka fara amshe budurcina Sauban saboda san da nake maka duk abinda kake min nake shanyewa kasan irin tarbiyar da na samu bazan iya Maka haka ba"


"Karya kike yi Humaira duk tsawon lokacin nan ace mallami a makarantar Yana bibiyarki baki taba fadamin ba a silly excuse dinki wai zan juya magana kin gwada fadamin ne,Humaira a Ina wanan mallamin naku yake dan wallahi wallahi sai na harbe shi"



"A makarantar mu yake sunansa Mallam mansoor"


Sauban Kai da kawowa kawai yake Yana Jin kamar kirjinsa ya fashe Gani yake duk tsawon lokacin da Humaira ta dauka tana zuwa makaranta amanarsa kawai take ci.



Cikin wani iirn taku ya shiga dakinsa ba jima ya fito da bindiga a hannunsa 


Nurse hauwa kuwa tana ganin haka ta diba aguje dan ta lura baa hayyacinsa yake ba kar tazo ya hada da ita ya harbe.


Humaira kuwa ta hau ihu da taga ya nufo wajenta Yana zuwa ya dora Mata bindigar ya hadeta da bango yana "fadamin yadda ya kwanta dake fadamin Humaira kafin na harbeki cire miki kaya yayi ko ya hau kanki Humaira"


Innalillahi wa inna ilaihi rajiun Sauban wallahi fyade yamin ka kawo Qurani na rantse Maka"


Humaira tace cikin Ihun kuka tana Jin numfashin ta na neman d'aukewa,kamar Wanda ya Sha wani Abu ya fara Jan hanci Yana "bani lambarsa da address dinsa Humaira a yau zan aika shi lahira kafin na dawo ki tabbata kin bar gidanan dan idan Ina cigaba da ganin ki zan iya harbeki.


"Innalillahi wa inna ilaihi wallahi banida lambarsa bansan address dinsa ba wallahi nasan dai mallamin makarantar mu ne"


Da lambarsa kika kirani a lokacin"?


Da sauri ta gyada masa Kai,


Ya saketa jikinsa na balain rawa ya d'auko wayarsa dan yayi saving lambar bai goge ba kwana biyu ne dai ya daina gwada layin da abin ya fara barin zuciyarsa ya kira layin da daya lambarsa dan gani yake kamar Mansoor ma ya gane layinsa shi yasa ya kashe wayarsa daya kira yaji ya shiga kwanaki.


Aikuwa Yana kira yaji tana ringing yayi sauri ya katse kamar mahaukaci ya ja hannun Humaira bai direta ko Ina ba sai a tsakiyar palon ya dungurar da ita a kafet Ya zauna a saman kujera Ya Mika mata wayarsa Yana ki kirashi a gabana idan har kinsan fyade ya Miki zangane ki saka wayar a handsfree naji irin wayar da kuke,idan har fyaden ya miki zangane daga maganar da yake kila yace zai baki hakuri ki nuna kin hakura ba komai a yanzu ma so kike ki ganshi kinji dadin Abunda ya Miki,ki yaudareshi yazo nan Humaira I want to kill him Abunda kawai Zaki min kenan ki wanke min zuciya ki saisaita kanki ki  yaudare shi yazo nan wallahi sai na kashe shi"


Humaira da taji kamar ta sume saboda tashin hankali jikinta wani irin rawa yake ta karbi wayar sai ta kasa dialing lambar Mansoor din,dan gani take tana cikin wayar ma Sauban zai ce tana sane so take taji muryar Mansoor din.


Sauban kuwa ya daka mata tsawa Yana "Ki kirashi idan har dagaske kike ki kirashi idan har ba a san ranki ya kwanta dake ba Humaira zan miki dukan mutuwa na sakeki saki uku nayi uploading hotunan ki a media nace kinci amanata"


"Zan kirashi dan ka yarda dani"


"Be very fast karkiyi magana da wanan muryar naki dan kar ya gano ki"


Humaira kuwa sai gyada Kai take Sauban ya fusge wayar daga hannunta ya kara dailing lambar Mansoor Yana kallon Humaira dake ta zare ido,bugu biyu yaji muryar Mansoor da sallama yayi wa Humaira da jikinta ke balain rawa ido,akan tayi magana.


Humaira tayi gyaran murya tana "Wa alaikum Salam"


"Humairaaaa innalillahi Humaira mafarki nake ko Gizon da kika Saba min ne Humairaaa"


Wani iirn naushi Sauban ya kaiwa bangon dayaji yadda ya kira sunan Humaira da ta ma kasa magana jikinta na balain rawa sai kallon Sauban take da Yana neman zarewa


Sauban kuwa ya Mata ido  Humaira kuwa ta kasa ma magana dan muryar Mansoor din ma da take ji zafi yake Kara mata idan ta kashe kuma sai Sauban ya zargi wani Abu.


Mansoor kuwa yace "Humaira banida nutsuwa tunda abunan ya faru dan girman Allah ki yafemin saboda ke nake kunna wayata ko watarana zan samu ki kirani, Humaira ki yafemin dan girman Allah"



"Ka cutar dani,ka wargaza min Aure ka kashe min rayuwa Mallam taya zan iya yafe Maka"


Wani iirn fusge wayar Sauban yayi ya kashe yana "Haka nace kiyi kama shi ne bakyaso nayi ko Humaira you are joking with me sai fa kin kawo shi gidanan yadda kika bishi kika je ya kwanta dake ki sake kiransa ki masa kalamai ya zo har nan gidan I want him death Humaira ki karbi wayar nan kafin na harbeki"


Humaira Jiki na rawa ta sake Kiransa.




Mansoor....



Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070



PROMO

PROMO

PROMO



BEFORE 4K NOW 2500


3968303018

ZAINAB SHU AIBU

FCMB

KITURA SHEDAR BIYA 👇🏻


08162859027


AUNTY ZEE MOM MUJAHID KATSINA 


INGANTACCEN MAGANIN SANYI MAI WANKO DUK DATTIN MARA CIWON MARA CIWON JIKI HANA HAIHUWA RASHIN NI IMA RASHIN JIN SHA AWA FITAR FARIN RUWA KAIKAYI KURAJEN PP DA NA JIKI JIN ZAFI YAYIN SADUWA FITAR FARIN RUWA MAI WARI BASUR KOMAI DADEWARSHI CIWON NONO 



SHIRYE NAKE ZANYI MAKU PROMO SABODA WA ANDA BASU SHA BA SU ZO SU DA DANA MAGANIN AUNTY ZEE MOM MUJAHID DUK LABARIN DA AKE BAKU GASKENA MAGANINA KANKAT NE KOBAKISHA KOMAI BA YA ISHEKI


PROMO


MAGANIN CIRE TUMBI BEFORE 7K NOW 3500 NABAKI SATI DAYA ZAKI FARA GANIN CHANGE


PROMO

MAGANIN GYARAN NONO SAI WANDA YASHA ZAIBADA LABARI KUKAN LALACEWAR NONO YAZO KARSHE BI IZINILLAH BEFORE 8K NOW 4K KODA KUDINKA SAIDA RABONKA DAN INNA RUFE HMMM AYI HAKURI KAWAI





AYIRI YIRI 💃💃💃💃IN,ANJI GUDA TASAMU💃💃💃💃

A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION


A&Z COLLECTION DINCE DAI💃💃💃💃


BARKANKU DA WARHAKA  

 MATAN GIRMA MATA MASU AJI 🧕👌🏼👌🏼


Macan datasan kanta ita take gyara


A&Z COLLECTION takara dawomuku dazafinta masoya kayanmu🥳🥳🥳


A&Z COLLECTION tana da supplement kala kala .


Hajiya wallahi kidage kiyi gyara karki kuskura kimaida kanki tsohuwa kijera da sa,arki adinga Miki kalan mamanta🤔

Sumafa waddanda kuke gani suke Baku Sha,awa bazama sukaiba dagewa sukai da gyara 

Kumadai ayanxu anyi ittifakin ba,abinda zai gyaraki yadawomiki da kuruciya kizama chas chas gwanin Sha,awa kamar supplement💃💃💃💃

Toh kekuwa me kike jira ❓ko kinfiso megida ko saurayinki yashagala da kalan matan tiktok matan da ba,abinda suka fiki face gyara👌👌



Shin menene ma supplement ❓shi supplement wani nau,in maganine  da akeyinshi da  ganyayaki wasu Kuma itatuwa wasu Kuma spices ake yinsu Sai amaidasu capsule wasu pills wasu softgel  don sumana saukin amfani .

Misali kamar royal jelly da farin Zuma Mai saka akeyinta , ultimate maca shikuma maca root din itacene amirna kuma kanunfari da kimba akeyi Dade sauransu .


Ina wadda batasan tayi fari fess❓


Ina wadda fari takeso tayi fari ba irin na bleaching ba irin farin nan na yan gayu waddanda hutu ya ratsasu❓


Ina maisan tayaki sanyi dake lalata mace yahanata sakat❓


Ina Mai neman na gigita oga❓


Munada 👇👇👇👇👇



✅Na  breast


✅Na hips 


✅hadin Amarya 


✅hadin mejego


✅Na rage kiba


✅Nasa kiba 


✅Na rage tumbi


✅Na nankarwa


✅Na gashi


✅Na Karin ni,ima


Dama sauransu👌👌


Hajiya duk na abinda kikeso kawai kimana magana tanan 👇👇👇


Kira ko WhatsApp

09037870422


 wani albishir kuma💃Kayanmu afarashin sari muke badawa


Alhmdulillah duk Wanda yaji price dinmu zaiyi farinciki musamman Wanda sukasan kudinsu dayadda ake saidawa💃💃



Munanan a garin Kano

Rijiyar xaki 

Muna tura Kaya kowane gari🚗 cikin aminci🤝


Karku manta da number wayarmu


09037870422

Kira 📞ko Whatspp

*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


          *Page 12*


Mansoor


          Kafin na karasa gida na siyi Leda na Saka jakar Humaira a ciki,na nannade dan bazan iya rabuwa da jakar Humaira ba ji nake kamar idan Ina ganin Jakarta zanji kamar ita nake gani,idan naje gida dashi Nurr zata tambayeni Ina na samo jaka,har na isa gida na kasa hada tunanina waje daya na kasa yarda duk abinda na yiwa Humaira zata iya rufamin asiri,na kasa yarda bayan duk magiyar da tamin na kar na keta mata haddi amma na rufe idona na biyewa San zuciyata na keta mata Haddi amma taki fadawa mijinta nine na mata fyade,bayan tana fadar nine bazan wahalar kamuwa ba,idan har Humaira bata sona mai yasa zata rufamin asiri,idan har tausayina take ji hakan na nufin tana sona sani ne bata yi ba.


Ina Isa gida na tarar da Nurr a bakin gate idonta yayi luhum luhum,bata bari ma na shiga gida ba jakar Humaira rungume a hammata ta, kankameni na Saka hannuna daya na rungumeta Ina Jin wani iri a zuciyata,Nurr na kaunata,jiya Ina daji da matar Aure ita kuma ta nan ta kasa bacci akaina,dakyar na cireta daga jikina muka shiga gidan,Ina zuwa na shige dakina na nufi wajen kayana na Saka jakar Humaira na b'oye,Nurr kuwa Kallona kawai  take,nasan zata dauka ko wani file ne na aiki na b'oye jikinta sai rawa yake tana k'ok'arin hadamin ruwa a tunaninta na  kwaso gajiya a tunaninta aiki naje bata San barnar da nayi ba da har yanzu zuciyata take cike da fargaban kar na gama sakin jikina naji sojoji sun duro gidan nemana,tunda mijin Humaira ba hankali ne dashi ba yaje ya haukacewa Humaira ko da batayi niyyar fada ba taje ta fada,haka na zauna Ina bin Nurr da ido tausayin ta na nukurkusata Ina bata hakuri a zuciyata,dan naci amanarta ban kyauta mata ba, ta bani so da yarda na kare da cin amanarta gashi kaunar Humaira ya mamaye zuciyata dan daga jiya nasan Ashe wasa nake duk San nan da nake mata a yanzu na fara.jin mugun kaunarta a raina Wanda bansani ba ko dan nasanta ne nake Jin haka.



Bana so Nurr taji ba Dadi haka naci dankalin da ta soya min dan banida ma taste a bakina bana Jin yunwa ko kadan, Ina gama ci na kwanta baiwar Allah ta hau gadon ta hau yimin tausa  rufe idona kawai nayi Ina tuno Humaira,har na mutu bana Jin zan manta da daren jiya,addu'a nake Allah yasa ban jefata a matsala ba wayata dake ringing ya katse min tunanin da nake Ina ganin bakuwar lamba ta true caller na gane mijin Humaira ne, hankali a balain tashe na kashe wayar kirjina na bugun Tara Tara,yadda na mik'e a zabure sai da Nurr ta tsorata,


Na duro daga kan gadon nayi waje Ina tsiyayar gumi,duk yadda akayi Humaira ta fada  masa hakane yasa yake kirana,bazan so suzo har gida su d'aukeni a gaban Nurr ba,Koda asirina zai tonu bazan so Nurr tasan abinda na aikata ba zuciyarta zata iya bugawa haka na fita waje na je kasa da layinmu na tsaya naga ko zan ga sunzo sai dai har wajen biyun rana Banga anzo na kaina kuwa kamar ya rabe biyu,Allah ya rufamin asiri na tonawa kaina,nayi nadamar taba Humaira har ga Allah nayi nadama dan gashi na kasa zaune na kasa tsaye bana cikin hayyacina da kwanciyar hankali.


Dole na hakura da layin nan zuwa wani Dan lokaci bayan an kwana biyu idan har Allah yasa asirina bai tonu ba sai na cigaba da amfani dashi,a darare na koma gida,Ina zuwa naga Nurr a Palo ta buga uban tagumi,sai na fara saisaita kaina  dan bana so ta dago wani Abu,ni akaran kaina sai tsarguwa nake dan gani nake zata iya gane abinda na aikata.


Bata cemin komai ba ta kawo min abincin rana dan kar ta kawo komai na fara ci Ina janta da hira ita kuwa sai Kallona take Ina Jin kamar tagane abinda na aikata,kuma ko Yaya naji an taba gate sai na firgita.


Tana kuma ankare dani magana ne kawai batayi ba.



Har dare yayi banga anzo ba sai naji hankalina ya fara dan kwanciya sai na fara k'ok'arin ture komai a gefe dan na bawa Nurr lokacin ta kar na shiga hakkinta da yawa.


Sai dai Koda muka kwanta sai na kasa komai,Humaira ce kawai ta ringa fadomin Ina tuna laushin fatarta da kamshin jikinta,Nurr kuwa sai k'ok'arin jan hankalina take bakinmu ma da ta hada na kasa karba bakin Humaira da na ringa tilasta tusa bakina a cikin nata na ringa tunawa,na runtse idona zan so na dawwama Ina tuna daren jiya inama nine mijin Humaira inama nine Wanda Humaira ke so haka,maganar da Nurr tayi da k'arfi tare da sauka daga kaina ya dawo dani hankalina ta kunna fitilar dakin ta dawo gabana tana "Na gaji Mansoor na gaji da kumbiya kumbiyar da kake min na gaji da b'oye boyen da kake min Mansoor Mai yake damunka Mansoor ka fito ka fadamin damuwarka ni matarka ce idan baka fadamin matsalar ka ba wa zaka fadawa"? Mansoor Kafi karfin wata uku Rabon da naganka a yadda kake mijina ba haka kake ba mijina zuciyarka baa wajena take ba mijina ka fito ka fadamin matsalar ka na gaji Mai yake damunka"?



Mik'ewa nayi na zauna na dafe kaina wane karya zan yiwa Nurr Mai yasa na kasa ajiye tunanin Humaira a gida ko dan kar Nurr ta kawo tunanin wani Abu nasan na Nurr bango tunda har ta kira sunana 


Cikin Ihun kukan da ta rushe dashi tana "Na gaji Mansoor ka fadamin matsalar ka idan Ina tare da Kai zuciyarka na wani wajen sai nayita Maka magana ba ka san Ina Yi ba,yanzu ma munzo rayya sunna Mansoor ka kasa tabuka komai ka kwanta kamar ruwa ko motsi baka yi Mansoor ko ka fara San wata ne"?


Gabana sai da ya fadi da naji tambayar da tamin na fara girgiza kai Ina "Ko daya Humaira ke kadai nake so"



Kallon da take min da rawar da jikinta keyi yasa na zaro ido Dan nasan na kwafsa Nurr cikin wani iirn murya tace "Mansoor waccece Humaira? mansoor Humaira kawai kake so"?


Hankali a tashe na girgiza kai Ina "wallahi Nurr zance nace Humaira kiyarda dani ba kowa a zuciyata wallahi sai ke"


"Toh wacce Humaira ya akayi sunan yazo bakinka"?


"Case nake da Humairan a makaranta Nurr Humaira dalibata ce tamin rashin kunya tunda kina so na fada Miki gaskiya,ta Raina ni bata girmamani,idan Ina darasi haka zatayi ta abinda ranta ke so,shine ta kaini bango jiya na bugeta kuma babanta soja ne dana bugeta sai ta suma,shinr fa taki farfadowa babanta ya Sha alwashin sai ya kulleni wanan abin shi ya dagamin hankali Nurr ki yarda dani shiyasa ,

Zaki gani a firgice.


Kallona kawai Nurr din ke yi bansani ba ko ta yarda da maganata ko jina kawai tayi,dan sai da ta Dade a tsaye tana Kallona  bata Kara cemin komai ba ta hau gado ta kwanta,naso ni na iya faranta mata a ranar sai na kasa dan banida nutsuwa balle nayi shaawa Humaira ce kawai a raina.



Wasa wasa sai gashi na tafi sati uku amma shiru tun Ina Dari Dari mijin Humaira zai bini har makaranta ko gida har na fara sakin jikina,na cigaba da zuwa makarantar  bayan nasa bakanike ya d'auko min motata daga unguwar  su Humaira an sace,San Humaira kuwa kamar ya zautar dani dan a yanzu Jakarta ke rage min radadin kaunarta a zuciyata haka zan dauko Jakarta wayarta kirar Samsung Dan sirriri open and close nayita kallon hotonta dan wayar a flight mode na Saka ko wani naji ya kira sunan Humaira sai gabana ya fadi,nasan da wuya ta sake zuwa Makaranta har ga Allah naji ba dadi da na zama sanadiyar Daina zuwanta makaranta a wajen kawarta nake Jin ta bar garin a ranar har zazzabi nayi.


Nurr kuwa duk yadda naso kar na jefata a damuwa sai da na jefata dan bana Jin dadin tarayya da ita tunda na San Humaira,jikin kawai nake bar mata ita kuma tayi kidan ta ita kadai nasan Ina shiga hakkin ta Amma narasa yadda zanyi.


A yau ma Muna kwance ta rungumoni ta baya Nurr bata jure dogon fushi Dani nasani har ga Allah tana kaunata,dan bata Kara tadda maganar Humaira ba da nayi kuskuren ambaton sunanta idan na kwanta ko motsi bana so naji a gefena dan tuni zan tafi tunanin Humaira.



Hakane yasa tana rugumeni na cire hannunta dan bansan abunda zai shiga tsakanina da tunanin Humaira.


Ina cire hannunta bata Kara kawo hannu jikina ba,nayi zurfi a tunanina naji sheshekar kukanta ta a bayana tana "wacce ce ita"?



Gabana wani irin faduwa yayi har Ina Jin jikina na d'aukar rawa.


Nurr ta mike zaune tana "Ka fadamin wacce yarinya ka kamu da balain Santa haka da har zaka na Maidani namiji idan Ina gefenka, Mansoor wallahi nasan yanzu gangaar jikinka nake Aure zuciyarka na wajen wata Wanda nake kyautata zaton itace wanan Humaira Wanda jinka kawai nayi ranar nasan ita kake so kamar yadda ka fada,ni yanzu bana gabanka baka sona, mansoor kasan na Sha ganin kana kallon hotonta a wani waya Mansoor yanzu Mai matsayina a wajenka ne ka fadamin idan har na zame Maka hoto gwara ka fito kawai ka fadamin sai ni na hakura na bar mata Kai...


Kuyi hakuri ba chaji kunsan kuma ana fama d rashin wuta sai 10 na fara typing




Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070





AYIRI YIRI 💃💃💃💃IN,ANJI GUDA TASAMU💃💃💃💃

A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION


A&Z COLLECTION DINCE DAI💃💃💃💃


BARKANKU DA WARHAKA  

 MATAN GIRMA MATA MASU AJI 🧕👌🏼👌🏼


Macan datasan kanta ita take gyara


A&Z COLLECTION takara dawomuku dazafinta masoya kayanmu🥳🥳🥳


A&Z COLLECTION tana da supplement kala kala .


Hajiya wallahi kidage kiyi gyara karki kuskura kimaida kanki tsohuwa kijera da sa,arki adinga Miki kalan mamanta🤔

Sumafa waddanda kuke gani suke Baku Sha,awa bazama sukaiba dagewa sukai da gyara 

Kumadai ayanxu anyi ittifakin ba,abinda zai gyaraki yadawomiki da kuruciya kizama chas chas gwanin Sha,awa kamar supplement💃💃💃💃

Toh kekuwa me kike jira ❓ko kinfiso megida ko saurayinki yashagala da kalan matan tiktok matan da ba,abinda suka fiki face gyara👌👌



Shin menene ma supplement ❓shi supplement wani nau,in maganine  da akeyinshi da  ganyayaki wasu Kuma itatuwa wasu Kuma spices ake yinsu Sai amaidasu capsule wasu pills wasu softgel  don sumana saukin amfani .

Misali kamar royal jelly da farin Zuma Mai saka akeyinta , ultimate maca shikuma maca root din itacene amirna kuma kanunfari da kimba akeyi Dade sauransu .


Ina wadda batasan tayi fari fess❓


Ina wadda fari takeso tayi fari ba irin na bleaching ba irin farin nan na yan gayu waddanda hutu ya ratsasu❓


Ina maisan tayaki sanyi dake lalata mace yahanata sakat❓


Ina Mai neman na gigita oga❓


Munada 👇👇👇👇👇



✅Na  breast


✅Na hips 


✅hadin Amarya 


✅hadin mejego


✅Na rage kiba


✅Nasa kiba 


✅Na rage tumbi


✅Na nankarwa


✅Na gashi


✅Na Karin ni,ima


Dama sauransu👌👌


Hajiya duk na abinda kikeso kawai kimana magana tanan 👇👇👇


Kira ko WhatsApp

09037870422


 wani albishir kuma💃Kayanmu afarashin sari muke badawa


Alhmdulillah duk Wanda yaji price dinmu zaiyi farinciki musamman Wanda sukasan kudinsu dayadda ake saidawa💃💃



Munanan a garin Kano

Rijiyar xaki 

Muna tura Kaya kowane gari🚗 cikin aminci🤝


Karku manta da number wayarmu


09037870422

Kira 📞ko Whatspp




Sister's duk wacce batayi anfani da sabulun mg's ba  ko kit dinsu inamai shaidamuku anbarku acan baya domin duk wnd yajaraba mg's sai sanbarka duk wani Mai tantama Akan kayan gyaranjiki toh tabbas yacire sabulun mg's domin yahadu bakarya zegyarajiki yafidda dattin fata Dama duk wani matsalan fata duk Wanda kefama da matsalan fata walau pimples ko spot, sunburn acne,stretch mark dama dukkan wani prblm yajaraba mg's bi'iznillah komai zaizama labari bayan jikinku yy fresh zaisa jikinku yy smooth yadinga glowing,gawanda basa San anfani da Mai zaku iya using mg's batare da kunbukaci wani Mai b🤗nd wnn new soap din💣ne,😯 bama cika Baki kujaraba kugane ma idanku domin ance gani yakoriji Kuma siyan nagari maida kudi gida 

You can check pic👇for the soap reviews🥰

Soap price:4k

maiso yy mgn Whatsapp

08062991549

07046881166

07067210195

Call 08064532391

Instagram:glow_with_mgs

Facebook: mg's skincare

  

Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki sannan akwai na amare special Wanda inkinyi using baki Kuma bukatar kiyi Wani gyaranjiki domin keda kanki zaki shaida cewa fatar taki ta wanku tarwai😍08062991549


Munatura Kaya kowani gari dayardar Allah Amma delivery is not free


Be part of the glow team😍karkubari abaku lbr👏



*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


          *Page 13*



                 Kasa magana nayi na zubawa Nurr ido dake ta  sheshekar kuka tana "Ka fadamin Mansoor na gaji,Ina Jin ciwon yadda nake iya k'ok'arina wajen kyautata Maka wajen nuna Maka kauna amma bana gabanka zuciyarka na wajen wata,Mai na maka na dana cancanci haka daga wajenka,girkine ban iya ba kwalliya tsafta ka fadamin ta inda na gaza da ka daina sona ka koma San Humairan da kake wuni kana tunanin ta kasan ka Sha kirana da sunanta Mansoor"


Ban iya magana ba dan sai na rasa Mai zance mata har ga Allah banji dadi da Nurr ta gane halin da nake ciki ba,banji dadi da na kasa danne abinda ke zuciyata ba Nurr bata cancanci haka daga wajena ba ko a yanzu da na kura mata ido banga aibu a jikinta ba idan kyau ne Humaira bata fita ba sai dai jikinsu da ba daya ba,ko ni na sha tunanin Mai yaja hankalina ga Humaira da har na kamu da balain Santa da baya buya,ban taba Sanin Ina Kiran Nurr da sunan Humaira ba ita kuwa Nurr sai sheshekar kuka take,na Mika hannuna na ruko hannunta na hau murza hannunta kunyarta nake ji a wanan gabar ban isa na mata karya ba abinda ke zuciyata ya fallasa Kansa da Kansa.


Hannunta kawai nake murzawar ita kuwa sai da ta gaji da kukan naga ta fusge hannunta ta hau share hawayenta.


Sai naga ta mik'e na d'auka barin dakin zatayi na kira sunanta Ina "Nurr kiyi hakuri dan Allah"


Bata cemin komai ba ta shige bandaki sai da ta fito na gane wanke fuskarta tayi,nasan weak point dinta Ina rarrashinta shikenan dan bata dogon fushi,tambayar da zata min kawai ne akan tabbacin zuciyata na wajen Humaira nake ta tunanin yadda zan iya ce Mata hakane dan nasan zata ji ciwo a zuciyarta bansan kuma karyar da zan Mata ba.


Ga mamakina sai naga ta zauna a gefen gadon ta Kau da fuskarta tana "Zan iya komai saboda Kai,kissan Kai da sabon Allah ne kawai bazan yi akanka ba,zan iya Maka komai ko da kuwa zan cutu,dan Ina kaunarka Ina san farincikin ka,wacece Humaira"?


Yawu na hadiye Ina kallon fuskarta har sai da ta juyo naga hawaye a cicike a idonta sai k'ok'arin Maida hawayen take ta sake jefa min tambayar tana "Karka damu ka fadamin kawai ai na dade da Sanin zuciyarka na wajen wata na Dade da Sanin soyayya Ce take wahalar dakai na Dade da Sanin duk damuwa da tunanin nan da kake akan mace ne,tunda naga har a bacci Ina gefen ka amma kana Kiran sunan Humaira nasan wanan Humairan ba Karamin so kake mata ba tunda har Jakarta ka kawo gidanan dan ka ringa gani kana Jin Dadi wanda bansan ya akayi jakar tazo hannun ka ba amma ba wanan ne damuwata ba wacce Humairan da kake balain so haka sanka ne batayi ko Mai ya faru?


Ta Ina zan fara Taya zancewa Nurr duk wanan halin da nake ciki akan matar Aure ce taya zan iya kallon Fuskar Nurr na amsa mata akan dagaske Wata ce ta dauke min hankali akan ta wacce kuma ta d'auke min hankalin matar Aurece nake kwana na tashi da tunanin ta a yanzu har na fara samun matsala a wajen aikina saboda rashin Maida hankali duk akan matar Aure


"Kayi shiru Mansoor Ina jinka ni nace karka damu,ni matarka ce abokiyar shawararka mai San farincikin ka Koda yaushe karka ga wai bari kayi al kunya dan kar naji ba dadi,ba tun yanzu nasani ba na dade da sani Nuna Maka ne kawai ban taba yi ba na hau iya k'ok'arina wajen ganin na karkato da hankalinka kaina sai dai naga ko Mai zanyi hankalin naka yayi gaba taimaka Maka zanyi idan amsar tayin soyayarka ne bata yi ba ni sai na shige maka gaba na roketa ta soka"


Tsananin tausayin Nurr da a gabar nan ta kasa danne hawayen ta sai da ya hau zubo mata yasa na jawota na rungume gam a kirjina so bai min  adalci ba yanzu saboda san da Nurr take min ta gwammaci ta faranta min Koda kuwa zata cutu  Mai yasa so zai min haka Mai yasa bazan so wacce take kaunata haka ba na kamu da san matar Auren da duk duniya ba wacce ta tsana sama dani.


Ina Jin sheshekar kukanta dan nasan tana Jin ciwo kamar yadda nake Jin ciwon zuciyar Humaira naga mijinta.


Na dagota na hade bakinmu duk dan na rarrasheta,mai Jiran kiris sai muka zarce da farantawa juna Ina addu'ar Allah yasa kar ta sake min maganar sai dai bayan komai ya lafa tana rungume a kirjina ta sake tado da maganar sai da nayi shiru na Yan mintuna kafin na daure na fara magana da "Nurr banso kika san halin da nake ciki ba,banso kika san iirn jarrabtar da Allah yamin ba amma zuciyata bata yi shawara dani ba dagaske ne ina san Humaira sai dai na makara Nurr dan Humaira tayi Aure,ba yadda zan yi na mallaketa dan haka ki tayani da addu'a kawai Allah ya ciremin Santa a zuciyata ya bani Ikon mantawa da ita dan nayi iya k'ok'arina Nurr nayi addu'ar ba abinda banyi ba amma na kasa cire ta a raina"


Sai ta dago da kanta tana kallona da "Kana nufin ita Humairan sanka ne batayi ta wuce taje ta auri wani kenan"?


"Ban dai gaya Mata Ina santa ba sai Jin labari nayi tayi Aure.


Hannuna ta ruko ta fara murmurshin da yafi kuka ciwo tana "da ace batayi Aure ba da naje na tsugunna a gabanta na roketa ta aureka sai dai Allah ya riga da ya rubuta ba matarka bace ba Hayatti Allah baya dorawa bawa abinda ba zai iya d'auka ba,ka dage da addu'a ka cireta a ranka tunda a yanzu a karkashin wani take da igiyar wani akanta kaga bai dace ka ringa tunanin ta ba tunda matar aurece karka biyewa San zuciyarka ka ringa kwasarwa kanka zunubi da matarka ce da ka aureta kayi hakuri ka daure ka Nisanci duk wani Abu da zai Saka Maka tunanin ta kamar Jakarta da bansan inda ka samo jakar ba kaje ka jefar  da jakar in Sha Allah Allah zai cire maka Santa a zuciyarka zan tayaka nima da addu'a in Sha Allah"


"Allah ya miki albarka hakika samun irinki sai an tona"


Sai a lokacin naga ta saki murmurshi da alama na Jin dadine,sai ta sumbaci hannuna tana "wai da Humaira bata yi auren nan ba nasan da sai dai na kwashi kayana na bar gidanan  Hayatti dan nasan ta mamaye zuciyarka gabadaya banida space a zuciyarka ka fadamin mai Kagani a jikinta daya ja hankalinka dan Allah"


"Kibar zancen haka tunda kince na manta da ita"


"Ai nasan bazaka iya mantawa da itan ba"


"In Sha Allah na miki alkawari zan manta da ita"


"Murmurshi ta saki ta Kara sumbatar hannuna ta kwanta akan kirjina sai tausayinta ya rufeni,dan na rasa mai zance mata da zai kwantar mata da hankali shi yasa na mata karya amma nasan da san Humaira zan mutu.



Tunda ga ranar na ringa danne san Humaira a zuciyata ta k'arfi da yaji,na d'auke jakar Humaira daga gidan dan Nurr ta yarda dani,amma Yana cikin motata ba ranar banzan da bazan Kalli hotonta ba,na kasa manta ta ba abinda ke hargitsani idan na tuna abinda ya shiga tsakaninmu a daji, sai nake ji a zuciyata yadda take raina nima Ina ranta,dan na mata Abubuwan da ni kaina sai da na dawo hayyacina na ringa mamaki nasan bazata manta dani ba,da zata bani dama zan koya mata sona,daya barin kuma Ina addua Allah ya ciremin Santa dan yanzu bansan ma inda take ba,na kanyi tunanin na kunna wayata amma sai naji bari a dan sake kwana biyu na kunna wayata ganin an tafi wata uku yasa na kunna wayata duk da Humaira bata da lambata sai na ringa tunanin kamar zanga watarana ta kirani,Ina zaune wajen  karfe biyu a office dina,aiki nake amma sai naji Humaira ta fado min sai na fara tunanin ace na daga kaina na ganta ta shigo office dina,kamar a mafarki naji wayata nata ringing Ina k'ok'arin  d'auka sai naga kiran ya  katse ganin suna bai fito ta true caller ba yasa na fara k'ok'arin  bin Kiran sai naga kiran ya kara shigowar sai na d'auka sai naji Muryar Humaira da sallama sai nayi suman wucin gadi na mitsini kaina dan gani nake kamar mafarki nake  sai nace "Humaira innalillahi Humaira kece ko Gizon da kika saba min ne Humairaaa 


Kirjina bugu kawai yake bansan ma sadda na mik'e tsaye ba na fara "Humaira banida nutsuwa tunda abunan ya faru dan girman Allah ki yafemin  saboda ke nake kunna wayata ko watarana zan samu ki kirani Humaira  dan girman Allah"


Sai naji ta katseni da muryar kuka "Ka cutar dani ka wargaza min Aure ka kashe min rayuwa Mallam taya zan iya yafe Maka"


Ina k'ok'arin magana sai naji ta kashe wayar


Sai naji hankalina ya tashi sai na fara k'ok'arin bin Kiran Dan hankalina yayi balain tashi



Humaira 


              Jikinta wani irin rawa yake dan Sauban a gabanta ya tsugunna hannunta na karkawa ta Saka wayar a  handsfree sai ta tsinci kanta da addu'a Allah yasa kar ma Mansoor ya dauki wayar dan gani take a lokacin da Sauban yake Jin muryarsa yake kara hargitsewa.



Sai dai Yana ringing ya d'auka da "Humaira dan Allah ki yafemin bansan da bakin da zan baki hakuri ba nayi nadamar abinda nayi wallahi kullum da tunanin ki nake kwana nake tashi tunda abunan ya faru banida nutsuwa Ina ta so na nemeki na nemi yafiyarki"


Sauban da idonsa yayi jajur kamar borkono ya zubawa Humaira ido Yana mata nuni da hannu dan ji yake kamar ya fada cikin wayar ya kashe Mansoor,gani yake ma ba sau daya ya Nemi Humairan ba sun dade suna watsewar


Humaira kuwa cikin rawar murya ta daure duk dan Sauban ya yarda da ita ta fara magana tana "Ba komai na yafe maka yanzu ma abinda yasa na kiraka Ina san ganinka ne idan ba damuwa"


"Humaira kece kuwa kina San ganina fa kika ce"


"Eee magana zamuyi dan na yarda muyi soyayya a b'oyen dan na fara Jin Ina sanka"


Humaira ta runtse ido saboda matse mata hannun da Sauban yayi da k'arfi dan ji yayi kamar ma soyayar suke yi Raina masa hankali suke


A rude Mansoor ya cigaba da magana Yana "Humaira idan mafarki nake dan Allah karki tasheni yau kece kike fadamin kin fara sona innalillahi  Humaira naji kun bar garin nan kina Ina nazo yanzu nan,Ina mijin naki"?


"Ina zamfara idan dai zaka iya zuwa Ka dauko hanya yanzu nan da kwana biyu mijina zai dawo yaje Lagos"


Yanzu nan zan dauko hanya Humaira bazan yi wasa da wanan damar ba innalillahi


"Tom sai kazo bari na tura Maka address din ta message"


"Tom shikenan ko zan Kai tsakar dare sai nazo a yau"


Humaira katse wayar tayi ta saki ihuu dan Murda hannunta Sauban yayi dan wani irin tafasa yaji zuciyarsa nayi.


Sauban da jikinsa ke karkarwa ya daka mata tsawa da "Ki rufemin baki shegiya karuwa wallahi karya kike yi so kike ki Raina min hankali soyayya kuke yi Humaira bai miki fyade ba,Humaira ba sau daya ya nemeki ba sai ya shakewa Humaira wuya murya kasa kasa yana "Humaira alkawari nayiwa kaina sai kashe duk Wanda ya shiga gonata koma waye Humaira,inaso idan ya iso ki ja shi daki Ina bandaki Ina kallonku ki hillace shi ya tub'e kayansa ko Wando bana so ki bar shi dashi,idan kuma kika bari ya tabaki Humaira kinsan Mai zai biyo baya,zan fito daga bandaki na masa dukan mutuwa kafin na harbeshi naje na wurgar da gawarsa,kafin na wurgar da gawarsa idan na kashe shi zan miki hoto ke dashi saboda in case idan zaki tona min asiri, zan juye nace Ke kika kashe shi Humaira,amma idan kika ja bakinki kikayi shiru ba mai Sanin na kashe shi har agurin Allah bani da laifi dan kwartanci yazo yayi min a gida,kinji mai nace ko baki ji ba"


Humaira da sauri ta gyada masa Kai a yanzu kallon bakin kumurci take masa Gani take ita kanta zai iya kashetan bata taba Sanin Sauban bashida Imani ba sai Yau.


Haka ya tasa ta a gaba ta ringa Kiran Mansoor tana Jin inda yake Sauban kuwa sai zuka sigarinsa yake a gaban idonta ya ringa Shan giya bata taba Sanin Yana Shan giya ba tsoro yasa ko tari ta kasa yi,taya zai kashe Mansoor ya kuma wurgar da gawarsa,ta dauka zai masa dukan da idan gobe aka ce ya Kalli matar wani bazai iya ba amma Mai ya kawo kisan Kai a ciki.


Har Sha biyun dare suna zaune wajen Sha biyu da rabi Mansoor ya kira a waya akan yazo tasha 


Humaira  da jikinta ke balain rawa ta kwatanta masa barrack din da take ta kashe wayar.


Sauban ya saki murmurshin mugunta ya gyara bindigarsa ya Kalli Humaira yana "Karki bar shi da kaya ki tabbata yayi zigidir Ina kallonki"


Da sauri Humaira ta gyada masa kai ya tashi ta shige bandaki.


Ba jimawa Mansoor ya kira akan ya iso.......




Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070



PROMO

PROMO

PROMO



BEFORE 4K NOW 2500


3968303018

ZAINAB SHU AIBU

FCMB

KITURA SHEDAR BIYA 👇🏻


08162859027


AUNTY ZEE MOM MUJAHID KATSINA 


INGANTACCEN MAGANIN SANYI MAI WANKO DUK DATTIN MARA CIWON MARA CIWON JIKI HANA HAIHUWA RASHIN NI IMA RASHIN JIN SHA AWA FITAR FARIN RUWA KAIKAYI KURAJEN PP DA NA JIKI JIN ZAFI YAYIN SADUWA FITAR FARIN RUWA MAI WARI BASUR KOMAI DADEWARSHI CIWON NONO 



SHIRYE NAKE ZANYI MAKU PROMO SABODA WA ANDA BASU SHA BA SU ZO SU DA DANA MAGANIN AUNTY ZEE MOM MUJAHID DUK LABARIN DA AKE BAKU GASKENA MAGANINA KANKAT NE KOBAKISHA KOMAI BA YA ISHEKI


AYIRI YIRI 💃💃💃💃IN,ANJI GUDA TASAMU💃💃💃💃

A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION


A&Z COLLECTION DINCE DAI💃💃💃💃


BARKANKU DA WARHAKA  

 MATAN GIRMA MATA MASU AJI 🧕👌🏼👌🏼


Macan datasan kanta ita take gyara


A&Z COLLECTION takara dawomuku dazafinta masoya kayanmu🥳🥳🥳


A&Z COLLECTION tana da supplement kala kala .


Hajiya wallahi kidage kiyi gyara karki kuskura kimaida kanki tsohuwa kijera da sa,arki adinga Miki kalan mamanta🤔

Sumafa waddanda kuke gani suke Baku Sha,awa bazama sukaiba dagewa sukai da gyara 

Kumadai ayanxu anyi ittifakin ba,abinda zai gyaraki yadawomiki da kuruciya kizama chas chas gwanin Sha,awa kamar supplement💃💃💃💃

Toh kekuwa me kike jira ❓ko kinfiso megida ko saurayinki yashagala da kalan matan tiktok matan da ba,abinda suka fiki face gyara👌👌



Shin menene ma supplement ❓shi supplement wani nau,in maganine  da akeyinshi da  ganyayaki wasu Kuma itatuwa wasu Kuma spices ake yinsu Sai amaidasu capsule wasu pills wasu softgel  don sumana saukin amfani .

Misali kamar royal jelly da farin Zuma Mai saka akeyinta , ultimate maca shikuma maca root din itacene amirna kuma kanunfari da kimba akeyi Dade sauransu .


Ina wadda batasan tayi fari fess❓


Ina wadda fari takeso tayi fari ba irin na bleaching ba irin farin nan na yan gayu waddanda hutu ya ratsasu❓


Ina maisan tayaki sanyi dake lalata mace yahanata sakat❓


Ina Mai neman na gigita oga❓


Munada 👇👇👇👇👇



✅Na  breast


✅Na hips 


✅hadin Amarya 


✅hadin mejego


✅Na rage kiba


✅Nasa kiba 


✅Na rage tumbi


✅Na nankarwa


✅Na gashi


✅Na Karin ni,ima


Dama sauransu👌👌


Hajiya duk na abinda kikeso kawai kimana magana tanan 👇👇👇


Kira ko WhatsApp

09037870422


 wani albishir kuma💃Kayanmu afarashin sari muke badawa


Alhmdulillah duk Wanda yaji price dinmu zaiyi farinciki musamman Wanda sukasan kudinsu dayadda ake saidawa💃💃



Munanan a garin Kano

Rijiyar xaki 

Muna tura Kaya kowane gari🚗 cikin aminci🤝


Karku manta da number wayarmu


09037870422

Kira 📞ko Whatspp




*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci Yan Niger kuma ku tuntubi lambar nan +227 96 82 89 84*




*MNSR OGA*


          *Page 14*


                 Sauban kuwa dake tsaye yana Kallon Humaira da jikinta ke balain rawa bayan ta amsa wayar isowar da mansoor yace yayi ya fito daga dakin da wani murtukekken belt ba riga a jikinsa sai 3qtr da yake jikinsa sai wani kyarma yake,dan ya balain matsuwa yayi ido biyu da mansoor bayajin zai iya tsayawa ma Yana magana da Humaira har ta wani hillace shi ya cire kaya da dukan mutuwa kayan jikinsa zasu yage sai ya dagargaza gabansa da bullet, Humaira yaga tana Neman kwafsa masa ya Isa wajen da take tsaye jikinta na rawa ya damko wuyanta Yana "Humaira idan kikayi wani Abu yaron nan ya gane tarko na danna masa ke din zan kashe kawai dan Ina ga Kau dake kawai shi zai saka naji sanyi a zuciyata,Humaira ki kirashi ya shigo cikin barrack dinan ya duba lambar gidan mu Humaira a yadda nake jina Babu digon tausayi a zuciyata balle nayi Imani,tunda har ya iya kwantawa dake kina matar Aure kika Bude masa kafa Humaira irinsu Basu da amfani a doron kasa idan baa Kau da su ba haka zasu cigaba da Neman Matan mutane Yana shiga gonakin da ba nasa ba,Humaira Ina ganin tausayin shi a idonki dake sawa naji inaso na rabaki da numfashinki,Humaira idan har kina Jin tausayinsa hakan na nufin kina Sansa Humaira sansa kike ko"?


Da sauri Humaira ta girgiza kai tana "wallahi bana Sansa na mugun tsanarsa a rayuwata ban taba Jin na tsani mutum yadda na tsane sa ba sai dai duk musulmi mumuni idan har kana da Imani idan kaji ana zancen kissa dole ka girgiza,ni a ganina gwara ka masa duk hukuncin da zaka masa banda kissan Kai Sauban wallahi ba wai tausayin sa nake ba taya zaka kashe shi"


"Ai ko a musulunce duk Wanda ya aikata Zina ya Nemi matar Aure jifansa za'ayi tayi har ya mutu dan haka da ace da tausayin baza'a ace ajefi mazinaci Mai Aure ko mazinaciya Mai Aure ba budurwa ko saurayi akace a zanne kinga kuwa dan an kashe shi Lada zan samu kice ya shigo ki fada masa lambar Humaira sai naga yana k'ok'arin shigowa zan buya.


Humaira gyada Kai tayi kirjinta kamar ya fado rashin imaninta bai Kai tana Kallo ayi kisan Kai ba,tana addu'a Mansoor yayi amfani da kwakwalwarsa ya gane tarko aka danna masa da ace iya dukane,da har da ita a masu dukansa dan ya tarwatsa mata rayuwa  bata san mai makomar auren ita da Sauban ba bata San ya zata yi da cikin da ya mata ba amma kashe shi da Sauban yace zai yi ya matukar daga mata hankali hannunta har karkarwa yake ta kira Mansoor ta Saka a handsfree Dan Sauban kamar zai shiga cikin wayar


Mansoor na dauka cikin muryarta dake rawa tace "Kana Ina ne yanzu ka shigo barrack din ne"?


"Ban shigo ba Ina waje Humaira ai Ina ganin kamar ba sai na shigo ba kifito kawai Ina waje"


Sauban ya gwallo ido


Humaira kuwa ganin yadda yake neman Shaketa yasa tace "Ya za'ayi kazo kace min a waje zaka tsaya ka shigo mana"


"Aaa Humaira Ina waje kifito kawai"


Sauban fusge wayar yayi ya kashe yana " Humaira kece kika ce masa kar ya shigo ko nasan kece ba yadda za'ayi idan ba gaya masa kika yi ba yazo yace bazai shigo ba abinda ke dashi baku sani ba tunda har ya taka kafarsa yazo barrack dinan sunansa matacce"


Daga haka ya wurgar da wayar yayi waje da gudu


MANSOOR


         Har na hau mota na d'auki hanyar zamfara gani nake kamar mafarki nake yi wai yau Humaira ce ta kirani har ta nemi nazo akan ta fara sona,nikam idan mafarki nake bana so na tashi,har rufe idona nake dan sai naga kamar mafarkin nake sai dai idan na Bud'e idona sai naga Ina cikin mota dagani sai driver mun dau hanya isa wajen wacce nake Jin kamar zan iya mutuwa akanta,shattar mota na dauka baa d'auki kowa ba iya ni da driver ne,shap banyi tunanin Kiran Nurr ba sai da naga kiranta ya shigo wayata na dafe kaina Ina tunanin karyar da zan Mata dan kafin Humaira tace na taho muka yi waya da ita akan karfe hudu zata shirya na kaita kamun cousin sister dinta,har sabon dinki tamin kalar less dinta,tana balain ji da kamun nan,har kafin Humaira ta kira sai da na ringa jadadda mata kar ta damu ni zan kaita,wayar karshe da muka yi da ita tace min taje ta siyomin takalmi kalar hulata,ta bada a goge min karfe uku da rabi dan Allah na taho kar muyi African time nace mata ba matsala sai gashi shap na manta da alkawarin da nayiwa Nurr na d'auki hanyar zamfara zanje wajen Humaira,kirana kawai take bansan karyar da zan Mata ba dan hudu ta kusa nasan ta shirya jirana take,kuma gashi bana Jin zan iya komawa dan na matsu na sake ganin Humaira bawai dan nayi wani Abu da ita ba burina na sake ganinta naga zahiran wai ta amince tana sona,ni gani nake bana jin akwai abinda zai Kai haka faranta min,yadda naga Nurr na kirana yasa na mata text din bazan iya jure kukan da zata min ba,na mata text akan mun shiga meeting abune daya shafi aikina tasani ba yadda za'ayi na bari nayi wasa da aikina tayi hakuri taje ita kadai daga gobe ni zan ringa kaita har a gama Biki Ina gama tura mata sai naji kamar na kashe wayar amma banaso na kashe Dan kar Humaira ta kirani taji wayata a kashe"


Sai dai Nurr banga tamin reply ba nasan fushi tayi,na saki murmurshi dan nasan Ina tsarata shikenan,muka cigaba da tafiya Humaira na kirana da Ina na tsaya kamar wani gaula haka nake washe baki wajen bata amsa.


Kafin na shiga garin naga tamin kira ya Kai hudu,sai naji jikina ya fara sanyi na baje kwakwalwata na fara tunanin Anya ma da Humairan nake waya taya lokaci guda duk tsanar da nasan Humaira tamin kamar ta jefani a wuta tashi daya bayan watani haka kawai zata kirani tace tana san ganina kuma ta gayyaceni gidanta anya kuwa  ba wani Abu a kasa kuwa anya,a haka naji jikina yayi balain sanyi muka cigaba da tafiya Ina jin kamar na koma gabana sai faduwa yake,yanzu sai naji na rage dokin zuwan,Koda na isa garin da Humaira ta kirani sai naji kamar muryarta rawa yake take naji kirjina na dukan uku uku,sai a yanzu na fara tunanin kila tarko aka danna min kila mijinta ne ya gano abinda ya shiga tsakanin mu yace ta yaudaroni, Humaira ba haka muryarta yake ba Dan da fari ai bata min maganar ta amince tana sona ba cewa tayi na cutar da ita na wargaza mata rayuwa,tashi daya kuma ta Kirani tace ta yafe nazo a yau dinan, jikina rawa kawai yake Ina Jin tunanina na bani tabbas tarko Humaira ke san danna min dan daga muryarta ma kamar wacce ake yiwa dole a daidai lokacin da muka Isa barrak din da ta kwatanta min ji nake kamar kar na sallami Mai motar sai naga kamar ya matsu na sauka haka na kirga kudinsa na bashi,har Ina Jin zazzabi na Neman rufeni, na tsaya nesa da gate din barrack din a daidai lokacin da Kiran Humaira ya shigo wayata ga haushin karnuka dan Sha biyu da rabi ta wuce da minti goma,jikina asanyaye na dauka sai ta hau cemin na shigo daga cikin barrak din,ni kuwa nace Ina ga ba sai na shigo ba ta fito kawai,dan ba yadda za'ayi na shiga har cikin gidanta idan magana ya tashi ace har gidanta na taka naje,sai a yanzu na ringa ganin rashin hankalina da har na taho da Humaira ta kirani so ya rufemin ido ban nutsu nayi tunani ba kila har da alhakkin Nurr Rabon naci duka yasa nazo,sai Humaira ta sake Kirana akan na shigo daga muryarta dake rawa nasan ba lafiya ba sai naji ta kashe wayar.


Humaira 


          Yadda taga Sauban ya fita aguje yasa hankali a balain tashe ta d'auko wayar ta kira Mansoor hancinta na zubar jini saboda tashin hankali har ta hararo Sauban ya kashe Mansoor da bindiga a yau tasan boyayyen halin Sauban da bata sani ba,a yau ta gano Sauban dan giya ne kuma bai d'auki kissan Kai a bakin komai ba,daga yadda yace baya haihuwa ta gano shi Kansa ba na arziki bane ba bazai rasa tsalle tsalle ba,so ya rasa wuriin Wanda zai cillota sai mashayi dan giya duk abinan da take dan kar yace zai rabu da ita ne,bazata iya zuba ido Sauban ya kashe mansoor ba hannunta rawa kawai yake ta kira lambar Mansoor Yana dauka cikin ihu tace "Ka gudu gashi nan zai zo wallahi kasheka zaiyi Kai dabba ne da ka kasa gane tarko aka danna ma Kai wane irin mara hankaline ihu da gudu da taji kamar yana yi da Humaira kin kasheni"


Yasa ta jefar da wayar tayi waje a guje.


Mansoor


        Ina k'ok'arin kashe wayata idona akan gate din barrack din sai ga Kiran Humaira ni kuwa na fara tunanin Ina dagawa zance mata na tafi yanzu dare yayi sai dai gobe,sai naji tana Ihun na gudu,ban tsaya sauraran Mai take cewa ba dan naga fitowar wani daga barrack din kafin na taka naga yayo kaina aguje na jefar da wayata Ina sallati nasan yau kwanana ya kare,gudu nake da iya karfina Yana bina da balain gudu sai naji ya harba bindiga sama cikin kaushin murya Yana "wallahi idan baka tsaya ba sai na harbeka"


Na tsaya cak Ina Jin numfashina na Neman barin jikina na fara jiyo kamshin lahira hawaye ya hau zubo min ina tuna fuskar Nurr dake kuka akan gawata Ina tuna su Irfan da zan tafi na barsu so baimin Rana ba,wani iirn duka naji ya kaiwa kaina da bindigar naji ya tade min kafa,kamar Wanda yake amfani da bullo naji yana kaimin naushi ko ta Ina,ni kuwa sai ihu nake,ya samu gwiwarsa ya ringa kaiwa gabana duka kamar Raina zai fita ko makiyina bana fatan ya shiga halin da na shiga ranar dukana yake Yana "duk Matan garin nan ka rasa wacce zaka nema sai matata tsabar Neman da ka ringa mata sai da ka mata ciki,kalmar nan yayi register a kwakwalwata sai buga min gindin bindiga yake akaina da ya fashe har ya wanke min fuska da jini, kafafuna kamar ba'a jikina ba dan na tabbata ya karyani,na fara barin duniya dan maganarsa daga nesa nake ji yana cigaba da buguna bana ma iya kare kaina nasan gabana ya tashi daga aiki,hawaye cike a idona na ringa tuno Nurr yau da nabi shawararta da tace na hakura da Humaira da ban tsinci kaina a cikin wanan halin ba yau gashi na kawo kaina a daidai lokacin da ya buga min Abu a kirjina sai naji kamar na bar duniyar dan Yana buga min naji kamar bugun numfashina ya tsaya sai naji Muryar Humaira cikin ihu da kuka da "Sauban karka kashe shi karka kashe shi Sauban na hadaka da girman Allah karka Yi kissan Kai,Yana da Mata da Yara"


"Humaira a gabanki zan harbe shi idan na harbeshi zan baki bindiga ki harbe kanki ki bishi kije ki cigaba da Bude masa kafa shegiya tsinaniya na tsaneki yanzu zan harbeshi"


Duk Ina Jin maganar a kunnena,sai naji kamar kokawa suke sai na dan Bud'e idona da k'arfi sai naga Humaira akan gwiwarta ta rike bindigar daya saitani dashi,tana magiyar kar ya harbeni,sai naji duniyar ta fara juyamin daya hankadata, da k'arfi ya kwalla Ihun wayyo cikinta sai naji ya motsin kamar ya gyara bindigarsa sai na fara sallati a zuciyata hawaye na bin gefen fuskata na cutar da kaina da iyayena da matata da yayana da ita janta Humaira na biyewa San zuciyata gashi ban shirya mutuwa ba amma dole na tafi,Ina ma Ina da yadda zan nemi yafiyar Humaira Ina ma Ina da yadda zan nemi yafiyar Nurr sallati kawai nake da naji Yana one da alama kirge yake kafin ya harba sai na fara tunanin makomata idan na mutu wuta ko Aljanna kwanciyar kabari,ga gadona dana bari Mai laushi,mutuwar ma bata hanya Mai kyau ba gani zaa kasheni a wulakance,sai naji inama Allah ya dau Raina kafin na tafi duka kawai naci nake Jin wanan azabar Ina ga an harbeni.


2 da naji yace sai na fara kalmar shahada sai dai a madadin naji harbi sai ji nayi ya saki ihuuuu ya fado kaina,idona yamin nauyi ban iya budewa ba Nima hankalina ya gushe bansan inda kaina yake ba



Humaira.....




Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84


*MATA NAKE NEMA, BA YAN RAKIYAR MATA BA💃 ZAMANI YA CANZA TUNI AI, IN BAKI GYARA KE DA DUSA BAKU DA MARABA, ASSALAMU ALAIKUM MATAN KWARAI MATAN SUNNAH, MASU ABIN DADI, SUNANA HAJIYA FATIMA, SHAHARARRIYAR MAI SAI DA KAYAN MATAN NAN TA JIHAR SOKOTO, ALHAMDULILLAHI KWA GWADA KAYANMU DOLE YA YI SAM BARKA, DOMIN INGANTATTU NE DA AKE HADINSU DA SINADARAI MASU INGANCI DAGA KASASHE DABAN-DABAN, NA CE KAR NA CIKA KU DA ZANCE HAJIYA AMMA BA KU BINA BASHIN RANTSUWA, IN HAR KINA DA LAFIYA KI NEMI KAYANA KI GWADA, IN KUMA CIWON SANYI YA CINYEKI KI ZO KI FARA GWADA INGANTACCEN INFECTION FLUSHER DINMU MAI WANKE DUKKAN SANYI DA DATTIN MARA, KE KO AJIYA GAREKI A MARA, DA IZININ MAI SAMA TAS ZAI WANKOTA, DON HAKA MA BA MA BAWA MAI CIKI* 


*1- WADDA NONONTA YA LALACE KO SUKA YI KANANA AKWAI INGANTACCEN GARINMU WANDA KE CIKO DA TUWON NONO, SU CIKO SU YI KYAM KAMAR BA KI SHAYAR BA, NA ME ZAKI ZAUNA DA NONO RABE-RABE KAMAR KIN HAIFI DUNIYA, WANNAN ZAMANI DA AKE ADO DA NONO*


*2- AKWAI GUMBAR MATSI, UBAN BUDURWA KE NAN, TA CIKE KI TA MATSEKI GAM CIKI DA WAJE, OGA YA JI KI ZAM KAMAR SABUWAR AMARYA*


*3- GUMBAR NI’IMA, DUK BUSHEWARKI DA RASHIN DADI DA KIN SHA SAI KIN TOSHEWA OGA BAKI* 

*4- ZUMAR KIN FI KANKANA* 

*5- TSUMIN TABAJE* 

*HUTA MASOYI* 

*ZUMAR MOWA*

*NI CE MOWA*

*SHA KI MATSE*

*MAI ABIN DADI*

*GARIN UWAR RUWA*

*MALLAKA*

*BA NI BA KISHIYA*

*MUNA DAHUWAR KAZA, DAHUWAR CICCIBI,DAHUWAR YAN SHILA,DAHUWAR ZUCIYAR RAKUMI, DAHUWAR KIFI, DAHUWAR TSOKA TARA. AKWAI KAYA KALA-KALA NA KORE RAINI, MATAN SUNNAH SAI KUN ZO* 


*MUNA NAN GARIN SOKOTO, MUNA AIKE KO INA CIKIN FADIN NIGERIA DA KETARE, KAYANKI SU ISA HANNUNKI CIKIN AMINCI, KU NEMENI TA 08167888934*



*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci Yan Niger kuma ku tuntubi lambar nan +22796828984*




*MNSR OGA*


          *Page 15*



              Humaira


        Hankali a balain tashe jiri na daukarta ta fito daga barrak din ba ko dankwali a kanta,sai skirt da blouse yau ko sallah bata yi ba balle azo ga cin abincin,tun karfe uku na rana sauban ya Sako ta a gaba da tashn hankali,sai dai ko da ta fito bata ga Sauban da Mansoor ba sai waige waige take,tasan indai Sauban yayi ido biyu da mansoor ya zama gawa bata tab'a Sanin Mansoor bashi da lissafi ba sai Yau wane irin so yake mata haka da zai taho tunda ga kano wajenta,har wajen titi tayi taga ko zata ga daya daga cikinsu duk haushin da  karnuka suke yi har suna binta bai tsorata  ba duk da tana da balain tsoron kare Amma wani tashin hankali yafi  wani,har ga Allah bata da makiyi sama da mansoor,duk wanan balain shi ya jefata a ciki,ba kalar rantsuwar da bata yi wa Sauban ba yaki yarda fyade Mansoor yayi mata,ji take dama Sauban yace wasa yake mata cikin jikinta nasa ne,sai dai da ta tuna a ranar da tayi wanka ta samu tsarki sallah asuba ta nufi makaranta da ta ringa nadama da bata je ba,a lissafin da tayi dazu Mansoor ne ya Mata cikin,sai ta runtse idonta har yau bata san ta tuna wanan ranar da idan ta tuna  ji take kamar ta sume dan bakin ciki,tsawon rayuwata bata taba aikata Zina ba Mansoor ya kaita daji ya ringa bin jikinta Yana lashewa bai ji a ransa ita matar wani bace,ta dauka ta binne wanan ranar a ranta duk da yakan fado mata ko tayi mafarkin yadda suka kasance a daji,haka zata tashi a firgice ashe asirinta zai tonu,karshen tonan asiri ma ga cikin Mansoor a jikinta,bata samu cikin sunna ba ta samu na shege wa zai yarda cewar ba halinta bane bin mazan tasan Sauban yada ta kawai zai  tayi yace ta ci amanarsa,tana tafe kamar mahaukaciya jini na zuba a hancinta tana share hawaye ta Kara komawa barrak din ta tsaya tana kalle kalle sai ta tsinci kanta da addu'a Allah yasa Mansoor ya samu ya tsere tasan ita dai bazata fita a wajen Sauban ba yanzu ma cewa zai yi itace ta Saka mansoor ya gudu,Ihun da ta jiyo daga kwanar gaban barrak  din yasa taji gabanta yayi balain faduwa Jiki na rawa ta taka da gudu tayi kwanar tana kuwa zuwa taga Sauban ya zage iya karfinsa iya bugawa Mansoor gindin bindiga a Kai,ga gwiwarsa akan gabansa ya matse,tsabar azaba mansoor din ma baya iya motsi,hasken wata  da na lantarki ya haska su sosai tana iya ganin yadda Jini ya wanke wa Mansoor fuska,film na tausayi ma kuka take masa,kukan wani ma kuka yake sata dan tana da balain tausayi ganin Sauban ya bar bugun Mansoor ya saita shi da bindiga yasa ta nufi wajensa hankali a tashe ta rike bindigar ta zube a gabansa tana magiyar kar ya kashe Mansoor iya dukan da ya masa ya Isa, sai ya hankada ta da k'arfi har sai da ta bugu da  cikinta ta Saki ihu dan ta bugu sosai  Sauban ya cigaba da  zai kashe Mansoor ita kuma zai bata bindigar itama ta harbe kanta,duk da azabar da take ciki haka ta mik'e kirjinta kamar ya fado,Gani take ba wanan Sauban din take Aure ba duk da Yana da bala'in fada kishin masifa amma wanan na gaban nata ya dame wancan ya shanye wanan mara Imani ne da jikinsa ke rawa wajen ganin yayi kissan Kai,Wanda idan har Mansoor ya mutu duk da shi ya zalinceta tana da nata kamashon San da yake mata yasa tana fada masa ya taho batare da tunanin zata iya cutar dashi ba ya taho,a baya idan bata manta ba yace Yana da Mata,yanzu idan Sauban ya kashe shi ai kamar ita tayi kissan kan tunda ita ta yaudaro shi,batare da tunanin komai ba ta fara waige waige tana Neman Abu dan tasan ba gudu ba ja da baya Sauban sai ya kashe Mansoor,idonta ya sauka akan wani dogon karfe dake wajen bullon da aka jera gaban kangon da kamar shi ake ginawa,a guje ta d'auko dogon karfen kamar rodi ma bata da ma nutsuwar gane ya karfen yake,burinta kawai ta hana Sauban kashe Mansoor tana zuwa a madadin ta buga  masa sai ta caka masa a baya,sai kuwa ya huda bayansa Sauban ya Saki ihu cikin azaba ya fada kan Mansoor Humaira kuwa ta hau ihuu tare da wurgar da  karfen tayi Kan Sauban dake Ihun wayyo bayansa da "Humaira ni kika cakawa wuka saboda zan kashe saurayinki"?


"Aaa wallahi ba wuka na caka maka ba bansan zan ji Maka ciwo ba bana so kayi kissan Kai a daure ka shi yasa na caka ma dan ka dawo hayyacinka wallahi bansan zan ji Maka ciwo ba"


Sauban da yake Jin azabar radadi ya muskata da kyar ya sauka daga kan Mansoor   ya mik'e yana k'ok'arin d'auko bindigarsa Humaira kawai zai kashe ya karasa Mansoor daya San baya numfashi har shi zata cakawa wuka dan kar ya kashe saurayinta.


Humaira kuwa ihuu kawai take a daidai lokacin da ya d'auko bindigar sai gashi wasu sojoji daga barrack dinsu sun yo wajensu Humaira na ganinsu tayi kansu tana su taimaka mata su Kai Sauban asibiti dan taga bayansa na ta zubar jini, kasancewar duk barrack dinsu daya kuma sun san Sauban da sauri suka nufi wajensa Humaira kuwa sai kuka take tana nadamar caka masa karfe Sauban kuwa ya Saki bindigar hannunsa cikin  azaba yace "Humaira karki yarda na dawo na ganki a gidana Na tsaneki bana kaunar ganin ki,idan har Ina kallonki zan iya kasheki Humaira a da na d'auka dagaske kike fyade ya miki amma yanzu na gane karya kike yi amanata kika ringa ci da Aurena a kanki,Ina Neman kudin da zan inganta rayuwarki ke kina can kina ta cin amanata,har kizo ki caka  min abu dan zan kashe shi"



Humaira zubewa tayi akan gwiwarta tana Jin wani irin Jiri da ciwon Kai cikin Ihun kuka tace "Sauban na rantse da Allah ban taba cin amanarka ba ban taba kallon wani da namiji ba tun kafin ma ka aureni,daga lokacin da kace kana  sona ban kara kallon wani namijin a matsayin namiji ba wallahi fyade yamin ka yarda dani"


"Sauban rufe idonsa yayi Yana ji dama Yana da halin daukar bindigarsa ya harbe Humaira da yake Jin balain tsanarta  a daidai lokacin da daya sojan da ake cewa mike ya Saba hannayensa a kafadarsa ya fara k'ok'arin taimaka masa ya shiga motar da dayan ya d'auko Humaira kuwa  ta cigaba da kuka har lokacin mansoor na yashe,mike na taimakawa Sauban ya fito zai nufi wajen da Mansoor ke kwance Sauban cikin wani irin murya yace masa ya bar shi a wajen yazo su tafi Humaira da ta dafa motar ta window tana ya yarda da ita yace  mata "Zaki iya Kai shi asibiti da kanki tunda har na Sha alwashin kashe shi Ina kan bakata sai na kashe shi,ba wai dan ke zan kashe shi ba kiyi tunanin tsabar san da nake Miki yasa nake kishi zan kashe shi ne dan mu rage mugun iri,dan na bar shi a rayye zai cigaba da aikata barna ne.



Bai bari Humaira tayi magana ba


Yace wa mike ya shigo su tafi, mike yace ko bazasu d'auki na kwancen ba ya kamata su tafi da Humaira dan kamar itama tana bukatar ganin likitan sun ga itama tana ta zubar da jini,Sauban ya girgiza kai cikin azabar da yake ji a bayansa ya daka musu tsawa dan ya fisu matsayi yace su ja motar su tafi,haka suka ja motar aguje suka bar Humaira na Ihun kuka.


Humaira haka ta ringa kuka har sai da suka bacewa ganinta,tama kasa tsayawa saboda Jirin dake dib'arta,tasan ta Kara kashe kanta ta bata komai da har ta taimakawa Mansoor a yanzu ba Wanda za'a bawa labari ya yarda bata da wani Alaka dashi,Allah kadai yasan zuciyarta,ta Kalli wajen da Mansoor ke kwance kamar gawa,da Jan kafa ta Isa wajensa tana tunanin idan duk abunan da tayi Mansoor din ma ya mutun fa,fuskarsa tayi suntum,jini ya wanke masa fuska,bama ta tunanin Mansoor zai rayyu cikin faduwar gaba ta Kai hannunta wajen kirjinsa taji dif ba motsi,ba wani alamar akwai rai a jikinsa kamar wacce a ka mitsina ta tashi sai ta fara ihuuu tana ganin hakan kawai zata yi ta samu wani ya fito,ihuu take da iya karfinta har sai da taji makoshinta na zafi,taga wani ya bude k'ofa ya fito daga wani  gida da cocilan a hannunsa,ya haske mata fuska kamar mai Jiran wani ya fito ta zube a kasa bata Kara Sanin inda kanta yake ba.


Mutumin a tsorace ya nufo wajen su yana waige waige, tun karfe biyu suke Jin ihu  da hayaniya tsoro yasa suka kasa fitowa suna ta tunanin ko barayine,matarsa har bandaki ta shige ta kulle kanta,har karfe uku da rabi ana ta abu daya,hakane yasa ya fito cikin sanda ya hau lekar su dan gaba da gidansa ne duk da hasken wata da na wutan nepan ba komai yake iya hango wa ba haka ya tsaya har yaga wasu sun zo su biyu dayan ya koma ya d'auko mota sun d'auki dayan sun shige mota sun tafi,ganin macen nata kuka ta kuma fasa ihu ga wani a kwance a kasa yasa yayi sauri ya koma cikin gidan ya d'auko cocilan ya fito kafin ya karasa wajensu itama sai ta zube a kasa,jiki na rawa ya karasa wajensu halin da yaga Mansoor a ciki yasa ya saki sallati dan yasan babu yadda za'ayi ace da rai a Jikinsa, macen  ce dai yake tunanin kila sumewa tayi hankali a tashe ya nufi gidan makocinsa dan  tun yana Jin hayaniya ya ringa Kiran wayarsa a kashe,gashi bashida mota  shi Yana da motar da zasu iya Kai su asibiti.


Yadda ya ringa buga gate din makocin nasa da ake cewa Ghali ya fito Yana Waye


Sadi yace masa shine Yana budewa ya hau masa bayani,ya Nuno masa su Humaira dake kwance,


Ghali yace generator da suka kunna yasa basu ji duk hayaniyar da ake ba ba kuma su san an kawo wuta ba,sai ya koma da sauri ya sako jallabiyar maza da mukullin mota ya fito da motar suka hau cewa kila barayine suka musu haka,


Haka suka kinkimi Humaira da Mansoor suka yi babban asibiti sai abin yazo da sauki dan Ghali likita ne kuma asibitinsu ya Kai su Mansoor da isar su akayi  emergency da su biyun dan ya taba hannun Mansoor wajen jijjiya yaji Yana da rai,tuni aka dukufa da basu taimakon gaggawa Mansoor kuwa kafarsa daya ta karye,daidai da gabansa ma fidda jini yake,ga Kansa da ya farfashe,likitocin kuwa sai fadar rashin imanin Wanda ya masa haka suke,sunfi awa biyu akan Mansoor ita kuwa Humaira oxygen suka saka mata dan jininta balain hawa yayi dan da basu kawota asibitin da wuri ba zuciyata na iya bugawa,ga ciki da take d'auke dashi.



Duk wani taimakon da zasu yi wa Mansoor da dressing da karayar da yayi a kafa daya har gabansa sunyi hakane yasa suka Kai shi wani karamin daki suna Jiran farfadowarsa da kila ba kusa ba Dan Allah yayi yana da tsawon rayuwa ne da irin dukan da ya Sha da bugu yaci ace ya mutu.


Wajen karfe goma Humaira ta bude idonta a hankali sai da ta dade Kafin ta fara tuna duk abinda ya faru,ta Maida idonta ta rufe hawaye ya hau zubo mata,shehsekar kukanta ya janyo hankalin nurse din dake  wajen Humaira,dan sai wajen takwas aka cire Mata oxygen din dan bugun zuciyarta ya zama normal.


Nurse din kuwa ta zauna a gefenta tana ta bar kukan haka kar tayi abinda jininta zai Kara hawa"


Humaira cikin kuka tace "Nurse cikin jikina ya zube"?


Nurse din sai ta saki murmurshi dan ta dauka kuka take dan tana tunanin cikinta zubewa yayi sai tace "Ki kwantar da hankalinki ba abinda ya samu cikinki,cikinki na nan"


Humaira ta rutsa idonta bata da burin da ya wuce cikin jikinta ya zube,gwara taji da daya ganin cikin jikinta zai Saka ta dauwama cikin bakin ciki har wai ta haifo abinda ke cikinta wai Mansoor ne ya Mata ciki wanan wane irin mumunan kaddara ne,duk tsare mutuncinta da tayi har tayi Aure bata taba kawowa kanta irin wanan ranar ba wai sai gashi itace take d'auke da cikin shege,Taya zata iya yafewa Mansoor ta tuna kalmar Sauban daya ce ya tsaneta baya San ganinta kar ya dawo ya ganta, ya hada Mata da mugayen kalamai duk da bai furta mata kalmar saki ba tasan abune mawuyaci Sauban ya yarda ya cigaba da zama da ita,ko wane irin rantsuwa zata masa bazai taba yarda wai ba soyayya take da Mansoor ba,ta Kara kashe kanta taje ta taimaka masa sai a .lokacin ta tuna Mansoor din,so take ta tambayi nurse din dan tasan duk Wanda ya kawota asibitin ma yaga Mansoor din kila ma ya mutu,sai ta tsinci kanta da cewar idan  ma ya mutu Ina ruwanta bama ta so ta ringa tuna shi ga cikinsa dake jikinta ta Bude idonta tana "Nurse dan girman Allah ki zubar min da cikin nan na hadaki da Wanda ya halliceki ki zubar min da cikin nan bana so"


"Subhanallahi baiwar Allah ya zakice a zubar miki da kyautar da ba kowa Allah ke bawa ba kika sani ko iya Kwan ki kenan a duniya,kiga irin halin da kike ciki amma Allah cikin ikonsa cikinki na nan bai zube ba haba baiwar Allah karki kara tunanin zubar da ciki ko tunani kike mahaifinsa ya mutu tom Yana nan da ransa bayan duk wahalar nan daya Sha Shima,idan ba Mai tsawon rai bane ba yadda zai Sha wanan bakar wahalar amma kiga ya rayu"


Humaira hawaye kawai take ta gane Mansoor take tunanin shine mijinta tana ji tana wai ance barayine suka musu dukan, bata so a ringa dangantata da wani.mansoor dama bata so ya zama itace silar mutuwarsa tunda kuma taji yana rayye shikenan,Yanzu su sallameta kawai ta tafi bar garin ta koma gidansu dan inta bari Sauban ya kara sakata a idonsa zai iya harbetan duk kafa kafan da ta ringayi sai da Mansoor ya kashe mata aure hankalinsa ya kwanta ya kara da bata mata suna Taya ma zata iya yafe masa da ba cikinsa ma a jikinta da sauki za tayi iya k'ok'arin ta wajen manta shi sai gashi ya dirka Mata ciki.


Nurse din ta roka akan idan tana da waya ta taimaka mata dashi zata kira Mahaifiyarta dan ko an sallameta gani take bazata iya zuwa gida  da kanta ba.


Nurse din kuwa ta d'auko wayarta Humaira ta fada mata lambar mahaifiyarta bugu biyu taji sallamar Hajiya Safiyya ta kuwa fashe da kuka tana Jin muryar ta gane Humaira ce tace "Humaira innalillahi Mai ya sameki lafiya Mai ya sa kike kuka"?


"Hajiya bazan iya dogon bayani ba ki taho yanzu ki tafi dani Ina asibiti"



Yadda Mahaifiyar Humaira ta rude yasa nurse din ta cire wayar daga handsfree ta ce Mata karta damu ai Humaira jikin nata da sauki"


Hajiya Safiyya tace mata gata nan zuwa yanzu nan da yayanta Musheen a wane asibiti suke"



Nurse din ta fada mata sunan asibitin hajiya Safiyya ta kashe wayar jikinta na rawa ta kira muhseen shine dan ta na biyu Abdul babban danta Yana can legas tare da mahaifinsu,su biyar ta haifa Abdul,muhseen,Nawwara khalifa Baffa sai Humaira, Nawwara tana Aure acan Abuja Abdul ma Yana da Aure da yayansa uku sai khalifa da suka hada aurensa da Humaira wata shidda da suka wuce


Muhseen tunda matarsa ta rasu wajen haihuwa ya dawo gidan da zama bai sake Aure ba yanzu haka ma training ya tafi tasan baya gida shi yasa take Kiran wayarsa haka kawai take munanan mafarki akan Humaira,bata san mai yasa ta tsani mijin Humaira ba Sam bai mata ba, dan irin Dan kunyar siriikan nan baya yi ko ita da take Mahaifiyar Humaira haka zai ta binta da ido,taga kuma Humaira ta mace akansa bata ji bata Gani tana San farincikin yayanta hakane yasa take b'oye kiyayar da take masa, Muhseen na dagawa tace ta gaggauta dawowa gida yazo su tafi zamfara.humaira ba lafiya ko wanka ba tayi ba ta shirya tana ji kamar ta Bude idonta taganta a zamfara sau biyu tana sake Kiran nurse din tace mata karta damu Humaira ma bacci take.


Muhseen na zuwa suka d'auki hanyar zamfara ko wankan ma bata bari yayi ba, Muhseen ya ringa Shan alwashin indai mijin Humaira ne ya taba ta ba abinda zai Saka ya daure shi ba soja ba koma me yake takama dashi dan yaga mijin Humaira bashida mutunci Gani yake yafi uban kowa tunda shi soje ne duk girman babansu a tsaye yake gaida shi shi kadai yake ganin baya bawa babansu respect ga kishin masifa"


Hajiya Safiyya kuwa bata ce komai ba sai taga Humaira hankalinta zai kwanta



Nurrr


   Dubu takwas ta biya kudin kwalliya tayi das kamar Yar budurwa tunda ta gano wata ce ta dauke hankalin Mansoor ta Kara daura damara zagewa wajen karkato da hankalinsa wajenta,taji Dadi da ta samu Humaira tayi Aure dan da batayi Aure ba tasan sai dai ta hakura da Mansoor San sa yayi ajalinta,tuni ta ninka ado da kwalliya da take a cikin kudin kasuwancinta ta ware wani ta nemi wata kawarta a akan tana so ayi mata Hadi Mai zafi da zai Saka mijinta yaji idan ba ita ba sai rijiya,kawarta daya a rayuwata Nusaiba ta saki dariya tana ai kuma tasan bata wasa da gyaran sai dai idan karawa zatayi ta kawo kukanta gidan mutuwa zata hadata da wata Mata Mai maganin mata Honey drops indai ta fara amfani da maganin nata sai ta Kara ganin canji.


Take ta turo Mata lambarta jiki na rawa ta kirata a waya ta hau fada mata Abubuwan da take so ta taimaka mata so take ta zama ita kadai ce a zuciyar mijinta,honey drop din da ba Sanin sunanta tayi ba da haka akayi saving sunanta aka Turo mata tace kar ta damu in Sha Allah zata samu abinda take so ta gwada gumbar matsinta a hada Mata set dinsa da Zuma da tsumi zata   ji dadinsa sosai dan gumbar ciko da gaban mace yake sosai kamar kaci cicciibi akwai garukan da zata hada mata dashi idan tana so ta hada da Sabaya na gyaran nono dake ciko  da nonon mace ya tsaya cirrr kamar budurwa, dana hips, Nurr ce Mata tayi tana san duka a hada mata ta lissafa Mata nawa kudin zai kama,Koda ta fada mata nawa sai jikinta yayi sanyi dan taga uban kayan da aka lissafa Mata amma kudin kadan,sai tace ya naji Yayi araha da yawa Anya kayan nan masu kyau ne?


Sai taji honey drops din tayi dariya tana idan har tayi amfani dasu bai mata ba ta dawo mata da kayan zata Maida Mata kudin,haka ta Tura kudin ta acct din ta turo Mata akan zaa saka  mata ta mota ta karba a Tasha


( Ina wacce take so ta gyara gadonta da kyau cikin kudi kalilan Wala amaryar da zatayi Aure ko matar Aure Honey drops ta kawo muku zafaffan kaya daidai aljihunku ga Mai bukata ya nemeta ta layin nan 08167888934)


Ba laifi tana fara amfani da maganin ta fara ganin canji a wajen Mansoor Dan zai iya kwana uku hudu bai nemeta ba idan ba ita ta Kai kanta ba Amma yanzu Yana nemanta da Kansa,kuma wanan tunanin da yake yawan yi taga ya rage sosai,tasan da sannu zata goge Humaira daga zuciyarsa,a irin wanan lokacin bikin Rabia da ta kasance cousin dinta ya tashi,saarta ce kamar kawaye haka suka taso dan suna da zumunci sosai,sai dai ita riga Rabia samun mijin Aure,duk wani Shirin bikin da tsarin komai ita tayi,hakane yasa ta fara rokon Mansoor da ya taimaka mata suje bikin,dan so take ta karyata Rabia dake cewa wai dayawa gani ake auren dole aka yiwa Mansoor baya santa ita take san shi ta rage nunawa Mansoor so haka, takan ji haushi idan ta fadi haka shiyasa take so ita kuma taje da Mansoor bikin,tun ana saura sati biyu ta hau rokon Mansoor akan kar ta kwafsa mata tana so suje tare yace mata ba komai,a cikin kudin kasuwancinta ta siyo masa shadda Mai tsada kalar less dinta ta bada aka dinka masa,kudin hannunta duk ya kare saboda Shirin bikin nan haka tayi buga buga ta samo kudi ta siyo masa takalmi da agogo tun safe take Kara tuna masa yace kar ta damu,bata taba make up ba duk dan ta masa kyau taje aka mata make up ta dawo Yar budurwa su Irfan ma gidansu ta Kai su dan tafiso ya zama daga ita sai shi,sai dai tun uku ta fara kiransa a waya yaki d'auka Kiran duniya bai d'auki wayarta ba,sai gashi ta zauna a gefen gado ta cire head din kanta tana hada gumi,idan har Mansoor ya kwafsa mata ya cutar da ita,tana Shirin kiransa sai gashi ya turo mata text,tana karantawa ta kwanta hawaye ya hau wanke Mata fuska,ta Daina yaudarar kanta Mansoor baya santa ita kadai take San sa rabon Yara yasa sukayi Aure, shakuwa daban so daban,tasan karya ne ba wani Abu daya taso a wajen aiki jerawa ne kawai baya so Yayi da ita ta tashi tana kallon kanta a gaban mudubi,asalinsu Fulani ne kyau dai ba laifi suna dashi ita bata San Mai yasa Mansoor baya santa ba,Taya ma zata je bikin ta hau cire dankunneta ta kwanta dan ji tayi zazzabi ma na Neman rufeta haka akayi ta kiranta a waya taki d'auka a masu kiranta har da mahaifiyarta,da amaryar, minti ashirin a tsakani sai ga Amaryar da kanta da wata kawarta sun zo a motar ango dan ita zata mata babbar Kawa,Nurr ta Mata karyar bata da Lafiya ne Rabia tace oho ita ba ruwanta haka suka gyara mata fuska suka tilasta mata taje bikin fuska ba walwala sai duba wayarta take taga ko zai Kara kiranta ko text din bata hakuri shiru,har suka dawo gida tana Jiran dawowarsa shiru sai a lokacin hankalinta ya fara tashi dan har daya bai dawo ba bai kuma kirata ba sai ta fara kiransa a waya shiru bai dauka ba haka tayi ta kiransa hankali a tashe idonta duk ya kumbura saboda kukan da ta Sha a yanzu sai ta fara ji a jikinta Mansoor ba lafiya yake ba,ko wancan karon bata ji hankalin ta ya tashi kamar haka ba,haka tayi ta gwada wayarsa wajen biyar taji wani ya d'auka da sallama,murya na rawa tace masa Ina Mai wayar yace mata ai yanzu nan Yana hanya zaije massallaci yaga wayar a kasa Yana ta ringing,Nurr kuwa tace masa wayar mijinta ne kila Yar da wayar yayi bai sani ba dan Allah ya bar wayar a kunne idan gari ya waye zata zo ta karba a Ina zata same shi"?



Sai yace mata shi Yana zamfara ya fada mata sunan unguwar Nurr ta zaro ido tana zamfara kuma"


Yace mata kwaria shi a zamfara yake zai shiga massallaci zai bar wayar a kunne,


Nurr tuni taji hankalinta ya Kara tashi ta fara kuka wiwi tana tunanin mai ya Kai wayar Mansoor zamfara waye yake dashi a zamfara a iya saninta ce Mata yayi meeting zasu shiga bai ce Mata zaiyi tafiya ba ko dai kidnapping dinsa akayi hankali a balain tashe ta nemo lambar Kamal abokinsa Yana dauka cikin muryar kuka tace masa ya taimaka mata yaje makarantarsu Mansoor jiya wajen uku yace mata zai shiga meeting bai dawo gida ba yanzu kuma ta kira wayar ance tsintar wayar akayi a zamfara"


Shi ma Kamal tuni yaji hankalinsa ya tashi yace ta Daina kuka zai kirata idan yaje makarantarsu.



Sauban

 

        Ji yake kamar zuciyarsa ta fashe dan azabar bakin ciki daya tuna irin cin amanar da Humaira ta masa har akan Mansoor ta d'auki karfe ta caka masa abaya,har aka masa dressing din wajen da dinki bai fasa Jin radadi ba,dan rub da ciki yayi wajen kwanciya,idan har dagaske take ba soyayya suke ba ya akayi Dan zai kashe shi sai ta caka masa karfe,duk sa idon da ya ringa mata da kafa kafa sai da ta ci Amanarsa,bai taba yarda wai abinda kayi wa wani zaa Maka ba,sai gashi baaje ko'ina ba Humaira da yake jinta kamar gwal a zuciyarsa yake tattala ta Mansoor ya nemeta ya hada da yi mata ciki"


Ya rufe ido Yana tunanin lokacin da ya haikewa matar abokinsa da ya zubawa maganin bacci Yana ganin bacci ya d'auke ta yayi tsirarara ya hau saduwa da ita ya Dade Yana shaawarta ya rasa yadda zaiyi,tana da faraaa da sakin fuska Abokinsa Aliyu tare suka secondary har zuwa makarantar sojoji,sai ya zama shi Abokin nasa Yana hadawa da kasuwanci halinsu ma ba daya bane dan shi tun yana yaro yake San sx har masturbating yake yi shi daya a Karamin shekarunsa,dan iyayensa talakawa ne sosai daki daya duk suke kwana,bazia iya tunawa ba kamar Yana shekara biyar ko shidda daddare ya tashi zai Sha ruwa duk suna kwance a kasa da kannensa Maza Dan shine babba iyayensu kuma na sama a kwance,duk da a cikin duhu ne Yana iya ganin yadda mahaifin sa ya danne mahajeiyarsa suna ta kafa kafa yadda bazasu ji ba,ya koma hankali ya kwanta Yana kallonsu,tunda ga ranar indai dare yayi sai ya farka yaga ko zai Saka gani,ba kullum ma yake ganinsu sunayi ba amma wani zubin yana ganin suna yi,tuni wanan abun ya tsaya masa a kwalwalwa ya rasa da wacce zai gwada shi ma har sai da ya samo Mai Yar Mai kitson da take gidansu dan duk haya suke tana kuka maman ta Miko masa ita tana "Sauban dan Allah Kai min ita waje ka rarrasheta na karasa kitson nan yarinyan nan kukan ta yayi yawa"


Jiki na rawa yayi waje da yarinya Yar wata takwaas,ya kaita bayan k'ofar ya hade gabansu a kankanin shekaru ya taso da kwadayinnl sex ko wanka mamansu zata mata sai jikinsa ya tashi haka maman zata tayi ta rankwashin sa akan ko fitsari zaiyi ne Mai yake tashin jikinsa,nan kuwa bata San ba haka bane,a haka ya taso da balain San sex,indai zaiga mace zai ji ya harba har da buga buga ya gama primary idan yaga yarinya daya fi karfinta sai ya Mata fyade,sex ya zama bangare na jikinsa da idan ya kwana biyu baiyi ba baya Jin dadi haka ya taso da wanan kazamin rayuwa dayake Yana da k'arfi da kwakwalwa Yana gama secondary ya shiga makarantar sojoji,haka kawai jininsa ya hadu dana Aliyu,amma halinsu ba daya ba dan har wani waazi yake masa,dayake shi Yana Dan taba kasuwanci Yana da shekara Ashirin da biyar ya samo mata Ameena ya aura dasu akayi shagalin bikinta,tunda Sauban ya kyalla ido yaga Ameena yaji yana mugun shaawarta ko bacci baya iya yi idan ya tuno ta,haka ya wayance da sintirin zuwa gidan Aliyu da bai taba kawowa komai ba,sai aka dace Ameenar ma ba ruwanta akwai sakin fuska,a irin wanan lokacin tafiya ta kama Aliyu shi da Kansa ya raka shi Tasha yana tafiya yaje gidansa,Ameena kuwa ta saki jikinta suka ringa Hira shi kuwa dauriya kawai yake,duk da sanye take da hijabi hakan bai hana shi hango kirjinta ba,ta mike wai zata shiga kitchen ta Dora abinci saboda shi dan idan ta itane ma bazata dora komai ba,tana tashi ya fusgota ta kuwa sauke masa Mari jikinta na rawa da Yana da hankali kuwa"


Sai ya bata hakuri ta zazzage shi yayi ta bata hakuri har ya tafi,


Daga ranar ta dauke Mai wuta ta Daina sakar masa fuska,shi kuwa kullum kamar Kara masa shaawarta ake,a haka ya samo maganin bacci watarana yaje gidan yayi ta bata hakuri har sai da tace ta hakura yace zai tafi ma tace masa toh Yana ganin ta bada baya ya jefa maganin a cikin miyar da ya gani da alama abinci ta zuba zata ci ya shigo minti biyar a tsakani ya dawo yaga ta baje ya kinkimeta ya kaita daki yayi tsirara ya hau saduwa da ita kamar ya samu matarsa..........



Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84


*MATA NAKE NEMA, BA YAN RAKIYAR MATA BA💃 ZAMANI YA CANZA TUNI AI, IN BAKI GYARA KE DA DUSA BAKU DA MARABA, ASSALAMU ALAIKUM MATAN KWARAI MATAN SUNNAH, MASU ABIN DADI, SUNANA HAJIYA FATIMA, SHAHARARRIYAR MAI SAI DA KAYAN MATAN NAN TA JIHAR SOKOTO, ALHAMDULILLAHI KWA GWADA KAYANMU DOLE YA YI SAM BARKA, DOMIN INGANTATTU NE DA AKE HADINSU DA SINADARAI MASU INGANCI DAGA KASASHE DABAN-DABAN, NA CE KAR NA CIKA KU DA ZANCE HAJIYA AMMA BA KU BINA BASHIN RANTSUWA, IN HAR KINA DA LAFIYA KI NEMI KAYANA KI GWADA, IN KUMA CIWON SANYI YA CINYEKI KI ZO KI FARA GWADA INGANTACCEN INFECTION FLUSHER DINMU MAI WANKE DUKKAN SANYI DA DATTIN MARA, KE KO AJIYA GAREKI A MARA, DA IZININ MAI SAMA TAS ZAI WANKOTA, DON HAKA MA BA MA BAWA MAI CIKI* 


*1- WADDA NONONTA YA LALACE KO SUKA YI KANANA AKWAI INGANTACCEN GARINMU WANDA KE CIKO DA TUWON NONO, SU CIKO SU YI KYAM KAMAR BA KI SHAYAR BA, NA ME ZAKI ZAUNA DA NONO RABE-RABE KAMAR KIN HAIFI DUNIYA, WANNAN ZAMANI DA AKE ADO DA NONO*


*2- AKWAI GUMBAR MATSI, UBAN BUDURWA KE NAN, TA CIKE KI TA MATSEKI GAM CIKI DA WAJE, OGA YA JI KI ZAM KAMAR SABUWAR AMARYA*


*3- GUMBAR NI’IMA, DUK BUSHEWARKI DA RASHIN DADI DA KIN SHA SAI KIN TOSHEWA OGA BAKI* 

*4- ZUMAR KIN FI KANKANA* 

*5- TSUMIN TABAJE* 

*HUTA MASOYI* 

*ZUMAR MOWA*

*NI CE MOWA*

*SHA KI MATSE*

*MAI ABIN DADI*

*GARIN UWAR RUWA*

*MALLAKA*

*BA NI BA KISHIYA*

*MUNA DAHUWAR KAZA, DAHUWAR CICCIBI,DAHUWAR YAN SHILA,DAHUWAR ZUCIYAR RAKUMI, DAHUWAR KIFI, DAHUWAR TSOKA TARA. AKWAI KAYA KALA-KALA NA KORE RAINI, MATAN SUNNAH SAI KUN ZO* 


*MUNA NAN GARIN SOKOTO, MUNA AIKE KO INA CIKIN FADIN NIGERIA DA KETARE, KAYANKI SU ISA HANNUNKI CIKIN AMINCI, KU NEMENI TA 08167888934*




*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci Yan Niger kuma ku tuntubi lambar nan +22796828984*




*MNSR OGA*


          *Page 16*



           Sauban


Sai da yaji kamar ruwan jikinsa zai kare ya hakura har lokacin kuwa baccin take ya maida mata kayan jikinta ya baro gidan batare da ta farka ba,har gobe baisan ya ta kare da ta farka ba yasan dole zata san an sadu da ita amma bazata taba Sanin shi bane dan ko a fuska bata taba nuna masa komai ba,sai dai ko yaje daga sun gaisa take komawa daki,a haka har aka yiwa Aliyu transfer zuwa kudu suka koma can,bai yi Aure da wuri ba dan gani yake sai ya samu macen kwarai da ta dace da rayuwar sa,hakane yasa yayi ta tsula tsiyarsa indai Yana da kudi,ba abinda ke faranta masa sama da mace koma wacce iri ce,a Yan Matan da yayi akwai biyu da suka Sha soyayya da duk suka dauka aurensu zaiyi Wanda ko kusa ko alama baiji zai iya aurensu ba dan ya sansu har da ciki sun zubar masa a lokacin,da ya ringa nadama lokacin da bai Saka su zubarwa ba,dan bai taba tunanin zai gamu da larurar rashin haihuwa ba,a lokacin da ya gano baxai iya haihuwa ba hauka ne kawai bai yi ba ba kalar maganin da bai nema ba ba iirn asibitin da bai je ba amma result din dayane bazai iya haihuwa ba, daya san zai gamu da larurar da ko yayane ya bari a cikin Yan Matan da yayi an haifa masa ko kwaya dayane,haka ya b'oye rashin haihuwar a zuciyarsa ya cigaba da tsulla tsiyarsa har Allah ya hada shi da Humaira watarana yaje gidan wani abokinsa a layinsu,tashin  farko daya ganta yasan ya samu matar Aure dan tsabar Neman Matan da yake Yana ganin kintsatsiya da watsatsiya zai gane,ta dawo daga islamiya ita da wata nutsuwa kam ba'a magana,Humaira irin macen ce da yake buriin samu ya aura a rayuwarsa,gata yarinya kaarama dan a lokacin tana Sha takwas shi kuma Yana da talatin da takwas Allah cikin ikonsa da naci da komai Humaira ta amshi tayin soyayarsa ya ajiye zafin zuciya a gefe dan Yana da saurin fushi,ta daya hannun kuwa bincike kawai yake yi akanta da gidansu kuma Alhamdulillah ya samu yadda yake so,duk zallamarsa da kwadayinsa haka ya ajiye dan Humaira ta aure ce shi ma zai so nuna mata shi na kwarai ne,tana matakin karshe a secondary lokacin,ya tura manyansa aka tsayar da zuwa lokacin da zata gama, ya karanci Yan gidansu kamar basa San shi amma tunda ya samu Humaira na San shi shikenan,haka yayi ta nuna mata so Yana mata alkawarika har ta gama secondary school,aka fara shirye shiryen bikinsu,Yana balain kishin Humaira dan ji yake kamar ya harbe duk namijin daya kalleta,kafin ya aureta akwai wani yayan ta Abdul daya zo daga Abuja suna zaune suna hira tana ganin ya shigo ta tafi ta gudu ta rungume shi,ji yayi kamar ta soka masa wuka hankali a balain tashe ya Isa wajen da suke ya fincike Humaira daga jikinsa yana k'ok'arin kaiwa Abdul din naushi Humaira ta Saka ihu da yayanta ne Abdul da take bashi labari,shi Yaya Abdul din ma sai ya tsaya baki sake saboda mamaki Yana kallon Sauban din daya hau Sosa Kai Yana yayi hakuri shi bai San shi bane.


Ko babanta yaga Yana yi Mata magana sai yaji kamar zuciyarsa ta tarwatse haka ya samu aka daura musu Aure da Humaira  ya ringa kafa kafa da ita ko gate baya so yaga taje kullum suna makale a waya ko video call idan baya nan,idan zai yi rashin gaskiyarsa ne yake ajiye Kiran ta har sai ya gama sabon da yayi da tsalle tsalle leka nan leka can yasa ko bayan yayi aure sai yaji Humaira kamar bazata iya gamsar dashi ba,duk da tana da baiwa daban take da duk Matan daya nema amma Yana so ya ga ya dandana nan ya dandana can kuma duk abinda yake ya balain iya takunsa Humaira bai taba barin Humaira ta gane halin da yake ciki ba, sai kuma ya lura tana balain San shi ta yarda dashi bama zata taba kawo zargin komai a ranta ba ,hakane yasa ya bar Humaira a Kano yaki tafiya da ita,ko makarantar ma da Yan uwanta suka sako shi gaba da magiya da komai akan ya barta ta dan yi ko da diploma ne ki yayi,dan gani yake bazai iya ba,sai da akayi dagaske ya kuma ga kamar bai dace ace matarsa iya matakin secondary take ba atleast ace tana da degree bayan dokoki da uban gargadi ya bar Humaira ta fara zuwa makarantar ashe barinta da yayi shine babban kuskuren da ya tafka a rayuwarsa Ashe makarantar da take zuwa cin amanarsa take da Mansoor waya sani ma ko ba Makarantar take zuwa ba wajensa take zuwa suyi ta sheka ayarsu waya sani ma idan baya nan haka take Kai Mansoor din gidan su kwana suna cin amanarsa sai ya runtsa idonsa da k'arfi Yana Jin wani irin suya a kirjinsa wai akan zai kashe mansoor Humaira ta caka masa karfe kuma ta masa karyar fyade ya Mata kila ma tsinuwar Ramlat da har gobe yake mafarki da ita da idan har yayi mafarki da ita haka zai kwana biyu Yana fama da rashin nutsuwa zai iya cewa akanta ya fara nadamar neman mata 


Sai ya tuno lokacin da ya yaudarota dakinsa akan ta kawo masa abinci ya siya


Bayarabiya ce yarinya bazata fi shekara Sha bakwai ba mahaifiyarta ke Dora Mata tallan shinkafa da wake da miya tana Kuma siyar da Amala da miyar agushi,yarinya kawai faraaa da tsafta cinikin da sojojin ke mata yasa tana tashi zata tafi barrack ta Kai abincin,nan da nan kuwa zasu siye abincin dan abincin su da dadi sosai,bata shiga cikin barrack din iya kacinta waje, shi kuwa balain shaawarta yake har sai da ya fito ya nuna mata zai bata kudi idan ta yarda dashi ta girgiza masa Kai tana ko miliyan daya zaa bata bazata siyar da mutuncinta ba,bai Kara nuna mata ko a fuska Yana shaawarta ba har sai da aka shafe wata biyu Yana siyan abinci a wajenta kuma su sha hira da ita,anan ya gano tana da wani dan uwanta dake san aurenta an kusa kuma bikinta,a lokacin Gani yake idan ya tsaya sanya tana Dab da Daina zuwa kuma hakan na nufin bazai samu cikar burinsa akan ta ba, wataranar laraba,wajen uku ta kawo abinci sai ya kirata a waya Yana daga daki yace mata baya Jin Dadi ko zata iya kawo masa shinkafa da waken daki,daga yadda ta amsa yasan zata zo dan har sannu ta ringa masa,minti goma a tsakani ta kira shi akan bata gane ta wajen da yake ba dan ba shiga ciki take ba,ya kuwa fada mata ya tsaya a gefen kofa sanye da gajeran Wando,yana iya hango lokacin da ta nufo dakin nasa har ta tsaya daga bakin kofa tana rafka sallama ta daga labulen da "Oga Sauban jikin naka ne"?


Ya cafo hannunta cikin zafin nama ya rufe mata baki kwannun shinkafar yayi nashi gurin da hannu daya ya rufe k'ofar ya Saka sakata ya rufe mata baki gam da zani ya hau daureta dan bai ga alamar zata taba barinsa ya samu abinda yake so ba,tana kuka ta ringa girgiza masa Kai,har ta samu abinda ya daure mata bakin dashi ya kunce ta hau ce masa idan ya nemata mutuwa za tayi,idan ya keta mata haddi in Sha Allah sai anyiwa Yarsa ko kanwarsa,a lokacin ya ringa mata dariya dan zuciyarsa a bushe take,ya rabata da kayan jikinta da ta ishe shi da tsinuwa yace zai buge mata baki idan ta Kara magana,tana k'ok'arin ihu ya Kara daure mata baki ya hau saduwa da ita abinka da budurwa jikinsa rawa kawai yake ya samu nama ya ringa abinda ya ga dama da ita tun tana motsi har sai dayazo ya daina Jin motsin ta,duk a tunanin sa suma tayi,ko da ya gama sai da yayi wanka tsaf ya kwara mata ruwa sai dai ko motsawa bata yi ba,tuni ya kai hannunsa wajen hancinta da kirjinta yaji ba motsi,sai hankalinsa yayi balain tashi,ya fara tsoron ba dai dagaske take da tace zata mutu idan ya kwanta da ita ba,haka yayi ta jijjiga ta yana watsa mata ruwa, bata motsa ba zuwa yanzu ya fara yarda da mutuwa tayi,sai ya hau safa da marwa a tsakar dakin Yana tunanin abinda ya dace yayi,idan yace zai kaita asibiti,dole asirinsa ya tonu,idan yace kira zai yi azo har gida a duba ta asirinsa tonuwa zaiyi da kuma dukan alamu mutuwa Ramlat din tayi,ya dauka wasa take yi da tace masa mutuwa za tayi idan har ya Mata fyade da yasan da gaske ne da bai nemeta ba,haka ya ringa jijjiga Ramlat Yana watsa mata ruwa wai duk yaga ko zata farfado,sau uku wasu sojoji na zuwa su buga masa akan ko yaga Ramlat dan ga kayan abincinta can ga kuma iyayen ta da ke ta nemanta,addu'a yake Allah ya sa kar akwai Wanda ya ganta a lokacin da ta zo dakin,sai da yaga dare ya tsalla ya fito da motarsa ya kinkimi Ramlat daya nada ta a cikin bargo,ya saka a booth din motarsa ya fito sanye da uniform a jikinsa wai dan kar wani ma'aikaci ya tsayar dashi a hanya,gabansa na faduwa Jiki na rawa ya d'auki hanyar barin gari sai da yaje wajen wani kogi ya tsayar da motarsa ya tabbatar da ba kowa ya fito da ita ya jefar da ita a cikin ruwa,haka ya koma gida jiki duk ba kwari Yana ta Nadamar tab'a Ramlat,gashi har yayi ajalinta, washegari Yana ji ana ta cigiyarta, iyayen ta kuwa sai kuka suke,kowa yasan barrack dinsu take kawo abinci,haka shi ma ya hakikance Yana bawa iyayenta baki tare da Shan alwashin zai taimaka musu ya nemota,ya fake da musu alheri,shekara daya a tsakani yaji mutuwar mahaifiyarta Wanda ance tunda Ramlat ta b'ace take kwance,idan akwai abinda ke hana shi sukuni ya jefa shi a damuwa idan ya tuna Ramlat ce ba Wanda ya sani har gobe sai shi kadai, wani zubin yakan yi mafarki da ita tazo masa a firgice tana binsa da wuka,haka zai tashi a gigice gashi yanzu tsinuwar da Ramlat ta masa ya bisa tunda Humaira da yake tunanin Yana kafa kafa da ita taci amanarsa har da ciki iya nan bai isa ba akan zai kashe Mansoor ta caka masa karfe a gadon baya.


Shigowar mike ya katse masa tunanin da yake dan ya tura shi gida akan ya d'auko masa wayarsa,dan kasa yake dashi,Yana Miko masa wayar ya karba yaga Mahaifiyar Humaira ce take kira kashe wayar yayi gabadaya Yana Jin wani sabon b'acin rai bai San dalilin daya sa ya kawo har haka bai furtawa Humaira saki ba,dagaske yake Jin tsanarta kamar ya kasheta.



Humaira


      Hajiya Safiyya hankalinta Sam ba a kwance yake ba gani take wani abun ne ya samu Humaira hakane yasa ta kasa hakuri ta nemo lambar Sauban ta fara kiransa,sai dai sai da ta masa miscall hudu bai dauka ba anan ta Kara tabbatarwa kanta ba lafiya ba kamar ta karbi tukin daga hannun muhseen gani take baya sauri.


     Wajen karfe biyu suka suka Isa asibitin da kwatancen da  nurse ta ringa musu,  nurse din ce taje  ta shigo dasu Humaira na ganin su ta fashe da sabon kuka,kukanta kuwa ya Kara  daga hankalin Hajiya Safiyya da Muhseen,suka hau 


 tambayarta lafiya mai  ya sameta,sai dai Shiru tayi ta cigaba da kukan dan bata San yadda zata soma musu bayani ba,a yanzu take nadamar cakawa Sauban karfen da tayi,bata San Mai ya kai ta ba,


 Ganin suna ta tambayarta taki magana yasa Muhseen  ya daka mata tsawa Yana "zan gaura miki mari yanzu nan,wane irin iskanci ne wanan ki tattago mu da safiyar Allah ba Wanda ma ya karya a cikinmu ki daga mana hankali mun iso ki fada mana abinda ke faruwa kin k'i fada  mana sai kuka kike yi"


Humaira  cikin sheshekar kuka ta daure tana "Ku karba mana takardar sallama kawai mu tafi gida idan munje zan fada muku"


"Halan  sakinki Sauban yayi shi yasa kike wanan kukan kamar Alhaji ne ya mutu,ba Abunda zai Saka yarinya nan kuka idan ba wanan yaron ne ya saketa ba"


Hajiya Safiyya tace bayan ta gama nazartar Humaira da take ganin ba abinda zai daga mata hankali har haka idan ba sauban ne ya saketa ba  idan kuwa sakin ne zata so haka dan tasan Humaira ba wani Jin dadin auren take ba iya kishin Sauban kawai na iya sakawa zuciyarta ya buga


Humaira kukan ta cigaba da yi hajiya Safiyya ta hau lallabata muhseen yaja tsaki ya fice daga dakin dan gani yake Hajiya ce ta wani tsaya rarrashinta da iya shi da ita ne da tuni ya dauketa da Mari ta fada musu abinda ke faruwa.




Humaira kuwa tana ganin Ya muhseen ya fita ta ruko hannun Hajiya tana "Hajiya ya cutar dani ya tarwatsa min rayuwa hajiya daga Ina zan fara"?


"Wai me yake faruwa ne Humaira Mai Sauban din ya miki?Humaira nifa na fara gajiya kullum zuciyata cike take da fargaba wanan mahaukacin mijin naki kar watarana na wayi gari ya kashe min ke"


"Hajiya ba Sauban bane hajiya Ina cikin tashin hankali kinsan Ashe Sauban baya haihuwa "?


"Bangane Sauban baya haihuwa ba wane irin magana ne wanan"?


"Hajiya ciki ne dani kuma ba cikin Sauban bane na wanan mallamin namu ne da yamin fyade"



"Innalillahi wa inna ilaihi rajiun innalillahi wa inna ilaihi rajiun"


Hajiya Safiyya da taji kamar bulo ta buga mata ta matsa kusa da ita da sauri tana waige waige wai taga ko akwai Wanda yaji Mai tace Humaira kuwa kamar ya zugata ta fashe da sabon kuka


Sai da tayi mai isarta tace "Hajiya Sauban baya haihuwa bansan da haka ba sai Yau da ace nasan baya haihuwa hajiya da ban saki jikina ba,Ashe cikin mallamin nan namu ne a jikina sai jiya da aka zo ana dubani nurse tace Ina d'auke da ciki,hajiya anan Sauban ya fito yace min baya haihuwa waye yamin ciki,na dauka na binne sirrin nan ba Wanda zai sani daga ni sai ke Wanda nayi hakan ne dan kar Sauban yaji labari ya sakeni,na b'oye fyaden da yamin ne dan kar ace zaa dau Mataki a gida Sauban yaji labarin abinda ya faru sai gashi abinda nake gudun ya faru Sauban ya gano Ina d'auke da cikin Mansoor ya kuma ki yarda fyade yamin yace cin amanarsa nake"


Hajiya Safiyya tunda Humaira ta fara magana ta fara fifita da hannunta,sai kwanan fyaden da aka yiwa Humaira ya fara barin ranta,amma dashi take kwana ta tashi,dan har ga Allah taso ta fadawa mahaifin Humaira saboda a bi mata hakkin cin mutuncin da mallamin yayiwa Humaira,ko dan ya zama izina ga masu irin  halinsa ,sai dai itama sai ta ringa tunanin idan aka fitar da maganar kamar sun dabawa kansu wuka ne sun tona wa kansu asiri,ko a lokacin sai da tayi tunanin idan ciki ya shiga fa idan tace zata rike Humaira a wajenta dan tayi isitibirai batare da shi Sauban din ya gane komai ba sai dai tasan Sauban ba  taba yarda zaiyi ba ko kwana bai taba bari tayi a gida ba sai gashi abinda suke gudun ne ya faru,sanan ya akayi har ya b'oye musu baya haihuwa kenan da hakan bai faru ba haka zai rufesu Humaira tayi ta zama dashi kila a karshe ya fake da Humaira ce bata haihuwa matsalar daga wajenta ne



"Ina Sauban din yanzu ya akayi kika zo asibiti"?


"Bansan inda yake ba hajiya tiryan tiryan Humaira ta kwashe duk abinda ya faru ta fada masa daga yaudaro mansoor da tayi har zuwa asibitin da sukayi"


Hajiya Safiyya kuwa ta ringa zuba sallati tana "Humaira ke da kanki kika cakawa Sauban karfen dan ki ceci tsinannen da ya tarwatsa Miki rayuwa ya cutar dake,Humaira kina da hankali kuwa"?


"Hajiya wallahi bazan iya tsayawa ayi kissan Kai a gabana ba hajiya gani nake kamar  laifiin kissan kan Yana rataye a wuyana tunda ni na yaudare shi ya taho"


"Humaira kinsan ko ni da nake uwarki idan naga tsinannen yaron nan zan iya kashe shi,Humaira Anya ba san wanan mallamin naku kike ba,akan me har zaki ji tausayin sa dan Sauban yace zai kashe shi,ke yaji tausayinki ne a lokacin da kike rokonsa akan kar ya keta Miki haddi,akan me zaki cakawa mijinki karfe dan ki ceceshi ko kinsan wanan Abun da kikayi ya Kara tarwatsa komai Taya Sauban bazai zargi ba soyayya kuke ba taya zai yarda fyade ya Miki bayan bakyaso ya taba lafiyarsa"


"Hajiya wallahi Allah yaga zuciyata kema kinsan Ina da tausayi Amma wallahi ba san shi nake ba hasali banida Wanda na tsana a rayuwata sama dashi,nima kaina yanzu nadama nake da nasani na bar wajen da ya saita shi da bindiga"


"Daga baya kenan Humaira duk da shi ma mijinki ba mutumin Arziki bane yasan baya haihuwa saboda cutarwa yazo ya aureki Yaja bakinsa yayi shiru, yanzu da haka bai faru ba ba  zamu taba Sanin baya haihuwa ba kenan"?yanzu cikin nan na Jikinki bana sa bane cikin shege ne kenan?toh na rantse da Allah sai na Kai mallamin nan naku Kara sai an bi miki hakkin fyaden da ya miki sai naje har makarantar na tona masa asiri,ya kuma zo yasan yadda zaiyi da ke dan ya Miki mumunan tabon da ba kowane da namiji ne zai yarda ya aureki ba ke kanki ba Mai yarda ba soyayya kuke yi a boye ba banda rashin hankali sai kije ki wani taimaka masa,"


Kuka humaira kawai take data ga yadda hajiya ke ta masifa tana ko shekara Mansoor zaiyi Yana jinya Yana warkewa zata shigar dashi Kara,sai gashi ta kira nurse dinan da kanta ta ja ta gefe ta hau rokonta ta taimaka musu a cire cikin jikin Humaira dan gwara taji da sakin da Sauban zai yiwa Humaira kar dukan yayi yawa wai Humaira da cikin shege,tasan kalar wahalar da ta Sha a tarbiyyar yayanta har Allah ya dafa Mata a tarbiyyarsu ba Wanda ya taba jawo mata abin kunya har mazan sanan wai sai a yanzu da Auren Humaira da komai wani dan iska ya Mata ciki,sai dai tana gama mata bayani nurse ta hau sharara mata waazi a ciki har tana kar tayi mamaki wanan cikin ya zame musu alheri,komai ya faru akwai dalili,kar tayi mamaki wani babban mallamin ne a cikin Humaira ta duba ma a ta hanyar da aka same shi mana dan hajiya Safiyya bata b'oye Mata komai ba nurse din itama babba ce ba yarinya ba,baa san ranta ba aka rubuta musu sallama suka d'auko hanya muhseen kuwa kuka yaga hajiyar kawai nayi ya baisan Mai ke faruwa ba,hajiya taki fada masa wai sai sunje gida, Humaira kuwa kanta kamar ya rabe biyu .



Nurrr



Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84

*MATA NAKE NEMA, BA YAN RAKIYAR MATA BA💃 ZAMANI YA CANZA TUNI AI, IN BAKI GYARA KE DA DUSA BAKU DA MARABA, ASSALAMU ALAIKUM MATAN KWARAI MATAN SUNNAH, MASU ABIN DADI, SUNANA HAJIYA FATIMA, SHAHARARRIYAR MAI SAI DA KAYAN MATAN NAN TA JIHAR SOKOTO, ALHAMDULILLAHI KWA GWADA KAYANMU DOLE YA YI SAM BARKA, DOMIN INGANTATTU NE DA AKE HADINSU DA SINADARAI MASU INGANCI DAGA KASASHE DABAN-DABAN, NA CE KAR NA CIKA KU DA ZANCE HAJIYA AMMA BA KU BINA BASHIN RANTSUWA, IN HAR KINA DA LAFIYA KI NEMI KAYANA KI GWADA, IN KUMA CIWON SANYI YA CINYEKI KI ZO KI FARA GWADA INGANTACCEN INFECTION FLUSHER DINMU MAI WANKE DUKKAN SANYI DA DATTIN MARA, KE KO AJIYA GAREKI A MARA, DA IZININ MAI SAMA TAS ZAI WANKOTA, DON HAKA MA BA MA BAWA MAI CIKI* 


*1- WADDA NONONTA YA LALACE KO SUKA YI KANANA AKWAI INGANTACCEN GARINMU WANDA KE CIKO DA TUWON NONO, SU CIKO SU YI KYAM KAMAR BA KI SHAYAR BA, NA ME ZAKI ZAUNA DA NONO RABE-RABE KAMAR KIN HAIFI DUNIYA, WANNAN ZAMANI DA AKE ADO DA NONO*


*2- AKWAI GUMBAR MATSI, UBAN BUDURWA KE NAN, TA CIKE KI TA MATSEKI GAM CIKI DA WAJE, OGA YA JI KI ZAM KAMAR SABUWAR AMARYA*


*3- GUMBAR NI’IMA, DUK BUSHEWARKI DA RASHIN DADI DA KIN SHA SAI KIN TOSHEWA OGA BAKI* 

*4- ZUMAR KIN FI KANKANA* 

*5- TSUMIN TABAJE* 

*HUTA MASOYI* 

*ZUMAR MOWA*

*NI CE MOWA*

*SHA KI MATSE*

*MAI ABIN DADI*

*GARIN UWAR RUWA*

*MALLAKA*

*BA NI BA KISHIYA*

*MUNA DAHUWAR KAZA, DAHUWAR CICCIBI,DAHUWAR YAN SHILA,DAHUWAR ZUCIYAR RAKUMI, DAHUWAR KIFI, DAHUWAR TSOKA TARA. AKWAI KAYA KALA-KALA NA KORE RAINI, MATAN SUNNAH SAI KUN ZO* 


*MUNA NAN GARIN SOKOTO, MUNA AIKE KO INA CIKIN FADIN NIGERIA DA KETARE, KAYANKI SU ISA HANNUNKI CIKIN AMINCI, KU NEMENI TA 08167888934*


*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci Yan Niger kuma ku tuntubi lambar nan +22796828984*




*MNSR OGA*


          *Page 17*


              


       Nurr


       Tsabar kuka har sai da hawayen ta suka kafe ta koma na zuci dan Kiran da ta takura Kamal dashi yasa yaje har makarantar inda ya kirata yake sanar mata Rabon Mansoor da makaranta tun jiya da rana daya fita,kuma bada motarsa ya fita ba Mai gadi yace ya ga fitarsa kuma mallamai daya tanbaya sunce ba wani Abu daya taso da zai Kai shi can zamfara indai meeting zaayi baya wuce makaranta.


Shi ma ya kira Wanda ya tsinci wayar Mansoor din ya tabbatar masa da cewa a zamfara ya tsinci wayar abinda bai gane ba ya akayi wayarsa taje har can zamfara,


Nurr kuwa da zuwa yanzu zazzabi nema yake ya rufeta tace tana zargin kidnapping dinsa akayi Dan iya saninta bashida ko aboki a zamfara bai taba ce mata akwai abinda zai Kai shi zamfara ba ko text daya mata ce Mata yayi wani abune ya taso masa daga wajen aiki.


Kafin kace me tuni an baza labari akan anyi kidnapping Mansoor,


Nurr ta dage ita zamfara zata je sai da mahaifiyar Mansoor da ake cewa Hajiya binto tace mata ba inda zata je Maza ne zasu je zamfaran a bada hotunan Mansoor din a bazama ko zaa dace da ganinsa tunda har wayarsa na can duk yadda akayi Mansoor din ma na can,fatan da suke Allah yasa Yana cikin koshin lafiya,tuni wani kanin mahaifin Mansoor Ibrahim da Kamal abokinsa sai dauda makocinsu suka d'auki hanyar zamfara zuciyarssu cike da fargaba,


Duk da tashin hankali da mahaifiyar Mansoor din ke ciki haka ta danne nata ta ringa bawa Nurr baki da a karshe Sai da aka Kai ga kwantar da ita, saboda zazzafan zazzabin daya rufeta,Wanda ya tsinci wayar Mansoor din suka yi ta kira har suka isa da zuwansu kuwa mutumin ya Mika musu wayar Mansoor ya Kai su wajen da yaga wayar ya nuna musu iya wayar ya tsinta,suka roke shi akan ya taimaka musu suje wajen Yan sanda suyi report dan suma sun yarda yanzu kidnapping.din Mansoor din akayi ta yarda akayi kidnapping dinsa ne kawai basu sani ba.


Mansoor


              Yadda naji ko'ina na jikina a dadaure yasa na fara k'ok'arin tuna Mai ya sameni da nake Jina a daure haka kaina kamar ba'a jikina ba,daga yadda nake Jin ciwo a jikina kuma ba mafarki nake ba,nauyin da idona yamin yasa na kasa budewa na dai ji.kamar.kafata a dage take a kuma daure, matsawa kaina da nayi da tunani yasa na fara tuno Abubuwan da ya faru kalmar da nafi rikewa ya fara fado min a lokacin da mijin Humaira ke jibgata "Duk Matan garin nan ka rasa wacce zaka nema sai matata tsabar Neman da ka Mata sai da ka mata ciki"



Sai na fara k'ok'arin hada maganar mijin Humaira Yana nufin Humaira cikine da ita kuma ni na Mata cikin "Tayaya nayiwa Humaira ciki bayan sau daya san zuciya ta kaini ta baroni,Taya mijin Humaira ya gano akwai abinda ya shiga tsakanin mu har yake zargin cikin dake jikin Humaira nawa ne ba nasa ba,sai a yanzu na gano Ashe Kiran da Humaira tamin akan nazo ba yin kanta bane mijinta ne ya tilasta mata ta kirani dan nazo yaci ubana,ban taba tsanar kaina kamar yadda na tsani kaina ba,ban tab'a kawowa bayan irin dukan da yamin zan wayi gari na cigaba da numfashi ba,na dauka farkawar da zanyi na gani a kabarina,da ace na mutu a wanan halin Mai zan cewa Allah, ace a hanyar zuwa wajen matar wani mijinta ya kasheni,Nurr da mahaifiyarta da yan uwana sai dai suji labarin abinda na aikata da har yayi ajalina,sai na tuna kamar har saitani da bindiga mijin Humaira yayi kafin hankalina ya gushe gabadaya sai naji ya fado kaina,hakan na nufin Humaira ce ta sake cetona daga hannunsa dan kar ya kasheni,sai na tuna yadda tace na gudu Mai yasa banida zurfin tunanine,sai naji hawaye nabin gefen idona Yana sauka a kunnena,Idan har mijin Humaira zai iya min irin wanan dukan,Allah yasa ban jawowa Humaira duka a wajensa ba Allah yasa kar ya taba lafiyar Humaira,na kasance Mai San kaina da yawa,ban duba halin da zan jefa Humaira a ciki ba na ringa like mata ina nace mata hakan bai Isa ba sai da na sake yin abinda zai dasa zargi a tsakaninsu bansan Mai yasa banyi tunanin set up mijinta yamin ba,bansan Mai yasa idona ya rufe na kasa gane haka kawai Humaira bazata taba kirana wai nazo ta fara sona ba bayan kalar cutar da ita da nayi da kalar tsanar da tamin, sai na dauka tunda har ta rufamin asiri sona take Wanda a yanzu na gane ba sona take ba tausayi ne da ita wanda da ace mijinta bai gano ba da kila a gaba ta yafemin abinda na mata,Ina ga alhakin Nurr ne ya kamani shi yasa na taho,yau da ace nabi shawararta da duk banzo na Sha duka a wajen mijin Humaira ba,Allah ya rufamin asiri ya bani mace tagari Mai San faranta min na biyewa San zuciyata na taho har zamfara wajen matar Aure ya Allah bazai kamani ba,duk San da Nurr take min nasan idan taji labarin wai Humaira ce ta kirani na tafi zata iya rabuwa dani,dan na kasa tsayawa na faranta mata Amma Humaira na kirana na tafi,ko a wane Hali Humaira ke ciki yanzu, bansani ba iya dukan da mijinta yamin ya isa ko sai ya kara kulle ni asirina ya tonu kowa yasan abinda na aikata Wanda so nake ya zama sirrin da ba kowa ne zai sani ba,kila Nurr nacan tana kiran wayata da bansan inda na jefar ba, addu'a nake Allah ya sa iya kacin wahalar da zan Sha kenan,dan zan cire San Humaira ta k'arfi da yaji daga zuciyata, yanzu hankalina ya koma kan gida,bansan halin da Nurr ke ciki ba,kasan zuciyata kuma wani irin mugun tausayin Humaira nake Ina Jin dama Ina da halin da zan maida hannun agogo baya da aranar da tace min ita matar aurece da na nisance ta da idan takama ne ma na hakura da koyarwar banso na zama silar jefata a cikin matsala ba.


Duk yadda naso Bude idona ban iya budewa ba jikina ciwo gabana kuwa ji nake kamar ya tashi daga aiki dan shima a daure nake jinsa,ba Wanda zai gani ya d'auka ba accident nayi ba da haka zan fake idan na warke,banma san Wanda ya kawoni asibitin ba haka na ringa tunani idona a rufe har naji shigowar wasu likitoci Ina jinsu amma na kasa Bude idona,bansan tsawon lokacin da na d'auka a haka kafin na fara iya Bud'e idona har na fara tunanin idan zan iya magana zan saka a kira min hajiya ita kawai zan kira na Mata karyar hatsari dan na samu ta fadawa Nurr dan  ta kwantar da hankalinta dan nasan da wuya idan baa kwantar da Nurr a asibiti ba ban mata adalci ba bata cancanci haka daga wajena ba.


Kamal


      Ko da suka je suka Kai report din b'atan Mansoor wayar Mansoor suka karba suka bi last calls dinsa kafin Nurr ta kira layin da suka ga yayi waya dashi na karshe suka ga wajen karfe goma Sha biyu da rabi ya amsa Kiran wayar, take Yan sandan suka kira lambar suka ji tana ringing sai da suka yi miscall uku ana hudu suka ji an d'auka "Dan sandan kafin yayi magana yaji muryar wani na "Duk inda ka shiga a cikin garin nan wallahi sai na kama ka alwashin nan da na Sha na sai kasheka wallahi sai na kasheka zan samu nutsuwa,wato har kana da guts din Kara Kira ko"?


Kasancewar a handsfree aka saka Kiran cikin dan mamaki dan sandan yace " Kaine ka sace Mai wayar nan kenan"?


Tsaki yaji anyi kafin ya Kara magana yaji an kashe wayar,


Hankalin Kamal yayi balain tashi da kanin mahaifin Mansoor dan Koda dan sandan suka sake kira ji suka yi an kashe wayar gabadaya,kalmomin da suka ji wanda suka kira din yayi ya matukar girgiza su,dan sunji Yana sai ya kashe shi zai samu nutsuwa har Mai Mansoor ya masa da zafi haka,Yan sandan suka hau jefa musu tambayoyi akan su tuna ko dai akwai Wanda dama yake bibiyar mansoor din ko suka samu sabani,kanin mahaifin Mansoor  yace a iya sanin Mansoor  da yayi  bashida abokin  fada suma kansu sun girgiza da maganar da Wanda aka kira yayi da alama wani abune ya hadasu,suka roki Yan sandan  da su taimaka a cigaba da binciken ko zaa iya kamo Wanda suka kira Dan dukan alamu Yana da hannu a b'acewar Mansoor.


      Mansoor 


       Ba laifi na fara dan Jin dama dama dan ba Karamin kulawa nake samu a asibitin ba,dan a yanzu na ga likitan da ya kawoni asibitin kuma private ne a hirar da suke na gane sun dauka barayine suka Min duka,da matata da suka ringa cewa an sallameta a ranar basu san mai yasa ta tafi batare da ta waiwayeni ba,tuni jikina ya bani Humaira suke nufi,Wanda hakan ya Kara sanyaya min jiki da,Ina ga suna so na samu Wanda zan kira yazo ya  biya duk kudin asibitin,Koda suka nemi na kawo lambar wani su kira sai na bada lambar Hajiyata dan ita kadai nake jin zan iya kira a yanzu,bugu daya naji muryar mahaifiyata sati guda kenan Ina kwance a asibiti,murya can kasa na amsa sallamar da tayi,sai naji ta kira sunana da k'arfi tana 

"Mansoor kaine ko mafarki nake"?



"Nine Hajiya"


Sai ta saki sallati kafin kuka ya biyo baya tana jeramin tambayoyi Ina na shiga Mai ya sameni,Ina Jin yadda aka kaure da hayaniya kafin naji muryar Nurr na "Hajiya Mansoor dina kike magana dashi ko wani"


Sai naji kamar ta fusge wayar daga hannun ta tana "Hayatti kaine"?


"Nine Nurr hatsari nayi amma alhamdulillah naji sauki sai yanzu na samu kaina"



"Kana Ina ne yanzu? a wane asibitin kake"?


"Ina zamfara Nurr ku kwantar da hankalinku na fara samun sauki"


Tana k'ok'arin magana naji mahaifiyata ta karbi wayar ta hau min bayanin kanin mahaifina da Kamal Abokina suna can zamfaran suna ta nemana sun dauka kidnappers ne suka saceni,yanzu zata tiromin lambar kanin mahaifin nawa na kirashi yazo ya sameni suma zasu taho gobe,duk yadda naso hanasu zuwa mahaifiyata ki tayi ta dage sai sun zo,Nurr Ina Jin yadda take hamdala wai da ba saceni akayi ba,sai tausayinta ya Kara rufeni batasan zunubin da naje na aikata ba zanso asirina ya rufu bana so wani ya tab'a Jin wai dan Humaira matar Aure na taho zamfara mijinta ya nada min duka"


 Nurr 


Gani ta ringayi kamar lokaci baya gudu Allah Allah take gari ya waye ta d'auki hanyar zamfara bata so mahaifiyar Mansoor taga kamar rainata tayi shiyasa taki Jin maganarta ko kadan bacci bai zo inda take ba har aka kira sallah tayi sallah ya shirya tana Jiran gari ya waye ta je gidansu Mansoor din dan wani ne zai Kai su zamfara a jiya da suka yi waya da kanin mahaifin Mansoor sunce sunje asibitin sunga yadda Mansoor yaji ciwo Wanda hakan ya matukar daga mata hankali,karfe bakwai na Yi ta fito sanye da Hijabi ta jawo k'ofar ta Saka key ta kulle ya fito tana k'ok'arin kulle gate taga motoci biyu sun zo sun taka birki a gaban gate din Kafin tagane Mai ke faruwa taga wasu sojoji biyu sun fito hannayensu rike da manyan bindigogi,daya motar kuma a hankali wani aka Bude motar aka fito jikinta rawa kawai yake tana kallon motar har Sauban ya fito sanye da wata farar armless ya ci bakin glass fuskar nan Babu annuri Yana sanye da wandon sojoji,Yana fitowa ya jingina da jikin motarsa ya zubawa Nurr da jikinta ke rawa ido sai da ya gama kare mata Kallo yace "Ke ina wanan tsinannen mijin naki"?


"Tsinannen mijina kuma Bangane ba mijin nawa ne tsinannen Mai ya Maka"?



Girgiza kai Sauban yayi yace " kema so kike ki b'oye shi ba zaki fada min inda yake ba ko to ba laifi  zan tafi dake idan yazo da kafarsa wajena sai na sakeki"


Ki zo ki shiga motar nan cikin mutunci idan kin ki zan Saka su d'aukeki ta k'arfi da yaji"



Nurr girgiza kai ta fara yi a daidai lokacin da sojojin suka Isa wajenta duk suka nunata da bindiga,kamar zata saki fitsarin da ta ji Yana Neman subuce Mata saboda tsabar tsoro,gani take yadda suka Dora Mata bindigar zasu iya harbeta hakane yasa ta nufi wajen motar da sojoji biyun suka fito,sai taji muryar Sauban na "ku kawota cikin motar nan,sai na rama abinda tsinannen mijinta yamin,suka tasa keyar Nurr a gaba har sai da ta shiga bayan motar suka rufe Sauban ya hau motar ya rufe ya figi motar aguje,Nurrr ta saki ihu adaidai lokacin da wayar ta ya fara ringing taga lambar da Mansoor ya kira dashi ne jiya ta dauka tana "Hayatti na shiga uku sojoji ne"


Wani irin birki Sauban ya taka ya fusge wayar daga hannun Humaira ya Kara wayar a kunnensa Yaji muryar Mansoor na ihun Kiran sunan Nurr Sauban ya daka masa tsawa Yana "zan dandana Maka irin abinda ka dandana min kana da mata irin wanan kana bibiyar matata   a yau zaka ji yadda naji a yau zaka San irin ciwon da naji naso kasheka dan gani nake kasheka kawai zai wanke min zuciya amma na fasa zan rama abinda kamin kaga munyi 1-1"


"Dan girman Allah karka min haka karka min haka na rokeka da girman Allah"



Sauban kashe wayar yayi nurrr da tayi mutuwar zaune ta zuba masa ido a lokacin da ya Juyo ya kalleta dan tana bayan mota ya kashe mata ido daya ya tada motar a 360


Tuni taji kwakwalwata ya Daina aiki,ta kasa hada maganganun Sauban waje daya so take ta gane inda maganarsa ta dosa amma ta kasa Abu na karshe ta iya ganewa so yake ya Mata fyade kamar mahaukaciya tayi Kan Sauban ta rike steering din motar tana "da ka taba mutuncina gwara mu mutu gabadaya,Sauban kuwa hankali a tashe ya fara k'ok'arin hankadata dan steering din nema yake ya kwace masa......


Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84



PROMO

PROMO

PROMO



BEFORE 4K NOW 2500


3968303018

ZAINAB SHU AIBU

FCMB

KITURA SHEDAR BIYA 👇🏻


08162859027


AUNTY ZEE MOM MUJAHID KATSINA 


INGANTACCEN MAGANIN SANYI MAI WANKO DUK DATTIN MARA CIWON MARA CIWON JIKI HANA HAIHUWA RASHIN NI IMA RASHIN JIN SHA AWA FITAR FARIN RUWA KAIKAYI KURAJEN PP DA NA JIKI JIN ZAFI YAYIN SADUWA FITAR FARIN RUWA MAI WARI BASUR KOMAI DADEWARSHI CIWON NONO 



SHIRYE NAKE ZANYI MAKU PROMO SABODA WA ANDA BASU SHA BA SU ZO SU DA DANA MAGANIN AUNTY ZEE MOM MUJAHID DUK LABARIN DA AKE BAKU GASKENA MAGANINA KANKAT NE KOBAKISHA KOMAI BA YA ISHEKI







PROMO

PROMO

PROMO



BEFORE 4K NOW 2500


3968303018

ZAINAB SHU AIBU

FCMB

KITURA SHEDAR BIYA 👇🏻


08162859027


AUNTY ZEE MOM MUJAHID KATSINA 


INGANTACCEN MAGANIN SANYI MAI WANKO DUK DATTIN MARA CIWON MARA CIWON JIKI HANA HAIHUWA RASHIN NI IMA RASHIN JIN SHA AWA FITAR FARIN RUWA KAIKAYI KURAJEN PP DA NA JIKI JIN ZAFI YAYIN SADUWA FITAR FARIN RUWA MAI WARI BASUR KOMAI DADEWARSHI CIWON NONO 



SHIRYE NAKE ZANYI MAKU PROMO SABODA WA ANDA BASU SHA BA SU ZO SU DA DANA MAGANIN AUNTY ZEE MOM MUJAHID DUK LABARIN DA AKE BAKU GASKENA MAGANINA KANKAT NE KOBAKISHA KOMAI BA YA ISHEKI



*MATA NAKE NEMA, BA YAN RAKIYAR MATA BA💃 ZAMANI YA CANZA TUNI AI, IN BAKI GYARA KE DA DUSA BAKU DA MARABA, ASSALAMU ALAIKUM MATAN KWARAI MATAN SUNNAH, MASU ABIN DADI, SUNANA HAJIYA FATIMA, SHAHARARRIYAR MAI SAI DA KAYAN MATAN NAN TA JIHAR SOKOTO, ALHAMDULILLAHI KWA GWADA KAYANMU DOLE YA YI SAM BARKA, DOMIN INGANTATTU NE DA AKE HADINSU DA SINADARAI MASU INGANCI DAGA KASASHE DABAN-DABAN, NA CE KAR NA CIKA KU DA ZANCE HAJIYA AMMA BA KU BINA BASHIN RANTSUWA, IN HAR KINA DA LAFIYA KI NEMI KAYANA KI GWADA, IN KUMA CIWON SANYI YA CINYEKI KI ZO KI FARA GWADA INGANTACCEN INFECTION FLUSHER DINMU MAI WANKE DUKKAN SANYI DA DATTIN MARA, KE KO AJIYA GAREKI A MARA, DA IZININ MAI SAMA TAS ZAI WANKOTA, DON HAKA MA BA MA BAWA MAI CIKI* 


*1- WADDA NONONTA YA LALACE KO SUKA YI KANANA AKWAI INGANTACCEN GARINMU WANDA KE CIKO DA TUWON NONO, SU CIKO SU YI KYAM KAMAR BA KI SHAYAR BA, NA ME ZAKI ZAUNA DA NONO RABE-RABE KAMAR KIN HAIFI DUNIYA, WANNAN ZAMANI DA AKE ADO DA NONO*


*2- AKWAI GUMBAR MATSI, UBAN BUDURWA KE NAN, TA CIKE KI TA MATSEKI GAM CIKI DA WAJE, OGA YA JI KI ZAM KAMAR SABUWAR AMARYA*


*3- GUMBAR NI’IMA, DUK BUSHEWARKI DA RASHIN DADI DA KIN SHA SAI KIN TOSHEWA OGA BAKI* 

*4- ZUMAR KIN FI KANKANA* 

*5- TSUMIN TABAJE* 

*HUTA MASOYI* 

*ZUMAR MOWA*

*NI CE MOWA*

*SHA KI MATSE*

*MAI ABIN DADI*

*GARIN UWAR RUWA*

*MALLAKA*

*BA NI BA KISHIYA*

*MUNA DAHUWAR KAZA, DAHUWAR CICCIBI,DAHUWAR YAN SHILA,DAHUWAR ZUCIYAR RAKUMI, DAHUWAR KIFI, DAHUWAR TSOKA TARA. AKWAI KAYA KALA-KALA NA KORE RAINI, MATAN SUNNAH SAI KUN ZO* 


*MUNA NAN GARIN SOKOTO, MUNA AIKE KO INA CIKIN FADIN NIGERIA DA KETARE, KAYANKI SU ISA HANNUNKI CIKIN AMINCI, KU NEMENI TA 08167888934*


*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci Yan Niger kuma ku tuntubi lambar nan +22796828984*




*MNSR OGA*


          *Page 17*


              


       Nurr


       Tsabar kuka har sai da hawayen ta suka kafe ta koma na zuci dan Kiran da ta takura Kamal dashi yasa yaje har makarantar inda ya kirata yake sanar mata Rabon Mansoor da makaranta tun jiya da rana daya fita,kuma bada motarsa ya fita ba Mai gadi yace ya ga fitarsa kuma mallamai daya tanbaya sunce ba wani Abu daya taso da zai Kai shi can zamfara indai meeting zaayi baya wuce makaranta.


Shi ma ya kira Wanda ya tsinci wayar Mansoor din ya tabbatar masa da cewa a zamfara ya tsinci wayar abinda bai gane ba ya akayi wayarsa taje har can zamfara,


Nurr kuwa da zuwa yanzu zazzabi nema yake ya rufeta tace tana zargin kidnapping dinsa akayi Dan iya saninta bashida ko aboki a zamfara bai taba ce mata akwai abinda zai Kai shi zamfara ba ko text daya mata ce Mata yayi wani abune ya taso masa daga wajen aiki.


Kafin kace me tuni an baza labari akan anyi kidnapping Mansoor,


Nurr ta dage ita zamfara zata je sai da mahaifiyar Mansoor da ake cewa Hajiya binto tace mata ba inda zata je Maza ne zasu je zamfaran a bada hotunan Mansoor din a bazama ko zaa dace da ganinsa tunda har wayarsa na can duk yadda akayi Mansoor din ma na can,fatan da suke Allah yasa Yana cikin koshin lafiya,tuni wani kanin mahaifin Mansoor Ibrahim da Kamal abokinsa sai dauda makocinsu suka d'auki hanyar zamfara zuciyarssu cike da fargaba,


Duk da tashin hankali da mahaifiyar Mansoor din ke ciki haka ta danne nata ta ringa bawa Nurr baki da a karshe Sai da aka Kai ga kwantar da ita, saboda zazzafan zazzabin daya rufeta,Wanda ya tsinci wayar Mansoor din suka yi ta kira har suka isa da zuwansu kuwa mutumin ya Mika musu wayar Mansoor ya Kai su wajen da yaga wayar ya nuna musu iya wayar ya tsinta,suka roke shi akan ya taimaka musu suje wajen Yan sanda suyi report dan suma sun yarda yanzu kidnapping.din Mansoor din akayi ta yarda akayi kidnapping dinsa ne kawai basu sani ba.


Mansoor


              Yadda naji ko'ina na jikina a dadaure yasa na fara k'ok'arin tuna Mai ya sameni da nake Jina a daure haka kaina kamar ba'a jikina ba,daga yadda nake Jin ciwo a jikina kuma ba mafarki nake ba,nauyin da idona yamin yasa na kasa budewa na dai ji.kamar.kafata a dage take a kuma daure, matsawa kaina da nayi da tunani yasa na fara tuno Abubuwan da ya faru kalmar da nafi rikewa ya fara fado min a lokacin da mijin Humaira ke jibgata "Duk Matan garin nan ka rasa wacce zaka nema sai matata tsabar Neman da ka Mata sai da ka mata ciki"



Sai na fara k'ok'arin hada maganar mijin Humaira Yana nufin Humaira cikine da ita kuma ni na Mata cikin "Tayaya nayiwa Humaira ciki bayan sau daya san zuciya ta kaini ta baroni,Taya mijin Humaira ya gano akwai abinda ya shiga tsakanin mu har yake zargin cikin dake jikin Humaira nawa ne ba nasa ba,sai a yanzu na gano Ashe Kiran da Humaira tamin akan nazo ba yin kanta bane mijinta ne ya tilasta mata ta kirani dan nazo yaci ubana,ban taba tsanar kaina kamar yadda na tsani kaina ba,ban tab'a kawowa bayan irin dukan da yamin zan wayi gari na cigaba da numfashi ba,na dauka farkawar da zanyi na gani a kabarina,da ace na mutu a wanan halin Mai zan cewa Allah, ace a hanyar zuwa wajen matar wani mijinta ya kasheni,Nurr da mahaifiyarta da yan uwana sai dai suji labarin abinda na aikata da har yayi ajalina,sai na tuna kamar har saitani da bindiga mijin Humaira yayi kafin hankalina ya gushe gabadaya sai naji ya fado kaina,hakan na nufin Humaira ce ta sake cetona daga hannunsa dan kar ya kasheni,sai na tuna yadda tace na gudu Mai yasa banida zurfin tunanine,sai naji hawaye nabin gefen idona Yana sauka a kunnena,Idan har mijin Humaira zai iya min irin wanan dukan,Allah yasa ban jawowa Humaira duka a wajensa ba Allah yasa kar ya taba lafiyar Humaira,na kasance Mai San kaina da yawa,ban duba halin da zan jefa Humaira a ciki ba na ringa like mata ina nace mata hakan bai Isa ba sai da na sake yin abinda zai dasa zargi a tsakaninsu bansan Mai yasa banyi tunanin set up mijinta yamin ba,bansan Mai yasa idona ya rufe na kasa gane haka kawai Humaira bazata taba kirana wai nazo ta fara sona ba bayan kalar cutar da ita da nayi da kalar tsanar da tamin, sai na dauka tunda har ta rufamin asiri sona take Wanda a yanzu na gane ba sona take ba tausayi ne da ita wanda da ace mijinta bai gano ba da kila a gaba ta yafemin abinda na mata,Ina ga alhakin Nurr ne ya kamani shi yasa na taho,yau da ace nabi shawararta da duk banzo na Sha duka a wajen mijin Humaira ba,Allah ya rufamin asiri ya bani mace tagari Mai San faranta min na biyewa San zuciyata na taho har zamfara wajen matar Aure ya Allah bazai kamani ba,duk San da Nurr take min nasan idan taji labarin wai Humaira ce ta kirani na tafi zata iya rabuwa dani,dan na kasa tsayawa na faranta mata Amma Humaira na kirana na tafi,ko a wane Hali Humaira ke ciki yanzu, bansani ba iya dukan da mijinta yamin ya isa ko sai ya kara kulle ni asirina ya tonu kowa yasan abinda na aikata Wanda so nake ya zama sirrin da ba kowa ne zai sani ba,kila Nurr nacan tana kiran wayata da bansan inda na jefar ba, addu'a nake Allah ya sa iya kacin wahalar da zan Sha kenan,dan zan cire San Humaira ta k'arfi da yaji daga zuciyata, yanzu hankalina ya koma kan gida,bansan halin da Nurr ke ciki ba,kasan zuciyata kuma wani irin mugun tausayin Humaira nake Ina Jin dama Ina da halin da zan maida hannun agogo baya da aranar da tace min ita matar aurece da na nisance ta da idan takama ne ma na hakura da koyarwar banso na zama silar jefata a cikin matsala ba.


Duk yadda naso Bude idona ban iya budewa ba jikina ciwo gabana kuwa ji nake kamar ya tashi daga aiki dan shima a daure nake jinsa,ba Wanda zai gani ya d'auka ba accident nayi ba da haka zan fake idan na warke,banma san Wanda ya kawoni asibitin ba haka na ringa tunani idona a rufe har naji shigowar wasu likitoci Ina jinsu amma na kasa Bude idona,bansan tsawon lokacin da na d'auka a haka kafin na fara iya Bud'e idona har na fara tunanin idan zan iya magana zan saka a kira min hajiya ita kawai zan kira na Mata karyar hatsari dan na samu ta fadawa Nurr dan  ta kwantar da hankalinta dan nasan da wuya idan baa kwantar da Nurr a asibiti ba ban mata adalci ba bata cancanci haka daga wajena ba.


Kamal


      Ko da suka je suka Kai report din b'atan Mansoor wayar Mansoor suka karba suka bi last calls dinsa kafin Nurr ta kira layin da suka ga yayi waya dashi na karshe suka ga wajen karfe goma Sha biyu da rabi ya amsa Kiran wayar, take Yan sandan suka kira lambar suka ji tana ringing sai da suka yi miscall uku ana hudu suka ji an d'auka "Dan sandan kafin yayi magana yaji muryar wani na "Duk inda ka shiga a cikin garin nan wallahi sai na kama ka alwashin nan da na Sha na sai kasheka wallahi sai na kasheka zan samu nutsuwa,wato har kana da guts din Kara Kira ko"?


Kasancewar a handsfree aka saka Kiran cikin dan mamaki dan sandan yace " Kaine ka sace Mai wayar nan kenan"?


Tsaki yaji anyi kafin ya Kara magana yaji an kashe wayar,


Hankalin Kamal yayi balain tashi da kanin mahaifin Mansoor dan Koda dan sandan suka sake kira ji suka yi an kashe wayar gabadaya,kalmomin da suka ji wanda suka kira din yayi ya matukar girgiza su,dan sunji Yana sai ya kashe shi zai samu nutsuwa har Mai Mansoor ya masa da zafi haka,Yan sandan suka hau jefa musu tambayoyi akan su tuna ko dai akwai Wanda dama yake bibiyar mansoor din ko suka samu sabani,kanin mahaifin Mansoor  yace a iya sanin Mansoor  da yayi  bashida abokin  fada suma kansu sun girgiza da maganar da Wanda aka kira yayi da alama wani abune ya hadasu,suka roki Yan sandan  da su taimaka a cigaba da binciken ko zaa iya kamo Wanda suka kira Dan dukan alamu Yana da hannu a b'acewar Mansoor.


      Mansoor 


       Ba laifi na fara dan Jin dama dama dan ba Karamin kulawa nake samu a asibitin ba,dan a yanzu na ga likitan da ya kawoni asibitin kuma private ne a hirar da suke na gane sun dauka barayine suka Min duka,da matata da suka ringa cewa an sallameta a ranar basu san mai yasa ta tafi batare da ta waiwayeni ba,tuni jikina ya bani Humaira suke nufi,Wanda hakan ya Kara sanyaya min jiki da,Ina ga suna so na samu Wanda zan kira yazo ya  biya duk kudin asibitin,Koda suka nemi na kawo lambar wani su kira sai na bada lambar Hajiyata dan ita kadai nake jin zan iya kira a yanzu,bugu daya naji muryar mahaifiyata sati guda kenan Ina kwance a asibiti,murya can kasa na amsa sallamar da tayi,sai naji ta kira sunana da k'arfi tana 

"Mansoor kaine ko mafarki nake"?



"Nine Hajiya"


Sai ta saki sallati kafin kuka ya biyo baya tana jeramin tambayoyi Ina na shiga Mai ya sameni,Ina Jin yadda aka kaure da hayaniya kafin naji muryar Nurr na "Hajiya Mansoor dina kike magana dashi ko wani"


Sai naji kamar ta fusge wayar daga hannun ta tana "Hayatti kaine"?


"Nine Nurr hatsari nayi amma alhamdulillah naji sauki sai yanzu na samu kaina"



"Kana Ina ne yanzu? a wane asibitin kake"?


"Ina zamfara Nurr ku kwantar da hankalinku na fara samun sauki"


Tana k'ok'arin magana naji mahaifiyata ta karbi wayar ta hau min bayanin kanin mahaifina da Kamal Abokina suna can zamfaran suna ta nemana sun dauka kidnappers ne suka saceni,yanzu zata tiromin lambar kanin mahaifin nawa na kirashi yazo ya sameni suma zasu taho gobe,duk yadda naso hanasu zuwa mahaifiyata ki tayi ta dage sai sun zo,Nurr Ina Jin yadda take hamdala wai da ba saceni akayi ba,sai tausayinta ya Kara rufeni batasan zunubin da naje na aikata ba zanso asirina ya rufu bana so wani ya tab'a Jin wai dan Humaira matar Aure na taho zamfara mijinta ya nada min duka"


 Nurr 


Gani ta ringayi kamar lokaci baya gudu Allah Allah take gari ya waye ta d'auki hanyar zamfara bata so mahaifiyar Mansoor taga kamar rainata tayi shiyasa taki Jin maganarta ko kadan bacci bai zo inda take ba har aka kira sallah tayi sallah ya shirya tana Jiran gari ya waye ta je gidansu Mansoor din dan wani ne zai Kai su zamfara a jiya da suka yi waya da kanin mahaifin Mansoor sunce sunje asibitin sunga yadda Mansoor yaji ciwo Wanda hakan ya matukar daga mata hankali,karfe bakwai na Yi ta fito sanye da Hijabi ta jawo k'ofar ta Saka key ta kulle ya fito tana k'ok'arin kulle gate taga motoci biyu sun zo sun taka birki a gaban gate din Kafin tagane Mai ke faruwa taga wasu sojoji biyu sun fito hannayensu rike da manyan bindigogi,daya motar kuma a hankali wani aka Bude motar aka fito jikinta rawa kawai yake tana kallon motar har Sauban ya fito sanye da wata farar armless ya ci bakin glass fuskar nan Babu annuri Yana sanye da wandon sojoji,Yana fitowa ya jingina da jikin motarsa ya zubawa Nurr da jikinta ke rawa ido sai da ya gama kare mata Kallo yace "Ke ina wanan tsinannen mijin naki"?


"Tsinannen mijina kuma Bangane ba mijin nawa ne tsinannen Mai ya Maka"?



Girgiza kai Sauban yayi yace " kema so kike ki b'oye shi ba zaki fada min inda yake ba ko to ba laifi  zan tafi dake idan yazo da kafarsa wajena sai na sakeki"


Ki zo ki shiga motar nan cikin mutunci idan kin ki zan Saka su d'aukeki ta k'arfi da yaji"



Nurr girgiza kai ta fara yi a daidai lokacin da sojojin suka Isa wajenta duk suka nunata da bindiga,kamar zata saki fitsarin da ta ji Yana Neman subuce Mata saboda tsabar tsoro,gani take yadda suka Dora Mata bindigar zasu iya harbeta hakane yasa ta nufi wajen motar da sojoji biyun suka fito,sai taji muryar Sauban na "ku kawota cikin motar nan,sai na rama abinda tsinannen mijinta yamin,suka tasa keyar Nurr a gaba har sai da ta shiga bayan motar suka rufe Sauban ya hau motar ya rufe ya figi motar aguje,Nurrr ta saki ihu adaidai lokacin da wayar ta ya fara ringing taga lambar da Mansoor ya kira dashi ne jiya ta dauka tana "Hayatti na shiga uku sojoji ne"


Wani irin birki Sauban ya taka ya fusge wayar daga hannun Humaira ya Kara wayar a kunnensa Yaji muryar Mansoor na ihun Kiran sunan Nurr Sauban ya daka masa tsawa Yana "zan dandana Maka irin abinda ka dandana min kana da mata irin wanan kana bibiyar matata   a yau zaka ji yadda naji a yau zaka San irin ciwon da naji naso kasheka dan gani nake kasheka kawai zai wanke min zuciya amma na fasa zan rama abinda kamin kaga munyi 1-1"


"Dan girman Allah karka min haka karka min haka na rokeka da girman Allah"



Sauban kashe wayar yayi nurrr da tayi mutuwar zaune ta zuba masa ido a lokacin da ya Juyo ya kalleta dan tana bayan mota ya kashe mata ido daya ya tada motar a 360


Tuni taji kwakwalwata ya Daina aiki,ta kasa hada maganganun Sauban waje daya so take ta gane inda maganarsa ta dosa amma ta kasa Abu na karshe ta iya ganewa so yake ya Mata fyade kamar mahaukaciya tayi Kan Sauban ta rike steering din motar tana "da ka taba mutuncina gwara mu mutu gabadaya,Sauban kuwa hankali a tashe ya fara k'ok'arin hankadata dan steering din nema yake ya kwace masa......


Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84



PROMO

PROMO

PROMO



BEFORE 4K NOW 2500


3968303018

ZAINAB SHU AIBU

FCMB

KITURA SHEDAR BIYA 👇🏻


08162859027


AUNTY ZEE MOM MUJAHID KATSINA 


INGANTACCEN MAGANIN SANYI MAI WANKO DUK DATTIN MARA CIWON MARA CIWON JIKI HANA HAIHUWA RASHIN NI IMA RASHIN JIN SHA AWA FITAR FARIN RUWA KAIKAYI KURAJEN PP DA NA JIKI JIN ZAFI YAYIN SADUWA FITAR FARIN RUWA MAI WARI BASUR KOMAI DADEWARSHI CIWON NONO 



SHIRYE NAKE ZANYI MAKU PROMO SABODA WA ANDA BASU SHA BA SU ZO SU DA DANA MAGANIN AUNTY ZEE MOM MUJAHID DUK LABARIN DA AKE BAKU GASKENA MAGANINA KANKAT NE KOBAKISHA KOMAI BA YA ISHEKI





*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci Yan Niger kuma ku tuntubi lambar nan +22796828984*




*MNSR OGA*


          *Page 18*


            Sauban kuwa ture Nurr kawai yake Yana k'ok'arin rike steering din dan motar ta fara tangal tangal,amma Nurr kuwa juya ma steering din take a haukace tana Ihun gwara su mutu, dabara zuba mata naushi ya fado masa yasa gwiwar hannunsa ya buga mata ta kuwa yi baya ya samu ya rike steering din ta Kara tasowa,ko namiji kayi wa wanan bugun sai yaji zafi yaga Nurr ta Kara tasowa a daidai lokacin daya yanki wani hanya da zai Kai su wajen garin da suke dan shiga Idan ya shigo garin,dama sojojin da yazo dasu yace suyi nasu gurin,kasa suke dashi sosai dan basu Fi shekara biyu da fara aiki ba,bada niyyar yiwa Nurr wani Abu yazo ba,tunda aka sallame shi daga asibiti ko bacci baya iya yi saboda ciwon cin amanar da Humaira ta masa,abinda yafi Kona masa rai yadda ta nuna masa Kiri Kiri San Mansoor take akansa ta buga masa karfe,idan har bai kashe Mansoor ba baya Jin zai taba samun nutsuwa da kwanciyar hankali,so yake yaga ya Humaira zata yi idan taji labarin mutuwarsa,zai iya mutuwa saboda kishin dake cin ransa,yasan Mansoor na rayye kila ma suna tafiya Humaira ta Kai shi asibiti,kuma yasan bazata Kai shi asibiti a zamfara ba tunda itama ta tafi yasan tare suka tafi da Mansoor hakane yasa ya fara shirye shiryen tafiya Kano,dan ko a gadon asibitin Mansoor yake sai ya harbe shi sai dai duk abinda zai faru ya faru,ana saura kwana hudu ya tafi kanon,yaga Mansoor na Kiran layinsa jiki na rawa ya dauka Yana mamakin tsaurin idon Mansoor da har ya iya sake Kiran layin kila ya d'auka layin Humaira ne,Yana dagawa ya hau Sha masa alwashin kashe shi,a madadin yaji muryar Mansoor sai yaji muryar wani daban Yaja tsaki ya kashe wayarsa,bashida burin daya wuce ya gansa a Kano,har gidan Mansoor zaije ya d'auko shi ya Kai shi daji ya kashe banza,idan bai same shi a gida ba yasan zai same shi a makaranta.


Da wanan Shirin ya duro Kano jiya daddare ko bacci baiyi ba ya ringa Allah Allah Gari ya waye,dan tuni ya sa aka Nemo masa gidansa,Yana kuwa zuwa yayi kicibis da Nurr da Yana ganinta yasan itace matar Mansoor,ya kuma ji ta kwanta masa fiye da tunanin Mai tunani,ko kadan Humaira bata fita da komai ba,hasali nurrr tafi Humaira haske da tsayi,amma Humaira bazata fada mata kyau ba amma a haka Mansoor ya killace  tasa matar yake bibiyar matarsa a karewa Nurr Kallo da yayi yaji Koda Mansoor din na nan bazai masa komai ba da Nurr kawai zai tafi shi ma yaje yayi ta sx da ita har sai ya sumar da ita,Yana so Mansoor yaji irin ciwon da yaji a zuciyarsa dadin daddawa sai ya ci sa'a Mansoor sai ya kira a wayar Nurr,kafin ya taba Nurr zai kira Mansoor a waya ya ajiye dan yaji yadda yake saduwa da Nurr yasan haka kawai zai yi Mansoor ya gane irin ciwon da yaji,


Wani irin Mari ya Kara daukar Nurr dashi da ta Kara rike steering din motar tana jujjuyawa yaga alamar zai Sha wuya Kafin ya samu yadda yake so,dole ma yayi maganin ta ya taka birki da k'arfi ya fito daga motar ya zagaya ta baya Nurr kuwa ta ringa k'ok'arin fitowa tana ihuu,ya shiga bayan motar ya samu wani rigarsa ya matse ta da k'arfi ya daure mata hannayenta duk duka da yakushin da take masa ko gezau baiyi ba,


Ya fito daga bayan motar ya cigaba da tafiya Yana zuwa wajen da yawancin jamian tsoro ke ginawa kamar bukka dai haka ta cikin daji yayi parking din motarsa,dan nan kawai zai kawo Nurr ya samu ya rama abinda Mansoor ya masa idan har ya ce hotel zai kaita ko gidansa asirinsa zai iya tonuwa,Yana fitowa daga motar ya fito da Nurr da muryarta ya fara dishewa saboda Ihun da take, gabadyaa tama birkita masa lissafi,taki ma shiru balle  ya dan samu nutsuwa ya bude motar a fusace ya fito da bindiga ya dora akan goshin Nurr Yana "idan baki min shiru ba zan harbeki wallahi"


"Wallahi gwara ka harbeni da ka taba ni,gwara ka kasheni da naga ranar da wani zai tabani ba mijina ba"



Nurr tace a haukace tana Kara danna kanta da bindigar dan har lokacin bai kunceta ba


Sauban ya zuba mata ido Yana mamakin maganar da ya fito daga bakinta cikin wani irin takaici daya ji ya rufe shi yace "wato da ki bari na taba ki gwara na kasheki bazaki iya bari wani ya tab'a ki ba idan har ba mijin ki ba"?



"Haka kike san mijin ki dama har haka kike kishinsa amma shi kuma yaje yana tab'a matar wani"?



Nurr ji tayi kamar ya kwada mata guduma akai ta zuba masa ido tana kallonsa Sauban kuwa yace "Duk kyaunki da haduwarki haka ya jingine ki a gida yaje Yana neman matata tsabar Neman da yake mata sai da ya mata ciki, irin wanan mijin zaki tattalawa jikinki har kina zabar mutuwa da a tabaki,Yadda kike san mijinki haka nake san matata yadda kike kishin wani ya tabaki har kina zabar mutuwa da wani ya tabaki haka nake san matata nake kishinta na gwammace nima na mutu da a tab'a min ita amma haka mijinki yayi ta neman matata har sai da ya mata ciki ki bari na rama abinda mijinki yamin cikin ruwan sanyi na Kai ki gida idan ba haka ba ko Zaki mutu ki dawo ba abinda zai hanani nemanki kamar yadda ya nemi matata"


Nurr bakinsa kawai take Kallo dan kamar tayi suman wucin gadi,ko kadan bata yarda wai Mansoor dinta zai iya aikata abinda wanan sojan ke fada ba, Mansoor a cikin Maza ma kunya gareshi,duk da Auren soyayya suka yi Mansoor baiyi wanan rawar kafar akanta ba anan ta Kara Sanin salihi  ne shi a cikin Maza zaa Dade baa samu mai kunyarsa ba zata iya buga kirji a wajenta kawai Mansoor ke iya sakin jikinsa bazai taba iya kallon wata mace ba,a ganinta ko Humaira da ya kamu da Santa kunya da nauyin baki yasa bai iya tunkarar ta ba karya wanan sojan yake ba Mansoor dinta yake nufi ba wani Mansoor din yake nufi,ta fara girgiza kai tana "Bawan Allah mijina salihi ne  bazai tab'a haka ba,nasan halinsa Ina ga wani Mansoor din ne ya Nemi matarka ba nawa Mansoor din ne ya Nemi matarka ba Ina ga sunansu ne yazo daya wallahi bazai taba iya haka ba har kana cewa yayi wa matarka ciki,wallahi ba halinsa bane"


Sauban dariya ya kwashe dashi Yana "Sai kika bani tausayi  haka kika bawa mijinki yarda har kina baki yarda mijinki ne ya nemi matata ba bari na dauko wayarki tundazu naji Yana vibrating zan daga kiji yadda zamu yi dashi 


Ya nufi cikin motar Nurr ta fara sakin ajiyar zuciya dan kila shaye shaye wanan sojan yayi tasan ba mansoor yake nufi ba wani Mansoor din yake nufi ita ma kanta tana ganin yadda yake ta kiranta hannunta dake daure ne yasa ta kasa dauka



Sauban na zuwa gabanta Kiran ya Kara shigowa da alama katsewa tayi Sauban ya daga wayar ya Saka a handsfree  Yana ka dauka wasa nake ma sai ga muryar Mansoor cikin Ihun kuka Yana "Na Maka laifi nasani amma dan girman Allah kar ka taba min ita na yarda ka kasheni amma karka taba min ita dan girman Allah"



"Ashe ba Dadi ni kenan ba mutum bane ka taba min tawa.matar ka ringa nemanta har sai da ka mata ciki kasan matar taka kana santa kaje ka ringa neman matata, Allah ya baka mace irin wanan fara doguwa burin kowane da namiji amma saboda rashin godiyar Allah ka rufe idonka ka fara bibiyar matata kana nemanta,kaga yadda kake Jin ciwo a zuciyarka haka nake ji a zuciyata wai baka Ji ma komai akan abinda naji ba sai idan na raba matarka da kayan jikinta nima na more ta kamar yadda ka Mori matata and da ganin ta zata min yadda nake so, kasan mata masu wushirya niimarsu na daban ne karka kashe wayarka Ina so ka bar wayarka a kunne kaji yadda nima zan sarrafa taka matar "


"Innalillahi wa inna ilaihi rajiun innalillahi wa inna ilaihi rajiun karka min haka baa rama sharri da sharri nasan ban kyauta ba ko ni kaina nayi nadamar neman matarka wallahi nayi nadama ko bacci bana iya yi"


"Really kayi nadama ta kiraka akan kazo shine ka taho,da ace bani na Saka ta kiraka ba ita ta kiraka da kanta nasan da sai ka Kara more min ita ba abanza nake Jin kamar na mutu da ka san matata ba nayi mamaki da na tsaya nake dogon turancin nan dakai mallama yanzu dai idan kuma ba haukacewa kikayi ba ai kinsan muryar mijinki shine wanan ko ba shi bane"?



Nurr da ta ta Kai hannayenta dake daure ta dafa kirjinta hawaye na gudu a fuskarta daga lokacin da taji muryar Mansoor ta rufe idonta tana tana addu'ar idan bacci take Allah yasa ta farka idan shaye shaye mansoor yayi tana fatan ya dawo hayyacinsa yacewa Sauban bafa shi bane sai dai akasin haka taji idonta a rufe cikin muryar ta da bata fita ta fara Kiran sunan mansoor din tambayar da Sauban ya Mata yasa ta Bude idonta


Cikin muryar da take ji kamar ba nata ba tace "Shine ba wani bane"


"Yana Jin Ina tambayarki ya kashe wayarsa madam ki bani hadin kai cikin ruwan sanyi,na ji tausayin ki kadan daa ce idona bai rufe da san daukar fansa ba da wallahi bazan tab'a ki ba amma banida burin daya wuce mijinki yaji ciwon da naji a zuciyata,Allah ya masa tsawon kwana da yanzu kunyi sadakan bakwai dinsa dan na masa duka yadda ya kamata,naso kashe shi,karuwar da na kira da matata ta ceceshi,naso yadda kike haka Humaira take naso yadda kika nuna kina San mijinki da kishinsa haka ta nuna tana sona da kishina,sai dai Kash bansan munafika bace akan kwarton mijinki ta caka min karfe a baya saboda kar na kashe shi,Allah kadai yasan tsawon lokacin data dauka tana cin amanata dashi,naso ni na dace da mace irinki nasan ko a cikin Maza dubu kike Zaki tsare min mutuncina amma Humaira haka ta saki jikinta mijinki ya ringa morarta har sai da ya mata ciki,naso idan na fara nemanki sai na sumar dake amma halin ki yasa zan nemeki sau daya saboda zuciyata ta rage yimin zafi "



"Kaine mijin Humaira"?


"Sauban shiru yayi Yana kallon ta cikin tsananin mamaki dan hawaye gudu kawai yake a fuskarta har ga Allah banda idonsa ya rufe da san ya d'auki fansa da bazai tab'a ta ba bai taba Jin tsananin tausayin mace kamar yadda yaji Yana tausayin Nurr ba 


Sai ya gyada.mata Kai da "Sunanta Humaira kinsanta ne"?


Nurr bata ce masa komai ba dan ji take kamar zata zube a kasa saboda rawar da jikinta keyi, Sauban kuwa ganin tausayinta na neman Hana shi aiwatar da abinda yayi niyya yasa ya matsa kusa da ita Yana "Karki wahalar da kanki ki wahalar dani ki barni na rama abinda yamin na maidaki gida"


"Ni Mai laifina da kake so ka rama abinda mijina yayi Maka nice na nemi matarka da kake so ka nemeni"?


"Ba ke kika nemi matata ba mijinki ne ya nemi matata inaso na rama abinda yamin akanki ne saboda ke matarsa ce ta haka kawai zaiji ciwon abinda yamin"


"Kamar yadda na fada maka gwara.ka kasheni da ka taba ni,tunda idonka ya rufe da daukar fansar da banji ba ban gani ba ka d'auki bindigar ka harbeni kawai"


Sauban zuwa yanzu sai yaji Nurr ta fara Kai shi bango ya matsa kusa da ita baiyi wata wata ba ya sure ta ta fara ihu yayi cikin bukkar da ita, tuni ta fara Kai masa bugu da hannunta dake daure da take ta k'ok'arin kuncewa,a haka ya direta ya fara k'ok'arin rabata da hijabin jikinta Nurr ta kwalla wani iirn razananen Kara a lokacin daya yaga mata hijabin ta samu ta kunce daurin da ya mata Sauban kamar Wanda shock ya ja shi ya tsaya cak Yana kallon Nurr daya ga ta fara rikidewa tana koma masa kamar Ramlat.


Mansoor


Wani irin datse lebbensa yayi Yana wani irin jijjiga take jini ya fara zubo masa ta hanci,Kamal dake zaune a gefensa da Sam baisan Mai ke faruwa ba yayi Kansa dan bacci ne ya fara daukarsa saboda baya samun wani baccin kirki dan kwanan asibitin ba dadi,hankali a tashe yayi kan Mansoor Yana sallati da "Mansoor Mai ya sameka haka"


"Nurrr Kamal ka taimaka min ka ceto min Nurr karka bari ya cutar min da ita karka bari ya taba min ita innalillahi wa inna ilaihi rajiun innalillahi wa inna ilaihi rajiun"


Mansoor ke ta fadi jini na zubo masa ta hanci


Kamal da ya ga yadda Mansoor keyin Abu kamar Mai Aljannu yayi waje da gudu dan ya kira likita....


Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84


AYIRI YIRI 💃💃💃💃IN,ANJI GUDA TASAMU💃💃💃💃

A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION


A&Z COLLECTION DINCE DAI💃💃💃💃


BARKANKU DA WARHAKA  

 MATAN GIRMA MATA MASU AJI 🧕👌🏼👌🏼


Macan datasan kanta ita take gyara


A&Z COLLECTION takara dawomuku dazafinta masoya kayanmu🥳🥳🥳


A&Z COLLECTION tana da supplement kala kala .


Hajiya wallahi kidage kiyi gyara karki kuskura kimaida kanki tsohuwa kijera da sa,arki adinga Miki kalan mamanta🤔

Sumafa waddanda kuke gani suke Baku Sha,awa bazama sukaiba dagewa sukai da gyara 

Kumadai ayanxu anyi ittifakin ba,abinda zai gyaraki yadawomiki da kuruciya kizama chas chas gwanin Sha,awa kamar supplement💃💃💃💃

Toh kekuwa me kike jira ❓ko kinfiso megida ko saurayinki yashagala da kalan matan tiktok matan da ba,abinda suka fiki face gyara👌👌



Shin menene ma supplement ❓shi supplement wani nau,in maganine  da akeyinshi da  ganyayaki wasu Kuma itatuwa wasu Kuma spices ake yinsu Sai amaidasu capsule wasu pills wasu softgel  don sumana saukin amfani .

Misali kamar royal jelly da farin Zuma Mai saka akeyinta , ultimate maca shikuma maca root din itacene amirna kuma kanunfari da kimba akeyi Dade sauransu .


Ina wadda batasan tayi fari fess❓


Ina wadda fari takeso tayi fari ba irin na bleaching ba irin farin nan na yan gayu waddanda hutu ya ratsasu❓


Ina maisan tayaki sanyi dake lalata mace yahanata sakat❓


Ina Mai neman na gigita oga❓


Munada 👇👇👇👇👇



✅Na  breast


✅Na hips 


✅hadin Amarya 


✅hadin mejego


✅Na rage kiba


✅Nasa kiba 


✅Na rage tumbi


✅Na nankarwa


✅Na gashi


✅Na Karin ni,ima


Dama sauransu👌👌


Hajiya duk na abinda kikeso kawai kimana magana tanan 👇👇👇


Kira ko WhatsApp

09037870422


 wani albishir kuma💃Kayanmu afarashin sari muke badawa


Alhmdulillah duk Wanda yaji price dinmu zaiyi farinciki musamman Wanda sukasan kudinsu dayadda ake saidawa💃💃



Munanan a garin Kano

Rijiyar xaki 

Muna tura Kaya kowane gari🚗 cikin aminci🤝


Karku manta da number wayarmu


09037870422

Kira 📞ko Whatspp




*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


          *Page 19*


           


Mansoor 


     Datse bakinsa kawai yayi ya rike kirjinsa dayaji Yana neman fadowa,hararo Sauban da Nurr kawai yake,kila Sauban yanzu ya fara saduwa da Nurr kila Sauban yaga jikin Nurr ya Saka ihuuu dan kamar ganinsu ma yake a idonsa Nurr nata Kai masa duka tana magiya,kila yadda Humaira ta ringa rokonsa haka nurr ke rokonsa akan kar ya taba ta,kila yadda yaji ya bar duniyar a lokacin da ya shigi Humaira,kila haka Sauban keji a yanzu dan Nurr ta Kara canza masa Yana Jin dadin tarayya da ita kafin wanan kaddarar ta afka masa, jiki na karkarwa ya d'auki wayarsa ya sake Kiran layin Nurr dan kashewa yayi dayaji Sauban na cewa ko ba muryarsa ce wanan ba,Yana cikin tsaka Mai wuya da tashin hankali yasan kila Sauban ya fada.mata abinda ya aikata,da wane ido zai Kalli Nurr  a yanzu  yake ji  kamar bai taba Santa ba sai yanzu da Sauban ya nemi rama abinda ya masa,Kiran layin Nurr  kawai yake amma ba'a d'auka ba kira na hudu yaji an d'auka yaji muryar Nurr na ihu Sauban kuma ya kyalkyale da dariya yana "ko baka kira ba yanzu nake Shirin kiran ka,haka ka ajiye Zuma a gida kake bibiyar Humaira, tozali kawai nayi da kirjin matarka naji Ina neman sumewa ga taushin da fatarta yake dashi kamar Auduga,tun banma more ta ba kenan karka kashe wayar ka tsaya kaji yadda zan tafiyar da ita"


"Karka taba min ita ka bari dan girman Allah kar  kayi min haka idan ramawa kake so kayi ka rama akaina karka tab'a min mata dan  girman Allah karka tab'ata na hada ka da Wanda ya hallice ka"


"Ita matar tawa daka taba ba mutum bace kenan wanan magiyar da kake kamar Kara tunzurani kake,Allah yayi wa matarka shape irin wanda nake so,Ina so naga mace da cinya subu subu,zan tub'e matarka sai na karewa ko'ina na jikinta Kallo zan fara saduwa da ita har sai naji ruwan jikina ya kusa karewa ko ya kare na siyo maganin kuzari, karka kashe wayar nan Ina so kaji duk abinda muke yi


Ihu Mansoor ya saka kamar mahaukaci ya fara Ihun "karka taba ta karka gane min jikinta zanzo ka harbeni wallahi a yau zan taho amma dan girman Allah karka tab'a Nurr ba ita ta maka laifi ba"


Yadda ka haukace nima haka na haukace da ka tab'a Humaira Ina kan haukar ma har yanzu,matarka bata Fi matata ba,yadda kake Santa haka nake san tawa dan haka ba Abunda zai hana ni yin yadda naga dama da ita,tabon da ka min har na mutu Yana raina idan kasheka nayi na saukaka Maka wahala so nake Kai ma na ma tabon da ba za ka manta ba,ka ajiye wayarka kar ka kashe I can't wait naji zumar matarka dan zatayi niima


"Kayi min rai karka min haka "


Mansoor yace a haukace 

Sai 

Ihun  Nurr yaji  ya cilar  da wayar dan ji yayi dakin na juya masa da wani azabar tashin hankalin da bai tab'a shiga ba jini kuwa sai bulbulo masa yake ta hanci a daidai lokacin da Kamal ya dawo da wata nurse suka Karasa wajensa da Sauri Kamal ya hau sallati Mansoor kuwa ya kamo Kamal dake gabansa Yana "Ka taimaka min Karka bari ya taba min ita innalillahi wa inna ilaihi rajiun  Kamal ka taimaka min  Yana can yana tab'a Nurr"


"Mansoor Mai ya samu Nurr din waye zai tabata"?


Mansoor Ihun Kiran sunan Nurr kawai yake ya rufe ido Yana hango k'ok'awar da Nurr take da Sauban,Dan yasan ba za ta tab'a yarda ya tab'ata ba kamar yadda Humaira ta ringa zile masa da magiya a karshe bai san Mai ya kashe mata jiki ba ta daina kokawar Wanda sai daga baya ya gano jikinta ne a mace saboda hodar daya hura  mata,hawaye ya hau zubo masa Mai zafi Yana tuna kalmar da Humaira ta masa da "In Sha Allah sai anyiwa matarka abinda kayi min Allah sai yamin sakayya bazan tab'a yafe Maka ba"


Ya fara kuka wiwi Yana "Kamal Yana can Yana tab'a Nurr ka taimaka min"


Kamal da ya rude gabadaya da halin da yaga Mansoor a ciki ya Kalli nurse din yana "Ki taimaka ki duba shi ko dai ya samu matsala ne Nurr da ya ke kira matar sa ce Ina ga ma ance yau za su zo ko hatsarin nan da yayi yasa Kansa ya tabune"?


"Ba tabin hankalin da nake dashi Kamal,ana can za'a ketawa matata Hadi ana can za'a tab'a min Nurr ka taimaka min kaje ka  ceceta kar ya tab'a ta"


"Waye zai taba Nurr din Mansoor waye zai keta mata haddi Ina ga dazu nan hajiya ta kira tace mana tana Jiranta ta karaso gida musbahu zai taho dasu"


Mansoor girgiza Kansa kawai yake Yana Jin kamar ya mutu,da wane baki zai cewa Kamal Sauban mijin Humaira da ta kasance Yar uwar matarsa ne ke san daukar fansar abinda yayi wa Humaira akan Nurr, yasan Nurr na can tana Ihun kuka tana zaman zamanta ya jawo mata balai,wanan kakauran mutumin yanzu haka zai haikewa Nurr.


Ya kwanta yana numfarfashi sai Kiran sunan Nurr yake Yana sallati da "Allah karka bashi Iko,Allah karka bashi ikon taba ta Allah ka taimaka min"



Kamal kuwa daya fita daga dakin ya kira wani likitan dan gani yake Mansoor tabin  hankali ya samu, likitan na zuwa bai tsaya bata lokaci ba ya masa allura ba jimawa bacci ya d'auke shi Yana Kiran sunan Nurr,Kamal kuwa sai daya cire masa kaya ya canza masa wani,nurse ta goge jinin daya bata wajen, likitan ya fita Yana idan ya farka zasu dubashi suga mai yasa shi zubar jini da surutan da yake.


Sai a lokacin Kamal ya samu nutsuwa ya d'auko wayarsa ya nemo layin hajiya Safiyya Mahaifiyar Mansoor ya kirata dan yaji ko sun taho,zai so kafin Mansoor ya farka ya zamana sun iso yadda zai farka yaga Nurr baisani ba ko mafarki yayi da ana taba Nurr din.


Bugu biyu yaji Hajiya Safiyya ta d'auka kafin ma yayi magana tace "Kamal Ina ta Kiran wayar Nurr tundazu bata dauka ba na gaji  da Jiranta nazo gidan bata nan g bansani ba ko kasa hakura tayi ta jiramu ta kama hanya ta tafi dan tun jiya naga ta matsu tazo"


"Ikon Allah Anya kuwa ta taho kuwa ko dai sab'ani kuka yi ita gidan ta tafi"?


"Yanzu nan na kira Amira dan naji ko sab'ani muka yi tace bata je ba Ina ga dai kunyar dagawa take ta riga ta taho bari mu taho kawai"


"Toh shikenan hajiya kila ta taho din kamar yadda kika ce"


"Ya jikin Mansoor din"?


"Bacci yake Hajiya sai Kun iso"


Daga haka suka  ya kashe wayar Yana addu'ar Allah yasa tahowar Nurr din tayi dan ko kadan tunanin sa bai bashi maganar da Mansoor yake a hayyacinsa yake ba.



Nurr


  Mik'ewa tayi jikinta na balain a rawa a lokacin da taga Sauban ya ja da baya yana kallonta bata san mai yagani ba ya ja da baya,sai gani tayi Yana ta girgiza Kansa Yana mirtsika idonsa,sai dai Sauban ya kasheta bazata taba yarda ya keta mata haddi ba,tashin hankalin fyaden da taga zai mata yasa tashin hankalin da take ciki na abinda Mansoor ya aikata ya gudu,bata da burin da ya wuce ta samu ta gudu,ta kai hannunta ta rufe kirjinta da taga Sauban na Kallo da ya gama girgiza Kansa Yana 


"Wallahi ko uwar Ramlat zaki zama sai nayi abinda nayi niyya baki Isa ki hanani cimma burina ba,


Ya fara matsawa kusa da Nurr da ta fara zagaye dakin  tana neman hanyar guduwa cikin Ihun da yasan ba Wanda zai iya jinta ta fara tsalla ihu da iya karfinta tana tsalle da "Kaji tsoron Allah karka keta min haddi ba abinda na maka Mansoor ne ya Maka laifi shi ya kamata ka hukunta bani ba,ka rabu dani dan Allah"


"Bana so na sumar dake shi yasa nake lallaba ki ki Mika wuya nayi abinda zanyi ki tafi,sali alin,wanan zizilewar da kike bazai hana ni aiwatar da abinda nayi niyya ba,bata hanyar da zan hukunta wanan jahilin mijin naki sai ta wanan hanyar a haka ma abinda naso na miki fasawa nayi,dan mun hadu a abu daya,yadda na d'auki yarda na bawa Humaira haka kika d'auki yarda kika bawa mijinki,a karshe su biyun sai suka ci amanar mu, wanan dalilin kawai yasa zan sausata miki ki daina bata min lokaci kizo nan"


Ya matsa kusa da Nurr da ta makale a bango dan ginin karamine sosai kamar bukka rufin Kuma bai fiye tsayi ba da hannu ma zata iya taba kwanun,ganin ya kusa isowa wajenta ta zube akan gwiwarta ta hade hannayenta dan idan har tace k'ok'awa zata yi dashi zata yaudari kanta ne dan kirar jikinsa kamar ta Yan wrestling gashi da kauri,ko uban duka zata masa bata jin zai ji dukan,zata iya mutuwa idan har yace zai kusanceta,ta fara rokonsa hannunta daya rufe da kirjinta da ta fara nadamar saka riga da skirt din atamfar,rigar v shape ne ya fito da tsakiyar nononta duk da bata fiye girman nono ba amma a tsaye suke dan ta sha maganin gyaran nono data zo yaye Nas sabayar da ta siya a wajen honey drops nada balain kyau,ya Mata aiki sosai,taga kuma ba inda Sauban din ke Kallo sama da kirjin nata,daga waje kuma wayarta sai vibrating yake,ta fara rokon Sauban tana "Dan girman Allah karka taba ni karka manta bani na Maka wanan laifin ba bansan ka ba bansan matarka ba ko lokacin da yamin maganarta wallahi shawara na bashi,akan ya rabu da ita nace masa Haramune ma idan Yana tunaninta tunda matar aurece ka rufa min asiri kar na mutu"


"Kinsan me kina da balain kyau a idona ma sai naga kamar kinfi Humaira kyau bansan Mai ya ja hankalin mijinki zuwa wajen Humaira ba,kinsan Mai yake min ciwo da nake ganin idan har ban nemeki ba bazan huce ba mijinki ciki yayi wa Humaira yanzu haka tana d'auke da cikinsa ki gaya min ya kike tunanin zan ji a raina,wane irin nema yayi mata haka da har zai mata ciki"?


"Ba lailai shi ya Mata ciki ba tunda kaima kana tarayya da ita ba karesa nake ba,inaso kagane zata iya yuwa cikin jikinta naka ne"


A tsawace Sauban da Yaji jikinsa na rawa saboda bacin ran tuna cikin dake jikin Humaira yace  "Bana haihuwa bazan iya yiwa mace ciki ba kinga kuwa cikin na mijinki ne,naso ace nima Ina da lafiyar da zan Miki ciki wallahi da ba zaki bar wajena ba sai naga cikinki ya fito sai dai cash sai aka samu bana haihuwar,

 ba abinda zaki fadamin da zai saka nak'i neman ki ko da mutuwa kike kina dawowa ki Adana hawayenki zasu Miki amfani idan nagama"


Ihuu Nurr ta Saka a lokacin daya fusgota jikinsa kamar mayye hannunsa daya ya Kai kirjinta ta k'arfi da yaji yake murza kirjinta Yana San ma dage Mata rigar,Nurr da taji numfashinta na neman d'aukewa saboda warin data shako a jikinsa na sigari ta fara Kai masa duka da iya karfinta, vibrating din da wayarta yake tayi har lokacin yasa ya saketa ya juya ya fita daga bukkar ya d'auko wayar dake yashe a kasa ya koma da sauri dayaga Nurr na k'ok'arin fitowa ya maidata da k'arfi a daidai lokacin da ta saki ihu ya daga wayar Yana Jin muryar Mansoor ya hau gasa masa magana dan so yake ya tunzura shi ya tusa masa bakin ciki,bai ga cinyar Nurr  ba amma daga cikin skit yasan tana da manyan cinya,ya hau dorawa Mansoor hawan jini,yadda Mansoor ke magiya ya Kara tunzura shi Yana ganin yadda Mansoor ke san kanshi da yawa bai san haka ciwon neman matar wani yake da zafi ba har da zai na wani rokonsa Nurr fin Humaira tayi ai yanzu ma ya zugo shi sai ya nemi Nurr Koda kuwa mutuwa za tayi,zai so kuma kar ya kashe wayarsa dan ya ringa Jin abinda ake dan ihu zai tayi na Jin dadin dan zuciyar Mansoor ta buga ya ajiye wayar yayi kan Nurr da ta fasa ihu da yayi kanta,yadda yake ganin Nurr siririya bai kawo zata wahalar dashi ba dan kokawa kawai take dashi,tana Kai masa duka da yakushi,shi kuwa ya hadeta da bango ta karfin tsiya ya fara k'ok'arin cire Mata skirt dan ya zame belt dinsa da hannu daya,yadda Humaira ke Saka humra haka itama Nurr din ta Saka yaji kamshin da take ya kara tayar mai da hankali,kamar yadda yayi hashashen fatar Nurr din nada laushi,da hannu guda ya hade hannayenta ya fara k'ok'arin cire Mata skirt bai san ya akayi ba yaji ta kafa masa hakori a kirjinsa yaso daurewa amma hakoranta sun shige fatarsa sosai bai San sadda ya saketa ba kafin ya ankara tayi waje da gudu ya take mata baya,ga mamakinsa sai yaga tayi wajen motarsa ya d'auka ko ciki zata shige sai yaga ta d'auko bindigarsa daya wurga bayan seat ta kuma saito shi da bindigar tana hakki  ta fara magana kamar muryarta zai fita "Wallahi idan ka motsa sai na harbeka"


Dariya ya kwashe dashi,dan hannunta da jikinta rawa kawai yake,taya ma zata iya harba bindiga a haka,ta daya barin kuma jarumtarta kawai yake gani,da karfin halinta,yasan da yanzu zai matsa kusa da ita gudu zata saka bama zata iya harba bindigar ba ya Kara sakin murmurshi Yana "Da wanan wahalar da kike bamu da nayi abinda nayi na maidaki gida ajiye bindigar nan,karki ga fa Ina lallabi zan iya daureki na samu abinda nake so,zan iya sumar dake na samu abinda nake so,zan iya Miki dukan da ko motsi bazaki iya ba na kuma yi yadda na ga dama dake Amma duk banyi ba am trying to be nice karki saka nayi Miki abinda banyi niyya ba ki ajiye bindigar nan dan ki ka ce ma za ki danna kan ki zaki harba"


Nurr ta katse shi da sauri har lokacin nuna shi take da bindigar jikinta na balain rawa yatsarta na tsakiyar wajen da zata danna tana gani a film tasan indai ta danna bullet zai fita,ta fara magana tana "Da na bari ka tabani din gwara na harbe kaina bazan bari ka cutar dani ba,bazan bari ka hukuntani da laifin da bani na aikata ba karka matso kusa dani ka bari"


Nurr tace tana ja da baya a lokacin da Sauban ya hau matsowa kusa da ita Yana dariya dan yasan bazata taba iya harbawa ba,Nurr kuwa da taga dagaske matsowar yake ta fara k'ok'arin danna bullet din,


Bata Kai ga dannawa ba taga ya saka ihu ya yanke jiki ya fadi ta wurgar da bindigar cikin ihu tana wallahi ban danna ba ...




Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84


*MATA NAKE NEMA, BA YAN RAKIYAR MATA BA💃 ZAMANI YA CANZA TUNI AI, IN BAKI GYARA KE DA DUSA BAKU DA MARABA, ASSALAMU ALAIKUM MATAN KWARAI MATAN SUNNAH, MASU ABIN DADI, SUNANA HAJIYA FATIMA, SHAHARARRIYAR MAI SAI DA KAYAN MATAN NAN TA JIHAR SOKOTO, ALHAMDULILLAHI KWA GWADA KAYANMU DOLE YA YI SAM BARKA, DOMIN INGANTATTU NE DA AKE HADINSU DA SINADARAI MASU INGANCI DAGA KASASHE DABAN-DABAN, NA CE KAR NA CIKA KU DA ZANCE HAJIYA AMMA BA KU BINA BASHIN RANTSUWA, IN HAR KINA DA LAFIYA KI NEMI KAYANA KI GWADA, IN KUMA CIWON SANYI YA CINYEKI KI ZO KI FARA GWADA INGANTACCEN INFECTION FLUSHER DINMU MAI WANKE DUKKAN SANYI DA DATTIN MARA, KE KO AJIYA GAREKI A MARA, DA IZININ MAI SAMA TAS ZAI WANKOTA, DON HAKA MA BA MA BAWA MAI CIKI* 


*1- WADDA NONONTA YA LALACE KO SUKA YI KANANA AKWAI INGANTACCEN GARINMU WANDA KE CIKO DA TUWON NONO, SU CIKO SU YI KYAM KAMAR BA KI SHAYAR BA, NA ME ZAKI ZAUNA DA NONO RABE-RABE KAMAR KIN HAIFI DUNIYA, WANNAN ZAMANI DA AKE ADO DA NONO*


*2- AKWAI GUMBAR MATSI, UBAN BUDURWA KE NAN, TA CIKE KI TA MATSEKI GAM CIKI DA WAJE, OGA YA JI KI ZAM KAMAR SABUWAR AMARYA*


*3- GUMBAR NI’IMA, DUK BUSHEWARKI DA RASHIN DADI DA KIN SHA SAI KIN TOSHEWA OGA BAKI* 

*4- ZUMAR KIN FI KANKANA* 

*5- TSUMIN TABAJE* 

*HUTA MASOYI* 

*ZUMAR MOWA*

*NI CE MOWA*

*SHA KI MATSE*

*MAI ABIN DADI*

*GARIN UWAR RUWA*

*MALLAKA*

*BA NI BA KISHIYA*

*MUNA DAHUWAR KAZA, DAHUWAR CICCIBI,DAHUWAR YAN SHILA,DAHUWAR ZUCIYAR RAKUMI, DAHUWAR KIFI, DAHUWAR TSOKA TARA. AKWAI KAYA KALA-KALA NA KORE RAINI, MATAN SUNNAH SAI KUN ZO* 


*MUNA NAN GARIN SOKOTO, MUNA AIKE KO INA CIKIN FADIN NIGERIA DA KETARE, KAYANKI SU ISA HANNUNKI CIKIN AMINCI, KU NEMENI TA 08167888934*



*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


          *Page 20*



Nurr ihu ta cigaba dayi tana kallon hannunta da bindigar da ta wurgar,bata sani ba ko automatic ce bindigar amma bata danna ba taga ya yanke jiki ya fadi,ta fara waige waige tana yarfa hannuwa ba kowa a wajen daga ita sai Sauban balle tace ko wani ne ya buga masa wani Abu wajen da suke shi ba gona ba shi ba daji ba ta Dora hannu aka ta fara ihun "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun wallahi ban danna bindigar ba Mansoor kaga mai ka jawomin, daga Ina zan fara innalillahi wa inna ilaihi rajiun yanzu ya mutu kenan ni na kashe shi,cikin balain rawar jiki ta fara matsawa kusa da wajen da Sauban ke zube a kife akan ruwan cikinsa kirjinta kamar ya fado,gani take kila ma ta danna bindigar sanine ba tayi ba tana zuwa ta zube a gabansa cikin ihu tana "Wallahi ban danna ba wane irin masifa ce wanan"


Ta Kai hannunta ta dan tab'a Sauban taga bai motsa ba ta Kara rushewa da Ihun sallati ta fara k'ok'arin juyo dashi tana waige waigen inda zata ga ruwa ko sumewa yayi,idan kuma ta watsa masa ruwa ya farfado ya mata fyaden fa, tayi sauri ta cika shi ta fara k'ok'arin tashi tsaye dan guduwa kawai za tayi, kafin ta kai ga mik'ewa taji ya kama Mata kafa ya bude idonsa a hankali, Nurr ta saki wani irin wawan ihu ta fara kaiwa hannunsa dukan da ya riketa,Sauban cikin dariyar keta ya jawo kafarta ta fada Kansa ya rungumeta gam Yana "Ina ma zan iya rabuwa dake na hakura da na rabu dake,dan kafin a samu irinki sai an tona, da wata ce Ina faduwa nan gudu zata saka Amma ke sai da kika tsaya kika duba kiga ko kasheni kika yi,dabara na miki dan bazan tab'a yarda ki zille min ba,idan ban yi haka baza ki wurgar da bindigar ba,kuma bana so ki danna bindigar yayi Kara"


Ya hura mata iska a kunne tare da Kai mata kiss wuyanta dan matsar da ya mata kawai yasa yaji ta Kara kunna shi,Nurr kuwa sai mutsu mutsu take wajen ture shi amma ta kasa dan kamar zai b'allata hawaye sai zubo mata yake tana Jin kirjinta kamar ya fado,ta kasa yarda wai yau itace wani ya kawo daji dan ya keta mata haddi,ko a mafarki bata tab'a kawowa tana cikin matan da zasu gamu da kaddarar fyade ba,har yanzu harora Mansoor take a idonta da wata,watan ma wai matar Aure,ta kasa yarda sai da taji Yana magiya yau ba dan taji shi ta waya ba wallahi ko mutanen duniya zasu hadu suce zai iya rike Yatsar mace karyatawa za tayi wai matar ma da ya nema matar aurece gashi mijinta ya kawota daji Yana San rama abinda yayi wa matar sa mai tayi wa Mansoor da ta cancanci haka daga wajensa,duk yawan Yan Matan jam'iar nan bai ga kowa ba sai matar Aure,zip din rigarta da taji ya zuge har kasa ya katse mata tunanin da take ta saki ihu shi kuwa ya dagata Sama yayi cikin bukkar da ita ya direta tare da fincike rigarta da k'arfi yayi wurgi dashi idonsa ya kad'a yayi jajjur,Nurr ta fara ihun sallati tana ya taimaka mata kar ya rabata da mutuncinta,tana 

"Kaji tsoron Allah karka keta min haddi wallahi idan ka tab'ani bazan yafe maka ba Koda kuwa ni kadai na rage na yafe  Maka ka shiga aljanna, mai na Maka kake San keta min haddi nice Mansoor ni nace yaje ya nemi matarka saboda me kake so ka dau fansar abinda ya maka a kaina Yana da kanne kaje ka nemi wata a ciki,zai ji ciwo idan ka tab'a kanensa dan Allah ka barni na tafi.


Tace cikin ihu tana nadama da bata gudu ba daya zub'e a kasa Sam bata tab'a tunanin wayo yayi mata ba,daga yadda take ganinsa ba abinda zai hana ya Mata fyade.


Jikinta sai rawa yake.


Sauban kirjinta da ta kare da hannunta kawai yake Kallo ya cire belt dinsa Yana hadiyar yawu 

Cikin wani iirn fitinaniyar murya yace "

"Ko kannensa goma za'a bani bazan ko kalle su ba ke din dai da kike matarsa zan nema dan ke zan tab'a yaji ciwon da naji a zuciyata kinsan yadda yake da ciwo,ace kana zaune wani kato ya nemi matar ka,duk bayanin da zan miki ba zaki gane ba,har yanzu bansan Mai yasa tuntuni ban sumar dake nayi abinda nake so ba,bansan mai ya hana na rufeki da duka ba,bansan mai ya hana ni daureki ba,kinsan dai baki isa ki hada karfina da naki ba ko"wallahi da hannu daya idan na rike ki ko motsi ba za ki iya yi ba,Ina so na biki a hankaline idan ma wanan tsinannen kike tattalawa jikin ki da ba kya so wai na tab'aki kinyi a banza dan bibiyar matan mutane a jininsa yake,har zamfara ya tafi dan yaje ya nemi Humaira da na tilastawa Humaira kiransa a waya,irin wanan har zaki ringa yiwa kishin jikinki"


Nurr da hawaye ya ringa zubo mata kamar yana soka mata allura a kirji haka taji cikin wani irin murya tace "Ka na nufin wajen matar ka yaje a zamfara ba hatsari yayi  ba"?



Dariya Sauban ya kwashe dashi yana "Ce muku yayi hatsari yayi wanan mijin naki dan iska ne ba hatsarin da yayi wajen Humaira yaje zai Kara nemanta da na gano tana d'auke da ciki bayan nasan ni bana haihuwa shine na matsa mata ta ce mijinki ne ya Mata ciki nace ta kira shi yazo ya same mu a zamfara shine ya kwashi kafa yaje,na masa duka,zan harbe shi Humaira ta caka min karfe saboda san da take mi shi,ya cije lebbensa dan wani irin ciwo yake ji a zuciyarsa,ya Kalli Nurr dake girgiza kai hawaye kamar an bude pampo ya cigaba da "mijinki ya dade Yana neman Humaira, Allah kadai yasan sau nawa ya nemeta  har  sai da ya Mata ciki,dadinta da yaji yasa tana kiransa ya tafi  har can zamfara ya sameta,na Dade da fara zargin Humaira cin amanata take shiyasa na d'auketa daga Kano,a ranar da ta Kai dayan dare wanan tsinanne mijin naki yazo ya sauketa take min karyar kidnapping dinta akayi,ya daga hannunsa sama idonsa jawuri Yana

" wallahi gani nake ko kashe mijin ki  nayi bazan tab'a hucewa ba,Ina balain San Humaira Ina mugun kishinta idan naga wani Yana kallonta kamar na sume haka nake ji,zaki ga laifina dan na d'auko ki dan na rama abinda yamin,dukan da na masa Yana dan kwana biyu zai manta amma idan na nemi matarsa zai gane yadda ciwon yake,zai gane yadda yake da zafi ace an nemi matar wani.



Ya karashe tare da saka hannunsa a Aljihunsa ya d'auko sigari da liter ya kunna dan shi zai sha kawai zuciyarsa tayi sanyi yafi so yaji shi a sama, cikin kwarewa yake zuka sigarin Yana busa Hayakin sama jefi jefi sai ya Kalli Nurr  da ta kurawa waje daya ido,da alama tunanin da ta tafi yasa ta manta ta cire hannunta daga kirjinta da ta kare,Yana Shan sigarin Yana kallon yadda fatarta ke kyalli,tana da kyau ciki da waje,duk da yasan Yana tsalle tsalle Ya  kuma  fara ragewa amma bai san mai Mansoor ya gani a jikin Humaira Yaja hankalinsa gareta ba,Dan itama Nurr din ba baya bace tana da diri,duk da siririya  ce cikinta flat  ne tana Kuma da hips daya saka skirt din jikinta yayi mata shape sosai,Humaira ita kuma kirji ta fita da duwawu,a idonsa ma gani yake Nurr tafi Humaira kyau sai ka nutsu zaga gane haka ita Humaira kyaunta fusgar hankali yake kana kallonta zata d'auki hankalinka hawayen da yaga Yana zubo mata ya matukar karya masa zuciya,ya gane ciwon da take ji a zuciyarta,irin ciwon da yaji ne da cin amanar da humaira ta masa,banda idonsa ya rufe  da san  d'aukar fansa da ya barta ta tafi,har kuma a zuciyarsa so yake yace ta Saka kayanta ta tafi,amma idan ya tuna abinda Mansoor ya masa sai yaga idan har bai nemi Nurr ba, Mansoor bazai gane yadda ake jin ciwon nemar matar wani ba,daga waya ma kawai hankalinsa yayi wanan dagawar,wanda hakan ke nuni da zai iya sumewa idan ya tab'a Nurr Wanda shi kuma so yake ma ya hadiyi zuciya ya mutu,

Sigarinsa ya cigaba da Sha sai da ya Sha Kara uku ya murza sauran,da kafarsa ya jefa tomtom a bakinsa ya fara Sha,akwai wani karamin turare da yake yawo dashi dan idan ya Sha sigari ya fesa ya fito dashi ya fesa ya maida cikin Aljihu ya mik'e a hankali ya isa wajen Nurr da bata san sadda ya taso ba sai da ya ruko hannunta,har mamakin Kansa yake da yaga yadda yake San binta a hankali dan bai tab'a Tunanin idan ya d'auko ta  zai sasauta mata ba 

 ya d'auka Yana kawota zai ta sx da ita har sai ta sume,sai gashi Yana ta mata wani kananan surutai Yana neman lallabata  ko Humaira ma baya wani lallabata haka,Nurr ta dago da jajjayen idonta ta kalleshi, Shima idonsa cikin nata yayi kasa da murya Yana "Da ace zan iya danne zuciyata da na barki kin tafi,mijinki yamin abinda Ina ga har na koma ga Allah Ina Jin ciwon abinda yamin a zuciyata,


Nurr gyada masa kanta kawai take dan tunda taji a ranar da ta shirya take Jiran yazo ya d'auketa suje biki ta masa dinki duk da mijinta ne dan ya kai ta  ba laifi bane,amma haka ranar ta ringa rokonsa tana kiransa a waya wai dan kar ya kwafsa mata ashe  wajen Humaira ya tafi matar Aure,daya fiso da kauna akanta,ita da take Halak malak dinsa bata ishe shi Kallo ba,ya tafi neman matar Aure,ta bakin Sauban Allah kadai yasan tsawon lokacin da suka dauka a tare,Ashe Humaira ce ta dauke masa  hankali shi yasa duk abinda ta ringayi dan ta burge shi bata gabansa, zai iya sati daya bai nemeta ba,banda a kwanakin nan da ta dage da gyara ya ma fara nemanta ashe Yana da lafiyar da zai iya neman matar Aure har da ciki"


Ta lumshe idonta tana Jin wani irin zafi a kirjinta, bama tasan lokacin da Sauban ya iso gaban ta ba sai ji tayi ya rike mata hannu ta dago ta zuba masa ido kamar yadda ya zuba mata ido,sai taji tama kasa kwace hannunta tunda tasan ko ta kwace ko bata kwace ba sai yayi abinda yayi niyya sai ta Kau da kanta daga kallonsa tana addu'ar Allah ya sa ta sume kafin ya iya tab'atan dan bata Jin zata iya jurewa wai yau wanan murdadden mutumin ne zai  kwanta da ita runtse idonta tayi da k'arfi a lokacin da taji ya rungumeta Yana sauke numfashi kamar Mai rada yace "Kiyi hakuri mijinki ne ya ja miki"


Kukan da take dannewa ya kwace mata dan ha Wanda ya ja mata sama da mansoor din ya cutar da ita.


Ta d'auka zata iya dannewa da taga dagaske dai fyaden yake so ya mata  sai ta saka ihu ta fara kai masa duka tana rokonsa ya kyalleta.


Sai dai kamar da bishiya take dan ko gezau bai yi ba ganin ya d'auki hanya taja wani irin numfashi bata sake sanin inda kanta yake ba.



Mansoor


        A firgice ya farka daga baccin da yake cike da mafarkin Nurr da Sauban yadda ya fara Ihun Kiran sunan Nurr da "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun innalillahi wa inna ilaihi rajiun wallahi ya tab'a min Nurr ya nemeta wayyo zuciyata innalillahi wa inna ilaihi rajiun"


Hankali a tashe hajiya  Safiyya tayi Kan Mansoor da kanin mahaifinsa da Kamal dake can gefe Yana waya da Yusrah tana labarta masa dawowar Humaira gida da take ta kuka da alama ta samu sab'ani da mijinta dan taki magana,suma iyayenta sun ki su fadi abinda ya hadasu yanzu ma haka daga gidan take,Kamal ya hau masifar a hakura da Auren kawai dan shi ma ya gaji da Auren Humaira,tashin hankalin yau daban na gobe daban,suna ta hirar ihun Mansoor yasa ya kashe wayar yayi Kansa da sauri Shima


Hajiya Safiyya kuwa sai sallati take da taga yadda Mansoor ke fusge fusge Yana an tab'a Nurr, Mahaifiyar Mansoor tayi baya tana sallati dan gabadaya Mansoor ba'a hayyacin sa yake ba,bata yi awa daya da isowa ba,ta dauka zata zo ta samu Nurr din a asibitin,sai taga Ashe bata zo ba, Kamal shi ma sai da yaji hankalinsa ya fara tashi dan sai da ya fadawa  mahafiyar Mansoor yadda Mansoor ke kiran sunan Nurr yayi mamaki da ta riga Nurr din isowa,sai kanin mahaifin Mansoor din yace su kwantar da hankalinsu kila motar da ta hau ba Mai gudu bane,Kamal daya ji hankalinsa ya kasa kwanciya ya hau Kiran layin Nurr sai dai Yana ta ringing ba'a d'auka ba.


Shi ma Kansa kanin mahaifin Mansoor din sai Kiran wayar yake shima ba'a d'auka ba haka suka hakura da Kiran, suna addu'ar Allah ya sa dai lafiya.


Kamal ririke Mansoor dake neman tashi yake Yana k'ok'arin sauko da kafarsa da aka daure Yana "Ku kyalleni naje wajensa zai taba min Nurr nasan ma ya tab'ata innalillahi wa inna ilaihi rajiun"


"Wai waye ne zai taba Nurr din Mansoor Mai ke faruwa ne waye zai tab'a ta"?


"Mijin Humaira ne yace sai ya Mata fyade Kamal na shiga uku na lalace Taya zai taba min Nurr bayan yamin wanan dukan"


Cika shi da Kamal yayi yaja da baya tare da  zuba masa ido,sai a lokacin  Mansoor  ya gane yayi sub'utar baki, mahafiyar Mansoor da kanin mahaifinsa suka Kalli juna kafin su Kalli Mansoor daya runtse idonsa Yana sallati dan bai san yadda aka yi yayi wanan sub'utar bakin ba, tambayar da mahaifiyarsa ta jefa mi shi da "Mansoor dama ba hatsari kayi ba dukan ka akayi waye mijin Humairan da zai yiwa Nurr fyade"?


Kamal da yaji Kansa ya d'auki caji da Kiran sunan Humairan da yaji Mansoor yayi da kuma dukan da yace anyi masa yasa ya baje kwakwalrsa ya fara k'ok'arin hada tunanin sa waje daya.


Mahaifiyar Mansoor kuwa ta cigaba da tambayar Mansoor da jikinsa ke balain rawa da gumi tana "Kamal anya Mansoor bai samu tab'in hankali ba waye zai yiwa Nurr fyade wacce Humaira da mijinta zai masa wanan dukan da zai mana karyar hatsari yayi"


Kamal murmurshin yak'e yayi ya matsa kusa da Mansoor da ke sallati Yana hada gumi ya Kalli mahaifiyar Mansoor Yana "Hajiya tunda aka masa allurar nan yake surutan da ba kan gado yanzu ana sake masa allura zai dawo daidai karki damu Ina ga ku dan bashi waje idan na bashi abinci yaci ya koma bacci zai dawo daidai"


"Allah yasa dan ya fara tsoratani daga hatsari sai surutai,kazo ka Kara kiran Nurr har yanzu bata iso ba nifa naji hankalina ya fara tashi kar Yan gidansu su fara kirana dan dazu nan mahafiyar ta ta kirani dan ta duba jikin Mansoor har tana cemin ta kirara Nurr din bata dauka ba nace kila gani ne bata yi ba"


"Ba matsala hajiya in Sha Allah ma lafiya take yanzu nan zan sake kiranta"


Hajiyar tayi waje kanin mahaifin ya mara mata baya,har lokacin idon Mansoor a rufe yake Yana tsiyayar gumi,Kamal ya zuba masa ido Yana kallonsa sai da ya d'auki tsawon mintuna ya kira sunansa sai da ya masa kira uku Mansoor ya bude idonsa da k'yar dan yasan Kamal ya dago komai shi yasa ya kori su hajiya daga dakin,



"Wane mijin Humaira ne zai tab'a Nurr?kasan inda Nurr take kenan"?akan me za'ayi wa Nurr fyade?dama ba hatsari kayi ba dukanka akayi?ko dai Sauban ne yayi Maka wanan dukan mijin Humaira Yar uwar Yusrah"??


Mansoor runtse idonsa yayi jikinsa na balain rawa hango Sauban kawai yake da Nurr,ya ringa hararo Sauban ya cirewa Nurr kaya,kila ya gane ko'ina na jikinta Yama shigeta,ya saki sallati da k'arfi Yana "Kamal na shiga uku na lalace Kamal idan kana da lambar Sauban ka kira shi ka rokar min shi kar ya taba min Nurr daya tab'ata gwara ya kasheni".


Kamal.ido ya zuba masa shi ma jikinsa na rawar Yana tsoron abinda yake zargin ya tabbata ya fara tuno labarin da Yusra ta bashi dazu.



Nurr


      A hankali ta fara k'ok'arin Bud'e idonta da taji yayi mata mugun nauyi,  dishi dishi ta fara gani kafin ta fara ganin komai daidai,maida idonta tayi ta sake rufewa a lokacin da taga Sauban a zaune a gabanta ya tsura mata ido Yana kallon ta kamar tsohon mayye hannunsa rike da wani farin Kofi kamar Wanda yake Shan  Shayi,ji tayi kanta ya wani irin sara mata da ta fara tuna abinda ya faru,ta mik'e zumbur cikin tashin hankali ta fara waige waige,a wani karamin daki suke madaidaci kamshi da sanyi Ac kawai ke tashi,tayi sauri ta Kalli jikinta da ta tuna fyade yake so ya Mata kafin taji ta sume sai taga kayanta a jikinta,a iya sanin ta a daji suke ya aka yi suka zo nan,shikenan ya mata fyaden ta dago ta kalleshi da sauri murya na rawa tace "kamin fyaden ko"?


Murmurshi Sauban ya sakar mata ya Kai hannunsa gefe ya d'auko wayarta da ya Saka a flight mode saboda lodin Kiran da ake ta mata yana "ki cire wayarki daga flight mode ki kira Yan gidanku ki nuna musu kalau kike saboda su samu kwanciyar hankali dan sai kinyi sati zan mai daki gida.....


Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84


AYIRI YIRI 💃💃💃💃IN,ANJI GUDA TASAMU💃💃💃💃

A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION


A&Z COLLECTION DINCE DAI💃💃💃💃


BARKANKU DA WARHAKA  

 MATAN GIRMA MATA MASU AJI 🧕👌🏼👌🏼


Macan datasan kanta ita take gyara


A&Z COLLECTION takara dawomuku dazafinta masoya kayanmu🥳🥳🥳


A&Z COLLECTION tana da supplement kala kala .


Hajiya wallahi kidage kiyi gyara karki kuskura kimaida kanki tsohuwa kijera da sa,arki adinga Miki kalan mamanta🤔

Sumafa waddanda kuke gani suke Baku Sha,awa bazama sukaiba dagewa sukai da gyara 

Kumadai ayanxu anyi ittifakin ba,abinda zai gyaraki yadawomiki da kuruciya kizama chas chas gwanin Sha,awa kamar supplement💃💃💃💃

Toh kekuwa me kike jira ❓ko kinfiso megida ko saurayinki yashagala da kalan matan tiktok matan da ba,abinda suka fiki face gyara👌👌



Shin menene ma supplement ❓shi supplement wani nau,in maganine  da akeyinshi da  ganyayaki wasu Kuma itatuwa wasu Kuma spices ake yinsu Sai amaidasu capsule wasu pills wasu softgel  don sumana saukin amfani .

Misali kamar royal jelly da farin Zuma Mai saka akeyinta , ultimate maca shikuma maca root din itacene amirna kuma kanunfari da kimba akeyi Dade sauransu .


Ina wadda batasan tayi fari fess❓


Ina wadda fari takeso tayi fari ba irin na bleaching ba irin farin nan na yan gayu waddanda hutu ya ratsasu❓


Ina maisan tayaki sanyi dake lalata mace yahanata sakat❓


Ina Mai neman na gigita oga❓


Munada 👇👇👇👇👇



✅Na  breast


✅Na hips 


✅hadin Amarya 


✅hadin mejego


✅Na rage kiba


✅Nasa kiba 


✅Na rage tumbi


✅Na nankarwa


✅Na gashi


✅Na Karin ni,ima


Dama sauransu👌👌


Hajiya duk na abinda kikeso kawai kimana magana tanan 👇👇👇


Kira ko WhatsApp

09037870422


 wani albishir kuma💃Kayanmu afarashin sari muke badawa


Alhmdulillah duk Wanda yaji price dinmu zaiyi farinciki musamman Wanda sukasan kudinsu dayadda ake saidawa💃💃



Munanan a garin Kano

Rijiyar xaki 

Muna tura Kaya kowane gari🚗 cikin aminci🤝


Karku manta da number wayarmu


09037870422

Kira 📞ko Whatspp



*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


          *Page 21*



           Nurr ido ta zaro cikin tashin hankali tana "Sai nayi sati zaka Maidani gida fa kace"?


Sauban Kai ya gyada mata yana cigaba da kurbar shayinsa 


Nurr kuwa ta duro daga kan gadon,dan a kusa da ita ya zauna kamar irin ya samu matarsa bata ga alamar ya tab'a ta amma dan ta tabbatar tace "Akan me zaka ce sai nayi sati daya zaka maidani ba ka samu abinda kake so ba?ba ka rama abinda Mansoor ya Maka ba akan me zan Kara sati daya"?


Murmurshi Sauban ya saki ya ajiye kofin shayin ya mik'e ya zube hannayensa cikin Aljihu,sanye yake da farar vest sai 3 qtr baki,kamar daga wanka ya fito ma dan duk jikinsa da lema leman ruwa Nurr kuwa ganin yadda ya tsura mata ido yasa taja tsaki ta fara Neman dan kwalinta dan Yama yaga mata hijabinta 


"Ki daina wahalar da kanki Hajiya ba abinda na miki dan da ace na miki wani abu baki Isa ki tashi garau haka ba dan ni ba lusari mai zubin Mata bane kamar mijinki,kiyi kwanciyar ki na karbo Miki abincin karyawa ki cire wayarki a flight mode ki kira gidanku su san lafiya kike dan kema Kinsan bazan tab'a barinki ki tafi ba har sai na cima burina ko"



"Tunda kace fansa zaka dauka mai ya hana ka d'auki fansar kawai na huta na tafi,tunda Kai kace baka yafiya sai ka cutar dani ka zalinceni,idan Mansoor ya cutar da Kai ya tab'a Maka mata ai Kai sai ka bar shi da Allah amma kace kai ma sai ka tab'ani,abu daya kawai na sani idan har ka keta min haddi wallahi bazan taba yafe maka ba"


Murmurshi Sauban yayi bai ce Mata komai ba ya koma ya zauna akan gadon,da tuni yayi abinda yayi an wuce wajen,sai dai bai Kai ga shigarta ba yaga ta sume,ganin ta daina motsi yasa ya dagata da sauri daya tuna Ramlat da itama daga sumewar nan ta zarce,har yau Yana mafarki da ita,wani zubin ma kamar zahiri yake ganinta,idan akwai abinda ke firgita shi yake daga masa hankali bai wuce fatalwar Ramlat dake damunsa ba,ba yadda zai kuma zama silar mutuwar Nurr da bai san dalilin da yasa yaji tana Neman samun waje a zuciyarsa ba,dan bai san haka ba sai jiya dayaga taki farfadowa hankalinsa yayi mugun tashi,ya fara nadama da bai barta ta tafi ba,jikinsa rawa kawai yake ya Maida mata kayanta yayi zaman dirshan ya rungumo Nurr Yana girgiza ta,haka ya zauna ya hau tofa mata addu'oi dan Yana da ilimin shagala kawai yayi, ganin Yana ta mata tofi bata farfado ba yasa  ya kinkimi Nurr ya kai ta cikin mota,ya kwantar da ita a baya,da yake motarsa tint ce da wuya a hangota koda an tsayar dashi ballantana yasan ba mai tsayar dashi idan ya dan zuge glass din aka ga kayan jikinsa,da asibiti zai Kai ta ya fasa ya tafi wajen gari ya kama wani Karamin daki Wanda hotel din dama yawanci matafiya su suka fi kama hotel din,bai shiga da Nurr dakin ba sai da yaga ba kowa,ya d'auko ta ya Kai ta dakin,ya kwantar da ita,yaso yayyafa mata ruwa sai ya fasa dan ya gano sumewa tayi, ya fi so ta farfado da kanta kar yazo ya yayyafa mata ruwa ta rikice masa,haka ya zauna Yana gadinta,yayi mamakin yadda Yana ganin lafiyayyar mace irin Nurr amma ya kasa tab'ata dan Sanin da yayi wa Kansa ko uwar sumewa tayi sai ya nemeta,amma sai gashi haka ya zauna ya zuba mata ido Yana gyangyadi,ganin yawan Kiran da ake ta mata duk da ya saka wayar a silent yasa ya saka wayar a flight mode yasan Yanzu ba iya mansoor ke kiran Nurr ba dan ya gane sunan  Mansoor da tayi saving da Hayatti,  da ace Mansoor ne yake ta kira da sai ya d'auka ya nuna masa ya kwanta da Nurr ba kuma zai saketa ba sai yayi sati Yana morarta,motsin Nurr da yaji tana k'ok'awar Bud'e k'ofar dakin ya katse masa tunanin da yake,bai ko tashi ba dan ya kulle k'ofar bama mukulli a jiki, Nurr kuwa ta dawo wajensa a fusace tana "Ka Bude min na tafi wallahi bazan zauna nayi sati a wajenka ba karka manta fa har yanzu da igiyar Aure a kaina ya zaka kawo mu wajen da ba kowa daga Kai sai ni,shi Mansoor din haka yayi wa matarka naga ba waje ya kama musu yayi ta nemanta ba"


"Kika sani ko ya kama musu wajen tunda ni ba mazauni bane,kinsan Allah Babu inda zaki je,kamar yadda na rantse sai kinyi sati guda a wajena idan kika lallabani zan iya barin ki ki tafi ba tare da na Miki komai ba amma kinga idan kina so na tab'aki ki nemi daga min hankali kigani"



Nurr ido ta zuba masa hawaye na sauko mata,Sauban ya d'auke Kansa,Nurr cikin muryar kuka tace "Dan Allah ka barni na koma gida saboda hankalin iyayena ya kwanta Ina so naga yarana Dan Allah dan Annabi"


Ki kirasu kice musu kina wajen mijin Humaira shi ya d'auke ki saboda abinda mijinki ya masa,yace sai ya rama abinda mijinki yayi wa matarsa"



"Taya zan kira iyayena nace musu ka d'aukeni dan kayi min fyade saboda Mansoor ya Nemi matarka ni nace yaje ya nemeta"?


"Toh bai nemetan bane ai ya nemetan gaskiya nake so kawai ki fito ki fadawa iyayenki"


Nurr ido ta zuba masa tana kallonsa dan ko da wasa bata jin zata iya tab'a fadawa wani abinda Mansoor ya mata,taya zata fadawa iyayenta Mansoor yayi wa matar Aure ciki,tuna abin ma kawai na Saka wa taji wani iri Ina ga iyayen ta,bata san mai manufar Sauban akanta ba,indai fansar yake san ya d'auka da ta sume ai da ya d'auka ya barta ta tafi akan me zai ajiye ta yace sai tayi sati,wane Kallo yake so mutane su mata idan ya saketa ta koma gida,


Ta nufi wajensa ta tsaya nesa da shi tana "idan harr ba da wata kuma manufar a zuciyarka ba fansar dai kake so ka d'auka,ka d'auka ka barni na tafi gida bazan iya sati a wajen ka ba"



Sauban mik'ewa yayi ya saki murmurshi komai nata kyau yake masa ya fara matsawa kusa da ita ta hau ja da baya kamar kirjinta zai fado,Yana ganin yadda jikinta ke  rawa  ta manne da bango kafin ya  karasa kusa da ita   ya Kai hannu kamar zai cafo ta,ta saki ihu,ya Saka dariya   Yana "A haka zan neme ki kina rawar jikin da na tab'a ki ki sume ko?,tom idan kina so na barki a yau ki tafi,ga kayan tea nan ki hada ki sha ki shiga wanka ki fito,ki huta sai ki cire wayar ki a flight mode kisan karyar da zaki yiwa iyayenki ni kuma idan kika bi umarni na daddare zan mai daki gida"


"Zan dai cire wayata daga flight mode na kira su amma bazan iya cin abinci ba idan na koma gida sai nayi wankan"


"Wai kin d'auka zan cutar dake ne,idan har nayi niyyar cutar dake da duk nayi Abunda zanyi da kika sume amma  ban yi haka ba dan haka ki saki jikin ki kiyi duk abinda na saki idan kika Sab'a umarnina ko kwaya daya ne sai kin satin nan zan mai daki"


Nurr da sauri ta nufi wajen da aka dora kayan tea din har da dan Karamin tea flasks,zazzabi ma take ji,amma haka ta daure ta hada shayin kadan kafin ta kai baki Sauban dake zaune a kan kujera Yana satar kallonta jefi jefi kuma Yana danna wayarsa ya dago yace "Ki shiga bandaki mana ki wanke bakin ki haka zaki Sha baki wanke baki ba kuma baki yi sallah asuba ba ko nace ya kamata ki rama duk salolin dake kanki"


"Shi yasa nake hadaka da Allah akan ka Maidani gida ni bansan har na kwana bama jiya ba azahar la'asar Magriba Isha yau ma ga babu  sallah asuba taya zan samu nutsuwa dan Allah ka mai dani gida"


Ga hijabinki can zan dan fita kiyi wankan ki ki fito ki rama salollin karki manta ki cire wayarki daga flight mode zan je na dawo


Nurr da ido ta bi shi har ya fice daga dakin tana Jin lokacin da ya rufe da mukulli, Ji take kamar tayi ta kurma ihu,a yanzu tsoronsa take balain Ji Sam bata yarda da wai bazai Mata komai ba,tunda har ya iya Mata wayo ya yanke jiki ya fadi, dan kawai ya kamata,jiki na rawa ta d'auko wayarta dake kan gadon ta cire a flight mode dole ta kira azo a taimaka mata kafin ya dawo matsalar ma bata san inda ya kawota ba,sanan yanzu idan ta kira tace Sauban ne ya saceta dan ya d'auki fansar abinda Mansoor yayi wa matarsa hakan na nufin ta tonawa Mansoor asiri,kowa zai san abinda ya aikata, Mansoor bai cancanci rufin asirinta ba amma za tayi dan ta kare martabar yayanta,kamar Jira ake ta cire wayar a flight mode sai ga Kiran Kamal ya shigo wayar,tuni taji wani sabon kukan na neman taso mata,ta daga wayar a daidai lokacin da ta fashe da kuka taji muryar Kamal na "Alhamdulillah ta dauka Nurr"


Cikin muryar kuka tace "Naam Kamal"


"Kina Ina ne haka"?


Tana k'ok'arin magana taji motsi a bakin k'ofar kafin ta ankara sai ga Sauban ya shigo hannunsa rike da bakin Leda,sai jikinta ya d'auki rawa sai ta kasa magana tana Jin Kamal na hello hello,Sauban kuwa ya rufe k'ofar ya nufi wajen da take tsaye kamar wacce aka dasa haka ta tsaya tana kallon sa ya karbi wayar hannunta ya saka a handsfree a daidai lokacin da yaji Mansoor na "Nurr kiyi magana mana ya tab'a ki ko"?


"Kai zan Jira da bazan tab'a ta ba,tun jiya nake Abu daya har yanzu banji ta isheni ba, fadar zakin da matarka ke dashi bata bakine yanzu haka ma sake nemanta zanyi kuma sai tayi sati a wajena Ina neman ta Ina so kaji abinda naji"



Sallatin da yaji an kaure dashi ta wayar ana a rike shi yasa ya kashe wayar ya Kalli Nurr da hawaye ke ta zubo mata kamar an kunna pampo ya daga mata gira Yana "Hajiya ya dai"?



"Mai yasa zaka ce masa ka nemeni bayan kasan baka Nemeni ba"?


"Ina so na cusa masa bakin ciki ne har sai zuciyarsa ta buga Ina ga ma ta buga tunda naji suna sallati, kinga baisan haka yake da ciwo a neman matar wani ba da iya dukan kawai da na masa na kyalle shi da yanzu bai tab'a Sanin yadda nake ji a zuciyata ba amma kinga yanzu zai ji yadda naji"



Nurr a haukace tayi Kansa cikin Ihun bakin ciki ta fara kai masa duka tana "ka kasheni kawai ka huta ya zaka kala min sharri kace ka nemeni"?


Dariya Sauban ya saka ganin ta dage iya karfinta wai duka take Kai masa alhalin kamar ciwo ma take jiwa kanta dan ba abinda yake ji ya gane bakin ciki take akan ya fadawa Mansoor ya nemeta,San da take wa Mansoor yasa bata so yasan an tab'ata,ganin ta dage da Ihun kuka yasa ya rike hannayenta biyun ya girgiza ta Yana "ki nutsu karki tilasta min nayi abinda banyi niyya ba wallahi zan Miki fata fata"


"Kayi min fata fatan kawai a wuce wajen tunda ka riga kace ka nemeni,na gaji idan ma kasheni kake so kayi ka kasheni kawai na huta na gaji idan har fansar kake so ka d'auka,ka d'auka na huta"


Tace cikin ihun kuka tana Jin kamar numfashinta zai d'auke ganin Sauban na murmurshi Yana k'ok'arin ratsa gefenta ya wuce ta ruko hannunsa ta dawo dashi tana "ka nemeni kawai tunda ka fada ka nemen"


Daga haka ta hau k'ok'arin cire rigarta jikinta na balain rawa Sauban kuwa ido kawai ya zuba mata har ta cire rigar kafin ya ankara ta cire kayan ta tsaya daga ita sai pant da bra,sai karkawa take majina na fito mata tana maidawa"


Sauban zai iya cewa a tarihin rayuwarsa bai taba ganin mace tayi irin wanan tsirarar a gabansa batare da yaji ya harba ba,Nurr itace mace ta farko,tun jiya yake mamakin Kansa da yaga ya kasa tab'ata da ta sume,bai san mai yasa yaji karfinsa da shaawarsa sun gudu sun bar shi ba,ya Kau da idonsa daga kallonta a lokacin da ta nufo shi kanta a kasa tana zuwa gabansa tace "Idan zaka iya cinyenin ka cinye ni kawai na huta na gaji nafiso ma na mutu a hannunka"


Sauban ta gefenta ya ratsa yayi hanyar waje batare da ya Juyo ya kalleta ba Yana Jin sadda ta durkushe tana kuka sai da yaje bakin kofa ya juyo Yana "kiyi wanka kiyi sallah ga wani doguwar riga da hijabi nan,idan kin samu nutsuwa zan dawo"


Daga haka ya fice daga dakin ya sake kulle k'ofar ya nufi harabar hotel din ya zaga can wajen da akayi shuke shuke ya zauna ya tsurawa waje daya ido,Sam ba abinda ya tsarawa Kansa kenan bai san mai yake damunsa ba, ringing din wayarsa ne ya katse masa tunanin da yake,ganin Humaira da har lokacin bai goge lambarta daga wayarsa da yayi saving da my oxygen yasa yaja tsaki,tun jiya take kiransa a waya banda uban texes din da take masa da ko budewa baya yi yake gogewa har yanzu wani irin tsanarta yake ji,dan har yanzu da Bandeji a bayansa bai san Kiran da take masa ba,ganin ta sake Kiransa yasa ya d'auka a fusace Yana "Wai bazaki daina kirana ba"?


Kuka yaji ta fashe dashi tana "Ka yarda dani wallahi wallahi fyade yamin ban tab'a cin amanar ka ba tsautsayi yasa na buga ma karfen nan bana so kayi kissan Kai"


"Nagane bakya so ai na kashe masoyinki karki sake Kirana a waya zan aiko Miki da takardarki daga nan kije ki cigaba da Bude masa kafarki"


Sai ya Kara jan tsaki ya kashe wayar


Humaira


      Rungume wayar tayi a kirjinta ta lumshe idonta kamar mai rada ta fara magana ita kadai a bandaki,dan bandaki ta shiga dan ta kira Sauban, mahaifiyarta Sam taki bari ma a nemi Sauban tace ai rabuwa ma zasuyi  tasani dan haka ba amfanin nemansa yanzu babban burinta mahaifinsu ya iso a satin nan aje a kama Mansoor dan zata kashe ko nawa me dan a bi mata hakkinta, yayanta kuwa da yaji labari Yama kasa hakuri sai babansu yazo sau biyu Yana zuwa neman Mansoor a makaranta har gida ance baya nan" 


"Allah ya Isa tsakanina da Kai Mansoor yadda ka  rusa min farinciki in Sha Allah ba zaka sake farinciki a raywuarka ba,sai anyi wa matarka abinda kayi min ko kanwarka"


Ta share hawayenta ta ajiye wayar hannunta jikinta na rawa ta d'auki maganin da ta siyo a boye na zubar da ciki uku akace ta sha amma sai da ta balli shidda ta watsa a bakinta ta shanye ta fito,dan bazata taba yarda ta haifo jinin Mansoor ba ba Abunda take sama da nadamar cakawa Sauban karfe,gashi kamar masifa sai taji kamar an Kara mata wutar San Sauban din bata iya bacci sai ta shiga gallery din wayarta tayi ta kallon hotunan da suka yi tare a lokacin da suke ganiyar soyayya"


"Mansoor


    Hannun Kamal ya rike gam cikin nasa yana "duk inda na kai na b'oye Maka masifar da na jefa kaina a ciki bazaka gane ba zan baka labarin komai amma yanzu bazan iya baka labari ba ka taimaka ka kira min mijin Humaira Yar uwar Yusrah matarka ka roke shi ka hada shi da Allah da annabi kar ya taba Nurr nasan na masa laifi ban kyauta ba?amma ya dubi girman Allah ya hukuntani ni daya kar ya taba min ita Kamal ka taimaka min abokina zuciyata jini take bazan taba iya yafewa kaina idan har ya tab'a Nurr"


"Bani da lambar Sauban Mansoor sai dai na kira Yusra ta turomin,bana so hashshane ya zama gaskiya Mansoor dan nasan halinka Koda zan kawo zargin da nake sai na Kau dashi dan nasan bazaka tab'a haka ba?Kai din da na sani nutsatse ne kamili ko lokacin da mukayi tashen samartaka ustaz muke ce Maka karka cemin Abunda nake zargi gaskiya ne"


"Banfi karfin shaidan ya rinjayeni ba Kamal na biyewa San zuciya da rudin shaidan nayi abinda Ina ga har na koma ga Allah Ina nadamar yinsa,na jefa matata cikin tashin hankali matata Mai kaunata da San farincikina Kamal Kai kanka shaidane kasan irin kaunar da Nurr take min,Wanda nasan ko rabinsa bana mata,ka tuna yadda muka Hadu da ita,na cutar da Humaira da ta kasance Kamila yarinya ta ringa iya k'ok'arinta wajen ganin ta tsare mutuncinta da na aurenta Kamal na ruguza mata rayuwa na zama silar dana jefata a cikin bakin ciki,kasan kuma duk abinda na mata sai da ta hana mijinta ya kasheni ta Ceceni,sai a yanzu na yarda Allah na amsar addu'ar Wanda aka zalinta da gaggawa na zalinci Humaira Kamal"


Mansoor yace hawaye na gudu a fuskarsa,


Kamal da jikinsa ke rawa ya matsa kusa da Mansoor ya rike hannunsa yayi kasa da murya Yana "ko baka fayyacemin ba mansoor bana so na yarda da abinda kake Shirin fadamin kana so kace min ka ketawa Humaira hadine shi yasa Sauban Shima yake so ya ketawa Nurr Hadi"?


Mansoor Bude idonsa da suka jjajjur kamar an watsa jini yayi Kansa sai harbawa yake saboda ciwo ya gyada Kansa Yana "Hakane Kamal na ketawa Humaira haddi abinda ba halina ba Kamal ban taba aikata Zina ba kaga wani mumunan kaddara sai da nayi aure dana tashi zinar ma matar Aure na nema"


"Innalillahi wa inna ilaihi rajiun innalillahi wa inna ilaihi rajiun"?


Kamal yace ya fara ja da baya yana girgiza kai "Mansoor da ke Jin kamar ya sume saboda tashin hankali yace "Kai aminina ne Kai Mai taimaka min ne a lokacin da nake Neman taimakon Ina so ka rufe min sirrina Dan girman Allah bana so kowa yasani....


Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84


AYIRI YIRI 💃💃💃💃IN,ANJI GUDA TASAMU💃💃💃💃

A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION


A&Z COLLECTION DINCE DAI💃💃💃💃


BARKANKU DA WARHAKA  

 MATAN GIRMA MATA MASU AJI 🧕👌🏼👌🏼


Macan datasan kanta ita take gyara


A&Z COLLECTION takara dawomuku dazafinta masoya kayanmu🥳🥳🥳


A&Z COLLECTION tana da supplement kala kala .


Hajiya wallahi kidage kiyi gyara karki kuskura kimaida kanki tsohuwa kijera da sa,arki adinga Miki kalan mamanta🤔

Sumafa waddanda kuke gani suke Baku Sha,awa bazama sukaiba dagewa sukai da gyara 

Kumadai ayanxu anyi ittifakin ba,abinda zai gyaraki yadawomiki da kuruciya kizama chas chas gwanin Sha,awa kamar supplement💃💃💃💃

Toh kekuwa me kike jira ❓ko kinfiso megida ko saurayinki yashagala da kalan matan tiktok matan da ba,abinda suka fiki face gyara👌👌



Shin menene ma supplement ❓shi supplement wani nau,in maganine  da akeyinshi da  ganyayaki wasu Kuma itatuwa wasu Kuma spices ake yinsu Sai amaidasu capsule wasu pills wasu softgel  don sumana saukin amfani .

Misali kamar royal jelly da farin Zuma Mai saka akeyinta , ultimate maca shikuma maca root din itacene amirna kuma kanunfari da kimba akeyi Dade sauransu .


Ina wadda batasan tayi fari fess❓


Ina wadda fari takeso tayi fari ba irin na bleaching ba irin farin nan na yan gayu waddanda hutu ya ratsasu❓


Ina maisan tayaki sanyi dake lalata mace yahanata sakat❓


Ina Mai neman na gigita oga❓


Munada 👇👇👇👇👇



✅Na  breast


✅Na hips 


✅hadin Amarya 


✅hadin mejego


✅Na rage kiba


✅Nasa kiba 


✅Na rage tumbi


✅Na nankarwa


✅Na gashi


✅Na Karin ni,ima


Dama sauransu👌👌


Hajiya duk na abinda kikeso kawai kimana magana tanan 👇👇👇


Kira ko WhatsApp

09037870422


 wani albishir kuma💃Kayanmu afarashin sari muke badawa


Alhmdulillah duk Wanda yaji price dinmu zaiyi farinciki musamman Wanda sukasan kudinsu dayadda ake saidawa💃💃



Munanan a garin Kano

Rijiyar xaki 

Muna tura Kaya kowane gari🚗 cikin aminci🤝


Karku manta da number wayarmu


09037870422

Kira 📞ko Whatspp




*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


          *Page 22*


        Kamal kallonsa kawai yake cikin mamaki da Alajabi,ya kasa yarda wai Mansoor dai da suke cewa silent zai iya neman mace balle har ya Mata fyade,mai ya Kai shi aikata irin Wanan mumunan aiki ya rasa wacce zai nema sai Humaira,yasan Humaira yarinyar kirki da kamun kai,ko shi ya kaunaceta yaso aurenta a rashinta ya nemi Yusrah da itama yaji Yana kaunarta,dan ba laifi familynsu Humaira Suna da tarbiya da kamun kai,shi yasa Maza ke rububin neman aure a gidan,har gobe Yana Jin takaici da Humaira bata dace da mijin Aure ba,dan bai tab'a dai ganin Sauban da mace ba amma Yana da labarin Yana da tsalle tsalle ga balain kishinsa da kowa ya sani,da zargin masifa,haka wani zubin Yusrah za tayi ta masifa tana ita bata ga abinda ya ja hankalin Humaira tace tana san Sauban ba dan ita bata ga abin so a wajensa ba,shi ma kusan hakan yake gani  kamar bata dace dashi ba duk da Sauban din ba mumuna bane Yana da kyaunsa irin gaint dinan ne,rashin faraarsa yasa ake ganin muninsa sai yayi dariya kyaunsa ke fitowa,daga labarin da Mansoor ya bashi yanzu yasan idan har Sauban ya kama Humaira bazai mata da sauki ba,idan ba'ayi wasa ba ma sai auren ya mutu,Wanda duk Mai Santa zai so haka,Ashe abinda yasa Humaira ke kuka kenan abinda ya faru kenan Mansoor bai kyauta ba ya jefa Humaira a cikin masifa, sunan sa da Mansoor ya kira ya katse masa tunanin da yake,Yana San mansoor dan zai iya cewa dabiunsa yasa tasu tazo daya duk da bai gama bashi labari direct ba yasan Mansoor ta karfin tuwo ya nemi Humaira da har yanzu yake mamakin tayaya ya Mata fyaden ma ya akayi ma Sauban ya gano Mai ya faru da har shi ma ya d'auke Nurr dan ya d'auki fansar abinda Mansoor ya masa,


Mansoor da yaji wani irin zazzabi na Neman rufe shi ya sake Kiran Kamal Yana "kaddara ta riga fata Kamal da ace zan iya komawa baya na goge abinda nayi da na koma baya,nayi nadamar abinda nayi Kamal kaima baka Fi karfin Allah ya jarrabceka ba"


"Ka bar wanan maganar Mansoor babu batun jarrabta Allah baya jarrabta bawansa da abinda yafi karfinsa wallahi ka dai bi san zuciyarka da rudin shaidan kayi abinda kayi Mansoor hakika baka kyauta ba ka cutar da Humaira wallahi ka zalinceta duk Matan garin nan baka ga wata ba sai ita haba Mansoor ko kasan yanzu da nayi waya da Yusrah labari take bani sunje gidan tana ta kuka,anyi anyi ta fadi abinda   ke damunta taki magana dama Kaine silar kukanta Mansoor Mai ya Kai ka neman ta dan Allah kasan Sauban mijinta mahaukaci ne kuwa wallahi Allah yasa yayiwa Nurr da sauki dan bashi da mutunci Allah ya rufa Maka asiri ya baka mata kamar Nurr amma kaje kana biye biye yanzu idan yayi nassarar mata fyaden wallahi ka cutar da ita,ga hakkinta ga na Humaira haba Mansoor"


"Mansoor da yaji hankalinsa ya Kara tashi da yaji mai Kamal yace hankali a tashe ya hau rokonsa akan ya kira masa Sauban ya taimaka masa,Kamal fada ya cigaba da yiwa Mansoor kamar ya rufe shi da duka,Yana Ai Sauban ma ya masa da sauki da bai kashe shi ba, Mansoor kamar mace haka yayi ta sharar hawaye kirjinsa na bugawa sai Kiran layin Nurr yake,Yana tunanin Sauban na can Yana moreta,Yana wanan Tunanin sai yaji Kansa ya Sara masa,magiyar da ya cigaba da yiwa Kamal yasa ya kira Yusrah Yana ta taimaka ta turo masa lambar Sauban.


Yusrah kuwa ta hau cewa ba dai tambayarsa zaiyi Mai ya hadasu ba,Kamal yace aa, Yusrah kuwa tace yafi dan tafi so ma auren ya mutu dan Humaira bata ma dace dashi ba,daga nan ta hau tambayar jikin Mansoor tana ce masa da zai barta da ta zo,yace mata kar ta damu ai ya fara Jin sauki.


Ya kashe wayar ya Kalli Mansoor Yana "Zan kira shi na baka sai ka masa magana dan ni ba lailai ma ya ganeni ba"



"Mansoor gyada masa Kai yayi,sai dai Koda Kamal ya kira shi ringing wayar tayi tayi bai d'auka ba, Mansoor kuwa ya cigaba da Kiran lambar Nurr Yana Jin sanyi na shigarsa hararo Nurr ba kaya kawai yake a gaban Sauban tana tsalle Yana kamota,sai ya runtse idonsa da k'arfi Yana tuna yadda jikin Humaira ya ringa rawa tana tsoron ya tab'a ta,Wanda Yana ganin yadda take Jin ciwon tab'atan da yake bai manta yadda ta ringa hadashi da Allah da annabi ba bai Manta yadda ta ringa masa nasiha tana kuka akan ya barta kar ya keta mata haddi,yau da ace bai biyewa san zuciyarsa ba da kila itama Nurr tana rokon Sauban zai kyalleta hawaye na zubo masa ya hau magana ya fili Yana "Ki yafe min Humaira nasan na zalunceki bansan Mai ya kaini na tab'aki ba Jin dadin mintuna na kasa danne zuciyata akan ki gashi ba'aje ko'ina ba Allah ya Miki sakayya a haka bansan kuma Mai zai biyo baya wayyo Allah na Nurr ya Allah ka kareta karka bashi ikon tab'a ta,kamar mahaukaci ya kira sunan Kamal dake gefe Yana harararsa tunda ya fara magana ya fara "Kamal ka taimaka ka kira min Humaira na roki yafiyar ta ko Allah zai sasauta min"


Tsaki Kamal yayi Yana " adaidai lokacin da take cikin wanan halin zaka nemi yafiyarta sai dai idan wani tsinuwar kake so ka Kara Sha"


Shigowar hajiya Safiyya yasa Mansoor ya koma ya kwanta ya rufe idonsa dan gani yake ma kamar Hajiyarsa zata gano mai yayi yasan sai ta kusa masa baki,dan mallama ce ma Matan Aure take koyarwa, Yana Jin lokacin da take tambayar Kamal ko an samu Nurr a waya,sai yaji Kamal na ai Nurr Yar da wayar tayi,ta kira ta wani layin tace ta koma sai gobe zata taho,dan gani yake karyar kawai da zai yi kenan a samu kwanciyar hankali addu'arsa kar Yan gidansu Nurr su kira,yasan kila zuwa goben zasu samu Nurr ta dauki wayar,su dai ji halin da take ciki,sosai yake jin tausayin kaddarar da ta fada mata dan Mansoor ya cutar da ita idan har Sauban din ya Mata fyade,haka yayi ta kira a waya har sai da yaji an kashe, Mansoor kuwa sai allurar bacci aka masa dan surutai yayi tayi Yana Kiran sunan Nurr.


Dayake Kamal shi kadai aka bari a asibitin hajiya Safiyya ita kuma ta tafi gidan wata kawarta ta kwana da ta kasance mazauniyar zamfara,dan har abinci ma sun kawo,da asusuba Mansoor ya sako Kamal a gaba da magiya akan ya kira masa layin Nurr,haka Kamal ya zauna yayi ta kira wajen karfe goma yaji ta fara ringing a lokacin hajiya Safiyya tazo ita da kawarta sai kanin mahaifin Mansoor duk suna zaune,Kamal da ya manta ma karyar da yayiwa mahaifiyar Mansoor yayi Ihun ta dauka da yaji muryar Nurr cikin kuka,ya tambayeta Tana Ina ne haka ,


Mansoor ya fugse wayar daga hannunsa bai damu da zubo masa ido da hajiya Safiyya  tayi ba shi dai burin sa kawai yaji Nurr tace Sauban bai mata komai ba,yace Nurr kiyi magana mana ya tab'a ki ko"?


Yana Jiran yaji muryar Nurr dai yaji muryar Sauban na shi zai Jira, sai ya hau watsa masa maganganun da yaji suna Kona masa jiki,fadar sai tayi sati a wajensa yasa yaji dakin na juya masa ya saki wayar ya tafi luuu su Kamal sukayi Kansa da sauri suna sallati.



Nurr


    Kukan ta taci ta gode Allah ganin shiru shiru bai dawo ba yasa ta tashi da rarrafe ta shiga bandakin ta tari ruwan dumi tayi wankan,ko a mafarki bata tab'a kawowa kanta irin wanan ranar ba wai wani kato ya saceta ya kawota daki,tana kuka ta ringa surutu ita kadai tana "Ka cuceni Mansoor da nasa ni na rabu da Kai a lokacin  da na gano zuciyarka na wajen Humaira,ban rabu da Kai ba da bakin ka kake cemin ka kamu da san wata baka fada min matar Aure bace ba dan da a lokacin nasan matar Aure ce da Wallahi na hakura da aurenka dan nasan kayi Nisa,ban taba kawowa zaka ci amanata ba Mansoor,ban taba kawowa baka sona ba duk ladabi da biyayyar da na ringa Maka kamar na kwanta ka takani haka nake maka biyayya ko bana san abu indai kana so haka zan nuna nima Ina so Mansoor Mai yasa zaka min haka?Mai yasa zaka wulakantani Ina matarka ka tafi neman matar Aure,na dauka Ina da wani matsayi a zuciyarka Ashe yaudarar kaina nake, Mansoor ka barni a gida na shirya na Maka kwalliya Ina jiran ka amma Mansoor haka ka tsallakeni ka tafi zamfara wajen matar Aure mijinta ya Maka duka kace min hatsari kayi ka cutar dani Mansoor ka cutar min da yarana,yanzu gashi silar abinda kayi zaa keta min Hadi bayan ban taba aikata Zina ba"?


Kuka take da iya karfinta tana surutai,


Sauban da ya shigo dakin cikin sanda da duk maganar da take Yana jiyota daga bandakin ya dafe Kansa tare da runtse idonsa Yana Jin kirjinsa na wani irin bugu har cikin jininsa yake jin kukanta ji yake kamar ya shiga bandakin ya rarrasheta kukanta na balain tab'a shi haka ya zauna a gefen gadon idonsa a runtse har yaji ta fito daga bandakin bai Bude idonsa ba dan bai sani ba ko bada kaya ta shiga ba.


Sai da aka d'auki mintuna  ya bud'e idon sa a hankali ya hangota a wajen bakin kofa ta shimfida sallaya r doguwar rigar da ya siyo da hijabi  shine a jikinta fuskarta jajjur saboda kukan da ta Sha sai Jan majina take,ta kusa awa daya akan sallaya da dukan alamu sallolin ta ta rama ta fara kirga yatsunta,ganin Babu alamar zata bar kan sallayar yasa ya mik'e ya nufi kan fridge din dakin ya sake hada mata wani tea da bredi Mai yanka yankan ya nufi wajen da take yana zuwa ya tsugunna a gabanta ya ajiye kamar Mai rada yace "Ki daure ki Sha shayin Nurr ba dan halina ba idan kin Sha zamu yi magana ba abinda zan miki ki yarda dani"


Yace Yana mika mata kofin shayin  sai da ta dauki mintuna kafin ta karbi shayin,yadda ya tsatsareta da ido yasa ta fara kurba shayin,a hankali sai da ta Sha Rabin kofin ta ajiye kofin.


Sauban ya zauna agabanta tare da tankwashe k'afarsa,ya fara magana Yana "Zan iya baki tarihina idan baki damu ba"?


"Mai zanyi da tarihinka"?



Murmurshi Sauban ya saki Yana "tunda nake ban tab'a haduwa da macen da ta karyani haka ba,ban taba haduwa da macen da ta sa naji zuciyata tayi laushi ba,ban tab'a haduwa da macen da ta saka na zauna na awa daya na baje irin kazamar rayuwar da nayi har Ina Jin ba Dadi a zuciyata ba sai ke,bansan dalili ba amma zan dai baki labarina"


Nurr ido ta zuba masa tana kallonsa ya fara magana Yana "Ba Abunda ke Saka ni nishadi sama da sx,ban taba zama nayi sharing wanan secret din da kowa ba sai ke"


Tiryan tiryan Sauban ya hau bawa Nurr labarinsa daga lokacin da yake yaro da yadda ya taso da san sx har yaran da ya nema,da matar abokinsa da Ramlat yana labarin Yana share gumi,Nurr kuwa jikinta balain rawa yake haka ta daure tana kallonsa ba abinda ya b'oye mata a cikin duk abinda ya aikata har wurgar da ramlat da yayi,har yadda yake dan tsalle tsalle idan yayi tafiya,duk ba ita yake Kallo ba hannunsa kawai yake murzawa Yana bata labari sai da ya gama tsaf ya dago Yana "idan banda San Kai irin nawa har naji ciwo dan an ketawa Humaira hadi,bayan nasan kamatuduni ta dan,na nemi matar wani nima an nemi tawa,kamar yadda nake tunanin ko ni ban taba ki ba  sai wani ya tab'aki tunda har mijinki ya taba Humaira ,na d'auki hakkin mutane da yawa akaina bansan ta inda zan fara ba ki bani shawara Ina so na gyara rayuwata,inaso na tuba na daina abinda nake yi,kar nazo na mutu a cikin wanan halin daga Ina zan fara ki bani shawara kina ganin Allah zai yafe min kuwa"?


Nurr yawu ta hadiye ta share zufar daya tsatsafo mata a goshi ta fara magana tana "Allah gafurur rahim ne indai ka nemi yafiyarsa zai yafe Maka ka tuba dominsa ba Dan wani ba,sai dai baya yafe hakkin wani,kamar.a labarin da ka bani ta Ina zaka nemo Matan da ka zalinta har ka nemi yafiyarsu,ta ina zaka fara"?


"Bansani ba, bansan ta inda zan fara ba"


Amma zan daure na nemi yafiyarsu,zan nemesu Ramlat ce bansan ta inda zan fara ba,ke din haske ce a rayuwata ko a mafarki ban kawowa kaina shirya kurkusa ba,amma silar d'aukar ki gashi cikin awa daya na fara nadamar kazamar raywuar da nake,anjima zan maidaki har k'ofar gida amma Ina rokon ki da girman Allah karki nuna wa mijinki ban miki komai ba,Ina so mu tsorata shi dan haka ya zama izina a gare shi,duk da nasan Zina bashi ce ko baa tab'aki  ba zaa tab'a yayansa kamar yadda nima yayi Zina da Humaira,Wanda tunda nake ban tab'a Jin ciwon da naji Yana Neman fasa kirjina ba sai da na gano wani ya tab'ata Ina addu'ar Allah ya yafe min"


Ya mike tsaye Yana "Ki tashi muje na maidaki gida ba sai anjima ba


Nurr a hankali ta mik'e tana kallon Sauban har a kasan zuciyarta sai taji mugun tausayinsa, ta kasa yarda yadda ya Sha alwashi jiya jiyan nan akan sai ya Mata fyade, ta kasa gane dalilin daya sa ya bude mata cikinsa ya kwashi sirrinsa ya fada mata.


Haka ta shiga motar tana satar kallonsa ba Mai cewa kowa komai har suka Isa k'ofar gidanta,sai a lokacin ya juyo Yana "Toh hajiya Ina Miki fatan alheri dafatan Zaki yafe min idan na Miki wani Abu"


"Na yafe Maka duniya da lahira Ina rokon Allah ya yafe Maka wayanda suma ka cutar su yafe Maka"



Murmurshin yak'e yayi Yana Ameen ta sauka daga motar tana k'ok'arin rufe motar yace "Kuma Zaki cigaba da zama da mijinki bayan Abunda ya Miki"?.....




Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84


AYIRI YIRI 💃💃💃💃IN,ANJI GUDA TASAMU💃💃💃💃

A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION


A&Z COLLECTION DINCE DAI💃💃💃💃


BARKANKU DA WARHAKA  

 MATAN GIRMA MATA MASU AJI 🧕👌🏼👌🏼


Macan datasan kanta ita take gyara


A&Z COLLECTION takara dawomuku dazafinta masoya kayanmu🥳🥳🥳


A&Z COLLECTION tana da supplement kala kala .


Hajiya wallahi kidage kiyi gyara karki kuskura kimaida kanki tsohuwa kijera da sa,arki adinga Miki kalan mamanta🤔

Sumafa waddanda kuke gani suke Baku Sha,awa bazama sukaiba dagewa sukai da gyara 

Kumadai ayanxu anyi ittifakin ba,abinda zai gyaraki yadawomiki da kuruciya kizama chas chas gwanin Sha,awa kamar supplement💃💃💃💃

Toh kekuwa me kike jira ❓ko kinfiso megida ko saurayinki yashagala da kalan matan tiktok matan da ba,abinda suka fiki face gyara👌👌



Shin menene ma supplement ❓shi supplement wani nau,in maganine  da akeyinshi da  ganyayaki wasu Kuma itatuwa wasu Kuma spices ake yinsu Sai amaidasu capsule wasu pills wasu softgel  don sumana saukin amfani .

Misali kamar royal jelly da farin Zuma Mai saka akeyinta , ultimate maca shikuma maca root din itacene amirna kuma kanunfari da kimba akeyi Dade sauransu .


Ina wadda batasan tayi fari fess❓


Ina wadda fari takeso tayi fari ba irin na bleaching ba irin farin nan na yan gayu waddanda hutu ya ratsasu❓


Ina maisan tayaki sanyi dake lalata mace yahanata sakat❓


Ina Mai neman na gigita oga❓


Munada 👇👇👇👇👇



✅Na  breast


✅Na hips 


✅hadin Amarya 


✅hadin mejego


✅Na rage kiba


✅Nasa kiba 


✅Na rage tumbi


✅Na nankarwa


✅Na gashi


✅Na Karin ni,ima


Dama sauransu👌👌


Hajiya duk na abinda kikeso kawai kimana magana tanan 👇👇👇


Kira ko WhatsApp

09037870422


 wani albishir kuma💃Kayanmu afarashin sari muke badawa


Alhmdulillah duk Wanda yaji price dinmu zaiyi farinciki musamman Wanda sukasan kudinsu dayadda ake saidawa💃💃



Munanan a garin Kano

Rijiyar xaki 

Muna tura Kaya kowane gari🚗 cikin aminci🤝


Karku manta da number wayarmu


09037870422

Kira 📞ko Whatspp




*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


          *Page 23*



          Nurrr murmurshin da yafi kuka ciwo tayi ta Kalli Sauban da ya zuba mata ido Yana Jiran amsarta Wanda ita bata San dalilin daya sa ma yayi mata tambayar ba ganin taki magana yasa Sauban fara k'ok'arin jan motar da "Karki damu jeki kawai nasan kina bukatar nutsuwa bazaki iya sanin abinda ya dace kiyi ba"



"Nasani sarai nasan abinda ya dace nayi zan nemi zabin Allah dai kawai Kai ma idan bazaka damu ba Mai makomar Humaira zaka hakura ka yafe mata ka maidata dakinta"?



Sauban take yaji kamar ta watsa mai ruwan zafi,duk da ya a dazu nan da ya zurfaffa tunaninsa ya baje duk abinda ke faruwa ya fara tuno Alhakin matar abokinsa ne ya kama shi,Humaira taci amanarsa,da ace fyade aka mata kamar yadda shi yayi wa matar abokinsa sai ya dan mata uzuri,amma ko wane kalar rantsuwa Humaira za ta masa baya Jin zai yarda ba soyayya take da Mansoor da har ta sallama masa jikinta ba,dan da fyade ya Mata tun yana bibiyar ta zata fada masa iya hakan bai Isa ba sai da ta hada da buga masa karfe,Kiran dake shigowa wayarsa ya katse masa tunanin da yake yaga bakuwar lamba ke kiransa,bai d'auka ba ya Kalli Nurr dake kallonsa itama ya sakar mata murmurshi Yana "Nima zan nemi zabin Allah dan ban Kai dai ga sakinta ba"



"Allah ya mana zabin da yafi alheri"


Nurrr tace ta ja da baya Sauban ya daure ya d'auke Kansa daga kallonta yaja motarsa ya tafi,shi Kansa ya zame wa Kansa bako akan Nurr bai tab'a Sanin Yana da sanyi haka ba sai da ya hadu da ita,daga jiya zuwa yau bazai iya fadan mai yake ji akanta ba,kukanta na tab'a masa zuciya jiya daddare bai runtsa ba,zama yayi Yana gadinta,Yana tunanin Anya zai iya Mata fyaden kamar yadda yake buri,shi bashi da wani aiki daya wuce neman mata kenan,yanzu idan ya Kara neman Nurr da Yana tab'ata ta sume ta mutu kamar yadda Ramlat ta mutu fa,yasan Yanzu da za'a auna nauyin zunubinsa bazai iya d'auka ba, Anya hanyar da yake kai Mai billewa ce,a cikin wasi wasi ya kasance har garin Allah ya waye yayi sallah sai da ya sallame sai ya fara tunanin Anya ma sallolinsa Allah na karba kuwa?shekara nawa Yana zuba iskancinsa,idan Allah ya ga dama zai iya jarrabtarsa da talauci ko accident dan baiyi aikin kwarai da Allah zai masa wani niima ba,amma Allah bai hana shi komai ba,sai dai haihuwa da baya yi,a daren yadan fara nadama Yana tunanin lokaci yayi da zai bar tsalle tsalle,haka da zai nutsu ya gyara rayuwarsa tun kafin ya ankara yaji shi a rami, Humaira ta Rama Abubuwan da yake aikatawa ne itama taci amanarsa Wanda har yanzu bazai iya fadar ciwon da yake ji ba,a haka yayi sallah asuba Yana kallon Nurr da ke sakin numfashi a hankali,har wani bugawa kirjinsa keyi idan Yana kallonta,haka ya zuba mata ido,har gari ya fara wayewa ya shiga bandaki yayi wanka ya gyara mata skirt din ta da yayi sama Yana mamakin Kansa dan duk munin mace indai zai ga wani shashe na jikinta zai ji hankalinsa ya tashi,amma sai gashi Yana kallon Nurr din da ke ta diri komai nata mai kyau ba namijin da zai ganta bai ji ta kwanta masa ba,amma sai gashi Yana kallonta ya kasa tab'a ta,Koda ta farka karya kawai ya mata akan sai tayi sati zai barta ta tafi,dan haka kawai yake yaji baya so su rabu,kukan da take masa haka ya ringa tab'a masa zuciya,burinsa yaga ta saki jikinta tayi sallah taci abinci haka yasa ya bar Mata dakin,yaje ya nema mata doguwar riga da hijabi a wani shago,Yana dawo wa yazo ya ganta da waya,bai ji tsoron komai ba,dan yasan ba Mai iya kama shi,tunanin kila Mansoor ne ya kira yasa ya karbe wayar Yana Jin wani sabon b'acin rai game da yadda Mansoor ke gudun ya tab'a Nurr Ashe ba Dadi,sai ya gaggasa masa magana ya kashe wayar,sai a lokacin ya lura Ashe kuka Nurr ke yi, taji ciwon nemanta da yace yayi,a gaban idonsa ta cire kayan ta ta tsaya tsirara a gabansa bai ji hankalinsa ya daga ba,sai yaji Koda ita tazo ta cakume sa bazai iya Mata komai ba,ya ratsa ta gefenta ya fita can waje Yana Jin jikinsa na daukar zafi,haka ya samu wani dakali ya zauna ya runtse idonsa Yana tuno duk Abubuwan dake faruwa har zuwa Kiran da Humaira ta masa,Wanda ko tunata yayi sai yaji wani irin bakin ciki ya rufe shi,Duk Matan da ya lalatawa rayuwa da fyade ya ringa tunawa ya fara nadama,dan duk hankalinsa bai Kai akan sakkaya Allah ya fara musu ba sai a yanzu,Taya zai rama abinda Mansoor ya masa bayan shi ya jawowa Kansa,bazai tab'a Nurr ba dan kar ya Kara dorawa Kansa wani nauyin tunda ita matar aurece,a haka ya koma ciki Yana shiga ya ringa Jin tashin maganar Nurr cikin kuka duk maganar da take Yana jinta Wanda hakan ya mugun karya masa zuciya,har ta fito ya kuma tsinci kansa da San bata labarinsa gashi har ya maidata gida a zuciyarsa Yana Jin wani bakon Al amari da bai tab'a ji akan wata ya mace ba,amma baya so ya yarda da abinda yake ji din,dan ganin da yake wa Nurr tana balain San Mansoor,yasan zata hakura ta iya yafe masa,Koda ma sun rabu yasan ba Abunda zata yi dashi tunda ya gama bata labarinsa da mugayen Abubuwan da ya aikata,haka ya koma  gidansa ya kwanta a gadon Humaira Yana tuno irin rayuwar da suka shimfida a gidan,bai san Mai yasa yake Jin rabuwa da Humaira sai yafi mi shi alheri ba,dan zamansa da ita bazai tab'a yuwa ba,dan ko ya dawo da ita bazai ga farinta ba,duk da Yana tunanin idan an kwana biyu kila zuciyarsa ta rage zafi,addu'ar da yake Allah yasa Kar Nurr ta fadawa Mansoor bai mata komai ba,idan akwai Wanda ya tsana a rayuwarsa Mansoor ne zai dai share shi ne kawai Saboda Nurr.



Mansoor


        Kuka kawai hajiya Safiyya ke yi da Kamal ya taro Mansoor daya tafi luuu zai fadi, Mansoor da ke Jin wani azabar kuna a zuciyarsa ya rike Kamal shi ma har lokacin dakin juya.masa yake duk maganar da Sauban yace ya ringa dawo masa,yanzu duk magiyar da yayi wa Sauban sai da ya taba Nurr yanzu har sai Nurr ta samu sati a wajen Sauban Yana morarta,maganar hajiya Safiyya yasa ya Kara rufe idonsa dan Kamal kawai yasan yadda zai fitar dasu, "Kamal mai kuke b'oye mana ne mai ya samu Nurr din waye ya tab'a ta?Kace min kunyi waya yau zata zo Mai

 yake faruwa ne?anya Mansoor daidai yake kuwa mai yake firgita shi haka"?



Kamal kuwa ido ya hau zarewa dan shap ya manta da karyar da ya mata na cewar Nurr ta koma gida zata dawo yau,ya manta ya hau waya a gaban su bai fita daga dakin ba gashi Mansoor ya Kara tona musu asiri,tambayar da ta kara masa cikin tsawa tana "Ku fada min Mana Kamal Mai ya samu Nurr din waye zai tab'a ta"?


"Ki tambayi Mansoor hajiya ni bansan Wanda zai tab'a Nurr ba"



Kamal ya tsinci kansa da fada tare da barin dakin da sauri Hajiya Safiyya ta karasa wajen Mansoor dake hawaye kamar mace dan hararo Sauban kawai  yake a idonsa da Nurr, Hajiya Safiyya kuwa ta  a dan tsawace ta fara magana tana "Mai kake b'oye mana ne Mansoor Mai yake faruwa?Mai ya samu Nurr din waye zai tab'a ta"?


Hajiya da wanan maganar da kike ai gwara ke ki sake Kiran layin Nurr din Muji Mai ke faruwa,amma tun jiya naga ba'a hayyacinsa yake ba ko bacci yake Kiran sunan Nurr din yake Yana Dan Allah kar ka tab'a ta ka yafe min duk yadda a kayi akwai abinda Mansoor ke b'oye mana"



Jiki na rawa hajiya Safiyya ta kira layin Nurr sai dai Yana ta ringing bata d'auka ba hakan da ta gani ne yasa taji hankalinta ya fara tashi,idon Mansoor a rufe yake amma tasan idonsa biyu hakane ya sa ta fara magana tana "Idan har kasan wani abu kake b'oye mana ka fito ka fada min Mansoor kana da sama dani ne?zan kira iyayen Nurr yanzu dan na kikirata bata dauka ba,hankalina ya kasa kwanciya"?


Sai a lokacin Mansoor ya bude idonsa da sauri Yana "kar ki kira Hajiya ba abinda ya samu Nurr tana nan lafiya"


"Kar ka raina min hankali Mansoor kamar ya tana nan lafiya a gabana fa  kayi waya yanzu kana an tab'a ta karka manta jiya haka kace wai za'a tab'a Nurr wai mijin Humaira yace sai yayi mata fyade bayan dukan da Yama,na dauka ba'a hayyacinka kake ba shi yasa kake surutai amma yanzu na gane a hayyacinka kake Mansoor akwai abinda kake b'oyewa"


"Ba abunda nake b'oyewa hajiya ki yarda dani"


"Ban yarda da Kai ba mansoor zan sake Kiran Nurr anjima idan har bata dauka ba to tabbata akwai abinda kake b'oyewa daya shafi Nurr,yarinyar da tabi ta daga hankalin ta a ranar da ka kira, ta ringa neman tahowa banda na hanata ta k'arfi da yaji,yadda hankalin Nurr ya tashi wallahi ba yadda za'ayi ace kalau take ta kawo yanzu bata zo ba,ni na tabbata wallahi ko motar ce ta lalace sai tabi dare tazo,kira nawa tayi min a jiya da zamu taho tun hudu na asuba take kirana a waya har sai da na mata fadan ta kwantar da hankalinta mana,yarinya da ko abinci bata ci,cikin kwana biyu ta zabge saboda rashinka a yanzu kazo kana cemin lafiya lau take, Mansoor zan Saba Maka idan na gano akwai wani abu da kake b'oye min wallahi Allah"



Mansoor hawaye kawai ke biyo wa ta gefen fuskarsa saboda tsananin tausayin Nurr labarin da mahaifiyarsa ta bashi ya Kara karya masa zuciya,a yanzu aikin gama ya gama duk gudun da yake na kar Sauban ya tab'a ta sai da ya tab'ata dadinta dayaji yasa yace sai ta masa sati daya zai saketa, fadar kalar nadamar da yake a yanzu da yake kwance bazai misaltu ba,ya cutar da Nurr bai kyauta mata ba,a yanzu kuma abinda  yake daga masa hankali Sauban ya tona masa asiri a wajen Nurr,a yanzu Nurr tasan wani abu ya shiga tsakaninsa da Humaira  yasan maganar zai bigeta,bayan karyar da ya mata kila har zuwan da yayi wajen Humaira na yaudarar da ta masa ya taho zamfara ya fada mata,yasan zata ji ciwo a zuciyarta bayan a ranar ta ringa rokonsa akan ya rakata biki,har dasu dinki,amma haka ya kwashi kafa ya tafi zamfara yazo ya sha duka, Anya Nurr zata yafe masa abinda ya Mata kuwa? Anya zai iya Kara kallon fuskarta kuwa?Anya zata Kara yarda dashi kuwa?


Haka ya kwanta Yana Jin zazzabi na neman rufe shi tashin hankalin da yake ciki ma yasa ya kasa ma tuno Humaira a yanzu Nurr kawai yake tunani.


Idonsa a rufe Yana Jin hirar da hajiya Safiyya take da kanin mahaifinsu akan ya kamata a sallame su haka tunda karayar kafarsa an daure kuma sauran raunukan jikinsa sun warke saboda treatment din da ake masa.


Yana nan a kwance yaji shigowar Kamal,da hajiya ke yiwa fada na b'oye b'oye da suke mata Kamal shi dai yayi shiru duk abinda ake idonsa a rufe yake har sai da yaji hajiyar na bari ta sake Kiran lambar Nurr indai kuwa bata d'auka ba zata kira Mahaifiyar Nurr dan tasan ba lafiya ba,sai a lokacin ya bud'e idonsa,dan baya so a dagawa iyayen Nurr hankali yanzu idan ta kira suka ce masa Ina Nurr take fa mai zai ce musu,  Yana k'ok'arin magana yaji wayar da hajiya ta Saka a handsfree ya fara ringing,kafin yayi magana yaji   muryar Nurr dake can kasa ta amsa da sallama bai san lokacin da ya mik'e ya zauna ba,Kamal ma sai da ya matsa kusa da wayar kamar shine Mansoor din gabansa ya hau faduwa Yana tsoron Sauban ya karbi wayar su hajiya suji muryarsa,hajiya kuwa ta fara magana tana "Nurr Ina kika shiga haka tun jiya nake kiranki a waya tana ringing ba'a d'auka sai Kamal ne yace min kunyi waya kince yau zaki zo mota ce ta lalace muku shi yasa kika koma,duk hankalina ya  tashi na dauka wani abune dan nasan yaci ace kinzo yau kuma nazo Ina kira bakya d'auka lafiya dai ko"?


Shiru suka ji Nurr ta dauka Mansoor kamar ya fusge wayar kirjinsa na bugu dan gani yake kila Sauban ne zai kwace wayar yayi magana hajiyarsa kuwa ta Kara duba wayar tana "Kina jina"?


"Hajiya bana Jin dadine shiyasa banzo ba yanzu haka ma Ina kwance"


Sai a lokacin hajiya ta saki ajiyar zuciya tana "Kin daga mana hankali mijinki duk yabi ya firgice Yana Kiran sunan ki wai za'a tab'a ki kema ai da kin kira dan ya samu kwanciyar hankali,bari na bashi wayar"


Hajiya Safiyya ta mik'e kafin ta kai ga bashi sai taga Nurr ta kashe wayar 


Mansoor kuwa jikinsa ne yabi yayi balain sanyi da yaga Nurr bata fadawa hajiya Safiyya gaskiyar abinda ake ciki ba,wani mugun Santa da tausayinta ya Kara lullube shi,a baya zai iya cewa bai ji Yana San Nurr kamar yanzu ba,a yanzu idan akwai abinda zai aika shi lahira da wuri Nurr ta nemi juya mi shi baya,a yanzu idan har ya samu ya nemi yafiyarta ta yafe masa sai ya nuna mata san da bai tab'a nunawa wata mace ba,sai ya kyautata Mata ya saka ta farin ciki har karshen rayuwarsa,a yanzu gani yake kaddarar neman Humaira yasa yaji Yana mugun Santa amma a yanzu na Nurr ya danne San da yake wa Humaira,karbar wayar yayi daga hannun Hajiya ya wayance ya fara wayar karya kamar Yana magana da ita,dan kira uku ya Mata bata dauka ba,gashi hajiya ta tsatsare shi da ido,baya so ta zargi wani Abu,abinda ya bashi kwarin gwiwa yanzu yasan Nurrr na kaunarsa shiyasa ta rufa masa asiri.



Text din da ya shigo wayarsa dake gefensa yasa ya d'auko wayar sai yaga sunan Nurr da ga sama haka kawai yaji gabansa yayi balain faduwa tun kafin ya bud'e,hannunsa har rawa yake wajen bude wa Yana budewa yaci karo da "Nagode da abinda kayi min, Nagode da ka zama silar da aka ci zarafina aka min fyade, Nagode Mansoor da ka butulcewa kaunar da na maka Nagode da irin cin amanar da kayi min Mansoor Ina so ka aiko min da takarda ta dan na gama zaman aure da Kai,ko kusa ko alama bazan iya cigaba da zama da Kai ba dan bazan tab'a ganin farin ka ba har  abada,ban rufe Maka sirrinka dan Ina kaunarka ba na rufe ne saboda yaran dake tsakanin mu daga lokacin da aka min fyade soyayar ka ta jirkice ta zama mugun kiyayya bana fatan na Kara ganin fuskarka a rayuwata,duk ranar da ka taka kafarka kazo gidan mu da sunan wai bani hakuri a ranar zan fadawa duniya abinda ka aikata Mansoor Ina Jiran takarda ta.....


Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84


AYIRI YIRI 💃💃💃💃IN,ANJI GUDA TASAMU💃💃💃💃

A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION 🥰A&Z COLLECTION


A&Z COLLECTION DINCE DAI💃💃💃💃


BARKANKU DA WARHAKA  

 MATAN GIRMA MATA MASU AJI 🧕👌🏼👌🏼


Macan datasan kanta ita take gyara


A&Z COLLECTION takara dawomuku dazafinta masoya kayanmu🥳🥳🥳


A&Z COLLECTION tana da supplement kala kala .


Hajiya wallahi kidage kiyi gyara karki kuskura kimaida kanki tsohuwa kijera da sa,arki adinga Miki kalan mamanta🤔

Sumafa waddanda kuke gani suke Baku Sha,awa bazama sukaiba dagewa sukai da gyara 

Kumadai ayanxu anyi ittifakin ba,abinda zai gyaraki yadawomiki da kuruciya kizama chas chas gwanin Sha,awa kamar supplement💃💃💃💃

Toh kekuwa me kike jira ❓ko kinfiso megida ko saurayinki yashagala da kalan matan tiktok matan da ba,abinda suka fiki face gyara👌👌



Shin menene ma supplement ❓shi supplement wani nau,in maganine  da akeyinshi da  ganyayaki wasu Kuma itatuwa wasu Kuma spices ake yinsu Sai amaidasu capsule wasu pills wasu softgel  don sumana saukin amfani .

Misali kamar royal jelly da farin Zuma Mai saka akeyinta , ultimate maca shikuma maca root din itacene amirna kuma kanunfari da kimba akeyi Dade sauransu .


Ina wadda batasan tayi fari fess❓


Ina wadda fari takeso tayi fari ba irin na bleaching ba irin farin nan na yan gayu waddanda hutu ya ratsasu❓


Ina maisan tayaki sanyi dake lalata mace yahanata sakat❓


Ina Mai neman na gigita oga❓


Munada 👇👇👇👇👇



✅Na  breast


✅Na hips 


✅hadin Amarya 


✅hadin mejego


✅Na rage kiba


✅Nasa kiba 


✅Na rage tumbi


✅Na nankarwa


✅Na gashi


✅Na Karin ni,ima


Dama sauransu👌👌


Hajiya duk na abinda kikeso kawai kimana magana tanan 👇👇👇


Kira ko WhatsApp

09037870422


 wani albishir kuma💃Kayanmu afarashin sari muke badawa


Alhmdulillah duk Wanda yaji price dinmu zaiyi farinciki musamman Wanda sukasan kudinsu dayadda ake saidawa💃💃



Munanan a garin Kano

Rijiyar xaki 

Muna tura Kaya kowane gari🚗 cikin aminci🤝


Karku manta da number wayarmu


09037870422

Kira 📞ko Whatspp




*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci Yan Niger kuma ku tuntubi lambar nan +22796828984*




*MNSR OGA*


          *Page 24*


      Nurr


Duk da Sauban bai mata komai ba tsintar kanta tayi da fashewa da kuka a lokacin da ta shiga gida,tasan ba ikonta da dabarar ta bane ya tsallakar da ita  Sauban ya dawo da ita batare da ya tab'ata ba Allah ne ya dubeta ya taimaka mata,jiya ta gama sadakarwa sai ya mata raga raga, yadda taga Yana rawar jiki wajen Yi mata fyade sai gashi,bai mata komai ba har ta cire kayanta a gaban sa ya tsallaketa ya wuce,dan ji tayi ta tsani ma rayuwar gabadaya idan fyaden zai mata gwara ya mata kawai ta mutu ta huta,dan da ciwo Wanda kake balain so da kauna ya Maka irin wanan cin amanar,ta daga kanta ta Kalli bangon da aka saka  hoton ita da Mansoor,hoton a lokacin Aurensu aka d'auka,sunyi balain kyau,dan shiga iri daya suka yi  a ranar bakinta  washe tana murna ta aure  shi dan har aka daura musu Aure zuciyarta cike da fargaba Kar wani abu ya taso a fasa auren,dan bata tab'a san da namiji yadda take san Mansoor ba, ko a hoton ma da suka d'auka  a palon babansu daga shi sai ita ko da wasa bai taba ta ba duk da an daura Aure baya ya maida hannuwansa ita kuma ta dan matsa kusa dashi,ya rankwafo da Kansa Yana murmushi, tana balain alfahari da Mansoor dan da wuya a samu namijin da zai yi soyayya da macen dake mutuwar San sa amma ko da wasa bai yi amfani da wanan damar wajen ta bata ba, ta kasa yarda wai shi ya iya neman matar Aure,ban da taji muryarsa yana magiya Yana bawa Sauban hakuri da fada mata akayi  ko Qurani za'a hadiye zata masa shaida bazai iya aikata haka ba,duk tunanin ta ma kunya yasa ya rasa Humaira Ashe karya yake mata matar Auren ce ma yake bibiya yadda taji kirjinta na bugu yasa ta kwanta tana tunanin ta inda ta gaza har Mansoor ya tsallaketa yaje ya nemi matar Aure,tsafta kwalliya girki wane ta gaza a ciki ?idan aka zo kan gado bata da bambanci da karuwa dan kafin ya nuna mata biyan bukatarsa sau biyu ta nuna masa ya Kai sau biyar Wanda a da sai take ganin kamar ta masa sabo idan ba ita ta Nema ba baya damuwa ya nema din,duk wani abu da tasan zai burge shi shi take yi,dan a rayuwata haka kawai Allah ya dora Mata kaunarsa,shi yasa take mugun kishinsa dan har a addu'a take Allah kar ya kaddara masa Karin aure,har dan Karamin rashin lafiya tayi a ranar da ta fara gano zuciyarsa na wajen wata,dan ya dawo gida kenan ta zuba masa ruwan wanka ta fara k'ok'arin taimaka masa wajen cire kayan ya hanata yana ba yanzu zai yi ba baya Jin dadi ta dan bar shi ya huta,dan haka take nanike masa wankan ma tare suke yi idan ranar Yan hirar na nan,idan suka gama cin abinci haka zasuyi ta hira tana masa tausa har bacci ya d'auke shi,baa san ranta ba ta bar masa dakin tunda ya nuna mata baya san damuwa,haka ta dawo Palo ta zauna tana Jin ba Dadi,bata kuma San takura masa, kila idan yayi bacci zai wartsake awa daya a tsakani ta koma dakinsa dan ta dubasa,sai ta hango shi a wajen wardrobe dinsa ya zauna a kasa da alama bai san ta shigo ba,hakane yasa ta nufi wajensa cikin sanda,wanda ita tayi hakane dan ta dan bashi tsoro tunda ya bata baya bai kuma San ta shigo ba,sai dai tana zuwa taga jakar mata a gabansa da wani Karamin waya a hannunsa ya kurawa wani hoto ido,daya hannunsa kuma rike da Dan kunne da alama dai na matan ne,jikinta ya kwashi rawa da faduwar gaba,taga Yana shafa fuskar wayar, tsananin kishi bai bari ma taga kalar matar dake cikin wayar ba,haka ta bar dakin tana k'ok'arin tausar kanta,Wanda a ranar batayi bacci ba,bata nuna masa ta gan shi ba,daga lokacin ya canza mata gabadaya,bai fiye san hira ba,duk da azabar kishin dake cinta haka take daurewa ta zage wajen Kara faranta masa,zasu iya sati bai kawo hannunsa jikinta ba,Wanda abin na mata mugun ciwo idan ya fita haka za tayi ta kuka,tana so ta tare shi da maganar amma haka ta daure,akwai ranar da suna bacci taji kamar a mafarki Yana Kiran sunan Humaira,haka sunan ya tsaya mata a rai,ita kadai ta ringa ciwon zuciyarta batare da  ta nuna masa tasan halin da yake ciki ba,jakar Humaira yafi masa komai,dan ba ranar da bazata ga ya d'auko jakar ba, ganin an tafi wata suna wanan halin ko in kulan daga wajensa Kuma tana cutawan yasa ranar ta daure ta neme shi dan ya bata hakkinta kawai sai taga ya tureta a ranar ta harzuko ta nuna masa tasan halin da yake ciki,ta kuma saka a ranta indai Humaira zata saka shi farinciki ya aurota kawai,duk tasan zata iya kwanciyar asibiti idan ya amince da aurotan,sai kuma ya fada mata maganar da sai da tayi sadaka dan murna da ya sanar mata ai tayi Aure yayi nauyin baki,ta Bude sabon babin gyara kamar ta Goya shi, Ashe yaudarar ta yake ya maidata wawiya gangar jikinsa ne a wajenta Amma zuciyarsa na wajen matar Aure,kamar ana soka mata wuka haka ta tashi kamar mahaukaciya tayi wajen da hotunan su yake ta hau Cirowa tana wulli dashi duk hotunan sai da ta cire ta Yar katakone da glass ne faffasawa za tayi dan bata san ganin fuskar Mansoor,kamar ana hura mata wutar kiyayyarsa a zuciyarta idan ta tuna abinda ya Mata a ranar da take dakon jiransa take tunanin zai nuna mata darajarta a ranar ya tsallaka ta ya tafi zamfara kwartanci,taya zata cigaba da zama dashi,taya zata iya Kara zaman aure dashi, bayan fuska biyu gare shi,idan har zai iya neman matar Aure ba Abunda ba zai iya ba,hakura kawai za tayi da aurensa yaje ya auri Humaira dake d'auke da cikinsa, ta koma ta kwanta tana cigaba da numfarfashi,ta gama auren Mansoor ba abinda za tayi dashi,gwara ta Kare rayuwarta ba aure da ta cigaba da zama dashi,duk da zazzabin da take ji haka ta shiga daki ta fara hada kayanta,jikinta sai rawa yake, tsintar kayan ta kawai tayi dan bazata iya kwashe duka ba daga baya ta sa azo a kwashe mata kayanta,kanta da taji Yana Sara mata yasa ta dan zauna dan ta samu nutsuwa Kiran hajiya Safiyya ya shigo wayarta,kamar baza ta d'auka ba,ta kuma d'auka dan tamkar Yar cikinta haka hajiya Safiyya ta d'auketa,sai dai ko da ta d'auka taji Mai take cewa sai ta saki murmurshin da yafi kuka ciwo,wai Mansoor ne yake Ihun kar a tab'ata,sai taji wani irin sabon tsanarsa na taso masa,daurewa tayi ta taushi kanta ta hau fada mata bata da Lafiya,dan ba za ta fada wa hajiya Safiyya abinda Mansoor ya aikata ba,ba kuma za'a ji a bakinta ba dan ita kanta baza ta iya fada ba dan abinda ya aikata din da nauyin fada a baki da kunya ,sai dai shi Mansoor din ya fadi abinda ya aikata da bakinsa,tana ji Hajiya na bari ta bawa Mansoor sai ta kashe wayar,ta ta d'auki wayarta ta hau masa rubutu tana tura masa ta saka wayar a Jakarta ta mik'e ta fara Jan akwatin dan gidan ma zafi yake mata,dama su Irfan suna can gidansu,idan mansoor ya nemi d'aukar su zata bashi yaransa tunda Nas kansa zai yi shekara hudu bazata damu da komawar su wajensa ba.



Tana fita ta tari Napep bata zame ko'ina ba sai Zoo road,gidansu ma a bakin titi yake,ba wani nisa tana sallamar Mai Napep ta fara kwankwasa k'ofar,dan ba za ta ma iya Jan akwatin ba sai dai Mai gadi ya shigar mata dashi,Yana Bude mata ya washe baki ya hau gaisheta,Nurr kuwa ta amsa tare da nuna masa akwatin ta akan ya shigo da akwatin,ta hango su Irfan nata wasa a harabar gidan,kafin ta Isa ma wajen da suke har sun hangota,su ka debo aguje suna Mummy,a lokaci guda suka iso wajenta,ta tsugunna ta rumgumesu kamar yadda suka rungume ta hawaye ya cicciko mata a ido ta Kalli Nas da ke bala'in kama da Mansoor ba inda ya baro shi har murmushinsu iri daya ne, tausayin su take ji,dan bata tab'a kawowa akwai ranar da zata rabu da mahaifinsu ba,bata tab'a kawowa ba mutuwa ce zata raba su ba sai gashi,akan dole zata rabu dashi ta san kuma koman daren dadewa sai ya karbe su daga wajenta.


Hannun su cikin nata suka shiga cikin gidan tana shiga palon Mai gadi na fitowa, mahafiyar ta kuwa tana zaune akan kujera da farin glass a fuskarta tana kallon akwatin da Mai gadi ya shigo da shi,kafin ta ma shiga ta zauna ta tareta da "Nurr lafiya kuwa ya na ganki da uban akwati kamar Zaki bar gari tunda zu ma nake kiran ki baki  d'auka ba Ina san na duba jikin Mansoor ya jikin nasa?ya nagan ki da akwati"?


"Hajiya na dawo gidane dan na gama auren Mansoor"


Nurr tace tare da kau da fuskarta daga kallon mahaukaciyar da mahaifiyarta ke mata 


Sai da ta saki murmurshi tace "Nurr ko dai hatsarin da mijinki yayi ya sa ka Miki tabin hankaline Bangane kin gama aurensa ba"


Nurr ganin mahaifiyarta ta d'auka da wasa take yasa tace "Hajiya wallahi da gaske nake na rabu da Mansoor takardar sakina nake jira ya aiko min"



"Mai ya hadaku"?


"Ba komai kawai na gaji da Aurensa ne"


"Toh baki Isa ba idan har ba wani abu ne ya hada ku ba yanzu nan ki d'auki akwatin ki da yaran ki ku bar min gida dan bazan d'auki wanan shashancin ba"


Nurr kuka ta fashe dashi tana rantsuwa bazata iya komawa gidan Mansoor ba ita ta gama aurensa,


Mahaifiyar Nurr kuwa ganin yadda ta dage yasa ta d'auko wayarta ta kira layin Mansoor dan gwara ta kira shi taji,sai dai Yana ta ringing bai dauka ba,hakane yasa ta kira layin Hajiya Safiyya dan taji.



Mansoor


Sallati kawai nake da na karanta text din da Nurr ta turomin,bansan a fili nake sallatin ba sai da hajiya tace min lafiya kuwa na dago na kalleta,ta sake jefa min tambayar "Mai ya faru ne kayi shiru kana zare ido lafiya kake sallati"?


"Ba komai hajiya"


Nace Mata na koma na kwanta jikina na daukar rawa abinda nake ta gudu kenan,taya zan iya sakin Nurr bayan a baya ban ma ji Ina santa ba sai yanzu?Taya Nurr zata ce na saketa,nasan b'acin rai yasa ta min text din na rabu da ita amma nasan kaunar da take min idan har na dage da mata magiya zata hakura,sai na d'auko wayata na hau mata text da "Mata ta karki juya min baya a lokacin da nafi bukatar ki ki rufa min asiri karki ce zaki rabu dani,wallahi Sharrin shaidan ya sa na biyewa San zuciyata na aikata abinda nayi,Nurr azal ne ya hau kaina,kamar yadda kike so ki rufa min asiri saboda yaran dake tsakanin mu ki dubi yaran kiyi hakuri ki yafemin abinda na miki,ki duba halin da nake ciki,da yake baki da hakkina kiga masifar da nake ciki,Dan Allah Nurr nasan ke Mai hakuri ce ki dubi girman Allah kiyi hakuri ki yafe min"



Na tura mata na cigaba da tura mata text  din ban hakuri a reply take cemin kar na sake mata text ita yanzu tana gidansu ta gama aurena ba Wanda ta tsana sama dani"


Hararo rabuwata da Nurr ya saukar min da wani irin zazzafan zazzabi,dan tuni hakorana suka hau gware jikina ya hau rawar dari,sai da likita yazo ya dubani ya min allura, Ina Jin wayata na ringing na kasa daga wa har bacci yayi awon gaba dani,bansan tsawon lokacin da na d'auka ba Ina Bud'e idona na tuna text din da Nurr ta min, Taya zan iya rayuwa Babu Nurr,Nurr haske ce a rayuwata haske ce a gidana mace tagari burin kowane da namiji,nasan fushi tayi idan har ta gani zata iya hakura ta yafe min,a yanzu Ina iya dogara sanda hajiya ma tace da daurin gida ne da na kusa warkewa,bani da burin daya wuce a sallameni na Gani a kano,idan na tuna fyaden da mijin Humaira yayi wa Nurr sai na rasa inda zan Saka kaina,tuna ya ma tab'a Nurr na kusa sakawa naji kamar zan zare,hakika ya cutar dani,da ace Ina da yadda zanyi kararsa da na bada komai nawa an bimin hakkina,dole Nurr taji haushina da ban tab'a Humaira ba da ba Mai zuwa ya tab'a ta,a yau nake san barin garin nan,ko da da rarrafe ne,duk tunanin da nake idona a rufe yake Bud'e idona nayi sai na hada ido da hajiya da ke gefena a zaune,fuskarta a hade,haka kawai naji gabana ya yanke ya fadi,kafin na Maida idona na rufe naji ta jefo min tambaya " Mansoor Mai ya hadaka da Nurr"?


Ban iya magana ba saboda kallon da take min, sallati kawai nake a zuciyata Ina tunanin kila hajiya ta gano abinda ya hadamu kila hajiya ta gano abinda na aikata sai naji ta sake jefomin wani tambayar "Mansoor magana nake ma Mai ya hadaka da Nurr har ta kwashe kayanta taje gida tana Shan alwashin ta gama aurenka? Mansoor Mai ka Yi mata da zafi haka da har take fadawa mahaifiyarta da ta dawo gidanka gwara ta shiga duniya, Mansoor ka fadamin da bakin ka kafin na Jiyo abinda ka aikata daga wani wajen tunda nazo aisbitin nan nasan a firgice kake baa hayyacinka kake ba duk yadda akayi wani gaggarumin Abu ka aikata balle da naga kana Kiran sunan Nurr kana za'a tab'ata Mansoor  Nurr da na sani tana balain sanka idan har ba wani Abu kayi Mata ba wallahi ko sumewa.take nasan sai tazo ta ganka tunda naga bata zo ba na dasa ma ayar tambaya Mansoor ka fadamin Mai ka aikata, dan Mahaifiyar ta tana Jiran kirana"


Ta juya ta Kalli Kamal da ya harde hannayensa a kirjinsa Yana kallon gefe

"Kamal ka fada min nasan kasan Mai ya aikata ku Daina min b'oye b'oye idan har baku fadamin ba wa zaku fadawa"


"Hajiya bansan Mai ya hadasu ba bansan Mai ya aikata ba nima ba irin tambayar da ban masa ba akan ya fadamin Mai ke faruwa yak'i"


Hajiya Safiyya bata ce komai ba ta girgiza kanta tana "shikenan,Kamal ka karbo mana takardar sallama dan da asuba zamu bar garin nan,ni idan naje zan je har gidansu Nurr din na tambayeta abinda ke faruwa, wallahi idan har wani abun Mansoor ya aikata Wanda ba daidai ba zan bashi mamaki"


Rufe idona kawai nayi Ina sallati wanan wane irin jarrabawa ne?wane irin masifa na jefa kaina,Jin dadin kalilan ya jaza min bala'i,Mai ya kaini yiwa Humaira fyade mai ya kaini biyewa san zuciyata,yanzu har Nurr ce zata ce da ta dawo gidana gwara ta shiga duniya"



Haka na kwanta Ina kukan zuci,a yanzu sai naji kuma Ina fargabar komawa gida,Kamal kuwa da alama fushi ma yake dani yaki zuwa kusa dani,balle na fada masa halin da nake ciki da Nurr ko zan samu ya rarrasar min Nurr,yadda naga Rana haka naga dare,akan kunnena akayi sallah asuba, da dogara sanda na shiga bandaki na daura alwala nazo na tadda sallah daga zaune,addu'a kawai nake akan Allah ya rufa min asiri sirrina ya rufu,abinda na aikata na neman matar Aure abin kunya ne da bazan so kowa yaji ba bayan Nurr.



Karfe bakwai daidai kanin mahaifina ya karaso asibitin,dan a motarsa zamu koma Kano,dan tun jiya aka sallame mu yau satin mu wajen uku kenan a asibitin,tun jiya hajiya ta dauke min wuta,gaisuwa na ma dak'yar ta amsa min,Ina cikin tashin hankali da ba kowa zai iya gane Mai nake ji ba,Muna kusantar Kano kirjina na bugun uku uku naga Kiran Mahaifiyar Nurr amma fargaba yasa na kasa bin bayan Kiran,kafin mu Isa Kano naga text ya shigo wayata ko bacci nake zangane lambar Humaira da na haddace a kaina


Haka kawai naji gabana yayi mugun faduwa 

Ina daga gaban motar gefen kanin mahaifina,hajiya da Kamal suna daga baya,motar ta dauki shiru, hannuna rawa kawai yake wajen Bud'e message dinta "Ka tarwatsa min rayuwa ka cutar dani Allah ya Isa tsakanina dakai bazan tab'a yafe Maka zaluncin da ka min ba,da na haifi cikin nan dake jikina gwara na Sha guba na mutu dan bazan iya jure ganin na haifi dan gaba da fatiha ba,bazan jure irin kallon da Al Umma zasu  min  ba kayi silar da zan kashe kaina,kayi silar da na rabu da mijina Yana zargin cin amanarsa nayi ban yafe Maka ba Mallam mansoor bissalam nan da mintuna zaku ji labarin mutuwa ta  dan a yanzu zan Sha guba alhakki rataye a wuyanka"


Ihu na Saka da iya karfina wanda sai da kanin mahaifina ya taka birki,Kamal da hajiya suka saki Sallati hankali  a tashe na juya na kalli Kamal Ina "Kamal ka kira min Yusrah dan girman Allah Humaira zata kashe kanta da wane nauyin zan ji da kashe kanta da za tayi ko da fyaden da na mata,ka kira aje dakinta guba zata Sha ta mutu wai Ashe cikin jikinta nawa ne innalillahi wa inna ilaihi rajiun 


Duk cikin ihu nake magana kamar kirjina zai fita,sallatin da hajiya tayi yasa na dawo hankalina na runtse idona da k'arfi Ina ta faru ta kare....




Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84





MG'S SKINCARE


Kyan hali sedan amana,hka kyan kaya d nagartarsu abin fade ne.


Tundagajin sunan nasan dubunnai sungane hka dubunnai sun tuna,to mudinne de,awda kin aza munbace?A'A sha kuruminki ayyenzu kasuwar tafaraci,


Atsane awanku se kayanmu,kigyaru ki tsaftatu se MG'S,

Yar uwa haryenzu fama kike d sabulun salo ko me gurguwa?


Hba kekuwa ai rayuwa komi chanji yakenema,atohm kullum kifito wanka miji yaji bawani kamshi Dake tashi jikinki 🧐 tsakanida Allah ina dadi?


Kina wanka qamshin rahama n baibayeki habawa,to duk bama wannanba,


MG'S kaday ze gyaraki ze faifayeki y maidaki jaririya haihuwar yauyau dinnan keyita sulbi kina santsi abinki,ki luwai kita sheqi qawata,ki daurayu ki fita fesssss,


Hajiya kisiya kayanmu b nadama b bacin rai babu zancen nasiya banji dadiba.


Munada seti qarami,matsakaici d babba,akway kuma n amare kai harda uwargidaye,ah mu har angon munada nashi d yardar Allah,


Sabulu kachal 4k

Student package 10k

Beauty kit 14k

Na amare sekun matso pc😁


Ga masuso chat:+234 806 299 1549,07046881166,07067210195 call:+2348064532391


Yauwa muna godiya masu siyan daya da yansari sekunzo.



*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


          *Page 25*



Mansoor 


     Addu'ar sumewa kawai nake, jikina na balain rawa, addu'a nake Allah yasa na b'ace daga gaban motar dan rufe idona nayi a lokacin da na gane duk maganar da nayi a fili nayi a gaban mahaifiyata da ta zuba min ido tana sallati,na kuma kasa juyawa na zauna, idona a rufe naji muryar Kamal cikin tashin hankali Yana "Hajiya Ina Humaira,idan bata Palo aje a dubata a daki dan Allah"


Abinda naji Kamal na cewa kenan,kila Mahaifiyar Humaira ya kira tunda Humaira da Yusrah Yar ya da kanwa ne.


Bana Jin zan iya Bude idona na Kalli mahaifiyata bansan Mai zance mata ba abinda nake gudu dai tonuwar sirrin da nake so na binne da bakina na fito na tonawa kaina asiri,sai na saka hannu zan bude motar duk da bani da kafa daya gwara na fita a motar,Ina Kai hannuna naji mahaifiyata na "karka sake ka  Bude motar nan Mansoor sai na cire hannuna na kifar da kaina akan cinyata, Ina Jin sallatin da take har lokacin,kafin naji tana Kamal 


"wacce Humaira da Mansoor yayi wa fyade? Innalillahi wa inna ilaihi rajiun fyade fa naji Yana cewa har dasu ciki,dama abinda yake b'oyewa kenan yau mai nake ji haka"?


"Hajiya sai hakuri a yanzu tunda ya fada da bakinsa abinda ya aikata kenan ayi hakuri mu karasa daga gida"



Hajiya Safiyya bata Kara cewa komai ba,shi ma Kansa kanin mahaifin Mansoor din kasa magana yayi Yana kallon Mansoor da Kansa ke kife dan ya kasa yarda da maganar da ya fito daga bakinsa,

sai da hajiya Safiyya tace ya karasa dasu gida ya tadda motar,suka cigaba da tafiya kafin suji wayar Kamal na ringing,tuni na manta da Jin kunyar su hajiya na dago da sauri Ina Jin kirjina na dukan tara tara,dan nasan kila daga gidansu Humaira aka kira na zubawa Kamal ido a lokacin da ya daga wayar Yana "innalillahi wa inna ilaihi rajiun bata Kai ga Sha ba dai ko"?


Ji nayi kamar kirjina ya fado take na dora hannuna a kai dan nasan na shiga Tara idan har Humaira ta sha guban nan ta mutu,sai naji Kamal na "Alhamdulillah hajiya dan Allah a daina barin ta ita kadai a yanzu Ina hanya idan na karaso zan zo Babu wani damuwa"


Sai a lokacin na saki numfashin da na rike.



Sai naji hajiya na "yarinyar da Mansoor yayi wa fyaden ke san kashe kanta"?


"A hajiya"


"Innalillahi wa inna ilaihi rajiun innalillahi wa inna ilaihi rajiun Kamal ka fada min abinda ya faru ka fadamin abinda Mansoor ya aikata har yarinya nan ke san daukar ranta dan ya Mata fyade dama abinda yayi wa Nurr kenan shi yasa ta nemi rabuwa dashi, Mansoor dama haka kake"?


"Hajiya ki dai yi hakurin mu koma gida tukunna"


"Idan nace banyi nadamar Abunda na aikata ba nayi karya,Ina zan Kai hakkin Nurr da Humaira,abinda yafi daga min hankali a text dinta yanzu wai tana d'auke da cikin shege tana nufin cikin jikinta nawa ne?sai na tuna lokacin da mijinta ke dukana Yana tsabar Neman da na mata sai da na mata ciki,sallati kawai nake a zuciyata,dan ko asirina bai tonu ba iya cikin da Humaira ke d'auke dashi idan har dagaske nawa ne asirina ya tonu,ya Nurr zata ji idan taji labarin Humaira na d'auke da cikina,dole Humaira tace bazata yafe min ba,hakika na tarwatsa mata rayuwa tana zaune lafiya a gidan mijinta naje na tarwatsa mata rayuwa na rasa inda zan Saka Raina naji sanyi bansan ta Ina zan fara ba Ta Nurr dake San rabuwa dani ko ta Humaira da ke san kashe kanta dan na jefata a masifa,bansan lokacin da muka karaso gidan hajiya ba,har ga Allah naso gidana aka wuce dani.


Kamal ne ya taimaka min na fito daga motar kamar wayanda akayiwa rasuwa haka muka shiga gidan kannena biyu Sa'a da jidda muka samu a palon,su kadai suka rage basu yi Aure ba,amma biyun sunyi Aure Aneesa da siyama dan mu biyar ne nine babba namiji sauran duka mata ne,jiki na rawa suka taso suna min sannu,hajiya kuwa ta wuce dakinta,yadda naga tashin hankali a fuskarta ya matukar daga min hankali,nasan zata ji ciwon abinda na aikata,dan tayi iya k'ok'arin ta wajen bamu tarbiyya tunda mahaifin mu ya rasu,zan iya cewa nasiharta da ya zame min jiki akan mu gujewa Zina yasa na taso da kyamar Zinar,ban taba Jin zan tab'a matar da ba tawa ba,sai gashi wai nine da tab'a matar Aure har da ciki,a yanzu tunda ta sani Mai ya rage kuma babu,bana Jin akwai kuma abinda zan iya b'oye mata na daga abinda na aikata,dan naga alamar ko ban fadi gaskiya ba Kamal sai ya fada dan ya nuna wa hajiya zai tafi gida ta Hana shi tana yya jirata yanzu zata shiga ciki ta fito,haka na zauna a palon Ina Jin zazzabi,kanin mahaifina shi ma Yana zaune,ko kallon lemo da abincin da Sa'a ta kawo bai yi ba, Ina tasan na hada ido da Kamal na masa tambaya game da Humaira amma yaki dagowa sai latsa  wayarsa yake mintuna a tsakani sai ga hajiya ta fito ni sai naga ma kamar kuka tayi,tana sanye da hijabi da carbi nasan sallah tayi dan ana kiraye kirayen sallah azahar.


Tana fitowa ta samu waje ta zauna,sai naji kamar kasa ta Bude na shige nauyi da kunyarta nake ji,ni mai hana wani ya aikata abinda na aikata ne amma yau ni ne na aikata irin Wanan laifin,bansan ya zata ji idan ta gano Humaira matar aurece,sunana da ta kira wajen sau biyu yasa na dago jajjayen idona ina na'am hajiya


"Mansoor a yanzu batun b'oye b'oye ya kare tunda da bakinka ka fito ka fadi abinda ka aikata Humaira ka yiwa fyade?a yanzu Kafin na karaso gida na fara hada tunanina waje daya,Duk yadda akayi Mansoor ba hatsari kayi ba dan kayi sub'utar baki da na d'auka ciwo yasa ka fice a hayyacinka kace akan me zaa tab'a Nurr bayan anyi Maka irin wanan dukan,duk yadda akayi abinda ya same ka yana da nasaba da wanan fyaden da kayi,Ina jinka Mansoor ka bani labarin komai"?


Yadda take magana ban Isa na mata karya ba da mahaifiyar mu ba laifi tana da zafi,sai na Kalli Kamal da ya zubo min ido Yana kallona shi ma,sai na Maida fuskata kasa,Ina Jin inama na tashi naga mafarki nake,wai iya kunyar duniya kenan,Ina ga na lahira,kamar Mai rada na dago Ina "Hajiya wallahi tsautsayi da kaddara ya afkamin amma wallahi ni ba mazinaci bane"


"Wanan ne bazan dauka ba Mansoor kar ka soma kira min kaddara a wajen nan,sai kunje kun bi san ranku sai kuzo Kuna fakewa da kaddara,Babu kaddara a San zuciya idan har zaka iya yiwa mace fyade Mansoor Wanda da dukan alamu baka Dade da aikata abinda kayi ba da aurenka da komai Mansoor kaje kayi wa mace fyade har tana kirarin daukar ranta ta hanyar Shan guba innalillahi wa inna ilaihi rajiun wanan wane irin San zuciya ne da masifa,kana da matar zaka tsallake ta kaje kayi wa wata fyade har da ciki, Mansoor abinda baka yi tun kafin kayi Aure ba sai da kayi Aure zaka aikata Mansoor?kasan masifar dake tare da zina kuwa?kasan masifar da ka jawo mana kuwa? Mansoor Zina bashine fa, Mansoor Zina bibiya take fa,Mai ya Kai ka aikata Zina dan girman Allah,Mai ya Kai ka Mansoor"? Ina jinka Mansoor wacce yarinya ce kayi wa fyade,sanan waye ya Maka dukan tunda na gano Yanzu duk maganar da kake ba zafin ciwo bane a hayyacinka kake sub'utar baki kawai kake"


"Wata dalibata ce Hajiya bansan ya akayi nima na biyewa san zuciyata na aikata abinda nayi ba Hajiya,amma wallahi nayi dana sani hajiya laifiin da nayi kenan daya hanani sukuni"


Na karashe dan iya abinda nake Jin zan iya fada kenan. Bazan iya ce Mata Humaira matar aurece ni na ringa bibiyarta har sai da na bada Mata Hoda na Kai ta daji na mata fyade ba,abin ya munanan ya kazanta,sai a yanzu nake ganin munin abinda na aikata,wai kuma duk wanan abin Humaira haka ta Hana mijinta ya kasheni,da dukan alamu iyayenta yanzu sun san Mai ya faru,idan mijinta ya d'auki fansar abinda nayi ta hanyar yiwa Nurr fyade su iyayenta fa wane Mataki zasu dauka a akaina dan ko Humaira ta b'oye sai mijinta ya fadi abinda nayi,hakika Ina cikin tashin hankali,muryar hajiya yasa na dago tana "ka fito ka min bayani yadda zan gane,Nurr akan abinda kayi yasa ta koma gidansu,sanan waye ya Maka dukan nan Yan uwansu Humairan ne ko kuwa"?


Ji nayi gumi na tsatsafo min na Kalli Kamal da.muna hada ido ya Kau da Kansa kafin nayi magana muka ji ana ta buga gate da k'arfi,sai na saki ajiyar zuciya dan gani nake Mai kwankwasawar taimaka min yayi bazan iya cewa hajiya mijin Humaira ne yamin dukan nan ba,zata iya zuciya tamin baki ma"


Sa'a da ta kasance auta naji hajiya ta kwallawa kira dan daki suka shige tace ta dubo mana Mai kwankwasa k'ofar.



Humaira


      Duk kibarta sai gashi ta zabge bata da aikin da ya wuce kuka,maganin da  ta Sha dan ta zubar da cikin,bai mata aiki ba,dan ko ciwon mara ba tayi ba,haka ta Kara fakar ido ta fita taje wani chemist mallakin wani Arne,tasan ba ruwansu da yiwa  mutum nasiha ka basu kudi zasu zubar Maka da cikin,ko da taje ma allura har biyu ya Mata ya tabbatar mata da cikin zai fita,sai dai har ta kwana ta yini bata ga alamar cikin jikinta zai zube ba,ba kalar shaye shayen da ba tayi ba na karshe ne ma da ta Sha ya saukar mata da jini na fitar hankali,Wanda duk abunda take yi Mahaifiyar ta hajiya Safiyya bata San halin da take ciki ba,dakyar aka Shawo kan matsalar likita yayi ta fada Yana da baa kawota asibiti da wuri ba zata iya mutuwa,duk azabar da ta Sha ko damuwa ba tayi ba dan ta d'auka cikin jikinta ya zub'e,sai ji tayi Yana cikinta na nan daram,dan haka kar ya sake attempting din zubarwa,a ranar haka taci kuka ta gode Allah,hajiya Safiyya na daga gefenta itama tana nata kukan zucin,dan ko a yau sai da ta Saka shuriem yaje Neman Mansoor a gidansa har da makaranta dan ba Abunda zai hana ta daure shi dan ya cutar da ita ya cutar da Humaira,nadama kawai take da ta biyewa Humaira a lokacin da ta fada mata ba tayi kararsa ba da kila abin yazo musu da sauki, ba yadda Sauban zai ce Humaira bin Maza take,tunda da shuriem ya kira shi a waya dan yaji ta bakinsa yadda zai wanke humaira,haka Sauban ya dadage da rantsuwar Humaira soyayar take da Mansoor,wai da ace fyade ya Mata tun kafin ya Mata fyaden da yake bibiyarta ai da ta fada masa ko ta fada a gidan, Humaira tayi Abubuwan da ya tabbata da soyayya take da Mansoor Allah ne ya tona mata asiri ta hanyar cikin da ta samu,anan Shuriem din shi ma ya rufe Sauban da masifar ai shi Allah ya tonawa asiri ba Humaira ba,dan da haka bai faru ba ba yadda zasu San baya haihuwa da haka zai cutar da Humaira suyi ta zama ba haihuwa,fada ya barke a tsakaninsu,Dan Sauban cewa yayi goyan bayan humaira yake yi,hajiya Safiyya na zaune tana kallon yadda Shuriem ke kumfar baki Yana masifa ya Kara da ai dama shi ma ba na garin bane kaddara yasa ya auri Humaira amma Humaira tafi karfin ajinsa dan haka ya aikowa da humaira takarda ta,Sauban yace masa ko bai fada ba zai aiko da takarda a goben nan ma kuwa"


Daga haka suka kashe wayar, Humaira da hawaye ke gudu a fuskarta tace "Yaya shuriem akan me zaka ce ya aiko min da takardata yanzu idan ya sakeni fa"


Takaici yasa hajiya Safiyya soka mata ashar da "har kina da bakin magana ai ko bai ce ya kawo Miki takardar ki ba dole ya sake ki dan ke kika cutar da kanki banda rashin hankali da tunani, mallami na bibiyarki tuntuni baki taba fadawa mijinki ko ki fada min ba,kika ja bakin ki kika yi shiru har sai da ya Miki fyade kika zo kina fada min,ki barni na bi miki hakkin ki kika k'i yarda nima dan rashin tunani na biye miki,da ace na d'auki Mataki a lokacin ai da mijin ki zai iya yarda bibiyar ki mallamin naku yake,da kika so kashe kan ki mijinki ya gano zai hukunta shi da yake ke baki da hankali kika caka masa karfe a baya,ya bazai yadda cin Amanarsa kuke ba,nidai wallahi Allah ko Ina ya shiga a garin nan sai na daure shi bazan Jira baban ku har sai ya dawo ba, shuriem wai daina zuwa makaranta yayi ne ko Yaya"?


Shuriem dake hucci yana Jin kamar ya kamo Mansoor ya yanka shi ya hada da Sauban din ma,ya girgiza kai Yana har gidansa fa munje kullum k'ofar a rufe ya Daina zuwa makaranta hajiya ko baki daure shi ba wallahi ni sai na daure shi idan ba'a d'auki Mataki akan irin wanan mallaman ba haka zasu cigaba da barna,a ranar Humaira haka ta shige daki tayi ta Kiran Sauban,dan so take ya daga wayar ta roke shi ya saurareta ta bashi labarin komai,itama a  yanzu take nadamar nauyin bakin da tayi da bata tab'a fadawa Sauban ba Wanda ita kishinsa yasa ta kasa fada masa,duk kira da text din da ta ringa masa bai ko saurareta ba, haka ta kwana kuka tana tsinewa Mansoor,da ace babu ma cikinsa a jikinta zata ji sauki sauki,amma cikin dake jikinta na Kara jefata a cikin tashin hankali,itama kanta yanzu so take a gano inda Mansoor din yake akama shi, washegari wajen Sha biyu tana daki,sai ga shuriem ya shigo da farar takarda fuskarsa a hade tun kafin ya zauna gabanta ke faduwa,tana tsoron ace Sauban sakinta yayi,sai kuwa ya turo takardar gabanta Yana "Gashi nan Sauban ya aiko miki dashi,Allah yasa rabuwar ku shi yafi alheri,komai da kika ga ya samu bawa da akwai dalilinsa"


Humaira runtse idonta tayi da k'arfi tana sallati,bata tab'a kawo wa kanta rabuwa da Sauban ba,hannunta rawa kawai yake wajen Bud'e takarda shuriem da yaji tsananin tausayin ta ya mike ya bar dakin,ta fara karantawa da "Humaira duk yadda naso daurewa naga ko zan iya cigaba da zama dake,na kasa,Allah yasan Ina sanki Ina kaunarki,amma banji a zuciyata zan iya cigaba da zama dake ba,dan zan ta zargin ki ne bazan iya ganin farinki ba,na yafe miki laifiin cin amanata da kika yi dan nima ina so Allah ya yafe min,kema ki yafe min dan nima naci amanarki mu yafi juna dai zance idan da rabon zamu sake zaman aure a gaba kila Allah yayi ikonsa ni yanzu haka kasar zan bari na sake ki Saki daya Ina Miki fatan alheri Allah ya sauke ki lafiya idan Mansoor ya dawo rayuwarki Ina Mai baki shawara ki Aure shi tunda kina d'auke da cikinsa ma'assalam.



Humaira kwanciya tayi akan gadon ta cukwikwiye takardar ta fashe da mugun kuka,ji tayi ta tsani rayuwar da komai ma,shikenan Wanda take balain so ya saketa akan fyaden da aka mata Wanda Allah shine shaidarta ba cin amanarsa tayi ba,duk halin nan da take ciki Mansoor ne ya jefata,kamar wacce aka mitsina ta mik'e ta fara duba drawer da ake ajiye tarkace anan taci karo da wani maganin Bera ta shiga bandaki ta d'auko ruwa ta juye a ciki,dan bata ga amfanin rayuwarta ba,gwara ta kashe kanta ta huta,kafin ta Sha ta d'auko wayarta hannu na rawa ta Turawa mansoor text tana tura masa ta jefar da wayar,ta dauki ruwan tana kuka tana karewa dakin ta Kallo, ta kafa bakinta kenan zata daga Kofi taji an hankadata da k'arfi,take jini ya hau zubo mata ta hanci jiri ya kwasheta ta zube a kasa,dakin na juya mata,hajiya Safiyya kuwa ta fashe da kuka tana sallati, shuriem Shima sai sallatin yake da ya ga takardar maganin Beran,Yana "Akan Sauban zaki kashe kanki Humaira akan ya sakeki Zaki kashe kanki"?



"Ba akansa zata kashe kanta ba akan tsinanne laananen yaron da ya cutar da ita zata kashe kanta shuriem,na samo address din gidan iyayensa a yanzu ba sai anjima ba shuriem a je can gidan a d'auki Mahaifiyarsa wallahi sai na wulakanta shi a garin nan,ayi ta dukanta har sai yazo da kafafunsa,akan cutar da ya mata take Neman kashe kanta wallahi koda duk kudina zai kare sai inda karfina ya kare"


Shuriem address din ya karba a wajen hajiya Safiyya har ya fita hajiya Safiyya ta mik'e tana kwalla wa ateeka Yar aikinta kira dan so take kawai ta bi shuriem din, dan sai ta tabbatar da an kulle Mahaifiyar Mansoor zata samu nutsuwa,ateeka na zuwa tace ta kular Mata da Humaira yanzu zata je ta dawo ga maganinta can a gaban mudubi ta bata.


Shuriem da hajiya Safiyya na zuwa suka shigar da Kara da yake sun San masu kudi ne jiki na rawa aka hada su da Yan sanda uku,suka bi su a motar su, hajiya Safiyya jikinta rawa kawai yake,da address din hannun su suka Isa gidansu mansoor suna zuwa, shuriem ya hau buga k'ofar a haukace.



Mansoor


Sa'a na Bud'e kofar shuriem ya Mata kallon sama da kasa Yana "Ke Ina Mallam mansoor yake"?


Hajiya Safiyya dake jikin motar a tsaye ta karaso tana "Ke Ina maman Mansoor take ita muke nema"


Sa'a da jikinta ke rawa komawa ciki tayi da taga da Yan sanda aka zo.


Mansoor


Tunda Sa'a ta fita dan ta bude kofa hajiya tayi Shiru tana Jiran taji Wanda yake ta buga k'ofar haka da k'arfi, dawowar Sa'a a guje cikin palon da "hajiya wata Mata ce da Yan sanda a waje namijin yace Yaya Mansoor yake nema macen tace ke take nema"?


Ji nayi gabana yayi bala'in faduwa,hajiya ta mik'e ta dafe kirjinta tana "ni ake nema da Yan sanda kuma"?


Kanin mahaifina da Kamal suka mik'e ni kuma na jawo sandata ma fara k'ok'arin mik'ewa tsaye gabana na mugun faduwa,haka na bi bayansu Ina dingisawa k'ofar gate din a Bude yake matar da na hango yasa na tsaya cak,dan sai naga kamar tabin hankali na samu,dan tana balain kama da Hajiya,kallon Kallo suka ringa yiwa juna hajiya Safiyya Mahaifiyar Humaira ta nuna hajiya Safiyya Mahaifiyar Mansoor tana "Safiyya karama ke nake gani ko mafarki nake"?


Mahafiyar Mansoor da ta daskare a tsaye itama ta dago hannu tana "Safiyya babba ke nake gani ko mafarki nake yi"?


Mahaifiyar Humaira da jikinta ke rawa ta fara matsowa kusa da mahaifiyart Mansoor tana zuwa tace "Safiyya karama"!!!


"Na'am Safiyya babba kece"?



Sallati suka Saka lokaci guda Mahaifiyar Mansoor kuwa ta yanke jiki ta fadi hajiya Safiyya tayi kanta tana "ku taimakamin da ruwa kanwata ce...


Wat😨😨😨😨



Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070







*AYYIRIRIRI AHAYYE CHAS 💃🏼💃🏼💃🏼 sunan wata waƙa wai ita LUWAI*

_Ana tayi muna tayi manyan mata dai da gaske sun dage sai sun zama kalar gaban mota kalar camera tare da gudummawar Mg's skin care Hajia ta kina ina ake ta wannan harkar arziƙin mata nata glowing suna faranta zuciyar mazajensu da laushi da santsin fatar su ke kina nan kina fama jiki duk kirci😱😱?_

   Ah haba madam yunƙuro ayi tafiyar nan dake ki shiga ki wataya acikin shahararrun matan nan da ko'ina ake fatan gani  dan an daɗe ana jin su watau *team glow by Mg's*

   Macen da ta isa itace mace karki bari ki zama cikin irin muna matan nan da suka rako mata duniya kuna tafe da mijinki yana kallon wata har miyau na zuba tsabar haɗuwarta da kyan fatarta

Mg's skin care sune sirrin duk wata macen da ta isa a ɗaga kai a kira da suna mace wacce ba'a jin kunyar shiga taro da ita daga nan har villah kizo/kuzo mu haɗe a wannan ƙasaitacciyar tafiyar ta Mg's skin care domin sune na gaban gaba sune suka ciri tuta indai a harkar gyaran skin ce hajiata kiyi wani fresh  kiyi smooth wow🥰🥰🥰kina tafe kina walwali idan fa kina amfani da *Mg's skin care* ba kya buƙatar ko wanne irin mai product ɗinmu katt ne duk matsalar fatarki muna da maganinta uhmm inata miki labari  nace  ba sister shin  meye matsalarki ta gaban goshin ƴallaɓai? 

Acne?, pimples? spot?, strech marks?, sunburn?.

to hutas bi'izinilLah muna da maganin matsalarki kina ganin mata a tiktok fuska luwai lumus kice dama ni ko? to in dai kina tare da *Mg's* matsalarki tazo ƙarshe  bama cika baki gaskiya itace takenmu haka nan kuma siyen nagari mai da kuɗi gida *MG's skin care gagarabadau*

Price ɗinmu daidaitacce ne  sannan kuma dai dai da aljihunku


*Soap price:4k*

maiso yy mgn

08062991549

07046881166

07067210195

Call 08064532391

Instagram:glow_with_mgs

Facebook: mg's skincare

  

Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki😍


Munatura Kaya kowani gari dayardar Allah

*BE PART OF THE GLOW TEAM KARKU BARI A BAKU LABARI*




*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


          *Page 26*


Waiwaye


Margayi Mallam Hafizu babban mallamine dan Asalin garin potaskum,Yana da Mata biyu Safiyya da Madina, jajirtace ne wajen neman na Kansa,Yana siyar da kayan dinki,idan ya dawo kuma Yana koyar da almajirai a k'ofar gida,Safiyya  itace uwargidansa da suka yi auren saurayi da budurwa haihuwarta Biyu  mustapha da Kabiru,Mallam Hafizu ya Kara aure ya  auro Madina,shekarar Madina  biyu ko b'atan wata ba tab'a yi ba,Safiyya ta sake samun wani cikin,inda lokacin haihuwarta nayi ta haifi santalelliyar yarta mace Mai kama Mallam Hafizu  ana saura kwana biyu suna jini ya ballewa Safiyya kafin a kaita asibiti ta amsa Kiran Allah,daga Shirin suna aka koma na zaman makoki,Mallam Hafizu yaji mutuwarta sosai Wanda ba iya shi ba hatta Madina taji mutuwarta dan kamar ba kishiyoyi ba haka suke zauna,ranar da Safiyya tayi kwana biyu da rasuwa a ranar ya radawa  jaririya sunan Safiyya, duk yadda aka so a b'oye sunan yak'i yace a ringa kiranta da sunan ta,Madina ta rike Safiyya tamkar ita ta haifeta,Safiyya ba tayi shekara ba Madina ta samu ciki,haka ta ringa rainon cikin tana kula da Yaran Safiyya da ba laifi Allah ya dafa musu a tarbiyyarsu dan Mallam Hafizu a tsaye yake sosai  akan tarbiyyarsu,tafi tafi itama lokacin haihuwarta yayi,ta haifo santalelliyar yarta Mai kama da Mallam Hafizu dan Yaran gabadaya ma dashi suke kama,sai jaririyar tayi balain kama da Safiyya,ga mamakinsu lokacin da Mallam Hafizu ya tashi radawa jaririyar suna sai ya Saka Mata Safiyya itama,Koda aka tambayeshi dalili sai yace sunan Mahaifiyar sa yasa dan dama burinsa idan ya samu ya mace ya Saka sunan mahaifiyarsa amma sai ba samu sawa ba saboda rasuwar da Safiyya tayi,sai ya Saka sunan ta,a yanzu kuma ya Saka sunan mahaifiyarsa Safiyya,sai ake cewa Yar gidan Safiyya Safiyya Babba Yar gidan Madina Safiyya karama,haka suka taso kansu a hade cikin tsantsar tarbiya cikin shekara uku Madina ta Kara haifar Yara biyu  namiji da mace mauzu da Firdausi.


Ya zama yaran Mallam Hafizu su shidda ne daidai,yaran Margayiya uku ne Mustapha Kabiru da Safiyya Babba,yaran Madina uku Safiyya karama muazu da firdausi,idan ba fada ma akayi ba ba Mai yarda ba Madina ce ta haifesu ba dan bata nuna musu bambanci,sai safiyya babba da karama suka taso kansu a mugun hade,dan wani zubin ma sai ka d'auka Yan biyune dan suna bala'in kama,har fashin goshin da Mallam Hafizu ke dashi haka yayi musu su biyun,dinkin su ma iri daya ake musu,haka suka taso cikin so da kaunar juna ga tarbiyya da suke dashi,kaf yaran Mallam Hafizu na mugun ji dasu,Yana balain kaunar Safiyya babba saboda soyayar da yake yiwa mahaifiyarta Yana kuma balain San Safiyya karama saboda sunan mahaifiyarsa da taci,idan kana san kaga b'acin ran Mallam Hafizu  ka tab'a Safiyya babba da karama anan za'a ga tashin hankalinsa da fada,a irin wanan lokacin ya Kara auro wata Ateeka,inda ita da ta tashi shigowa sai ta shigo da rawar Kai da tsananin kishi,ta d'auka da Madina  zata zo tayi kishi sai taga akasin haka,dan Safiyya babba da karama kamar sune kishiyoyin nata,dan idan kana san ka farantawa Mallam Hafizu ka farantawa Safiyya babba da karama,tun tana b'oye kishinta tana daurewa har sai da ta kasa ta fara fito da kishinta fili,dan Mallam Hafizu kamar ya Goya Su Safiyya da a lokacin Safiyya babba tana da shekara shidda Safiyya karama tana da shekara biyar,amma girman jikinsu daya sai dai Safiyya babba ta Fi Safiyya karama tsayi da haske,ita kuma Safiyya karama tana da dan jiki,Ateeka sosai take Jin tsanar su kamar ta jefa su a wuta dan ko wata biyar ba tayi a gidan ba ta Sha Mari a hannun Mallam Hafizu saboda kawai sun barar mata da Madara ta Zane su,a lokacin sai da tayi da gaske Mallam Hafizu ya sauko,dan har rantsuwa ya Mata akan duk ranar da ta sake tabasu sakinta zai yi,haka take zaune cikin kunci tana rainon nata cikin da ta lura bayan gaban mallam Hafizu har itama dai lokacin haihuwarta yayi ta haifo yarta Mace Mai kama da ita,Mallam Hafizu Sam baiyi wani rawar kafa da haihuwar ta ba ya dai siya Mata rago ya siyawa jaririya kaya,ya rada mata suna Hauwau,ta d'auka kila san Yara mata yake tunda itama ta haifi macen zai ajiye San da yake wa Safiyya babba da karama ya Maida San kan Hauwa sai taga akasin haka, dan har lokacin Safiyya babba da karama sune na gaban goshinsa, Firdausi ma Yar gidan Madina bai fiye bi ta kanta ba dan ita kullum tana makale da Madina


,Madina itama kanta taso tayi masa magana akan bambancin da yake nunawa sauran yaran,amma ya rufeta da fadan ba ruwanta,haka ta kawo ido ta zuba masa tana kallon yadda Ateeka take rama saboda damuwar da ta Saka a ranta wai Mallam baya san Hauwau dan tayi kalarta dan Ateeka baka ce Mallam Hafizu kuma fari yaran kuma duka shi suka yo Hauwau ce ta d'auko kalar ta, daga lokacin ta  Kara tsanar Safiyya babba da karama tana ta tunanin yadda zata Saka kiyayarsu a zuciyar Mallam,duk da Mallam Hafizu a tsaye yake,haka ta ringa bin mallamai a b'oye tana so ayi mata aiki akan ya tsani su Safiyya sai dai duk a banza Mallam Hafizu kamar Kara masa kaunar yaransa ake yi,duk da ba wani mai kudi bane haka ya saka iya su biyun a makaranta Mai balain tsada,sauran kuma suka ringa zuwa makaranta Mai Dan saukin kudi,haka Ateeka ta ringa shiri Safiyya babba da karama na Kara girma suna kyau ma Sha Allah,Ateeka kuwa taga indai aka cigaba da tafiya a haka,kila ma dan dukiyar da Mallam Hafizu ya Tara ba mazan zai bawa ba su Safiyya zai mallakawa,a haka ta tashi tsaye da taimakon wani dan uwanta da ke yawan zuwa Cameroon suka hada baki,a lokacin Safiyya babba da karama suna da shekara goma Sha daya da goma, da su biyun zata saka ya d'auke sai ta fasa gudun zargi,tace wa dan uwan nata ya d'auki guda daya kawai a cikinsu,ya tsaya ta hanyar da suke bi idan an taso su,dan tafiyar dare zai yi,Kuma da mota,Yana ganin sun wuce shi kadan ya kamo daya daga cikinsu bai ma San Wacce ya d'auka ba yayi cikin mota da ita,Safiyya babba ta hau ihu da iya karfinta kafin ma wani yazo,har yaja motar ya gudu,ya daure bakin  Safiyya karama,ya kaita wajen gari,ya dirka Mata maganin bacci da uniform a jikinta Yana ganin bacci ya d'auketa ya Saka ta a tsakiyar buhunhunun kayan da yake kaiwa Cameron ya d'auki hanya daddare ya rubutawa Ateeka wasika akan ya tafi da ita zai barota acan kamar yadda tace.


Mallam Hafizu yanke jiki yayi ya fadi a lokacin da Safiyya Babba ta karasa gida da kuka akan wani ya d'auke Safiyya karama,kafin kace me ba inda ba'a bazama neman Safiyya karama ba Ateeka saboda munafirci harda kukanta,yadda aka kwantar da Mallam Hafizu a asibiti haka aka kwantar da Safiyya Babba da bata da aiki sai kuka ba dare ba Rana ,Madina kuwa sai Allah ya Ara mata jarumta ta  dage da yiwa Safiyya karama addu'ar kariya a duk inda take,tun suna Saka rai za'a ji labarin an ganta daga kwana daya sati wata shekara shiru kake ji ba labarin Safiyya karama,Mallam Hafizu gadan gadan ya hau rashin lafiya sai dai akwantar a tayar maganarsa kullum a nemo masa Safiyya karama,Ateeka ko a fuska bata tab'a nunawa ita tasa aka d'auke Safiyya karama ba dan har dan uwanta da aka cewa shuaibu ya dawo yace ya baro Safiyya karama acan a titi ma ya ajiyeta baisan inda tayi ba yanzu,a haka Safiyya babba ta taso da mugun kewar Yar uwarta,har ta fara zama budurwa tana nan makale da tunanin Safiyya karama,Ateeka kuwa sai ta fara nadamar ma d'auke Safiyya karamar dan kamar Mallam Hafizu yasan ita ta d'auke ta,dan wani irin kiyayya yake gwada mata,baya cin abincin ta,baya zuwa dakinta,daga ita har Hauwau Basu ishe shi Kallo ba,amadadin ta samu dan sauki sai abubuwa suka kwabe,ta daya barin kuma ga addu'oi da har gobe ake yi Madina ma har dasu azumi da sadaka,akan idan wani ne ya d'auke Safiyya Allah ya tona masa asiri,tuni taji gidan Mallam Hafizun ya fice mata a rai,gashi shekara biyu da d'auke Safiyya yayan nata yayi hatsari ya mutu balle tace ya nemo Safiyya karama idan yaje ya dawo da ita,dan ita kanta yanzu ta rasa nutsuwa bata sani ba ko dan addu'oi da aka dage da Yi ne,tun tana ganin zata iya cigaba da zama har sai da ta je ta samu Mallam Hafizu da Lafiya ta masa karanci tana ya saketa ita ta gaji tafiya za tayi,kamar Mai Jiran kiris ya d'auko takarda a take ya saketa saki uku,kamar wacce ake ingizawa ta karbi takarda tana Mallam Hafizu ya yafe mata ita tasa shuaibu ya d'auke Safiyya karama ya kaita Cameron dan tana Jin haushin irin soyayar da yake Yi musu,Mallam Hafizu da yaji kamar ta soka masa mashi,ya dafe kirjinsa Yana sallati,kafin kace me,yasa aka zo aka tafi da Ateeka aka kulleta,akan har sai ta fito ta fadi iya gaskiyarta,Ateeka kuwa ta dage akan iya gaskiyarta kenan,aka Kara tasar Neman Safiyya musamman Yan uwan Mallam Hafizu suka tafi Cameroon da hoton Safiyya karama duk da Basu san ta inda zasu ganta ba,sunfi wata biyu suna neman ta duk da a yanzu sun san tana da shekara goma Sha biyar ta zama Yan mata ma a yanzu,amma indai suka ganta zasu ganeta,rashin lafiya ya Hana Mallam Hafizu binsu,Madina kuwa da karfin addu'a ta daure zuciyarta bata buga ba,dan da ace Safiyya karama mutuwa tayi yafiye mata,tun suna sa ran zaa ganta har sai da aka samu shekara goma Sha biyar Kafin su fara cire rai,Safiyya babba tana gama secondary manema suka yo caa a kanta Mallam Hafizu ya duba a maneman ta Wanda yafi hankali,ya ce ta fito,cikin wata biyu aka daurawa Safiyya babba Aure da Abdulhamid dan canji ne a Lagos Koda aka daura auren can aka kaita,duk tsawon shekarun nan tana nan da tunanin Safiyya karama kanaanan hotunansu da suka dauka suna Yara Yana cikin kayanta kullum addu'arta idan har Safiyya karama na rayye Allah ya bayyana ta watarana su hadu,tana Aure da shekara daya Allah ya azurta ta da samun da namiji inda aka Saka masa Abdul,daya shi sai muhseen (shi nayi mistake din cewa shuriem jiya sunansa muhseen sorry)  daga muhseen sai Nawarra khalifa sai Humaira,tana haifar  Nawarra ta dawo Kano gidan da Alhaji Abdulhamid ya Gina musu,a Kano ta haifi khalifa da Humaira,tun tana Aure da shekara biyu a lokacin da cikin muhseen firdausi Yar gidan madeena itama tayi Aure aka kawota Kano,itace Mahaifiyar Yusrah,shekara biyu a tsakani Mallam Hafizu ya amsa Kiran Allah,da burin ganin Safiyya karama Allah bai yi ba,madeena kuwa ta cire rai da ganinta addu'a kawai take idan mutuwa tayi Allah ya jikinta,duk da Mallam Hafizu ya rasu,Yaran Safiyya manyan Kabiru da mustapha gam suka riketa tamkar dai ita ta haifesu,har Yar rige rigen faranta mata suke,shekara uku da suka wuce Safiyya babba ta biya Mata umara taje ta sauke faralli tana rokon Allah Idan har Safiyya karama na rayye Allah ya hadasu kafin ta koma gare shi,dan itace yarta ta fari.



Mazan duk sun Yi Aure suma sun hayayyafa, Firdausi ma yaranta biyar ,Yusrah ce saar Humaira hakane yasa tasu tazo daya,wasiyyar da Mallam Hafizu ya bari na su rike zumunci yasa Safiyya babba da firdausi suka hade kan yaransu wajen zumunci wanan kenan.



Safiyya karama


    A lokacin da shuaibu ya kaita Cameron tana da karancin shekaru,ba uwa ba Uba ba Wanda ta sani,dan tashi tayi ta ganta a gefen titi,da alama shuaibu Yar da ita yayi,haka ya ringa kuka tana Kiran sunan Safiyya babba da Mallam Hafizu,a karamin shekarun ta ta fara bara,dan ta samu abincin da zata ci,idan dare yayi sai ta kwanta a gefen titi,a haka watarana tabi layin sadaka ,ta karbi abinci kenan tazo tsallaka titi mota yayi awon gaba da ita,bata tashi Bude ido ba sai a gadon asibiti,taga wani kamar bature ne haka ya zauna da ita da alama shine ya kadeta,dan saurayi dashi,kanta ya Sha nadin Bandeji,tambayar ta ya ringayi a Ina ne gidansu ya kaita shine ya kadeta,bata lura da ya taho ba,cikin kuka ta bashi labarin sato ta akayi ta tsinci kanta anan amma ita Yar Nigeria ce,yadda ya ringa zuba sallati dan Hausa yake yi yasa ta gane Yana mamakin yadda tana Nigeria ta tsinci kanta anan,a takaice ganin bata da kowa yasa ya kaita gidansu,Allah da  yake shine gatanta,iyayensa sai suka karbeta tamkar su suka haifeta,suka Kara da Mata alkawarin duk Wanda suka ji zai je Nigeria zasu hada su su kai ta ko zata dace da ganin iyayenta duk da tace ita bata San hanyar da zai Kai su can ba,a haka suka sakata a makarantar islamiyya sai da ta sauke suka sakata a boko Basu taba nuna mata bambanci ba dan Mai gidan asalinsa dan Nigeria ne nema ne ya kawo shi nan Cameron ya hadu da mahaifiyar  Bashir ya aureta, Bashir kuma shi kadai ne dan da suka haifa,Safiyya karama kuwa kullum cikin rokonsu take akan su kaita Nigeria amma sai ta lura Kai ta ne basa so suyi haka ta ringa rayuwa da tunanin iyayenta da Yar uwarta Safiyya babba,har sai da ta kusa gama secondary ta gane ashe Bashir Santa yake,duk da a lokacin bata san ma Mai so ba tana ji tana gani iyayen Bashir suka hada aurensu batare da sun Maida ta Nigeria ba ta ringa cin burin watarana zata je Nigeria zata Nemo iyayenta,tana da cikin Mansoor Allah yayiwa mahaifiyar Bashir rasuwa,sati biyu a tsakani,shi ma mahaifinsa ya hau rashin lafiya Yana rokon bashir da ya koma Nigeria ya Nemo Yan uwansa nacan dan su Kulla zumunci ya kuma taya Safiyya karama wajen neman danginta,a haka suka tattaro suka dawo Nigeria a lokacin Mansoor na da shekara uku,sai da ta haifi Aneesa ta shirya ita da Basheer suka tafi potaskum neman danginta dan ta San dai su Yan potaskum ne amma bazata iya tuna inda suka zauna ba,haka suka ringa zagayen tambayar Mallam Hafizu Madina da Safiyya Babba Amma ba Wanda ya sansu Dan shekarun da yawa,Safiyya karama tun tana sa rai zata dace watarana har sai da tazo ta hakura ta rungumi kaddararta,bayan Aneesa ta sake haifar siyama Sa'a da jidda, jidda na da shekara uku Bashir yayi hatsarin mota ya rasu ya barta da yaran,dan gadon da ya bar musu suke dan juyawa Mansoor kadai ne danta namiji,da yake karatun ta na Islamic yafi zurfi hakane yasa ta Bude wani karamin makarantar islamiyya na matan aure burinta da addu'arta kullum Allah ya hadata da danginta Koda guda dayane Safiyya babba tana nan a  ranta Allah Mai yadda yaso sai gashi silar abinda Mansoor ya aikata sai ga Safiyya babba da karama.



Safiyya Babba


Kuka take tana "Ku bani ruwa nace karku sake bari na rasata"


Muhseen da jikinsa ke rawa da tsananin mamakin ganin Mai kama da mahaifiyarsa kamar an tsaga Kara yayi cikin motarsa da sauri ya d'auko ruwa ya kawowa Safiyya babba ta karbi ruwan ta hau yayyafawa Safiyya karama,Safiyya karama taja dogon ajiyar zuciya,tana Bude idonta Safiyya babba ya rungumeta gam tana "Ashe zan Kara ganinki  a rayuwata Safiyya karama innalillahi wa inna ilaihi rajiun Dan Allah Idan mafarki nake kar Wanda ya tasheni, muhseen zo kaga mamanka da nake yawan baku labarinta"


Mansoor


   Ji nayi kaina na sara min,sandar dake hannuna na wani irin rawa dan na fara fahimtar Mai ke faruwa dan da dukan alamu Mahaifiyar Humaira itace Wacce hajiya ke yawan bani labarinta,kenan Humaira Yar uwata ce?kenan Yar uwata nayi wa fyade da ciki?.....


Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84


*AYYIRIRIRI AHAYYE CHAS 💃🏼💃🏼💃🏼 sunan wata waƙa wai ita LUWAI*

_Ana tayi muna tayi manyan mata dai da gaske sun dage sai sun zama kalar gaban mota kalar camera tare da gudummawar Mg's skin care Hajia ta kina ina ake ta wannan harkar arziƙin mata nata glowing suna faranta zuciyar mazajensu da laushi da santsin fatar su ke kina nan kina fama jiki duk kirci😱😱?_

   Ah haba madam yunƙuro ayi tafiyar nan dake ki shiga ki wataya acikin shahararrun matan nan da ko'ina ake fatan gani  dan an daɗe ana jin su watau *team glow by Mg's*

   Macen da ta isa itace mace karki bari ki zama cikin irin muna matan nan da suka rako mata duniya kuna tafe da mijinki yana kallon wata har miyau na zuba tsabar haɗuwarta da kyan fatarta

Mg's skin care sune sirrin duk wata macen da ta isa a ɗaga kai a kira da suna mace wacce ba'a jin kunyar shiga taro da ita daga nan har villah kizo/kuzo mu haɗe a wannan ƙasaitacciyar tafiyar ta Mg's skin care domin sune na gaban gaba sune suka ciri tuta indai a harkar gyaran skin ce hajiata kiyi wani fresh  kiyi smooth wow🥰🥰🥰kina tafe kina walwali idan fa kina amfani da *Mg's skin care* ba kya buƙatar ko wanne irin mai product ɗinmu katt ne duk matsalar fatarki muna da maganinta uhmm inata miki labari  nace  ba sister shin  meye matsalarki ta gaban goshin ƴallaɓai? 

Acne?, pimples? spot?, strech marks?, sunburn?.

to hutas bi'izinilLah muna da maganin matsalarki kina ganin mata a tiktok fuska luwai lumus kice dama ni ko? to in dai kina tare da *Mg's* matsalarki tazo ƙarshe  bama cika baki gaskiya itace takenmu haka nan kuma siyen nagari mai da kuɗi gida *MG's skin care gagarabadau*

Price ɗinmu daidaitacce ne  sannan kuma dai dai da aljihunku


*Soap price:4k*

maiso yy mgn

08062991549

07046881166

07067210195

Call 08064532391

Instagram:glow_with_mgs

Facebook: mg's skincare

  

Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki😍


Munatura Kaya kowani gari dayardar Allah

*BE PART OF THE GLOW TEAM KARKU BARI A BAKU LABARI*




*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


          *Page 26*


Waiwaye


Margayi Mallam Hafizu babban mallamine dan Asalin garin potaskum,Yana da Mata biyu Safiyya da Madina, jajirtace ne wajen neman na Kansa,Yana siyar da kayan dinki,idan ya dawo kuma Yana koyar da almajirai a k'ofar gida,Safiyya  itace uwargidansa da suka yi auren saurayi da budurwa haihuwarta Biyu  mustapha da Kabiru,Mallam Hafizu ya Kara aure ya  auro Madina,shekarar Madina  biyu ko b'atan wata ba tab'a yi ba,Safiyya ta sake samun wani cikin,inda lokacin haihuwarta nayi ta haifi santalelliyar yarta mace Mai kama Mallam Hafizu  ana saura kwana biyu suna jini ya ballewa Safiyya kafin a kaita asibiti ta amsa Kiran Allah,daga Shirin suna aka koma na zaman makoki,Mallam Hafizu yaji mutuwarta sosai Wanda ba iya shi ba hatta Madina taji mutuwarta dan kamar ba kishiyoyi ba haka suke zauna,ranar da Safiyya tayi kwana biyu da rasuwa a ranar ya radawa  jaririya sunan Safiyya, duk yadda aka so a b'oye sunan yak'i yace a ringa kiranta da sunan ta,Madina ta rike Safiyya tamkar ita ta haifeta,Safiyya ba tayi shekara ba Madina ta samu ciki,haka ta ringa rainon cikin tana kula da Yaran Safiyya da ba laifi Allah ya dafa musu a tarbiyyarsu dan Mallam Hafizu a tsaye yake sosai  akan tarbiyyarsu,tafi tafi itama lokacin haihuwarta yayi,ta haifo santalelliyar yarta Mai kama da Mallam Hafizu dan Yaran gabadaya ma dashi suke kama,sai jaririyar tayi balain kama da Safiyya,ga mamakinsu lokacin da Mallam Hafizu ya tashi radawa jaririyar suna sai ya Saka Mata Safiyya itama,Koda aka tambayeshi dalili sai yace sunan Mahaifiyar sa yasa dan dama burinsa idan ya samu ya mace ya Saka sunan mahaifiyarsa amma sai ba samu sawa ba saboda rasuwar da Safiyya tayi,sai ya Saka sunan ta,a yanzu kuma ya Saka sunan mahaifiyarsa Safiyya,sai ake cewa Yar gidan Safiyya Safiyya Babba Yar gidan Madina Safiyya karama,haka suka taso kansu a hade cikin tsantsar tarbiya cikin shekara uku Madina ta Kara haifar Yara biyu  namiji da mace mauzu da Firdausi.


Ya zama yaran Mallam Hafizu su shidda ne daidai,yaran Margayiya uku ne Mustapha Kabiru da Safiyya Babba,yaran Madina uku Safiyya karama muazu da firdausi,idan ba fada ma akayi ba ba Mai yarda ba Madina ce ta haifesu ba dan bata nuna musu bambanci,sai safiyya babba da karama suka taso kansu a mugun hade,dan wani zubin ma sai ka d'auka Yan biyune dan suna bala'in kama,har fashin goshin da Mallam Hafizu ke dashi haka yayi musu su biyun,dinkin su ma iri daya ake musu,haka suka taso cikin so da kaunar juna ga tarbiyya da suke dashi,kaf yaran Mallam Hafizu na mugun ji dasu,Yana balain kaunar Safiyya babba saboda soyayar da yake yiwa mahaifiyarta Yana kuma balain San Safiyya karama saboda sunan mahaifiyarsa da taci,idan kana san kaga b'acin ran Mallam Hafizu  ka tab'a Safiyya babba da karama anan za'a ga tashin hankalinsa da fada,a irin wanan lokacin ya Kara auro wata Ateeka,inda ita da ta tashi shigowa sai ta shigo da rawar Kai da tsananin kishi,ta d'auka da Madina  zata zo tayi kishi sai taga akasin haka,dan Safiyya babba da karama kamar sune kishiyoyin nata,dan idan kana san ka farantawa Mallam Hafizu ka farantawa Safiyya babba da karama,tun tana b'oye kishinta tana daurewa har sai da ta kasa ta fara fito da kishinta fili,dan Mallam Hafizu kamar ya Goya Su Safiyya da a lokacin Safiyya babba tana da shekara shidda Safiyya karama tana da shekara biyar,amma girman jikinsu daya sai dai Safiyya babba ta Fi Safiyya karama tsayi da haske,ita kuma Safiyya karama tana da dan jiki,Ateeka sosai take Jin tsanar su kamar ta jefa su a wuta dan ko wata biyar ba tayi a gidan ba ta Sha Mari a hannun Mallam Hafizu saboda kawai sun barar mata da Madara ta Zane su,a lokacin sai da tayi da gaske Mallam Hafizu ya sauko,dan har rantsuwa ya Mata akan duk ranar da ta sake tabasu sakinta zai yi,haka take zaune cikin kunci tana rainon nata cikin da ta lura bayan gaban mallam Hafizu har itama dai lokacin haihuwarta yayi ta haifo yarta Mace Mai kama da ita,Mallam Hafizu Sam baiyi wani rawar kafa da haihuwar ta ba ya dai siya Mata rago ya siyawa jaririya kaya,ya rada mata suna Hauwau,ta d'auka kila san Yara mata yake tunda itama ta haifi macen zai ajiye San da yake wa Safiyya babba da karama ya Maida San kan Hauwa sai taga akasin haka, dan har lokacin Safiyya babba da karama sune na gaban goshinsa, Firdausi ma Yar gidan Madina bai fiye bi ta kanta ba dan ita kullum tana makale da Madina


,Madina itama kanta taso tayi masa magana akan bambancin da yake nunawa sauran yaran,amma ya rufeta da fadan ba ruwanta,haka ta kawo ido ta zuba masa tana kallon yadda Ateeka take rama saboda damuwar da ta Saka a ranta wai Mallam baya san Hauwau dan tayi kalarta dan Ateeka baka ce Mallam Hafizu kuma fari yaran kuma duka shi suka yo Hauwau ce ta d'auko kalar ta, daga lokacin ta  Kara tsanar Safiyya babba da karama tana ta tunanin yadda zata Saka kiyayarsu a zuciyar Mallam,duk da Mallam Hafizu a tsaye yake,haka ta ringa bin mallamai a b'oye tana so ayi mata aiki akan ya tsani su Safiyya sai dai duk a banza Mallam Hafizu kamar Kara masa kaunar yaransa ake yi,duk da ba wani mai kudi bane haka ya saka iya su biyun a makaranta Mai balain tsada,sauran kuma suka ringa zuwa makaranta Mai Dan saukin kudi,haka Ateeka ta ringa shiri Safiyya babba da karama na Kara girma suna kyau ma Sha Allah,Ateeka kuwa taga indai aka cigaba da tafiya a haka,kila ma dan dukiyar da Mallam Hafizu ya Tara ba mazan zai bawa ba su Safiyya zai mallakawa,a haka ta tashi tsaye da taimakon wani dan uwanta da ke yawan zuwa Cameroon suka hada baki,a lokacin Safiyya babba da karama suna da shekara goma Sha daya da goma, da su biyun zata saka ya d'auke sai ta fasa gudun zargi,tace wa dan uwan nata ya d'auki guda daya kawai a cikinsu,ya tsaya ta hanyar da suke bi idan an taso su,dan tafiyar dare zai yi,Kuma da mota,Yana ganin sun wuce shi kadan ya kamo daya daga cikinsu bai ma San Wacce ya d'auka ba yayi cikin mota da ita,Safiyya babba ta hau ihu da iya karfinta kafin ma wani yazo,har yaja motar ya gudu,ya daure bakin  Safiyya karama,ya kaita wajen gari,ya dirka Mata maganin bacci da uniform a jikinta Yana ganin bacci ya d'auketa ya Saka ta a tsakiyar buhunhunun kayan da yake kaiwa Cameron ya d'auki hanya daddare ya rubutawa Ateeka wasika akan ya tafi da ita zai barota acan kamar yadda tace.


Mallam Hafizu yanke jiki yayi ya fadi a lokacin da Safiyya Babba ta karasa gida da kuka akan wani ya d'auke Safiyya karama,kafin kace me ba inda ba'a bazama neman Safiyya karama ba Ateeka saboda munafirci harda kukanta,yadda aka kwantar da Mallam Hafizu a asibiti haka aka kwantar da Safiyya Babba da bata da aiki sai kuka ba dare ba Rana ,Madina kuwa sai Allah ya Ara mata jarumta ta  dage da yiwa Safiyya karama addu'ar kariya a duk inda take,tun suna Saka rai za'a ji labarin an ganta daga kwana daya sati wata shekara shiru kake ji ba labarin Safiyya karama,Mallam Hafizu gadan gadan ya hau rashin lafiya sai dai akwantar a tayar maganarsa kullum a nemo masa Safiyya karama,Ateeka ko a fuska bata tab'a nunawa ita tasa aka d'auke Safiyya karama ba dan har dan uwanta da aka cewa shuaibu ya dawo yace ya baro Safiyya karama acan a titi ma ya ajiyeta baisan inda tayi ba yanzu,a haka Safiyya babba ta taso da mugun kewar Yar uwarta,har ta fara zama budurwa tana nan makale da tunanin Safiyya karama,Ateeka kuwa sai ta fara nadamar ma d'auke Safiyya karamar dan kamar Mallam Hafizu yasan ita ta d'auke ta,dan wani irin kiyayya yake gwada mata,baya cin abincin ta,baya zuwa dakinta,daga ita har Hauwau Basu ishe shi Kallo ba,amadadin ta samu dan sauki sai abubuwa suka kwabe,ta daya barin kuma ga addu'oi da har gobe ake yi Madina ma har dasu azumi da sadaka,akan idan wani ne ya d'auke Safiyya Allah ya tona masa asiri,tuni taji gidan Mallam Hafizun ya fice mata a rai,gashi shekara biyu da d'auke Safiyya yayan nata yayi hatsari ya mutu balle tace ya nemo Safiyya karama idan yaje ya dawo da ita,dan ita kanta yanzu ta rasa nutsuwa bata sani ba ko dan addu'oi da aka dage da Yi ne,tun tana ganin zata iya cigaba da zama har sai da ta je ta samu Mallam Hafizu da Lafiya ta masa karanci tana ya saketa ita ta gaji tafiya za tayi,kamar Mai Jiran kiris ya d'auko takarda a take ya saketa saki uku,kamar wacce ake ingizawa ta karbi takarda tana Mallam Hafizu ya yafe mata ita tasa shuaibu ya d'auke Safiyya karama ya kaita Cameron dan tana Jin haushin irin soyayar da yake Yi musu,Mallam Hafizu da yaji kamar ta soka masa mashi,ya dafe kirjinsa Yana sallati,kafin kace me,yasa aka zo aka tafi da Ateeka aka kulleta,akan har sai ta fito ta fadi iya gaskiyarta,Ateeka kuwa ta dage akan iya gaskiyarta kenan,aka Kara tasar Neman Safiyya musamman Yan uwan Mallam Hafizu suka tafi Cameroon da hoton Safiyya karama duk da Basu san ta inda zasu ganta ba,sunfi wata biyu suna neman ta duk da a yanzu sun san tana da shekara goma Sha biyar ta zama Yan mata ma a yanzu,amma indai suka ganta zasu ganeta,rashin lafiya ya Hana Mallam Hafizu binsu,Madina kuwa da karfin addu'a ta daure zuciyarta bata buga ba,dan da ace Safiyya karama mutuwa tayi yafiye mata,tun suna sa ran zaa ganta har sai da aka samu shekara goma Sha biyar Kafin su fara cire rai,Safiyya babba tana gama secondary manema suka yo caa a kanta Mallam Hafizu ya duba a maneman ta Wanda yafi hankali,ya ce ta fito,cikin wata biyu aka daurawa Safiyya babba Aure da Abdulhamid dan canji ne a Lagos Koda aka daura auren can aka kaita,duk tsawon shekarun nan tana nan da tunanin Safiyya karama kanaanan hotunansu da suka dauka suna Yara Yana cikin kayanta kullum addu'arta idan har Safiyya karama na rayye Allah ya bayyana ta watarana su hadu,tana Aure da shekara daya Allah ya azurta ta da samun da namiji inda aka Saka masa Abdul,daya shi sai muhseen (shi nayi mistake din cewa shuriem jiya sunansa muhseen sorry)  daga muhseen sai Nawarra khalifa sai Humaira,tana haifar  Nawarra ta dawo Kano gidan da Alhaji Abdulhamid ya Gina musu,a Kano ta haifi khalifa da Humaira,tun tana Aure da shekara biyu a lokacin da cikin muhseen firdausi Yar gidan madeena itama tayi Aure aka kawota Kano,itace Mahaifiyar Yusrah,shekara biyu a tsakani Mallam Hafizu ya amsa Kiran Allah,da burin ganin Safiyya karama Allah bai yi ba,madeena kuwa ta cire rai da ganinta addu'a kawai take idan mutuwa tayi Allah ya jikinta,duk da Mallam Hafizu ya rasu,Yaran Safiyya manyan Kabiru da mustapha gam suka riketa tamkar dai ita ta haifesu,har Yar rige rigen faranta mata suke,shekara uku da suka wuce Safiyya babba ta biya Mata umara taje ta sauke faralli tana rokon Allah Idan har Safiyya karama na rayye Allah ya hadasu kafin ta koma gare shi,dan itace yarta ta fari.



Mazan duk sun Yi Aure suma sun hayayyafa, Firdausi ma yaranta biyar ,Yusrah ce saar Humaira hakane yasa tasu tazo daya,wasiyyar da Mallam Hafizu ya bari na su rike zumunci yasa Safiyya babba da firdausi suka hade kan yaransu wajen zumunci wanan kenan.



Safiyya karama


    A lokacin da shuaibu ya kaita Cameron tana da karancin shekaru,ba uwa ba Uba ba Wanda ta sani,dan tashi tayi ta ganta a gefen titi,da alama shuaibu Yar da ita yayi,haka ya ringa kuka tana Kiran sunan Safiyya babba da Mallam Hafizu,a karamin shekarun ta ta fara bara,dan ta samu abincin da zata ci,idan dare yayi sai ta kwanta a gefen titi,a haka watarana tabi layin sadaka ,ta karbi abinci kenan tazo tsallaka titi mota yayi awon gaba da ita,bata tashi Bude ido ba sai a gadon asibiti,taga wani kamar bature ne haka ya zauna da ita da alama shine ya kadeta,dan saurayi dashi,kanta ya Sha nadin Bandeji,tambayar ta ya ringayi a Ina ne gidansu ya kaita shine ya kadeta,bata lura da ya taho ba,cikin kuka ta bashi labarin sato ta akayi ta tsinci kanta anan amma ita Yar Nigeria ce,yadda ya ringa zuba sallati dan Hausa yake yi yasa ta gane Yana mamakin yadda tana Nigeria ta tsinci kanta anan,a takaice ganin bata da kowa yasa ya kaita gidansu,Allah da  yake shine gatanta,iyayensa sai suka karbeta tamkar su suka haifeta,suka Kara da Mata alkawarin duk Wanda suka ji zai je Nigeria zasu hada su su kai ta ko zata dace da ganin iyayenta duk da tace ita bata San hanyar da zai Kai su can ba,a haka suka sakata a makarantar islamiyya sai da ta sauke suka sakata a boko Basu taba nuna mata bambanci ba dan Mai gidan asalinsa dan Nigeria ne nema ne ya kawo shi nan Cameron ya hadu da mahaifiyar  Bashir ya aureta, Bashir kuma shi kadai ne dan da suka haifa,Safiyya karama kuwa kullum cikin rokonsu take akan su kaita Nigeria amma sai ta lura Kai ta ne basa so suyi haka ta ringa rayuwa da tunanin iyayenta da Yar uwarta Safiyya babba,har sai da ta kusa gama secondary ta gane ashe Bashir Santa yake,duk da a lokacin bata san ma Mai so ba tana ji tana gani iyayen Bashir suka hada aurensu batare da sun Maida ta Nigeria ba ta ringa cin burin watarana zata je Nigeria zata Nemo iyayenta,tana da cikin Mansoor Allah yayiwa mahaifiyar Bashir rasuwa,sati biyu a tsakani,shi ma mahaifinsa ya hau rashin lafiya Yana rokon bashir da ya koma Nigeria ya Nemo Yan uwansa nacan dan su Kulla zumunci ya kuma taya Safiyya karama wajen neman danginta,a haka suka tattaro suka dawo Nigeria a lokacin Mansoor na da shekara uku,sai da ta haifi Aneesa ta shirya ita da Basheer suka tafi potaskum neman danginta dan ta San dai su Yan potaskum ne amma bazata iya tuna inda suka zauna ba,haka suka ringa zagayen tambayar Mallam Hafizu Madina da Safiyya Babba Amma ba Wanda ya sansu Dan shekarun da yawa,Safiyya karama tun tana sa rai zata dace watarana har sai da tazo ta hakura ta rungumi kaddararta,bayan Aneesa ta sake haifar siyama Sa'a da jidda, jidda na da shekara uku Bashir yayi hatsarin mota ya rasu ya barta da yaran,dan gadon da ya bar musu suke dan juyawa Mansoor kadai ne danta namiji,da yake karatun ta na Islamic yafi zurfi hakane yasa ta Bude wani karamin makarantar islamiyya na matan aure burinta da addu'arta kullum Allah ya hadata da danginta Koda guda dayane Safiyya babba tana nan a  ranta Allah Mai yadda yaso sai gashi silar abinda Mansoor ya aikata sai ga Safiyya babba da karama.



Safiyya Babba


Kuka take tana "Ku bani ruwa nace karku sake bari na rasata"


Muhseen da jikinsa ke rawa da tsananin mamakin ganin Mai kama da mahaifiyarsa kamar an tsaga Kara yayi cikin motarsa da sauri ya d'auko ruwa ya kawowa Safiyya babba ta karbi ruwan ta hau yayyafawa Safiyya karama,Safiyya karama taja dogon ajiyar zuciya,tana Bude idonta Safiyya babba ya rungumeta gam tana "Ashe zan Kara ganinki  a rayuwata Safiyya karama innalillahi wa inna ilaihi rajiun Dan Allah Idan mafarki nake kar Wanda ya tasheni, muhseen zo kaga mamanka da nake yawan baku labarinta"


Mansoor


   Ji nayi kaina na sara min,sandar dake hannuna na wani irin rawa dan na fara fahimtar Mai ke faruwa dan da dukan alamu Mahaifiyar Humaira itace Wacce hajiya ke yawan bani labarinta,kenan Humaira Yar uwata ce?kenan Yar uwata nayi wa fyade da ciki?.....


Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84


*AYYIRIRIRI AHAYYE CHAS 💃🏼💃🏼💃🏼 sunan wata waƙa wai ita LUWAI*

_Ana tayi muna tayi manyan mata dai da gaske sun dage sai sun zama kalar gaban mota kalar camera tare da gudummawar Mg's skin care Hajia ta kina ina ake ta wannan harkar arziƙin mata nata glowing suna faranta zuciyar mazajensu da laushi da santsin fatar su ke kina nan kina fama jiki duk kirci😱😱?_

   Ah haba madam yunƙuro ayi tafiyar nan dake ki shiga ki wataya acikin shahararrun matan nan da ko'ina ake fatan gani  dan an daɗe ana jin su watau *team glow by Mg's*

   Macen da ta isa itace mace karki bari ki zama cikin irin muna matan nan da suka rako mata duniya kuna tafe da mijinki yana kallon wata har miyau na zuba tsabar haɗuwarta da kyan fatarta

Mg's skin care sune sirrin duk wata macen da ta isa a ɗaga kai a kira da suna mace wacce ba'a jin kunyar shiga taro da ita daga nan har villah kizo/kuzo mu haɗe a wannan ƙasaitacciyar tafiyar ta Mg's skin care domin sune na gaban gaba sune suka ciri tuta indai a harkar gyaran skin ce hajiata kiyi wani fresh  kiyi smooth wow🥰🥰🥰kina tafe kina walwali idan fa kina amfani da *Mg's skin care* ba kya buƙatar ko wanne irin mai product ɗinmu katt ne duk matsalar fatarki muna da maganinta uhmm inata miki labari  nace  ba sister shin  meye matsalarki ta gaban goshin ƴallaɓai? 

Acne?, pimples? spot?, strech marks?, sunburn?.

to hutas bi'izinilLah muna da maganin matsalarki kina ganin mata a tiktok fuska luwai lumus kice dama ni ko? to in dai kina tare da *Mg's* matsalarki tazo ƙarshe  bama cika baki gaskiya itace takenmu haka nan kuma siyen nagari mai da kuɗi gida *MG's skin care gagarabadau*

Price ɗinmu daidaitacce ne  sannan kuma dai dai da aljihunku


*Soap price:4k*

maiso yy mgn

08062991549

07046881166

07067210195

Call 08064532391

Instagram:glow_with_mgs

Facebook: mg's skincare

  

Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki😍


Munatura Kaya kowani gari dayardar Allah

*BE PART OF THE GLOW TEAM KARKU BARI A BAKU LABARI*


*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


          *Page 27*


   Kamal da Baffa kanin  mahaifin Mansoor suma sakin baki  suka yi  cikin mamaki, Safiyya babba da Safiyya karama kuwa  suna rungume da juna sun ma kasa sakin juna dan  gani suke kamar mafarki suke, muhseen da ya ma kasa karasa wa wajensu saboda shi ma har lokacin mamaki bai gama sakin sa ba dan idan har Mahaifiyar Mansoor itace Safiyya karama hakan na nufin Mansoor shi yayi wa Humaira wanan aika aikan,ya daga kansa ya kalli Mansoor dake  rike da sanda kafar sa a nannade ko ba'a fada masa ba yasan shi ne Mansoor,yaci burin Yana ido biyu dashi ya rufe shi da mugun duka,yaci burin Yana  ganin sa yasa Yan sanda suyi ta jibgarsa dan har kudi ya bawa Yan sanda yadda zasu ji dadin jibgarsa dan tunda Humaira ta sake bada labari da ta dawo gida akan irin bibiyar ya ringa mata har sai da ya Kai ga mata fyade duk gidansu suna kaunar Humaira dan bata da hayaniya gata da sanyi yama fi shiri da ita a cikin kanensa tashi daya mansoor yazo ya ruguza mata rayuwa wai kuma sun zo kama Mansoor Hajiya tana so ta nuna ai tasan Mahaifiyar Mansoor idan kuwa har Safiyya karama itace Wacce hajiya ke yawan basu labarin ta hakan na nufin Mansoor Dan uwansu ne baza su d'auki wani Mataki akai ba,yanzu za'a ce su Yan uwa ne, Yaja Karamin tsaki Yana abu  kamar wasa shi kam zai so ace ba Safiyya karamar ce Mahaifiyar Mansoor ba kila wata ce ma dai sai ya tsinci kansa da addu'ar Allah ya sa hakane ma,dan baiji ma Mansoor ya kwanta masa da zasu zama Yan uwa ba ido kawai ya zuba musu  Yana kallon su yan sandan kuwa ganin daga kame an rungume juna ana koke koke yasa ya sallami Yan sandan suka tafi,dan da dukan alamu case din ya zama na gida.


Muhseen ya Kara matsawa kusa dasu dan sun fara yiwa juna ma tambayoyi ya tsugunna Yana "Wai Hajiya kina nufin wanan itace kanwarki da kike bamu labari"?


 "Itace muhseen itace Safiyya karama da nake yawan baku labarinta,itace nake yawan nuna muku hotonta,itace Wacce nake ce muku ku saka ta a  addu'a Allah ya hadani da ita kafin na mutu.


Mahaifiyar Mansoor kuwa ta zubawa muhseen ido hawaye shabe shabe a fuskarta fuskar ta a washe ta Kalli Safiyya babba tana "Wanan saurayin dan ki ne"?


"Muhseen shine dana na biyu Safiyya"


Mahafiyar Mansoor ta mike tsaye hannunta cikin na Safiyya babba tace "Mu shiga daga ciki Safiyya babba  farin ciki yamin yawa gani nake kamar mafarki nake har yanzu,

Ta kalli muhseen tana zo mu shiga daga ciki dana"


Suka nufi cikin gidan,hannunsu rike da juna muhseen da ya hade rai ya hau bin su a baya yana  hararar Mansoor da ya sunkuyar da Kai , Safiyya karama ta Kalli Baffa da Kamal da suma suke tsaye suna kallonsu tace "Baffa yau kaga Allah ya hadani da Yar uwata Allah sarki Bashir da Yana rayye bansan irin farin cikin da zai tayani ba,tsabar murna tama manta maganar da suke a ciki kafin su fito waje ta Kalli Mansoor da ke tsiyayar gumi tana "Mansoor zo ga mamanka da nake yawan baka labari,ga dan uwanka nan ma kuzo mu shiga daga cikin Palon"



Safiyya babba da taji sunan da Safiyya karama ta kira Mansoor cikin dan faduwar gaba ta zame hannunta daga hannun Safiyya karama ta tsaya cak,wanda hakan da tayi yasa safiyya karama kallonta Safiyya babba ta nuna Mansoor da hannunta dake rawa tana "Safiyya karama karki ce min Mansoor din da muke nema ke kika haife shi"


Muhseen da yake jinsa a wuya dan tuni Yama san abinda ke Shirin faruwa kenan yace "shine mana Hajiya Mansoor dai mallamin su Humaira da ya keta mata haddi yayi sanadin mutuwar aurenta shine wai danta"



Safiyya babba ta saki sallati da k'arfi, Safiyya karama kuwa da tayi suman wucin gadi dan tuni ta tafi tunanin ma ai Yan sanda ne ma suka zo nemanta,take tunanin ta ya bata abinda ke Shirin faruwa wanda idan har hakan ya kasance bata san irin bakin cikin da zata ji ba,kila har ta koma ga Allah da ciwon abinda Mansoor din yayi a zuciyarta cikin rawar baki ta Kalli Safiyya babba dake ta sallati har lokacin tace "Safiyya babba ko kece Mahaifiyar Humaira da Mansoor yayi wa fyade"?


Safiyya babba kuwa ta saki kukan da ya taho mata tana "nice Safiyya karama nice na haifi Humaira yanzu ma zuwan da nayi na tafiya da mahaifiyarsa ne ashe kece Mahaifiyarsa innalillahi wa inna ilaihi rajiun"



Safiyya karama runtse idonta tayi jikinta na balain rawa,halin da Baffa suka ga sun shiga su biyun yasa ya fara magana Yana "yanzu dai mu shiga daga ciki ku zauna ku dan samu nutsuwa,ya za'ayi da kaddara da ta riga da ta afku,wani kaddarar shi ke tada wani,yau silar abinda Mansoor din ya aikata Allah yayi zaku hadu mu shiga ciki daga ciki.


Safiyya karama da babba haka suka shiga palon,Safiyya karama kuwa Tama kasa zama akan kujerar sai ta zauna a kasa, muhseen ya coge daga bakin kofa dan wani irin haushi yake ji kamar ya mutu,Safiyya babba kuwa har lokacin sai kwada sallati take dan bama zata iya fasalta halin da take ciki ba,ta kasa yarda wai Wanda take burin daurewa har sai taga gatansa jinin Safiyya karama ne,Wanda dai ya ketawa Humaira haddi jinin  Safiyya karama ne.


Safiyya karama da ta rasa ma abin cewa sai ta Kalli Safiyya babba tana "Yanzu dai Mansoor Yar uwarsa ya ketawa haddi kenan"?


"Hakane Safiyya Humaira Yar uwarsa ya ketawa haddi Safiyya kinga wani irin kaddara"


"Safiyya babba wanan mumunan kaddara ne,wai yau jinina ne ya ketawa yarki haddi,a yau muka dawo daga zamfara an sallame mu daga asibiti bansan Mai ke faruwa ba,wallahi yaron nan yayi sub'utar baki a cikin mota wai Humaira zata Sha guba Kamal ya taimaka ya kira masa ita"


"Hankalina ne yayi gaba naga Kamal a gidanan shi yake auren Yar gidan firdausi,tabbas shi ya kirani a waya Ina ta so nama tambaye shi ya aka yi ya sani,sai kuma Allah bai yi ba yanzu dai Mallamin su Humaira dan ki ne"?


Safiyya ta Kara cewa har lokacin mamaki bai gama sakinta ba,


Baffa da ya lura duk sun tashi hankalinsu ya fara magana Yana "ku nutsu ku kwantar da hankalin ku,Hajiya shekaru nawa kikya dauka kuna neman juna  kema shekaru nawa kika dauka kina kuka akan Allah ya sada ki da ko mutum daya ne a cikin yan uwanki,yau ban da silar abinda ya faru,bana Jin akwai yadda za'ayi ku tab'a ganin juna,wanan wani hikima ne na Ubangiji duk abinda kuka ga ya faru akwai dalili,dalilin haduwar ku yasa kaddara ta hadasu har Mansoor ya aikata abinda ya aikata Wanda bai san cewar Yar uwarsa ce ya nema ba,har muka dawo cikin gidanan Ina mamakin abinda Mansoor ya aikata dan wallahi ba halinsa bane,kuma kunsan irin tarbiyar da kuka yiwa yaran ku"


Muhseen dake Jin kamar ya rufe Baffa da duka dan gani yake kamar so yake ya kare Mansoor dan gani yake ko ciki daya ma suka fito da Mansoor din ya kamata ayi masa hukunci dan ya cutar da Humaira da yawa ga cikin shege a jikinta ga sakinta da Sauban yayi da wane zata ji,


Cikin fushi ya hau magana Yana "amma shi ma Mansoor din ya rasa wacce zai nema kaf makarantar nasu sai Humaira, tsakani da Allah sai a jonawa kaddara,yanzu shikenan dan mun hada jini dashi baza'a bi mata hakkinta ba,da aurenta da komai ya ringa bibiyarta har sai da yayi silar mutuwar aurenta ga cikin shege tsakani da Allah azo ana wani kaddara data sa  su hajiya zasu hadu shiyasa yayi wa Humaira fyade"


Maganar tamkar sokan mashi haka Safiyya karama taji maganar,Safiyya babba kuwa ta buga tagumi,dan tasan sai dai suyi hakuri tunda Mansoor din ma ai danta ne ta yarda da maganar Baffa kaddarar haduwarsu yasa Mansoor yayi wa Humaira fyade, Safiyya karama da jikinta ke bala'in rawa dan ta mugun kaduwa da Jin wai Humaira matar aurece ma,cikin wani irin murya tace "Safiyya Babba kina nufin Humaira matar aurece"?


"Da aurenta Safiyya karama,Ina ga bai baku labarin komai ba,dazu nan mijinta ya aiko mata da takardar sakinta,gata dauke da ciki,tiryan tiryan Safiyya babba ta hau labartawa Safiyya karama duk labarin da Humaira ta bata na daga yadda Mansoor ya ringa bibiyar ta har zuwa gidanta da yaje ta rufa masa asiri,da yadda ya cigaba da bibiyarta har zuwa bade mata hoda da yayi ya kaita daji ya Mata fyade zuwa zuwan da yayi zamfara Sauban ya masa duka har Humaira ta hana Sauban kashe shi,Wanda hakan ya jawo ya aiko mata takardarta.


Zuwa yanzu ba iya Safiyya karamar ke sallati ba har da Baffa kanin mahaifin Mansoor da har fita yayi waje wai Dan yaga Mansoor dan ya kasa yarda da abinda ya aikata,sai yaga baya nan dashi da Kamal yasan kunya yasa ya gudu,


Safiyya karama kuwa cikin kuka da sallati ta ringa "Safiyya babba yanzu abinda dan cikina ya aikatawa Yar ki kenan,yanzu abinda Mansoor yayi kenan karki duba dangantakar dake tsakaninmu Safiyya babba,ki hukunta shi ku daure shi,dan a musulunce ma jifansa ya kamata ayi tayi har sai ya mutu,karki duba wai Dana ne,wallahi ku d'auki Mataki,Safiyya yau da wani ne ya aikatawa yata haka sai inda karfina ya kare balle ace dan cikina,wallahi ba tarbiyar da na bashi kenan ba,Yana da Mata fa duk abunan bansan Humaira nada Aure ba,Ashe har silar abinda yayi mijinta ya saketa, innalillahi wa inna ilaihi rajiun yanzu dama ba hatsari yayi ba iskanci ya tafi yi mijin Humaira ya dake shi Safiyya babba da mu hadu ta wanan hanyar har na gwammace bamu hadu ba,dan Mansoor ya zalinci yarinya nan ya cutar da ita,yasa murna ganinki ya koma ciki,na koma ina Jin nauyi da kunyarki"


"Karki fadi haka Safiyya karama,karki manta ke Yar uwata ce,jinina Mansoor dana ne, Humaira yarki ce wanan shine kaddarar mu sai dai mu fatan Allah ya bamu Ikon cinye wanan jarrabawa"


"Amma wanan yaro anyi"!!


"Kul Safiyya kar bacin rai yasa kiyi wa yarona baki bawa baya tsallake kaddararsa ai,ta bakin wanan Bawan Allah rabon haduwar mu yasa Hakan ya faru"


Safiyya karama kuka kawai take dan taji ciwon abinda Mansoor yayi,Safiyya babba kuma sai ta koma rarrashi, muhseen kuwa kamar zuciyarsa tayi bindiga dan bakin ciki,dan yasan Safiyya babba bazata tab'a yarda a hukunta mansoor ba,bai kuma ji wai a kaf zuriarsu zaiji Yana San mansoor ba,baya Sansa baya kauanrsa,Safiyya karama kuwa da ta kasa jurewa ta mik'e tana "wallahi dole na hukunta yaron nan Safiyya ya cutar dani,idan ku bazaku d'auki Mataki akansa ba ni zan d'auka,dan idan kuka ce Kun yafe Kun cutar dani,dan zan ta ganin kamar na zalunceki Safiyya babba na dakeki na hanaki kuka"


"Idan har dagaske kin yarda ni Yar uwarki ce karki sake cewa komai duk matakin da zaa dauka akansa bazai canza abinda ya riga da ya faru ba, hakurin kawai za muyi"


"Baffa ka kira min Mansoor Dan Allah"


"Ai hajiya na leka waje baya nan da alama guduwa yayi dan nima na girgiza da Jin abinda ya aikata"


"Ba komai fa Safiyya karama wallahi karki damu yanzu dai ba sai anjima ba ki zo mu tafi wajen inna dan jiya nan take maganarki wai Allah ya jikanki Tama fidda rai kina rayye"


"Ki bari na samu nutsuwa tukunna Safiyya babba yanzu burina ki kaini wajen yata na ganta"


Safiyya babba mik'ewa tayi Safiyya karama ta hau kwallawa su saa kira dan daki suka shige basu tsaya a palon ba duk da sun san abinda ke faruwa,Koda suka fito Safiyya karama ce musu tayi ga babarsu nan Safiyya babba suje su gaisheta su shirya zasu tafi gidanta, muhseen kuwa tuni ya mik'e yayi waje,yaje yayi zamansa a mota,dan sam baiji dadin yadda abin ya juye ba,amma ba yadda zasuyi dole su hakura,Humaira idan ta haihu dole Mansoor ya aureta,dan yasan zancen duniya baya b'uya,ba kowa ne zai yarda ya auri Humaira idan ya gano silar mutuwar aurenta ba,haka Safiyya babba da karama dasu jidda suka shiga motarsa yaja suka tafi,tun a mota Safiyya babba ta fara Kiran dangi tana sanar musu,Safiyya karama kuwa sai hawaye take,yau ranar farinciki ne a wajenta da zata sake saduwa da Yan uwanta,amma abinda Mansoor ya aikata yasa taji gabadaya bata cikin farinciki, Mansoor yayi matukar bata mamaki da ya iya aikata Zina,Zinar ma da matar Aure matar Auren ma Yar uwarsa.



Mansoor


Na kasa yarda da abinda ke Shirin faruwa,na kasa yarda wai Humaira Yar uwata ce,kirjina bugun Tara Tara kawai yake a lokacin da nake kallon hajiya da yayarta,duk maganar da suke Ina kallonsu jikina na rawa,kallon da naga yayan Humaira na min ya Kara Saka min rawar jiki,dan ko ba'a fada ba Ina ganinsa a hanya nasan Dan uwanta ne dan suna kama,ji nake kamar kasa ta Bude na shige ciki,har su hajiya suka taso zasu shiga ciki sai na Kara Maida kaina kasa,dan da Ina da kafa dan da tuni na gudu,yadda hajiya ke ji da wanan Yar uwarta da take bamu labari ita naje na yiwa yarta fyade,wai kuma Yar uwa ta ce bansani ba,Ashe ba'a banza naji lokaci guda na kamu da san Humaira ba,Ashe Humaira Yar uwata ce har yanzu mamaki bai gama sakina ba,kallon da yayan Humaira ke min yasa naji jikina na rawa, su hajiya har zasu shige Ina murna yadda idan suna shigewa zan gudu,sai naji hajiya na inzo ga yayarta,sai naji gabana ya fadi da irin kallon da yayarta ke min,na sunkuyar da kaina,idona a rufe Ina Jin maganganun da suke,har ga Allah ji nake dama zan iya b'acewa daga gabansu,hakika na tafka abin kunya yanzu Yar uwata na yiwa fyade bansani ba.


Suna shigewa na ruko Kamal dake Neman binsu abaya na hau hada shi da Allah da annabi akan ya taimaka min ya Kaini gidana,dan bazan iya kallon cikin idon hajiya da yayarta ba, dak'yar na samu Kamal ya samo abun hawa na hau ya kaini gidana,Ina zuwa naga gidana kamar kango ba kamshi nan ba Nurr gidan yamin duhu,na zub'e akan kujera Kamal dake bakin kofa yace min "toh nidai zan tafi haka Mansoor yusrah nata kirana,yanzu abubuwa zasu zo da sauki tunda Humaira Yar uwarku ce,yushrah ma matata Yar uwarku ce dan Mahaifiyar ta kanwar mahafiyar Humaira ce,kasan nace Maka cousins ne su,yanzu tunda abin ya zama na gida za'a San yadda za'a rufawa juna asiri"


Ji nayi hankalina ya sake tashi da na tuna tabbas Yusrah zata iya zama Yar uwata,itama yanzu zata ji labarin irin aika aikar da nayi,na hau rokon sa akan kar ya fada mata komai,dan yace min bazai fada ba sai dai yasan dole taji labari tunda Abu ya zama na family haka ya tafi ya barni Ina hawayen nadama,dan nayi mugun nadamar abinda na aikata,gefe daya ga Yar uwata Humaira da na jefa a tashin hankali ga Nurr matata da Santa ke San fasa min kirjina,a yanzu nake bukatar ta a kusa dani,yau da asirina bai tonu ba nasan da yanzu jikinta na rawa wajen kula dani kamar ta goyani,na mike Ina dingisa kafa na shiga dakina Ina ganin kamar zan ga ta fito daga bandaki ta danne ni tana zuba min kiss Ina tureta,sai naji hawaye na zubomin bazan iya jure rashin Nurr ba,wayata na gaban Aljihuna haka na dauko na fara Kiran Nurr a waya sai dai bata dauka ba,yadda na kamu da kauanr Humaira baji ba gani har Ina rasa nutsuwata haka nake Jin kaunar Nurr,hakika Ina cikin tashin hankali,ban kawo Nurr zata iya neman rabuwa dani ba,da naga Babu akwatinta babban ta kuma dibi kayanta,da sandata na dogara na fita waje na tari abin hawa na nufi gidansu Nurr...




Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070.


*MATA NAKE NEMA, BA YAN RAKIYAR MATA BA💃 ZAMANI YA CANZA TUNI AI, IN BAKI GYARA KE DA DUSA BAKU DA MARABA, ASSALAMU ALAIKUM MATAN KWARAI MATAN SUNNAH, MASU ABIN DADI, SUNANA HAJIYA FATIMA, SHAHARARRIYAR MAI SAI DA KAYAN MATAN NAN TA JIHAR SOKOTO, ALHAMDULILLAHI KWA GWADA KAYANMU DOLE YA YI SAM BARKA, DOMIN INGANTATTU NE DA AKE HADINSU DA SINADARAI MASU INGANCI DAGA KASASHE DABAN-DABAN, NA CE KAR NA CIKA KU DA ZANCE HAJIYA AMMA BA KU BINA BASHIN RANTSUWA, IN HAR KINA DA LAFIYA KI NEMI KAYANA KI GWADA, IN KUMA CIWON SANYI YA CINYEKI KI ZO KI FARA GWADA INGANTACCEN INFECTION FLUSHER DINMU MAI WANKE DUKKAN SANYI DA DATTIN MARA, KE KO AJIYA GAREKI A MARA, DA IZININ MAI SAMA TAS ZAI WANKOTA, DON HAKA MA BA MA BAWA MAI CIKI* 


*1- WADDA NONONTA YA LALACE KO SUKA YI KANANA AKWAI INGANTACCEN GARINMU WANDA KE CIKO DA TUWON NONO, SU CIKO SU YI KYAM KAMAR BA KI SHAYAR BA, NA ME ZAKI ZAUNA DA NONO RABE-RABE KAMAR KIN HAIFI DUNIYA, WANNAN ZAMANI DA AKE ADO DA NONO*


*2- AKWAI GUMBAR MATSI, UBAN BUDURWA KE NAN, TA CIKE KI TA MATSEKI GAM CIKI DA WAJE, OGA YA JI KI ZAM KAMAR SABUWAR AMARYA*


*3- GUMBAR NI’IMA, DUK BUSHEWARKI DA RASHIN DADI DA KIN SHA SAI KIN TOSHEWA OGA BAKI* 

*4- ZUMAR KIN FI KANKANA* 

*5- TSUMIN TABAJE* 

*HUTA MASOYI* 

*ZUMAR MOWA*

*NI CE MOWA*

*SHA KI MATSE*

*MAI ABIN DADI*

*GARIN UWAR RUWA*

*MALLAKA*

*BA NI BA KISHIYA*

*MUNA DAHUWAR KAZA, DAHUWAR CICCIBI,DAHUWAR YAN SHILA,DAHUWAR ZUCIYAR RAKUMI, DAHUWAR KIFI, DAHUWAR TSOKA TARA. AKWAI KAYA KALA-KALA NA KORE RAINI, MATAN SUNNAH SAI KUN ZO* 


*MUNA NAN GARIN SOKOTO, MUNA AIKE KO INA CIKIN FADIN NIGERIA DA KETARE, KAYANKI SU ISA HANNUNKI CIKIN AMINCI, KU NEMENI TA 08167888934*


*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


          *Page 28*


       

Mansoor


      Mai gadinsu na ganina ya Bude min k'ofa yana min sannu,dan ya sani Ina yawan yi masa alheri ma idan nazo gidan,gabana sai faduwa yake bansan tarb'ar da zan samu a wajen Nurr da ta rantse akan duk ranar da nazo bata hakuri sai ta tona min asiri ba,yanzu tunda har hajiya ta sani,bana Jin akwai Wanda nake fargabar ya sani, Mahaifiyar nurr ce dai bazan so tasan mai na aikata ba,kaina tsaye nake shiga gidan amma sai naji na kasa shiga gidan,Ina cikin tunanin abinda ya dace nayi sai Jin su Irfan nayi suna daddy sai a lokacin naga sun fito daga palon da gudunsu da alama wasa suka fito zasu yi dan Irfan na rike da ball,wani irin sanyi naji a zuciyata Wanda rabon da naji haka tun kafin na jefa kaina a bala'in san Humaira,na rungume Irfan da Nas a kirjina so da kaunar su na ratsani,su kansu rabon da na basu kulawa ta Uba har na manta,dan suna zuwa wajena nake korarsu,nace musu bana san hayaniya har sai da na sabar musu da rashin zuwa wajen nawa, makahon so yasa na kasa bawa yarana kulawar da ta dace da matata dake neman yimin nisa,Ina k'ok'arin tambayar su Nurr sai na hango ta ta fito tana kwallawa Irfan kira,ba dankwalli a kanta tana sanye da doguwar riga ta atamfa,anyi mata manyan kitso da tayi parking,kirjina wani irin bugawa ya fara yi da ganinta ita kuwa cak ta tsaya take fuskartar ta jirkice zuwa bacin rai,na saki su Irfan na rike sandata,na kasa yarda Nurr da nake tunanin Ina dawo gida tana takura min itace yau nake ganinta jikina da kirjina na bugu,ban kyauta wa kaina ba banyi wa kaina adalci ba,na fara dingisa sandata Ina nufar wajen da take tsaye,su  Irfan suma suka yi wajenta da gudu suna ga daddyn su,ban iya karasawa ba saboda wani irin kallon tsana da naga Nurr na min dake kada min yayan hanji, irin kallon da Humaira ke min dake saka naji kamar nayi kuka wai yau irinsa Nurr matata ke min,ganin tana k'ok'arin juyawa ta koma ciki yasa na kwalla mata kira da "Nurr"


Juyawa tayi ta fara min wani irin Kallo na dingisa sandata na karasa wajen da take tsaye Ina Jin ciwon irin kallon da take min,wai da wane zanji ne,Ina san saka kaina naji dadi,ba inda zanje naji sanyi kenan,yau da asirina bai tonu wajen Nurr ba nasan sai ta bani kulawar da zan manta masifar da na jefa kaina,kasan zuciyata Ina tunanin matakin da hajiya zata d'auka a kaina idan ta gano humaira na da Aure na nemeta,ko ni yanzu bansan Mai ya kaini aikata abinda nayi ba da babu abinda ya haddasa min sama da tashin hankali da tozarta,da iya k'ok'arina na karasa wajen Nurr hawaye ya taru a idona Ina iya k'ok'arina wajen ganin na shawo kan Nurr da nake kyautata zaton,idan har na mata kalar tausayi zata saurareni zata iya yafe min dan ni nasan tana balain kaunata na fara magana Ina "Nurr bani da bakin baki hakuri nasan na ci amanarki na cutar dake ko yanzu da nake gabanki wallahi kunyarki nake ji,Nurr bansan Mai ya hau kaina ba,Nurr bansan Mai ya kaini biyewa san zuciyata ba tunda na aikata abinda nayi zuciyata ke cike da nadama har ga Allah na yi nadamar abinda nayi dan Allah Nurr ki taimaka min ba dan halina ba ki yafe min,na miki alkawari zan nuna miki soyayya Nurr dukanmu Muna kuskure ki taimaka min ki yafe min"


Wani irin murmurshi tayi tana "kasan tsayuwar nan da nayi Ina Jin wanan soki burutsun da kake ji nake kamar na rufe kaina da duka, Mansoor ka Yi wasa da damar ka,ka d'auka saboda na makance a sanka bana ji bana gani duk abinda kake min Ina shanyewa yanzu kana zuwa kana bani hakuri sai nace maka na yafe Ma mu tafi na koma gidanka na zauna,a wane matsayi kenan? mijina kana tunanin zan iya Kara kallonka na kiraka mijina,na baka kulawar dana Saba nayi pretend as baka min komai ba?


Girgiza kanta tayi tana "Mansoor daga ranar da na gano cin amanar da ka min da matar Aure ka tsallakeni Ina Jiranka ka tafi wajenta zamfara naji soyayar da nake ma ya jirgice ya zama kiyayya I don't have a single feelings for you,daga lokacin da Sauban mijin humaira yazo ya d'aukeni ya kaini daji ya keta min haddi akan ka nemi matarsa ka zame min kamar bakin kumurci,duk fitar numfashina da kiyayarka yake fita Mansoor yau ko Kai kadai ne ka rage da namiji wallahi tallahi na hakura da aurenka,da na dawo gareka Mansoor gwara na kare rayuwata ba aure,wai kana ma da kunya kuwa taya zan dawo gidanka bayan abinda ka aikata da wane ido zamu na kallon juna, Mansoor kasan Abubuwan da ka min kuwa"?


Zuwa lokacin nan Nurr ta kasa danne kukan da ya taho mata dan a yanzu da take ganin Mansoor taji ciwon abinda ya Mata ya dawo mata sabo fil,


"Mene bana maka na kulawa?


Ta Ina na rageka Mansoor,girki tsafta kwalliya Mansoor karshe ni nake nemanka on your own wai ka nemeni sai an Kai ruwa rana,kamar na kwanta ka takani,wane irin kalar biyayya ne ban ma ba kashe kaina ne kawai ban yi ba  akan ka ba, Mansoor san da kake wa matar Aure yasa ka Mai dani baho ban ishe ka Kallo ba,ka bani gangar jikin ka zuciyarka na wani wajenta,baka ma iya b'oye min halin da kake ciki ba Mansoor har sai da na gano,still saboda san da nake ma na taushi kaina Ina so ka mallaki abinda kake so din idan har hakan zai faranta ma rai, Mansoor Mai kayi?Ashe karya kake min matar Aure kake bibiya har ka kawo min Jakarta cikin gidana yake debe ma kewa Mansoor,Ina bukatar kulawa Kai kana fama da soyayyar matar Aure, Mansoor na nemi alfarma a wajenka ana Biki a gidanmu ka taimaka ka rakani nayi ma dinki komai na siya da kudina dan kar na zama naje ni kadai kowace zata je da mijinta na ringa kiranka a ranar Ina magiyar karka kwafsa min, Mansoor ka tafi zamfara neman matar Aure sai da mijinta ya Maka duka Mansoor ka kirani wai hatsari kayi,taya zan iya koma Maka bayan duk abinda ka min,yau ko babu zuciya a kirjina bana Jin zan tab'a dawo Maka Mansoor ballantana am a human being dana dawo Maka Mansoor gwara na Sha guba na mutu I so much hate you dan you are irritating me yanzu haka da nake kallonka matar Aure fa,duk Matan duniyar nan ka rasa wacce zaka nema sai matar Aure,ka sakeni Mansoor ka daina mafarkin ko da mutuwa kake zan tab'a dawowa gareka,dan ka rasani har abada,a lokacin da nake san attention dinka baka bani ba a lokacin da nake kashe kaina akanka ban isheka Kallo ba ka riga da kayi wasa da damarka Mansoor bazan taba dawowa gareka ba,idan yaran kake so na duba dan Allah ka dauke su,kaje ka auri matar Auren kila itama mijinta ya saketa kaga sai ku Jone da ita dama tana d'auke da cikinka sai ku kula da abinda zaku haifa Mansoor daga yau karka Kara taka kafarka kazo gidanmu ka aiko min da takarda ta,idan ka cigaba da zuwa bani da option din daya wuce na fadawa kowa dalilin daya sa na rabu da Kai"


"Nurr karki min haka ki tsaya dan girman Allah innalillahi wa inna ilaihi rajiun"


Nace Ina k'ok'arin bin bayanta,bansan ma hawaye nake ba sai da naji Irfan dake tsaye na daddy kuka kake Kai da mummy"?


Na shafa fuskata naga Ashe hawayen nake,kirjina kamar ya fado maganganun da Nurr take kakaryamin zuciya ya ringa yi,bansan haka na cusawa Nurr bakin ciki ba,bansan yawan Abubuwan da na mata ta ringa hadiyewa ba,da yau ban biyewa san zuciyata na tafi zamfara da Humaira ta kirani ba da watakila duk ban tsinci kaina a wanan masifar ba,haka nayita tura su Irfan su kira min Nurr amma fir taki fitowa a karshe Sai ta turomin da text akan wallahi idan ban tafi ba sai ta tona min asiri a bainar jamaa,da alama mahafiyar ta bata nan,haka na dogara sandata na tafi yarana na  min bye bye,gani nake ban tab'a shiga tashin hankali irin wanan ba,yau Kiri Kiri Nurr ke nuna min kiyayya har tana gwamatar ta Sha guba da ta dawo wajena,da zazzabi na karasa gida,ko zama banyi ba naji ana buga gate,haka na Kara mik'ewa na fita.


Ina zuwa naga Mallam Ghali take naji kirjina yayi wani Irin bugawa na hau Sallati a zuciyata ya miko min hannu muka gaisa yace wai Yana ta zuwa bana nan,ya saka hannu a Aljihunsa ya Ciro wani zungureren takarda ya miko min sai na cije lebbena tare da zubawa takardar ido,abinda ya rage min da nake kafa kafa wajen rasa shi Ina ga shi din na rasa a hankali nasa hannuna na karbi takardar Mallam Ghali kuwa yace "Toh Mallam mansoor sai dai nace Allah ya kiyaye gaba amma Abunda kayi baka kyauta ba,da ace nasan akwai wani kuduri a zuciyar ka a lokacin da ka rufe ido kana neman Humaira da na baka shawara gudun irin wanan ranar,yanzu gashi ka jawowa kanka ka zubarwa kanka mutunci,ka zubarwa da mallamai mutunci an dauka duk haka muke haba Mallam mansoor matar Aure fa idan ma neman matan za kayi ga mata nan da yawa amma sai ka tafi neman matar Aure"


Tunda ya fara magana na runtse idona ta kowane bari sukana kawai ake,Ina zan saka kaina naji Dadi,yanzu akan abinda nayi an koreni daga makaranta har anji labarin abinda na aikata.


Ji nake kamar na hadiyi zuciya na mutu ga rashin Nurr ga rashin aikina,ga rashin nutsuwa ga mahaifiyata da bansan matakin da zata d'auka a kaina ba  duk wanan balain dan kawai na shiga gonar da ba tawa ba,kamar mai rada nace "Mallam Ghali ya akayi kuka ji labarin abinda nayi"?


"Ana ta zuwa neman ka a makaranta har da Yan sanda akan dole aka nemi asan Mai ka aikata haka anan fa kamar Yan gidansu Humaira ke fada mana neman da suke ma da abinda ka aikatawa dalibar ka ba Wanda bai girgiza da abunda kayi ba Mansoor dan ba Wanda ya taba kawo wa zaka aikata irin Wanan danyen aikin,ana soyayya da dalibai da mallamai normal ne amma neman matar Aure abin ya girmama Mansoor Allah ya kiyaye gaba zance"


Ban iya ce masa komai ba ya tafi ya barni a tsaye hawaye na gudu a fuskata,Koda na koma ciki ban Bude takardar ba dan nasan na sallama ne,nayi zaman dirshan Ina tuna duk masifar da nake ciki Wanda a sanadin biyewa san  zuciyata da rudin shaidan nake neman rasa komai haka na ringa kuka kamar mace Ina Allah na tuba dan Zina bata karbeni ba,nasan abokaina da basu d'auki Zina akan komai ba basu shiga masifar nan da na shiga ba,ni daga yi daya sai ganin masifu nake,inama ranar da Humaira ta ringa min magiya na hakura na barta ta tafi,Ina ma a ranar ban taba ta ba,da kila duk ban tsinci kaina a cikin wanan halin ba,da kila matata tana nan tare dani,da alama Zinar nan da na aikata haka zan ta nadamarsa har karshen rayuwata tunda ga Humaira nan dauke da cikina da har yanzu na kasa yarda daga saduwar da nayi da ita a cikin mota wai na mata ciki addu'a na hau yi akan Allah ya dubeni da idon Rahama yasa ba cikina bane ba,sai na tuna kukan da Nurr ta ringayi,na tuna Humaira da ke neman kashe kanta duk ni kadai na jefa su a wanan bakin ciki,banda idan na kashe kaina wuta zan tafi da na kashe kaina na huta dan kirjina kamar ya fashe,da zazzabin da nake ji na daura alwala nazo Ina rama salloli dake kaina Ina iddarwa na hau Jan istigifari text din da ya shigo wayata da Sunan hajiya yasa na fara sallati Koda ban Bud'e ba nasan text ne daya shafi abinda na aikata,ni kam idan ba Ina da sauran kwana ba Ina ga zuciyata na dab da bugawa.



Humaira


Kuka taci ta koshi,ko kallon maganin da Yar aikin ta bata batayi ba ta hau gado ta kwanta tana addu'a Allah yasa su hajiya su samu kama Mansoor dan idan akwai abinda zai sa taji zuciyarta tayi sanyi ba wuce taga ance an kama shi an kulle shi ba,fadar kalar nadamar da tayi da ta ceci Mansoor daga hannun Sauban bata baki ne,ta kasa yarda Sauban aiko mata da takarda sakin yayi bayan rantsuwar da ta ringa masa,yanzu da wane ido zata kalli mutane,wai yau itace d'auke da cikin shege,cikin shegen da labarinsa take ji ko kusa ko alama bata tab'a kawo shi kusa da zuriarsu ba,wai yau itace take d'auke da cikin da ba na halal ba,taya ma zata iya yafewa Mansoor gashi ko shekara ba tayi da Aure ba yanzu za'a ji labarin mutuwar aurenta,tasan yau da gobe duk inda suka Kai da su b'oye sai mutane sun san dalilin mutuwar aurenta kila wasu su yarda ma soyayya take da Mansoor taci amanar Sauban,haka ta dunkunkune takarda tana kuka sai addua take akan Allah ya Mata sakayya yadda Mansoor ya sakata zubar hawaye Allah yasa ya zubda hawaye haka,yadda ya Mata fyade Allah yasa ayiwa matarsa yau da bata tsaya nauyin baki ba da kila duk bata tsinci kanta a cikin wanan halin ba,gashi tayi tayi cikin ya zube yaki zubewa,tana kwance Yar aikinsu ta kawo mata jellof din taliya Yar Hausa da manjan da taji tana balain kwadayinsa sai dai duk yadda taso ci ta kasa  shigowar Yusrah dakin yasa tayi saurin tura takardar da sauban ya aiko mata karkashin pillow dan ta matsa mata da tambayar Mai ya hadata da Sauban,duk sun kasa fitar da maganar duk yadda suke da su Yusrah,dan gani suke komai zai daidaita,ko cikin dake cikinta Yusrah ta d'auka na Sauban ne,tare suka taso,Yusrah na balain damuwa da duk wani ubu daya shafeta kamar yadda ta tsammata tana zama ta ruko hannunta tana "Humaira ki fada min dan Allah Mai ya hadaki da Sauban har yayi irin wanan fushin,kinga yadda kika rame kuwa,ni kam bari na kira shi a waya idan ma laifi kika masa sai na bashi hakuri"


Humaira ta ruko hannunta da sauri tana girgiza Mata Kai tana k'ok'arin magana ta Jiyo muryar hajiya na "Ku shigo daga nan tana ciki".


Tana kwance ta mik'e zaune dan da alama hajiya da wasu tazo,sai dai ko da ta shigo wata suka ga tana biye da ita da Yan mata guda biyu, Humaira ta zuba mata ido tana Kallonta Safiyya karama kuwa da taji idonta ya Kara cikowa da kwalla dan har suka taho hawaye kawai take zubarwa dan taji ciwon abinda Mansoor ya aikata,har yanzu tunanin matakin da zata d'auka akansa take.


Safiyya babba kuwa bakinta washe ta zauna a gefen gadon ta hau amsa gaisuwar Yusrah tana ta kira mata firdausi a waya yanzu yanzu nan,ta ruko hannun Humaira dake ta kallon Safiyya Karama saboda balain kaman da suke,Safiyya karama na zuwa ta zauna a gefen Humaira itama,ta jawo Humaira ta rungume ta tana sannu Humaira yata.


Safiyya babba kuwa sai kiraye kirayen waya take tana azo gidanta yanzu,Humaira kasa hakuri tayi tana "Hajiya wai wacce wanan din"


Safiyya babba ta saki murmurshi tana "Mahaifiyar ki ce Humaira kin tuna kanwata da nake baku labarin ta bata toh Ashe itace Mahaifiyar Mansoor"


Kamar ta jona Mata shocking ta fusge jikinta daga na Safiyya karama tana "Bangane ba Hajiya wane Mansoor din"?


Safiyya karama kuwa hawaye na zubo mata tana "kiyi hakuri yata wallahi sai na hukunta Mansoor akan abinda ya aikata Miki"



"Wai Hajiya Bangane duk abinda ke faruwa ba Mansoor mallamin mu da ya min fyade wai wanan itace Mahaifiyarsa"?..


Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84


AUNTY ZEE MOM MUJAHID KATSINA 


INGANTACCEN MAGANIN SANYI MAI WANKO DUK DATTIN MARA CIWON MARA CIWON JIKI HANA HAIHUWA RASHIN NI IMA RASHIN JIN SHA AWA FITAR FARIN RUWA KAIKAYI KURAJEN PP DA NA JIKI JIN ZAFI YAYIN SADUWA FITAR FARIN RUWA MAI WARI BASUR KOMAI DADEWARSHI CIWON NONO 



 MAGANIN AUNTY ZEE MOM MUJAHID DUK LABARIN DA AKE BAKU GASKENA MAGANINA KANKAT NE KOBAKISHA KOMAI BA YA ISHEKI PRICE 4K EACH GALLON TARE AKESHA DA MAIGIDA KOWA GALLON INSHA ALLAH KUNYI BANKWANA DA DUK WATA MATSALAR SANYI ZAKU JI DADIN MU AMALAR AURATAYYA IRIN SOSAI DINNAN NA HADAKU DA GIRMAN ALLAH IDAN BAKU SHIRYA BA KUBARI KU SHIRYA DAN GIRMAN ALLA


08162859027

Katsina



*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


          *Page 29*



Humaira


Ido ta zubawa Safiyya babba tana Jin bayanin da take kwarara a tsakiyar palon nasu dake cike da danginsu da wasu ke murna wasu na koke koke wai mahaifiyar Mansoor itace Safiyya karama da take basu labarin bacewarta tun suna Yara,a palon akwai Mahaifiyar Yusrah,yayyen Safiyya babba duka dai familyn su dake garin kanon duk suna palon dan duk an sanar dasu ganin Safiyya karama,Safiyya karama kuwa tana rike da hannun Humaira ta rike gam tana ta hawaye,ita kuwa raba ido take cikin su tana kallon ikon Allah sai da aka gama koke koke da tambaye tambaye, kafin babban yayansu Safiyya da ya zama shine babban dan Mallam Hafizu da shine babba a family yanzu shine kamar Uba a gare su yayi gyaran murya Yana "Alhamdulillah bamu da abinda zamu yi sama da mu godewa Allah dan mun gama cire rai da ganin Safiyya karama duk mun kawo tama rasu Ashe tana rayye,Allah baiyi Mallam zai ganta ba bashi da maganar daya wuce na safiyya karama,ashe Safiyya karama na raye har tayi Aure har da Yara,Safiyya babba ya akayi kika ganta,a Ina kika ganta?


Safiyya babba dake zaune ta dago ta kalli muhseen da ya mugun hade rai kamar yayi kuka,dan wanan haduwar tasu ba Karamin cutar dasu yayi ba,ta Kalli duka Yan gidansu taga babu bare duka jininta ne,taso b'oye halin da Humaira ta tsinci kanta a ciki,taso Koda Humaira ta haihu a nemi dangin Mansoor a Kai masa abinda ta haifa,dan tama fara Shirin Humaira ta koma Abuja wajen yayarta Nawarra duk yaranta sun san halin da Humaira ke ciki,duk da tasan Mansoor ya gama cutar dasu,zancen duniya baya b'uya duk inda ta Kai ga ta b'oye mutuwar auren Humaira da cikin shegen da take dauke dashi watarana dole sai gaskiya tayi halinta,d'auke Humaira daga gabanta ta koma gaban Nawwara da zata nunawa mijinta cewar auren Humaira ne ya mutu cikin kuma na Sauban ne haka suka tsara a ba yarda za tayi ta hakura da zubarwa da Humaira cikin ta karfin tuwo dan babansu Humaira ma yace kar a zubar dan gudun samun matsala,ko kadan bata so wani ya tab'a Sanin cikin jikin Humaira ba na Sauban bane,dan ko da sun fito sun fadi iya gaskiyar su ko a cikin dangin ne ma ba kowa ne zai yarda cewar ba fyaden aka mata ba lura da har sakinta anyi,gudun shafar bakin fenti ga Humaira da zai iya sawa abin ya Shafeta a gaba kila ya hana ta aure yasa su yanke ba mai ji,amma a wanan gabar tunda abu ya zo a haka dan uwan Humaira ne yayi mata wanan aika aikar abu ne na cikin gida fadar gaskiyar abinda ya samu Humaira a cikin dangi kawai za tayi,muryar babba mustapha ya katse mata tunanin da take dan haka ake ce masa tunda shine babban ya Kara jefa mata tambayar yadda akayi suka hadu,Safiyya babba kuwa ta hau bashi labarin yadda Mansoor ke bibiyar Humaira a makaranta har zuwa keta mata haddin da yayi,da sakin da Sauban ya mata zuwa neman Mansoor da suka yi tayi basu same shi ba sai a yau suka samo address din gidan iyayensa sunje da zumar kama ko mahaifinsa ko Mahaifiyar sa,sai gashi ashe Safiyya karama ce Mahaifiyarsa,sallati aka kaure dashi,aka hau sallalami,Safiyya karama kuwa ta Kara fashewa da kukan bakin cikin abinda Mansoor ya aikata,sam bata ji dadin kuma haduwarsu ba,dan haduwar tasu bata hanya Mai kyau ta hadu da danginta ba ta hadu dasu ne ta hanyar Allah wadai,danta ya aikata abin kunya a cikin zuriarsu,dan ko ba'a fada ba tasan zuriarsu duk Allah ya dafa musu suna da tarbiyya daidai gwargwado yanzu kila Mansoor shine ya fara aikata abin kunya ya rasa wacce zai nema kamar yadda taga babba mustapha nata zabga sallati ya kuma kadu da Jin abinda Mansoor yayi,yama kasa b'oye wa sai cewa yake "Da aurenta ya ringa bibiyarta Safiyya karama bashi da Auren ne dan naki"?


Bata iya ce masa komai ba sai kukan ita da Humaira ke ta tashi a palon,suna kuma zaune a waje daya,dan Safiyya karama gam ta rike hannunta,sai tama tsinci kanta da Jin kunyar kowa na palon, Yusrah kuwa da ta gano Mansoor da ta dake Sansa da take rokon Allah ya cire Mata San sa a zuciyarta shine Dan uwanta kuma Wanda yayi wa Humaira fyaden taji ta daskare a zaune ji take kamar bashi Safiyya babba ke nufi ba wani Mansoor din ne na daban,dan mansoor dai da ta sani salihi ne kamili,Wanda wanan salihancin nasa yasa Yan mata da yawa ke san shi,har gobe ko sunansa taji sai taji gabanta ya fadi, ballantana taji muryarsa ko ta gansa,bata tab'a barin Kamal yasan halin da take ciki ba, amma wai yau shine Wanda ya yiwa Humaira fyade wai kuma dan uwansu ne sai zabga sallati take a zuciyarta.


Muryar babba mustapha kawai ne ya ringa tashi a palon Yana "Amma wanan yaron bai kyauta ba Sam,abinda ya aikata ya munana taya kana musulmi zaka ringa bibiyar matar Aure har ka saceta ka kaita daji ka mata fyade wane irin zalinci da san zuciya ne wanan?anya akan Humaira ya fara wanan abun bai dade yana tafka irin wanan ta'asar ba,kaf zuriar Mallam bana Jin akwai Wanda ya taba jawo mana abin kunya sai wanan yaron yau banda jinin Safiyya ne shi wallahi sai inda karfina ya kare sai na tsayawa Humaira na kwatar mata hakkinta,dan ya cutar da yarinya nan,yayi silar da mijinta ya saketa,maganar nan ya fita ba mai yarda cewa Humaira ba cin amanar mijinta take ba,


"Babba mustapha a yanzu ma kar ka kawo jinina ne Mansoor ka tsayawa Humaira a kwatar mata hakkinta idan jefe Mansoor za'a yi ayi masa hukunci da sharia ta tanada wa duk Mai aure mazinaci ayi masa babba mustapha dan nama cire Mansoor daga cikin yarana wanan bashine tarbiyyar da na masa ba,haduwa ta da dangina bai zo min ta dadin rai ba,na d'auka a duniya bani da sama da abinda zai faranta min a rayuwar nan dai sama da haduwata da ku,sai dai kuma a yanzu ji nake dama ban hadu da ku ba,dan dan cikina ya jawo min abin kunya da magana a cikin zuriata, Allah shine shaidata nayi iya k'ok'arina wajen tarbiyarntar da yarana,duk da shi kadai ne namiji na tsaya a Kansa har ya bar gabana yayi aure bai taba d'auko min magana ba,kowa ya shaida irin tarbiyar da na musu,gani nake Mansoor shi mai hana wani ne ma ya aikata abinda ya aikata din Yana da Mata bansan Mai ya Kai shi aikata irin Wanan barnar ba,matarsa macece ta gari da nake ganin idan ba Allah ya kaddara masa Kara aure ba ba abinda zai sa ya Kara yin wani auren wai sai gashi wai da aurensa da komai yaje ya aikata Zina da matar Aure Kai Kai babba mustapha ka d'auki matakin da zaka dauka a Kansa Mansoor na cire shi daga yarana na yafe shi"


"Karki ce haka Safiyya karama dan Allah ki daina irin wanan maganar,ni kam haduwar mu dake alheri ne a garemu alhamdulillah ranar irin ta yau Yana cikin ranakun farin ciki a garemu,Yana cikin littafin Mansoor da Humaira akan hakan sai ya faru,Wanda faruwar haka yayi sanadin haduwar mu bayan mun cire rai da sake ganin ki a rayuwa maganar inna kullum Allah ya sa ko labarinki taji kafin ta koma ga Allah ban kirata a waya bane na sanar da ita nafi so muje wajenta gabadaya, Mansoor dana ne Humaira yata ce,ba wanda ya wuce ya aikata irin abinda Mansoor din ya aikata duk lalacewa dai hannunka baya rubewa ka cire ka Yar,idan kika cire shi daga yaranki ai kin Kara cewa yaje ya lalace kenan,idan aka ce ma wani abin za'a masa bazai canja abinda ya riga da ya faru ba,dan haka addu'ar shiriya kawai zamu masa,idan Allah ya sauki Humaira lafiya sai mu rike abinda ta haifa.


Safiyya karama na k'ok'arin magana babba mustapha ya  katse ta jikinsa a sanyaye Yana "karki ce komai Safiyya Safiyya babba ta gama magana dukansu yaranmu ne Babu yadda zamu yi komai ya faru akwai dalili,ki kira min shi yazo ya sameni,ko a mafarki ban taba kawowa zuriar mu dan gaba da fatiha ba,amma tunda Allah ya kaddara mana Allah ya bamu ikon çinye wanan jarrabawa Safiyya babba yanzu mai ya kamata ayi yarinya nan balain tausayinta nake ji kinsan kuma halin mutane yanzu ana ganin ta a gida za'a fara kananan surutai"


"A dama na nayi magana da babansu zata koma wajen Nawwara ta zauna tunda a abuja take zuwa dai ta haihu Ina ga hakan zai fi rufin asiri,mijin Nawwara zai d'auka rabuwa dai suka yi da mijinta ya saketa da ciki"


"Hakan yayi gwara ta Nisanci unguwar nan abu dai bai dadi ba"


"Babba mustapha Ina da magana idan har baza'a damu ba"


Safiyya karama tace tana share hawayen fuskarta.


Dukan su suka maida hankalin su kanta Safiyya karama ta fara magana tana "Ina neman alfarmar a bar Humaira ta zauna a wajena,idan har baku rikeni a ranku ba Kun yarda nima Mahaifiyar Humaira ce idan har mahaifin ta zai yarda Ina ganin Babu Wanda ya dace ya riketa ya kula da ita sama dani,kuma kamar yadda na fada kar a duba wai ni na haifi Mansoor duk matakin da ya kamata a dauka akansa a kwatarwa Humaira hakkinta a d'auka akansa"


Humaira ta k'arfi ta fusge hannunta daga hannun safiyya karama dan duk maganar ma da ake bata ji ya wani shigeta ba taya Mansoor zai zama Dan uwanta yanzu shikenan ya cutar da ita ba abinda za'ayi akai kenan,gani take kamar tatsuniya kawai ake wai dare daya Mansoor sun zama Yan uwa,tsanar ma da take wa Mansoor ji tayi Yana Neman shafar Safiyya karama,fadar wai ta koma wajenta yasa ta fusge hannunta da ta rike kallon da Safiyya Babba ta mata yasa ta fasa tashi daga gefenta, Safiyya karama kuwa ta sunkuyar da kanta kasa ji take kamar ita ta aikata abin kunyar da Mansoor ya aikata,Safiyya babba kuwa tace "karki damu Safiyya karama indai kina so Humaira ta koma gidanki zata koma kamar yadda na fada mu Yan uwa ne Humaira yarki ce mansoor dana ne"


Humaira na k'ok'arin magana Safiyya ta Kara zabga mata harara haka ta tashi daga palon ta shige daki,babba mustapha yace hakan ma yayi dan zumuncinsu zai Kara kulluwa amma dai Mansoor yazo ya same su su masa fada yaje ya nemi yafiyar Humaira ya dage da istigifari idan ma ya saba aikata zinar yayi gaggawan tuba ya daina.



Daga nan kuma aka fara Shirin tafiya gidan inna Mahaifiyar Safiyya karama dake state road dan ba laifii duka family margayi Mallam Hafizu suna da kudi da rufin asiri,rukon da inna ta musu bayan rasuwar Mahaifiyar Safiyya babba har zuwa rasuwar Mallam Hafizu yasa suke mugun ji da ita dan ba mai yarda ba ita ta haifesu ba,har rububin kyautata Mata suke,abu daya suka kasa mata nemo Safiyya karama Allah kuma yayi ikonsa sun ganta,a katon motar da suke fita na family suka duru,kowa na iya k'ok'arinsa wajen ganin Safiyya karama ta saki jikinta dan sai dari dari take Safiyya babba kuwa sai da tabi Humaira har daki ta Kara mata fada ita da Muhseen kafin su fito gabad'aya dan tafiya wajen inna da take kakarsu da suma suke balain ji da ita.


Muhseen kuwa sai satar kallon Sa'a yake dan haka kawai yaji ta kwanta masa bacin rai baisa dazu Yama kalle su ba sai yanzu da babba mustapha ya hadu ya musu wa'azi akan kar abinda ya faru ya taba zumuncnsu dan sai da Safiyya Babba ta Kai karar su gurinsa kafin su tafi gidan inna.


A kan hanya Safiyya karama ta Turawa Mansoor text akan yazo gida tana san ganinsa yanzu yanzu nan,dan  idan bata fasawa mansoor  Kai ba bazata jin dadi ba.


Ganin inna da ta cire rai da sake ganinta yasa wani sabon kukan kwace mata suka rungume juna suna kuka haka akayi Yan koke koke inna ta hau bada labarin yadda Mallam Hafizu yaso ganinta Allah bai yi ba,daya ke inna tana da Yan aiki har biyu dan hutu kawai ke Kai jikokinta gidan, su suka yi girkin da aka ci gabad'aya sai da aka ci aka koshi babba mustapha ya bawa inna labarin duk abinda ke faruwa da yadda aka hadu da Safiyya karama,inna kuwa har da kukanta dan bataji dadin Abunda Mansoor yayi ba ta rike hannun Humaira da na Safiyya babba ta hau basu hakuri tana su yafewa Mansoor kar haka ya taba zumuncinsu,Safiyya babba kuwa sai rantsuwa take tana ba komai ta yafe Humaira kuwa a zuciyarta tace bazata taba yafewa ba,ta nuna idan Humaira bata san zaman gidan Safiyya karama abarta a wajenta,Safiyya babba tayi caraf tace mata kar ta damu a wajen Safiyya karama Humaira zata zauna ba abinda zai tab'a zumuncinsu itama ta nemi a turo Mansoor yazo ta gan shi anan duk aka shaawarta akan Humaira ta zauna a wajen Safiyya karamar har zuwa ta haihu,idan ta haihu sai asan abinda ya dace ayi ko za'a kira Sauban a Kara bashi hakuri ta koma tunda duk sun lura Humaira balain San Sauban take,Safiyya babba kuwa tace baya haihuwa bata Jin Humaira zata iya koma masa.


A ranar sai Sha daya  na dare suka fara Shirin tafiya aka bar Safiyya karama dasu Aneesa acan,suka bar zuwan Humaira gidan Safiyya karama  zuwa sati Mai zuwa dan mahaifinta yace ta Jira ya dawo tunda a satin nan zai dawo shi ma,a ba yarda zaiyi shi ma ya hakura da abinda Mansoor yayi Wanda ya Sha alwashin ganin gatan Mansoor dan yaso yaci ubansa yadda ko mata aka jera masa agabansa bazai iya tab'a su ba.


Mansoor


     Tunda na karanta text din da hajiya ta Turo min naji hankalina ya Kara tashi,zazzabi mai zafin gaske ya Kara saukar min,gashi ni kadai ne a gida,Koda mutuwa ce tazo sai dai ta d'aukeni ba mai Sanin mutuwa nayi,gani nake bazan taba iya zuwa wajen hajiya ba,bazan iya hada ido da ita ba,dan nasan na jawo mata abin kunya, wajen karfe Sha daya na dare na kira Kamal dan ji na ringayi kamar zan mutu saboda wani irin ciwon Kai da nake yi,Yana dauka na hau magiyar yazo ya Maidani asibiti zan mutu,bazan manta da Kamal ba nasan yamin k'ok'ari, ba kowane abokine zai ajiye komai nashi yaje Yana jinyar aboki ba,minti talatin a tsakani ya zo gidan yadda yaga jikina yasa ya taimaka min muka nufi asibitin,Koda muka isa suna dubani suka ce jinina ne ya hau ga zazzabi,da yake private ne take suka hau bani taimakon gaggawa sai da na samu kwana biyu na fara dawowa daidai,Koda aka sallameni Kamal cemin yayi bari mu wuce gidansa kafin komai ya daidaita Dan zai Kara komawa wajen hajiya ya bata hakuri dan na bashi labarin Neman da take min da tsoron zuwan da nake,haka kuwa akayi ya wuce dani gidansa,daga kallon da yusrah tamin yasa naji jikina yayi balain sanyi dan ko ba'a fada ba nasan itama taji labarin abinda nayi kila dangin hajiya duk kallon dan iska zasu na min kila su dauka halina ne,ko gaisheni Yusrah ba tayi ba sai Kamal ne ya d'auko min ruwa ni kuwa da Ina murna zan dan samu wajen da zan zauna na dan samu nutsuwa kafin na san abinda ya dace nayi Kiran da hajiya take min na tsinka min zuciya.


Ko ruwan ban Sha ba na Kara mik'ewa Ina cewa Kamal ya kaini gidana bazan zauna ba,dan ban samu fuska ma a wajen matarsa ba kar tazo kila ta fadamin magana tunda nasan mutuncina ya zube a gabanta,duk yadda Kamal yaso na zauna naki haka na dage ya Maidani gidana na zauna ni daya kamar mayye,na Kara dawowa mugun siriri kamar Mai cutar Aids tunani da damuwa yamin yawa na rasa inda zan saka kaina,kullum kamar Karamin kaunar Nurr ake a zuciyata na ma daina samun ta a waya da alama tayi blocking dina,hajiya kuma Ina fargabar kiranta a waya dan na kasa zuwa, Humaira kuma tausayin ta da halin da na jefata a ciki na ta dawainiya dani.


Ni sai naga kamar har tsufa nayi,gidan da Nurr ke kalkalewa kamar sabo ya bi ya fita a hayyacinsa kamar bashi ba,ni gashi ba komai na iya ba tea kawai nake bankawa cikina kewar Nurr da yarana kamar ya zautar dani,haka na ringa rayuwa a gidana ni kadai Ina ga ma na kamu da depression dan har gizo Nurr ke min wai tazo gidan,ga fargabar da nake ciki na hajiya da bansan mai ma'anar Shirun ta ba,Wanda hakan na nufin ta balain yin fushi dani,ta Ina zan fara da wane zanji fushin uwa akwai tashin hankali,sati biyu a tsakani gashi duk ya cika min fuska na daure nayi wanka kamar iska  zai d'aukeni naje an ma an kunce min daurin kafata,ba laifi Kamal na dan dubani idan ya samu lokaci kowa ya juya min baya kanena ma ba Wanda ya taba kirana a waya,Kamal kawai ne bai juya min baya ba,cikin fargaba  da bugun zuciya nayi parking a k'ofar gidan hajiya nafi minti talatin a tsaye Ina tunanin ta yadda zan shiga,ko wane tarb'a zan samu a wajenta nasan dai tayi mugun fushi dani,Wanda hakan ke haddasa min rashin nutsuwa,kamar barawo na tura k'ofar dan a bude yake,na nufi cikin gidan kirjina na bugun uku uku,Koda na isa k'ofar Palo ma sai da na tsaya dan ji nayi kamar kirjina ya fado,a hankali na tura k'ofar palon na shiga,idona ya sauka akan Humaira dake zaune akan kafet da danmalele a gabanta ta saka t shirt blue ta daura zanin hajiya,ido da muka hada yasa ta kware ta hau tari,jikina ya hau rawa na jiyo muryar hajiya daga kitchen tana "ki Sha ruwa ya akayi kika kware Humaira"?


A daidai lokacin da ta fito da tabarya a hannunta dan kamar daka take,ganina da tayi a tsaye yasa ta tsaya cak tana Kallona,idonta nan da nan ya kada yayi ja,kafin nayi tunanin yin komai sai saukar tabaryar naji a goshina na saki ihu tare da dafe goshina,da jini har ya fara zubowa,kafin na durkushe sai ganin hajiya nayi a gabana ta sunkuya ta dauki tabaryar ta hau Kai min duka ko ta Ina tana mai nake nema a gidanta.....


Kuyi hakuri da yanayin posting din da nake wallahi ciwon ido nake Ina ta zaryar asibiti idan Ina kallon waya kaina har ciwo yake zan ringa daurewa dai wajen yin iya k'ok'arina wajen ganin nayi ngd


Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84


MMN MUJAHID KAYAN MATA AND SUPPLEMENT 08066726866



Kufito Kugyara jikinku macce Mai gyara daban take


💃🏽  ku fito kusan mahimmaci gyran jikinku

🔥 Ina mamaki mata da zasusa gwalalai ko manyan atamfofi Amma bazasu iya gyra skin dinsuba itafa mace duk inda tashiga jikinta ake kallo tanan zaa Gane kimarta a idon jamaa duk yarda Zakisa sutura ko gold masu tsada matsawar Baki gyra jikinki ba wlh kinyi Aikin banza ke daban kayan da ban zaa ganku Koba hakaba😂

😘Kinqi gyra jikinki Miji yasan yarda kike yagaji rashin gyranki yasa zai qara aure kintaho guje Sanan kike neman kayan gyara daga ranr zai rainaki yasan dalilin zuwan wata kika gyara kartafiki wajenshi

😇Gara ko Miji zaiyi aure yasan dama da gyranki yasanki shida kanshi zakiji yanacewa raayi yayi yaqara badan uwargida ta rageshi da komi ba to gara haka tunda dama abokiyar zama wasu mazan raayinsu ne nayinta wasu kuma matan kesa suqara sbd darashin gyaran su


Ni MMN MUJAHID Ina da kayn gyara kala kala na kasa da sama Ina Saida supplement da kayan mata kala kala cikin sauki Mai kama da kyauta


Hjy ta ki ajiye kunya kifitu kiyi bayani matsala ki abaki ABINDA yaddace Dake


Ina matan da ke FAMA da bushewa gaba


Ina maccen da take a bushe kamas ba niima miji sai yasa yawun sa ku BASILIN 😳


Ina matar da kishiya ta tayi mata zarra ga miji ke rasa Ina matsala take


Ina wadda mijinta kamar kurma baya nuna ya gamsu Dake Dan ku ayi ku abari duk dai suke dashi


Shin ke ku y'ar kuwa ga mijin ki baya Yi da sanbatu in kinji ana Fadi sai kece karya ce 


Nazo muku da hadin Zuma wadda duk zata magance way'anga matsalolin cikin ikon Allah wanna Zuma ta samu yabo ga duban mutane Sha yanzu magani yanzu ce Banda haufi akanta wanna Zuma tana ta yadda sha'awa Kai tsaye ruba babba 2500 karama 700👌👌 


MMN MUJAHID KAYAN MATA AND SUPPLEMENT MUNA SAKWATO DA KEBBI INA AIKAWA KU INA 08066726866


IN BAKI SHIRYA BA KIBARI HAR KI TASHI SAYE 😀



*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


          *Page 30*


 Mansoor


            Duk da jinin da ke zuba a kaina hakan bai hana hajiya cigaba da buguna da tabaryar ba,dan Hajiya bata iya fushi ba,sai da ta gaji dan kanta ta wurgar da tabaryar tana "tashi ka fita Mansoor bana san ganin ka karka Kara tafarka kazo gidanan,dan idan Ina ganinka zan iya yin abinda ba shikenan ba,ka riga ma da ka lalace idan na ma baki bansan kuma ya zaka koma ba ka tashi Maza ka fita kafin ka tafi ka rubutawa Nurr sakinta dan tace na rokeka ka ka saketa bazata taba dawowa gidan ka ba kuma Ina goyon bayanta turr da halinka Mansoor tirr ka jawo min zagi da abin kunya,Zina da aurenka Mansoor ka rasa wacce zaka nema sai matar Aure,ka cutar da Humaira ka cutar dani ka bata min suna,dangina ba Wanda dansa ya jawo Mai magana sai Kai dama haka kake? Allah ya rufa ma asiri ya baka mace ta gari saboda rashin godiyar Allah kaje kana bibiyar matar Aure har sai da ka Kai ga mata fyade Mansoor,Ina murna na hadu da dangina amma yanzu ka sa na koma Jin kunyar haduwata dasu,wai yau ni zaa wayi gari dan cikina ya jawomin abin kunya duk tarbiyyar da na ma,kana saurayi baka nemi mata ba sai da kayi Aure,kasan kuwa illar Zina?kasan masifar da ka jawo mana?kasan kuwa Zina bashi ne bibiya take?idan ba'ayi da matarka ba sai anyi da kannenka Mansoor?wallahi Mansoor idan har abinda kayi ya fada kan yarana bazan yafe ma ba yanzu nan rubutawa Nurr sakinta na aika gidansu dan sam bata dace da zama da irinka ba"


"Innalillahi wa inna ilaihi rajiun"


Kawai nake furtawa duk radadin da nake ji a jikina daina ji nayi da naji irin maganganun dake fitowa daga bakin hajiya fadar sakin Nurr da tace nayi yafi komai daga min hankali nazo ne da zumar rokonta idan ta sauko ta shige min gaba wajen shawo kan Nurr sai gashi itace take San ma na saki Nurr,tsawan da ta daka min tare da cillo min takarda da biro yasa na saki wani sallatin cikin tashin hankali na rarrafa gaban Humaira da ke zaune kanta a kasa tana wasa da hannunta a cikin danmalelen da take ci na hade hanneyena Ina "Humaira dan girman Allah ki yafe min abinda na miki Humaira ko wata biyar ba'ayi ba na fara ganin masifu da tashin hankali, Humaira ki yafemin ko zan ga haske a rayuwata dan girman Allah Humaira ki yafe min ko zan samu sausauci daga wajen hajiya Humaira nasan na cutar dake nayi miki Abunda bazaki taba iya mantawa ba amma wallahi sharrin shaidan ne ki taimaka min Humaira dan girman Allah"


Na hade hannayena hawaye na zubo min,kaina kamar ya fado iska nata shiga wajen da ya fashe Ina Jin wani irin radadi


Humaira ta dago da jajjayen idonta dake zubar hawaye Wanda bansan hawaye take ba sai da ta dago 


Ta fara magana tana "ka tuna lokacin da na tsugunna a gabanka haka Ina rokon ka da Allah da annabi karka keta min haddi,?ka tuna irin kuka da rokon da na ringa ma a ranar,ka tuna irin magiyar da na ringa ma a ranar,ko kasan silar abinda kayi yasa Sauban yaki yarda dani ya d'auka cin amanarsa nake,haka na ringa hada ka da Allah da annabi ka rabu dani,ka Sako rayuwata a gaba,ka bini har gidan aurena,saboda bana so a lahanta ka na rufa ma asiri,iya wanan bai sa ka rabu dani ba  Ina zaman zamana ban taba kusantar zina ba,da Aurena da komai Mallam mansoor ka ringa bibiyata Ina hadaka Allah da annabi akan ka rabu dani Ina da Aure,ka ringa Abu kamar ba musulmi ba,har sai da ka saceni kaje ka keta min haddi, Mansoor taya zan iya yafe Maka wai yau nice nake d'auke da cikin shege,mai na maka da na cancanci wanan zaluncin da ga wajenka taya zan iya yafe ma bayan ka cutar dani,ko kasan ba kowa zai na yarda cewar ba cin amanar mijina nayi ba da yawa zaa dauka Ina sane,yanzu ba zan iya fita kamar yadda kowa ke fita ba dan Ina kunyar a ringa min kallon maciya Amana,bazan iya yafe ma ba dan ban da anfi karfina ba abinda zai kawo ni nan dan a rayuwata ba wanda ko sunan sa bana san ji balle naga fuskarsa sama da Kai ka cutar dani Ina san mijina amma kayi silar da ya sakeni ya sakeni Kuma Yana zargin naci  amanarsa ka cuceni wallahi ka cutar dani"

Tace cikin sheshekar kuka


Hajiya kuwa ta fara magana cikin tsananin bacin rai tana 

"Humaira Mai yasa kika rufa masa asiri a lokacin da ya biki har gidanki,Mai yasa baki bar mijinki ya harbe shi ba mutumin da ya cire imaninsa yake bibiyar matar Aure ai bai cancanci rufin asirinki ba,ke gashi kin rufa masa shi kuma ya tona Miki Mansoor kafin na kirga biyar tashi ka bar gidanan karka Kara taka kafarka kazo gidanan dan Idan Ina kallonka wallahi wani irin tafasa zuciyata take ka rubutawa Nurr sakinta dan yarinya kamar Nurr bata dace da irinka ba" 


Cikin tashin hankali yadda hajiya ke neman sani sakin Nurr yasa na durkusa a gabanta Ina 

"Hajiya karki min haka,hajiya ki rufa min asiri taya zan rubutawa Nurr saki,taya zan saki uwar yarana hajiya Ina san matata dan Allah karki tilasta min na rabu da ita"


"Kana san nata kaje ka na bibiyar matar Aure,kana san nata kaje kaci amanarta abinda yafi daga min hankali wai kama san Humaira matar aurece ta fada ma kasani duk yawan Matan dake makarantar ku duk baka gansu ba ka dage sai Humaira matar Aure,yau ban da Yan uwana sun rokeni wallahi Allah da kaina zan yi karar ka sai na kwatarwa Humaira hakkinta,a lokacin da kake neman ta baka Ji tsoron Allah ba wai har zaka iya bada Mata Hoda ka Kai ta daji ka keta mata haddi bayan kasan tana da miji,kana da mata balle ace mata ce baka dashi shi yarinya mai balain hankali da biyayya kamar Nurr ai ko ita bata nemi ka saketa ba sai na sa ka saketa,  tunda itama Humairan tana san mijinta abinda kayi yasa mijinta sakinta,yadda ka kunsa mata bakin ciki gwara Kai ma kaji irin abinda taji tace ka bani takardar ta zata aiko a karba ba Macen da tasan ciwon kanta da zata  ji abinda kayi ta yarda ta cigaba da zama da Kai"


"Hajiya zanje na Kara samun Nurr na roketa wallahi b'acin rai yasa take san rabuwa dani amma Nurr tana sona,hajiya nasan nayi kuskure,wallahi kaddara ce ta hau kaina ban tab'a aikata Zina a rayuwata ba,Allah ya hukunta hakan sai ya faru Kuma wallahi nayi nadama hajiya ba kyamatata ya kamata  kiyi ba a wanan lokacin Ina cikin tashin hankali da rashin nutsuwa,nasan na tafka babban kuskuren,hajiya da wane zanji Nurr ta gujeni,an koreni daga wajen aiki hajiya Allah kadai shine gatana sai ke mahaifiyata,nasan ban kyauta ba amma hajiya ki yafe min kar abin ya min yawa"


"Tashi ka fita daga gidanan Mansoor"


Hajiya tace fuskarta a balain hade Ina so na Kara rokonta Amma Ina tsoron na matsa mata ta Kara dagewa akan na saki Nurr na tashi kamar iska zai d'aukeni,hannuna dafe da kaina da ya fashe sai da naje bakin k'ofa na juyo muka hada ido da Humaira dake min wani irin Kallo ta d'auke kanta da sauri nayi waje,Ina mamakin yadda akayi na daina Jin wanan azabar san da nake mata da har nake jin kamar na dawwama Ina kallonta,a yanzu tausayinta kawai ke dawainiya dani,sai na tuna lokacin da tace ba Santa nake ba sha'awar ta nake yi, yanzu sha'awar Humaira ne ya haukatani haka har sai da na ringa bibiyarta nazo na jefa kaina a masifa da balai,bansan mai ya ja hankalina wajenta ba,har naji Ina Mata wanan sha'awa dake hanani sukuni,ni ba wani sashe na jikinta na gani ba ba komai ba,yanzu addu'ar da nake Allah yasa idan tazo haihuwa abinda ta haifa yazo ba rai,dan har yanzu banji a jikina ni na mata ciki ba dan idan har dan cikin nata ya zama nawa komai Kara tabarbare min zaiyi ko ni zanji kunya ace Ina da dan gaba da fatiha,na kuma san hakan zai saka ma Nurr ta kasa yafemin.


Sai da na tsaya a chemist aka min dressing din kaina,likitan cike da tausayawa ya hau bani shawarar na sausatawa kaina kar na kamu da depression.


Koda na isa gida haka na zauna Ina tunani hanyar da zan bi na shawo kan Nurr Gani nake idan har Nurr ta yafe min ta dawo raywuata komai zai zo min da sauki.


Na d'auko wayata na kira Nurr a waya sai dai Babu alamar zai shiga,idan aka ce min Nurr zata iya rabuwa dani komai nayi kuwa karyatawa zanyi wai sai gashi yau ni nake bibiyar Nurr tana guduna har da blocking dina,Kiran Mahaifiyar Nurr da ya shigo wayar ya katse min tunanin da nake gabana yayi wani irin faduwa Ina shikenan ita ma ta kirani dan na saki Nurr sai na kasa daga wayar Ina Kallo tamin miscall uku amma na kasa dagawa sai da ya katse na kira Kamal a waya Yana d'auka na hau magana Ina "Kamal dan girman Allah ka taimaka min ka shige min gaba wajen shawo kan Nurr ta dage sai na saketa hajiya ma ta dage sai na saketa wai tana goyon bayan na rabu da ita,Kamal bansan Ina San Nurr ba wallahi sai da na fara ganin zan rasata Ina cikin tashin hankali,zan iya jure komai zan iya hakura da komai banda Nurr abokina yanzu nan mahaifiyarta ta kirani da alama itama taji labarin abinda na aikata Ina ma ina da yadda zan mai da hannun agogo baya da na mayar na goge abinda na aikata,kowa ya juya min baya,nasan Nurr tana Jin kunyarka dan Allah ka je ka rarrasa min ita wallahi nayi nadamar abinda nayi,wallahi Ina balain santa"


"Ka kwantar da hankalinka Mansoor zan yi iya k'ok'arina in Sha Allah gobe zanje gidan nasu,su ma su hajiyar in Sha Allah zasu sauko.


Kamal ya cigaba da kwantar min da hankali har muka yi sallama,bana wani iya bacci saboda tunani ga kewar Nurr dake balain dawainiya dani,nayi kewar komai na Nurr girkinta soyayarta mai sanyi a gareni,shakiyancinta dole na dage da addu'a wajen biyu na tashi na daura alwala mai kyau na saka wani sabon jallabiya ta fara kar da Nurr ce ta siya min a lokacin da mahaifin ta ya biya musu umara Rabin tsarabar ma ni ta siyowa bana Jin zan samu mace mai sona kamar ita, na tsaya a gaban mahallicina ina rokon yafiyarsa a gareni,Zina da Aure akwai tashin hankali na sabawa Allah,ga hakkin Humaira da na matata, haka nayita istigifari Ina neman yafiyar Allah da sausaucin halin da na tsinci kaina a ciki.





Nurr

          A kasan sallaya da ke dakin ta zauna tare da sunkuyar da kanta mahaifiyarta Kuma tana kan gado a zaune su Irfan suna ta wasan su dan su kadai ne yara a gidan,


Hajiya Asmau ta sake Kiran sunan Nurr tana "Nurr  ki fadamin dalilin daya sa kike so ki rabu da mijinki wai ana abu batare da dalili ne ,kowace mace da kika gani a gidan ta hakuri take yi nayi nayi dake ki fadamin abinda ya miki kin ki fada min kin dage ke rabuwa zaki yi dashi,toh a karo na karshe ko ki fada min dalilin da yasa kike so ki rabu dashi ko a yau dinan wallahi na maidaki dakinki da yaranki"


"Hajiya wallahi bazan tab'a iya koma masa ba ba kuma zan iya fada miki abinda yamin ba amma ki kira shi a waya kila shi zai fada miki abinda yamin da yasa nake so na rabu dashi"


Hajiya Asmau wayarta ta d'auko tana "zan kira shi idan har yace min ba abinda ya miki wallahi a yau zaki koma dakin ki"


Nurr shiru tayi batare da tace komai ba, ta baza kunnuwanta tana Jin wayar da hajiya ta saka a handsfree dake ringing,har kawo yau bata ji zata tab'a iya komawa Mansoor ba,dan dagaske take Jin tsanarsa a ranta har take Jin da ta koma masa gwara ta Kare rayuwarta ba aure.


Sai dai har ya karaci ringing Mansoor bai dauka ba,hajiya Asmau kuwa ta ajiye wayar tana zata sake Kiransa zuwa gobe idan har yace mata ba komai a goben nan zata koma gidanta ko ranta yayi munanan b'aci dan baza ta dau iskanci ba.

Nurr ta taso ta baro dakin ta shiga dakinta ta nemo lambar hajiyar Mansoor dan bazata taba komawa gidansa ba,gwara ta kira hajiyar tace mata ta roki Mansoor ya aiko mata da takarda ta,dan duk lambobin Mansoor ma blocking tayi,duk hotunansa dake wayarta ta goge,duk wani abu da zai tuna mata shi ta goge shi tas,hajiya Safiyya kuwa na dauka suka gaisa,kafin tace komai,hajiya Safiyya ta hau ce mata "Ashe abinda Mansoor ya aikata kenan shi yasa kika nemi ya rabu dake"?


"A hajiya abinda yamin kenan,dama nayi alkawari ba mai ji a bakina sai dai shi da Kansa ya fito ya fadi abinda ya aikata,shi yasa kema baki ji a bakina ba nasan kila zaki gano komai,wanan cin amanar da yamin yasa naji bazan iya cigaba da zama dashi ba,hajiya Mansoor baya sona ni nake Sansa,hajiya ni nasan irin bakin cikin da na kunsa a zamana dashi,har ga Allah Idan nace zan koma masa bansan irin zaman da zanyi dashi ba dan bazan Kara yarda dashi ba,bazan Kara ganin mutuncinsa ba,zarginsa zan tayi,gwara ya sauwake min idan su Irfan zai karba ma zai iya zuwa ya d'auke su,yaje ya auri Humaira da akanta ya Mai dani hoto gwara ya aureta su raini abinda ta haifa masa"



"Nurr bazan ga laifinki dan kin nemi rabuwa dashi ba,idan har kina ganin rabuwa zaki yi dashi bazan miki dole ba dan shi ya jawowa Kansa  ko ni ya jawo min abin kunya a cikin zuriata dan Humaira Yar yayata ce ita yaje yana bibiya ya keta mata haddi ya jawo mijinta ya saketa.


"Humaira dai da Mansoor yayi wa ciki ce Yar yayarki hajiya"?


Nurr tace cikin mamakin da ya kasheta


Hajiya kuwa ta bata labarin dangantakar dake tsakanin ta da mahaifiyar Humaira


Nurr kuwa duk da tayi balain mamakin Jin wai Humaira Yar uwar Mansoor ce sharewa tayi dan gani take ba abinda ya Shafeta abu ma yazo da sauki tunda Yar uwarsa ce sai yaje ya aureta,bata Kuma kawo Sauban zai saki Humaira ba,dan yadda ya nuna Jin zafin abinda Mansoor yayi wa Humaira ya nuna yadda yake balain san Humaira,har gobe sauban kan fado mata idan ta tuna irin Abubuwan da ya aikata, tana ta tunanin ta inda zai fara neman yafiyar mutanen da ya zalinta bata tab'a kawowa bazai keta mata haddi ba sai gashi bai mata komai ba ya dawo da ita,tana taya shi da addu'a akan Allah ya yafe masa abinda ya aikata.


Alkawari hajiyar ta mata na karba mata takardar da haka suka Yi sallama.


Ta ajiye wayar ta shiga bandaki ta watsa ruwa ta daura alwalar sallahr Isha sai da ta iddar taci abinci su Irfan suka shigo da alama yau baccin suke ji da wuri dan suna kaiwa goma na dare basu yi bacci ba sai da ta sa sukayi addu'ar kwanciya Kafin suka kwanta a kan gadon, tana kallonsu bacci yayi awon gaba dasu,ta tuna lokacin da  suke Yara kafin su dan girma a gado daya suke kwanciya Mansoor haka zai ta wasa dasu har sai sunyi bacci,sai ta yi sauran Kau da tunanin hakan daga ranta,dan  story book din da take yawan karanta musu kafin suyi bacci kan dan debe mata kewa dan   bata so ta bawa zuciyarta dama wajen tunanin komai,duk da tasan bazata iya hana zuciyarta tuna rayuwar da tayi da Mansoor ba,amma zata na yin Abubuwan da zasu hanata tunanin, tana kallon suka yi bacci  a rashin abin yi yasa ta d'auko wayarta ta kunna data dinta Wanda Rabon da ta Bude datan har ta manta Facebook ta shiga   tana ta scrolling tana kallon labarai,hoton Sauban da ta ci karo dashi yasa ta tsaya bayanin da ta gani a kasa yasa gabanta faduwa tayi sauri ta Kara kallon hoton dake jikin hoton Sauban motar Sauban ce tayi hatsari daga hanyar Kano zuwa legas su uku ana tunanin ko ya rasu ta saki sallati da k'arfi...


Sauban...



Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84










MMN MUJAHID KAYAN MATA AND SUPPLEMENT Y'A SKWATO__SAKINA HASSAN 08066726866


INA MATA Y'AN KWALISA MASU SON GYARAN JIKI MACCE DA TASAN KANTA KULLUM CIKIN GYARA TAKE


INA MATA MASU FAMA DA RAMA KU KINSA KAYA BASU KAMA JIKIN KI 😫


INA MATAR DA ADDA JIKI BAKI DA HIP BAKIDA BAYA IN KINYI DRESS BAYANKI A SHAFE



INA WADDA KE FAMA DA ZUBEWA NONO KU KE BAKI JIN DADIN GANIN SU KAMAR SILIFAS 


KINYI TA GYARAN BRST HAR KIN GAJI HJY TA GYARAN BRST WAHALA GARESHI DUK WADDA TACE MIKI GA MAGANIN BRST DA SHA ZAIYI TO KARYA TAFADA MIKI GYARAN BRST YANA SON JUREWA DA DAGEWA IN KIN FARA BA'A TSAYAWA INSHA ALLAH SAI KIGA SUN ZAMA NORMAL


MUNA DA INGANTATA ZUMA BRST DA MUNKA SARRAFA DA KAYAN ORGANIC HERBAL SU MACA DASU AGUAJE WADDA INDAI KIN RIKE TA INSHA ALLAH ZAKI GA SUN CIKO SUNYI KOSHI RUBA 2 KU 3 SUN ISA YAZAMA MIKI YADDA KK SO 4K


MUNA DA GARIN HIP DA BRST YAKE GYARA DA GYARAN JIKI DA KARIN NIIMA YAKE YI 4K


MUNA DA INGANTATA ZUMA TA HIP ITA MA MUN SARRAFA TA DA KNGAN TATUN KAYAN ORGANIC HERBAL DA KE FIDDA MIKI HIP 6K



MUNA DA ZUMA KIBA WADDA ZAKIYI FRESH DA BULBUL ITAMA RUBA 2 KU 3 ZATA YIMIKI YADDA KK SO 2K


MUNA DA GARIN GYARAN BRST DA KARIN NIIMA SHIMA GUDA 2 KU 3 ZAKI SHA 2K


GASKIYA DA AMANA ITACE NASARAR.MU


MUNA AIKA KAYA KU INA CIKIN YARDA DA AMINCI


MMN MUJAHID __SAKINA HASSAN MUNA SOKOTO DA KEBBI 08066726866



*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


          *Page 32*


Mansoor


      Bata ce min komai ba ta shige bandaki ta barni a tsugunne,Kamal ya dafa kafadata yana "abokina ka daina matsawa kanka kar ka damu,Humaira zata yafe ma in Sha Allah ai da ba za ta yafe ma ba wallahi za tayi magana amma shirun da tayi na nufin idan har ka samu ganin Sauban za ta yafe ma a hankali dai komai zai wuce in sha Allah nasan halin Humaira tana da zuciya mai kyau"


Mik'e wa nayi nace Allah ya yarda,mu ka fita waje,yanzu kanenna ma kamar su suke Jin kunyar abunda nayi ,dan Ina zuwa suka shige daki har ga Allah naji ba dadi a raina na taso cikin so da kaunar kanenna har abinci Muna ci tare sai da nayi Aure muka daina na gidan auren ma yanzu sun san mai na aikata dan kwana biyu ma ba Wanda ya kirani a waya a cikinsu su ya kamata ace sunyi abu na musu fada ni da nake babba ni na aikata abin kunya har zan je na same su a daki sai kuma na fasa dan gani nake mutuncina ya riga da ya zube a idon su zan iya zuwa suyi min abinda zai Sosa min zuciya,hajiya zamu iya shafe awa biyu muna hira sai gashi tana ganin mun fito ta mik'e ta  shige daki tama ki yarda ta kalleni duk da tace ta yafe min,amma nasan har yanzu abun na zuciyarta,haka muka zauna da  Kamal mu kayi   jingum Jingum a zaune ni da gidan mu na zama kamar wani  bako haka na daure na mik'e na shiga dakin hajiya  sai na tadda ta a zaune tana duba wani littafin addu'oi tana sanye da farin glass sallamata kawai ta amsa batare da ta dago ba sai da naje gabanta na Kara tsugunna wa akan gwiwata Ina "Hajiya na bawa Humaira hakuri tace na nemo Sauban na wanke ta a gurinsa idan har nayi haka zata yafe min"


Sai da ta dade Kafin ta dago ta rufe littafin hannunta ta fara magana tana,"Mansoor ka tafka babban kuskure a rayuwarka daka kusanci zina,na kasa yarda wai shaidan ya Kai ka ga aikata wanan mumunan aiki da Allah ya hane mu da aikata shi san zuciyarka ne ya Kai ka ba wani kaddara ,Wanda kasan  hukuncin duk Wanda yayi Zina Wala namiji ko mace Mai aure jifa ne har sai ya mutu,tun kuna Yara nake muku nasiha da gargadin kusantar zina,dan Zina Jin dadin mintuna ne amma balain dake ciki kila har karshen rayuwa,da matarka da komai Mansoor kaje ka aikata Zina,Zinar ma wai da matar Aure Mansoor,abin nan ya min ciwo wai yaron da nake alfahari dashi nake ganin yau ko ba raina,za ka iya tsayawa kannen ka da basu yi Aure ba,har suyi Aure ba tare da sun jawo mana magana ba Mansoor wai Kai ne yau da aikata Zina,Zinar ma da Yar yayata duk da sun nuna min ya wuce na kasa sakin jikina dasu, shekara nawa Ina kuka da addu'ar haduwa da Yan uwana sai gashi Mansoor kasa Ina Jin dama ban hadu dasu ba,Humaira na zaman zamanta a killace a gidan mijinta bata jawowa iyayenta abin kunya ba har suka aurar da ita Mansoor ka ringa bibiyarta har sai da ka mata fyade yanzu gashi kayi silar mutuwar aurenta ga kuma cikin shegen da idan ta haihu sai ta Kara fuskantar wani kalubalen,ka mata tabon da har ta koma ga Allah ba zata tab'a mantawa ba Mansoor,idan tace ta yafe ma Allah da ka sabawa fa bayan ya Maka suturar mace ta gari,wai Ina ka Kai imaminka ne a lokacin da ka haikewa matar Aure,har kazo kana cemin kaddarar haduwata da Yan uwana yasa ka nemi Humaira,ko kasan duk Wanda yayi Zina da matar wani sai anyi da tasa?ko kasan duk Wanda yayi zina da kanwar wata sai anyi da tasa,wallahi wanan a zaune take idan baka yi wasa ba yadda kayi wa Humaira ciki kaima sai anyi wamatarka wanan fadin manzon Allah ne ka cutar da Humaira ka cutar da matarka uwar yaranka,Allah baya jarrabta bawansa da mumunan abu,Allah baya jarrabtar bawansa da abinda bazai iya ba,yanzu gaya min ribar Mai kaci a aikata abinda kayi idan banda tozarci da wulakanta Kai,zancen duniya da ba b'uya yake ba tun ba'aje je ko'ina ba ma an kore ka daga wajen aiki,haka dalibanka da sauran Yan uwanka mallamai zasu ringa kallon ka da abinda ka aikata ko da kuwa ka tuba,idan kuma mutuwa kayi wani da abinda zai na tuna ka kenan ace Mallam mansoor da yayi wa matar aure fyade,Allah ya kyauta kawai zance Allah ya shirya tunda tace idan ka nemi mijinta ka masa bayani zata yafe ma sai ka dage wajen neman mijinta idan ya Kara nadama wani dukan Kai ka sani,kaje ka dage da Kuma istigifari,duk wani abu da kasan Mai ciki na so kaje ka siyo ka kawowa Humaira,ka dage da hidima da ita har sai ta haihu"



Tunda ta fara magana nake hawaye dan nayi nadamar abinda nayi ba kadan ba hankalina bai tab'a kawo min ma dalibai zasu ji labarin abinda na aikata ba,tabbas ba mai tuna ni da alheri yanzu da abinda za'a na tuna ni kenan,na share hawayen nadamar da ya zubo min nayi wa hajiya godiya na mik'e na fito.


Tunda muka d'auki hanya da Kamal dan a motarsa muka je na kwantar da mota Ina tunanin rayuwata daga yarinta zuwa aurena,bana Shan sigari bana zuwa club,bana wani babban abu da Allah ya hanemu da aikatawa wai sai gashi sai da nayi Aure Nurr bata rageni da komai ba naje nayi wa Humaira fyade,kila yanzu kowa yasan abinda na aikata Kallona kawai ake,ban taba Jin kunya da nadamar abinda na aikata ba sai yanzu sai da naji motar ta tsaya na Bud'e idona a hankali na Kalli Kamal da ya zuba min ido hada idon da muka yi yasa ya saki murmushi Yana  "easy abokina ka rage wanan Tunanin da kake dan bazai goge abinda ya riga da ya faru ba ba abinda baya wucewa fa a rayuwar nan Kai ma kasan akwai mutane da yawa da suka maida Zina ado,Kuma har gobe suna kan aikata Zinar Babu ma alamar zasu tuba amma Kai tunda kaga daga yi daya Allah ya tona ma asiri anan zaka gane Allah na san ka da Rahama Yana so kaji kunyar duniya ne da kaji ta lahir,ka dage da istigifari ba dare ba rana,ka nemi yafiyar wayanda ka cutar,Ina ga su uku ne Humaira Nurr sai Sauban,Humaira nasan zata yafe ma wuyanta ka wanke ta a wajen Sauban,Nurr ma idan muka dage zata iya yafe ma albarkacin yaran dake tsakanin ku sai kuma Sauban shi ma idan ka dage da naci zai yafe ma tunda shi ma ai abinda yake aikatawa ne akayi wa matarsa shikenan fa abokina  in Sha Allah Allah zai yafe ma dan shirka da hakkin wani ne kawai Allah baya yafewa sai kuma shawara da zan baka idan har Humaira ta haihu Sauban bai maidata ba ka aureta kawai,tunda kayi ne kayi silar mutuwar aurenta Ina ga idan ka aureta hakan zai saka ma su hajiya su Kara samun nutsuwa dan Kun taru ku. Rufawa juna asiri,dama duk abinda suke tsoro ace ta haihu tayi ta zama ba mijin Aure kuma kasan yanayin society dinmu mace bata da yanci abu kadan zaka ga tayi sai ayi tayi da ita Koda kuwa kaddara ce ta afka mata bazasu duba wanan ba kaga idan kuma ta haihu ka aureta shikenan ba zasuyi fargabar wa zai aureta ba



Numfashin na furzar da na gama.jin shawarar da Kamal ya bani nace "Kamal kasan me wallahi bansan mai ya Kaini tab'a Humaira ba,dan Yanzu ba Abunda nake ji akanta sama da tausayi,gani nake bazan taba iya aurenta ba dan abokina wallahi ba zata ji dadin zama dani ba,Kuma aurenta na nufin na Kara yankar ticket din rabuwa da Nurr dan wallahi ba zata tab'a dawo wa gidana ba,Allah ya jarrabceni da kaunar matata uwar yarana Ji nake kamar bazan iya rayuwa Babu ita ba Kamal Nurr na kaunata ban tab'a Sanin za ta iya fushi dani har haka ba duk da nasan ba kowace mace ce zata iya yafe abinda na mata ba,abokina da yake abin shaidan ne kasan Nurr daina jin dadina tayi da na kamu da san Humaira a lokacin da idona ya rufe da shaawarta na dauka santa nake,kasan Nurr ta Sha kamani da hoton Humaira har da Jakarta abokina dole Nurr tayi mugun fushi da ta gano abinda ya shigà tsakanina da Humaira,dole tayi fushi da ta gano tana d'auke da cikina dole tayi fushi, dole taji ta tsaneni tunda Sauban yaje ya d'auketa ya Mata fyade Sauban ya cutar dani a duk masifar da na jefa kaina tab'a Nurr da yayi yafi min ciwo duk da nasan ni na jawo mata dazu hajiya tana ta cewa sai anyi Zina da matata bata san Sauban ya riga da yayi ba dole ma ya yafe min nima ya nemi yafiya ta,a yanzu zan dage da addu'a akan Allah yasa abinda ke cikin Humaira kar yazo da rai,ko da zai zo da rai Allah yasa na Sauban ne ba nawa ba,dan bansan ya zasu yanke ciki nawa bane bayan bata haihu an gani ba,zanyi k'ok'ari na  nemo Sauban na wanke Humaira saboda ya Maida ta dakinta idan Allah ya amsa addu'ata cikin ya zama nashi kaga shikenan Babu batun na aureta,abokina ka tayani da addu'ar Allah yasa cikin Humaira ba nawa bane"



Bai ce min komai ba illa murmurshi da ya saki sai da na sauka a motar ya fara magana Yana " idan ya zama cikin naka ne dole ka auri Humaira Mansoor dan ka cutar da ita ba kowane namiji zai yarda ba cin amanar tsohon mijinta tayi ba,a yanzu haka Shirin da dangi suke kenan wajen ganin tana haihuwa an hada auren ku dan Kai zaka gyara barnar da kayi ku taru ku rufawa juna asiri, a wajen Yusrah nake Jin labarin komai dan haka karka dage akan baza ka aureta ba kayi addu'a Allah ya ma zabin da yafi alheri, zaka iya auren Humairan ka Kuma dawo da Nurr idan har ta yafe ma na barka lafiya abokina"



Haka yaja motarsa ya tafi nabi motarsa da Kallo har sai da na daina hango motar na shige gidan jikina a sanyaye Ina Jin hankalina a tashe da Jin wai dangin hajiya so suke su hada aurena da Humaira,bana Jin komai game da ita illa tausayinta da nake ji,sai da na iddar da Sallah na ci indomie da na dafa ba ko dadi Ina ci ne dai dan kar na mutu, sai tuna Nurr dake zuba min girkuna kala kala  nake Ina tuna yadda take mai da kanta Yar yarinya wajen yimin shagwaba kamar yarinya a Rana sai ta min kiss ya Kai talatin,na saki murmurshi mai tafe da hawayen kewarta da nake kamar tana gabana nace "I miss you Nurr ki taimaka ki dawo dakin ki a yanzu nasan darajarki"


haka na ringa surutu ni daya kamar mahaukaci sai da na gama  ci na Kai kwanun  kitchen na kira Kamal a waya sai da na masa ban gajiya nace ya taimaka ya Turo min lanbar Sauban tunda Yusrah ba zata rasa lambar ba,ba jimawa kuwa sai gashi ya turomin lanbar na kira lambar gabana na dukan uku uku.





Sauban


Hankali a bala'in tashe ya hau jijjiga ameena Khalil yayi waje da sauri ya d'auko ruwan da Sauban yace ya dauko, ya hau yayyafawa ameena  sai da taja dogon numfashi ta farfado tana kalle kalle,Sauban kuwa ya matsa ya hade hannayensa Yana "ki yafe min Ameena nasan na cutar dake dan Allah ki yafe min nayi nadamar abinda nayi"



Ameena ta mike a hankali hannunta dafe da kirjinta da take ji kamar an kunna garwashin wuta tana tuna ranar da Aliyu ya dawo gida Yana tuhumarta da waye mahaifin khaleel, abin ya matukar daure mata kai tana tambayarsa kamar Yaya waye mahaifinsa sai ya d'auketa da mari,yana ta raina masa hankali dama haka take bai tab'a sanin zata iya cin amanarsa ba,shi dai ya gano Khalil ba dansa bane kila ma sauran yaran ma ba nasa bane idan yayi tafiya cin amanarsa take yi, rantsuwar duniya akan ba Wanda ya tab'a saninta bayan shi yak'i yarda washegari haka ya kwashe ita da yaran suka tafi asibiti lokacin nimrah  na jaririya,haka ta zauna tana zubar hawaye dan tasan ba Wanda ya taba kusantar ta sama da shi,idan ba mafarki da ta tab'a yi ana saduwa da ita da a lokacin ta tashi taganta a jike, tayi ta mamaki wane irin mafarki tayi haka,dan tsabar bata samu nutsuwa ba sai da ta tambaya akace mafarki saduwa ma na sawa a jike,Koda Aliyu ya fito da results din gwajin a hannunsa dake nuni da tabbas khalil ba dansa bane iya  faruq da nimrah ne yaransa sai da ta yanke jiki ta fadi,tsabar tashin hankali sai da tayi jinya a asibiti dan a iya sanin ta ba Wanda ya taba kusantar ta sama da Aliyun,tana gadon asibiti ya aiko mata da takardar saki,tayi kukan tayi jinyar Wanda tsabar bakin ciki sai da ta kamu da hawan jini,zuwa yanzu sai ta fara tunanin kila a asibiti wajen haihuwa aka musanya mata jaririn ,wanan Tunanin kawai ta sa a ranta duk da ta dafa Qurani saboda Aliyu ya yarda da ita bai ko saurareta ba,har da Mata Allah ya isa haka ta koma gidansu shekara daya da rabuwarsu yayi aure,ba kuma jimawa ya amsa Kiran Allah Yana fushi da ita akan taci amanarsa Wanda ita kuma tana ta rokon Allah akan Allah ya wanke ta ya fitar da ita daga zarginta  da yake ,dan ita dai tasan ba Wanda ya taba kusantar ta,khaleel dai kila musanya mata shi a akayi amma Kuma sai take ganin kamar jininta ne,bai dauko kamaninta da na aliyu ba kamaninsa daban Wanda su kansu basu san da wa yake kama ba,sau daya ne ma kafin su rabu Aliyu ya taba ce Mata yanayin tafiyar khaleel da maganarsa kamar ta Sauban da bashi da zumunci ba kuma ya nemansa,bata taba kawo tunanin komai a ranta ba,zawarcin ma da take cike da kalubale da Aliyu ya rasu aka kawo mata yaran gabad'aya dan dangin Aliyu  gani suke ma su faruq din ba yaran Aliyuu bane,haka ta rungume yayanta tana dan sana'arta a gida, zancen duniya da baya b'uya Khalil ma goranta masa ake ana ai bashi da Uba idan yazo ya Mata tambaya sai tace Aliyu ne babansa zancen mutane ne sau uku ana fitowa neman aurenta ana fasawa idan aka ji labarin abinda ya rabata da marigayi.



Sauban kuwa yadda yaga tana zubar hawaye har da shesheka ya Kara daga masa hankali dan shi kam bai San inda zai Kai hakkin Ameena ba  idan bata yafe mi shi ba ya cigaba da magiya Yana "Sharrin shaidan ne Ameena idan ki yafe min nayi alkwari zan Aureki na rike su faruq"


"Bazan taba yafe maka ba Sauban kasa Aliyu ya mutu Yana tunanin cin amanarsa nayi,dama Kaine kamin fyade bansani ba,Kaine ka sadu dani na ringa tunanin mafarki nake tsawon shekarun nan baka tashi zuwa ba sai da Aliyu ya rasu bazan tab'a yafe maka ba idan har kaga na yafe ma ka tabbata ka wanke ni awajen Aliyu da ya tafi Yana tunanin cin amanarsa nayi..



Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84


MMN MUJAHID KAYAN MATA AND SUPPLEMENT Y'A SKWATO__SAKINA HASSAN 08066726866


INA MATA Y'AN KWALISA MASU SON GYARAN JIKI MACCE DA TASAN KANTA KULLUM CIKIN GYARA TAKE


INA MATA MASU FAMA DA RAMA KU KINSA KAYA BASU KAMA JIKIN KI 😫


INA MATAR DA ADDA JIKI BAKI DA HIP BAKIDA BAYA IN KINYI DRESS BAYANKI A SHAFE



INA WADDA KE FAMA DA ZUBEWA NONO KU KE BAKI JIN DADIN GANIN SU KAMAR SILIFAS 


KINYI TA GYARAN BRST HAR KIN GAJI HJY TA GYARAN BRST WAHALA GARESHI DUK WADDA TACE MIKI GA MAGANIN BRST DA SHA ZAIYI TO KARYA TAFADA MIKI GYARAN BRST YANA SON JUREWA DA DAGEWA IN KIN FARA BA'A TSAYAWA INSHA ALLAH SAI KIGA SUN ZAMA NORMAL


MUNA DA INGANTATA ZUMA BRST DA MUNKA SARRAFA DA KAYAN ORGANIC HERBAL SU MACA DASU AGUAJE WADDA INDAI KIN RIKE TA INSHA ALLAH ZAKI GA SUN CIKO SUNYI KOSHI RUBA 2 KU 3 SUN ISA YAZAMA MIKI YADDA KK SO 4K


MUNA DA GARIN HIP DA BRST YAKE GYARA DA GYARAN JIKI DA KARIN NIIMA YAKE YI 4K


MUNA DA INGANTATA ZUMA TA HIP ITA MA MUN SARRAFA TA DA KNGAN TATUN KAYAN ORGANIC HERBAL DA KE FIDDA MIKI HIP 6K



MUNA DA ZUMA KIBA WADDA ZAKIYI FRESH DA BULBUL ITAMA RUBA 2 KU 3 ZATA YIMIKI YADDA KK SO 2K


MUNA DA GARIN GYARAN BRST DA KARIN NIIMA SHIMA GUDA 2 KU 3 ZAKI SHA 2K


GASKIYA DA AMANA ITACE NASARAR.MU


MUNA AIKA KAYA KU INA CIKIN YARDA DA AMINCI


MMN MUJAHID __SAKINA HASSAN MUNA SOKOTO DA KEBBI 08066726866


*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


          *Page 33*



Sauban

          


          Kansa ya sunkuyar kasa Yana Jin Amina dake ta kuka tana "Aliyu Ina ma kana Raye kaga irin cin amanar da Abokin ka ya ma,Ina ma kana nan gaskiya tayi halinta ka mutu kana ta zargin naci amanar ka taya zan iya yafe maka Sauban bayan kasa ana min kallon fasika,maciya Amana,ban isa na fita ba'ayi gulmana ba,mai na maka da na cancanci irin wanan zaluncin mijina na sona haka kasa ya rabu dani Yana zargin naci amanarsa taya zan iya yafe ma"?


"Amina nasan na cutar dake na cutar da Aliyu dan Allah ki yafe min a baya duk ban tab'a damuwa da abinda nake aikatawa ba sai da Humaira taci amanata itama ta samu ciki,na fara gane alhakin ki ne ya kamani dan girman Allah ki yafe min Amina ki yafe min dan Allah 

 

Daga labulen da  tijjani yayan Amina  yayi ya katse masa maganar da yake take yaji gabansa ya fadi da yaga yadda ya hade rai Yana tambayar Amina lafiya take kuka shi kuma wanan waye"? 


Yace cikin hade rai tare da nuno shi dan a  gidansa Amina ke zaune duk iyayensu sun rasu,duk a  dangi an yarda Amina taci amanar Aliyu shi kadai ne bai yarda Amina zata iya aikata haka ba,Yana balain tausayin jarrabawar da ta fada,dan shi ma sai da yabi didigi aka tabbatar musu da khalil ba dan Aliyu bane,shi ma ta Amina zargin musanya mata shi aka yi a asibiti dan yasan Amina ba zata tab'a iya cin amanar Aliyu ba ba wai dan kanwarsa ba yasan irin tarbiyar da suka samu,cikin kuka Amina ta hau bashi labarin  abinda ya faru,Sauban kuwa ganin yadda  jikin tijjani ke rawa Yana nufo wajen da yake tsugune  yasa ya durkusa akan gwiwarsa Yana "Ku yafemin dan girman Allah Sharrin shaidan ne"


"Yanzu dama Kaine ka jefa mu a cikin wanan tashin hankalin?tuntuni baka bayyana ka wanke ta a wajen mijinta ba sai a yanzu da ya kwanta dama"?


"Sharrin shaidan ne ku?!!

Yayan Ameena bai bari ya kasa ba ya hau kaiwa Sauban naushi Yana Kai masa duka da rantsuwar sai ya daure shi,Sauban kuwa Kare dukan da yake kawo.masa kawai yake dan yasan ya cancanci dukan da yake masa,sai ya hau tuna yadda shi ma ya ringa dukan Mansoor har sai da ya kusa kashe shi,yasan irin ciwon da yayan Amina yake ji irin Wanda yaji ne a lokacin da ya kama Mansoor,yau da Aliyu na rayye bai San shi ma irin matakin da zai d'auka a Kansa ba,bai tab'a Tunanin zai iya wanan laushin ba wai har a ringa dukansa a matsayinsa na soja ya kasa motsi har sai da tijjanin ya gaji dan kansa

Ya bar 

 dukansa Yana hucci da rantsuwar "wallahi sai na daure ka"

Sauban kuwa hakuri ya cigaba  da bashi  Yana su yafe masa Sharrin shaidan ne yayi alkawari zai auri  aminar zai kuma rike yaran margayi kamar shi ya haife su.


A takaice sai da Sauban ya shafe kwana hudu ana ta abu daya dan dangin Amina tuni duk suka ji labarin abinda ke faruwa aka cika gidan kowa ya ringa tofa albarkacin bakinsa,da yawa sun nuna a kulle Sauban din inda manyan suka ce tunda yace zai auri Amina abinda yafi ayi hakuri a daura musu auren,saboda ta rike yaranta gabad'aya a wajenta,sai da aka kira Yan gidansu Margayin Suma suka zo Sauban cikin kunya da tsine masa da wasu suke ya durkusa ya Kara fada musu abinda ya aikata Yana mai neman su yafe masa dan a lokacin Yan gidansu Aliyun ma sun san shi tunda shi ne yayi masa babban aboki a lokacin auren su,sai kuma suka hau kuka suna neman yafiyar Amina akan zargin da suka ringa mata,suka yi ta tsine masa suna Allah wadai dashi,sai washegari aka Kara zama akan maganar dan yaje can wajen Wanda yake matsayin Mahaifin su Aminar ya nemi auren aminar a wajensa tare da Kara neman yafiyarsa dan ya lura kamar rashin mai auren aminar yafi damunsu saboda zargin da ake mata,ko da yayan Amina ya fadawa Amina amincewar mahaifin nasu   kuka ta ringayi  wiwi akan ita ko Sauban ne ya rage da namiji bata san sa a rayuwarta ba Wanda ta tsana sama.dashi,Kuma idan ta aure shi aka gano shi ne mahaifin Khalil da yawa zasu d'auka dama can cin amanar margayi suke tunda gashi ya dawo ya aureta,Sauban duk yabi ya zabge saboda tashin hankali da Wanda ya Kai da Wanda bai Kai ba fada.masa magana kawai ake ,iya kunyar duniya kenan Ina ga na lahira,iya hakkin Amina ya wajiga shi haka Ina ga Ramlat da yayi silar mutuwarta, zai auri Amina ne kawai dan cutar da ita da yayi da kuma yaron dake tsakanin su amma Babu digon Santa a zuciyarsa a haka ya baro garin bayan an tsayar da magana da kyar dan har lokacin Amina taki yarda yayanta ne ya yanke yaje bayan sallah yazo a daura musu Aure da haka ya baro garin Yana tunanin wani sabon shafin kaddara  da ya buda masa wai na auren Amina da ko a mafarki bai tab'a kawowa Kansa ba,Yama manta dasu a rayuwarshi kawai takan fado masa ne idan yana tuna irin tsiyar da ya shuka,na fyaden da yayi wa Amina da Kuma Ramlat da yayi wa fyade,ganin yau da kwansa a duniya yafi komai faranta masa duk da Yana bakin cikin ta hanyar daya Samar dashi,a kwana hudun da yayi a garin ya gano Khalil nada balain hankali da tarbiyya ga ilimin Arabi,zai auri Amina ko dan Khalil ya taso a gaban su,Humaira Kuma zai bari zuwa ta haihu ya mai data dakinta tunda itama ya cutar da ita ya Cici amanarta bata wani ji dadinsa ba dan fadansu yafi shirinsu yawa dan ma tana da hakuri,da haka ya koma bakin aikinsa Yana ta tunanin hanyar da zai bi wajen gyara rayuwarsa,Nurr na nan kasan zuciyarsa a makale amma ta k'arfi yake san cire ta a zuciyarsa dan yasan Haramune ma tuna ta saboda auren da take dashi,bai sani ba ko Yana jinta a zuciyarsa ne saboda ta silarta ya fara gane gaskiya shiriya tazo masa.



A  irin wanan lokacin aka tura su aiki Lagos dashi da wasu sojoji biyu akan wani taro da za'ayi acan,har zasu bi ta jirgi sai kuma suka fasa suka d'auki mota,Sauban na daga gefen motar wani da suke cewa biggy shi yake driving sai Umar a baya,suna dab da shiga Lagos suna cikinn tafiya kamar ance ya waiga yaga ramlat a tsaye saboda gudun da suke har sun wuce ta,ihu ya saka Yana biggy ya tsaya, biggy Kuma sai ya tsorata da yadda Sauban ya ringa ihu rikicewar da yayi yasa steering kwace masa, kafin ya ankara sai gashin sunyi wajen babban mota,suka rude da sallati gabad'aya a daidai lokacin da suka yi gware.


Ihu kawai mutane suke saboda rugu rugu motar su Sauban tayi,Wanda tun Kafin ma a Ciro su da yawa sun san da wuya a samu Wanda zai rayyu a cikinsu haka aka zagaye motar ana hoto da yake abinda ake yayi kenan d'aukar hoto da videon ko Mai ya faru a madadin a taimakawa wayanda suke ciki kila akwai sauran kwana su a gaba amma saboda rashin hankali sai a hau videos duk munin kuwa hatsarin kowa burinsa yaga shi ya fara watsa abinda ya faru kamar yadda wayanda suke wajen suka zagaye motar suna daukar hoto suna uploading sai da suka gama hotuna suka hau fito dasu Sauban da bama ka gane su Saboda yadda Jini ya wanke musu fuska,ba Wanda yake motsi,ta I'd card dinsu aka gane sojoji ne da yake Sauban ya dan fi su matsayi take aka hau dora hotunan su a media ana sun rasu,sai labarin ya zagaya nan da nan,kafin ma a Kai su asibiti biggy da Umar suka amsa Kiran Allah shi kuma Sauban aka hau bashi taimakon gaggawa a takaice fiye da sati biyu kafin Sauban ya farka fuskarsa sai ta dan Lome dan glass din motar shige masa goshi yayi ya rabe masa fuska biyu sai da ya sha dinki,tunda ga goshinsa har zuwa habarsa.


Tunda kuwa ya farka yake kuka da yaji rasuwar su biggy hararo wa yake da yanzu shi ya mutu mai zai je ya tarar, bai tab'a Jin Yana tsoron mutuwa ba sai a yanzu da yake neman gyara rayuwarsa,lailai mutuwa wa'azi ce ga mai hankali sai ya rufe ido Yana addu'ar Allah ya hadashi da Ramlat ya nemi yafiyarta.


Ko da yaga Yan uwansa a asibitin bai yi mamaki ba,dan yasan zasu ji labarin hatsarin da suka yi ko ta hanyar Yan uwansu sojoji.


Ba inda bai ji Yana masa ciwo ba kafafunsa ma ya Sha nadin Bandeji,Yana nan a kwance bayan wani a cikin sojojin da suma suke kula dashi a asibitin ya canza masa kaya bayan ya goge masa jiki ya fice daga dakin ya rage daga shi sai wata Yar uwarsa da take tamkar mahaifiya a gare shi,idonsa a rufe yake a lokacin yaji wata da yake kyautata zaton nurse ce ta hau jefawa hajjo tambayoyi akan ko ya farka an bashi magani an bashi abinci,Sauban Kara rufe idonsa yayi dan  baya so su gane idonsa biyu cikin harshen turanci yaji nurse na yiwa likitar bayanin irin maganunguna da allura da ake masa,a daidai lokacin da yaji likitar ta Kai hannunta wajen kafarsa da aka daure,a wajen haruna soja yake Jin labarin a wani asibitin private aka kawo su macece mamallakiyar asibitin sau biyu take zuwa a sati dan tana da wani asibitin da take kula dashi a yadda yake jin labari ma tana wajen da su kayi hatsarin ita ta kira aka kawo mota aka d'auke su sai yaji Yana san yaganta sai ya bude idonsa a hankali sai yaga Ramlat ce sanye da wani blue riga da wando sai hijabi iya wuyanta ta saka wani farin glass ,duk da gabansa da yaji ya fadi Kara rufe idonsa yayi dan yasan ba ita bace ta rasu  gizo kawai take masa kila sai a yanzu zata fara masa fatalwa tunda ita ya gani ya saka ihu har ya ja suka yi hatsarin mota,bai san mai yasa yanzu take masa fatalwa ba, bai sani ba ko tunanin ta da ya sa a ransa  ne yasa take masa Gizon,har yanzu bata canza ba duk da yanzu a Gizon da take masa  tayi kib'a da fari ta kuma zama cikakkiyar mace bazai taba kasa ganeta ba Koda kuwa a cikin duhu ne,billen dake kumatunta na nan ko da shi zai iya ganeta Kara bude idonsa yayi dan yasan idan ya bude ma bacewa za tayi yaga wata ce ga mamakinsa sai yaga ita din ce dai a tsaye tana magana da nurse din da suka shigo tare,cikin azabar faduwar gaba ya kira sunan Ramlat dan har yanzu bata b'acewa ganinsa ba ya hau tunanin yadda ta sandare da ya tafi Yar da ita a kogi yasan ta rasu kila dai ya fara samun tabin hankaline ga mamakinsa sai yaga ta juyo sai ya gwallo ido cikin wani irin kyarma Yana "Ramlat"!!!


Ramlat ido ta zuba masa tana mamakin yadda a kayi ya kira sunanta,Sauban kuwa da yaga ta kura masa ido alamar dai ba mutuwa tayi ba ita din ce ya Kara Kiran sunanta kamar kirjinsa ya fado kasa Yana "Ramlat dama baki mutu ba"


Ramlat sai da ta kwashi mintuna tana kallonsa kafin ta fara gane Sauban da har ta koma ga Allah ba zata tab'a mantawa dashi ba,ta nuna shi da hannunta dake rawa tana "Oga Sauban Kaine"?


"Nine ramlat dama baki mutu ba"?




Wani irin Jiri ne ya kwashe Ramlat nurse din da suka shigo tare ta tarota, Ramlat kuwa ta saki wani irin ihu ta fusge Karin ruwan da aka masa ta jawo allurar dake kan tray din dake hannun nurse da suka shigo dashi har da magangunan,ta hau cakawa Sauban allurar ko ta Ina tana  sai ta kashe shi"



Ramlat


Waiwaye 


Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070

MMN MUJAHID KAYAN MATA AND SUPPLEMENT Y'A SKWATO__SAKINA HASSAN 08066726866


INA MATA Y'AN KWALISA MASU SON GYARAN JIKI MACCE DA TASAN KANTA KULLUM CIKIN GYARA TAKE


INA MATA MASU FAMA DA RAMA KU KINSA KAYA BASU KAMA JIKIN KI 😫


INA MATAR DA ADDA JIKI BAKI DA HIP BAKIDA BAYA IN KINYI DRESS BAYANKI A SHAFE



INA WADDA KE FAMA DA ZUBEWA NONO KU KE BAKI JIN DADIN GANIN SU KAMAR SILIFAS 


KINYI TA GYARAN BRST HAR KIN GAJI HJY TA GYARAN BRST WAHALA GARESHI DUK WADDA TACE MIKI GA MAGANIN BRST DA SHA ZAIYI TO KARYA TAFADA MIKI GYARAN BRST YANA SON JUREWA DA DAGEWA IN KIN FARA BA'A TSAYAWA INSHA ALLAH SAI KIGA SUN ZAMA NORMAL


MUNA DA INGANTATA ZUMA BRST DA MUNKA SARRAFA DA KAYAN ORGANIC HERBAL SU MACA DASU AGUAJE WADDA INDAI KIN RIKE TA INSHA ALLAH ZAKI GA SUN CIKO SUNYI KOSHI RUBA 2 KU 3 SUN ISA YAZAMA MIKI YADDA KK SO 4K


MUNA DA GARIN HIP DA BRST YAKE GYARA DA GYARAN JIKI DA KARIN NIIMA YAKE YI 4K


MUNA DA INGANTATA ZUMA TA HIP ITA MA MUN SARRAFA TA DA KNGAN TATUN KAYAN ORGANIC HERBAL DA KE FIDDA MIKI HIP 6K



MUNA DA ZUMA KIBA WADDA ZAKIYI FRESH DA BULBUL ITAMA RUBA 2 KU 3 ZATA YIMIKI YADDA KK SO 2K


MUNA DA GARIN GYARAN BRST DA KARIN NIIMA SHIMA GUDA 2 KU 3 ZAKI SHA 2K


GASKIYA DA AMANA ITACE NASARAR.MU


MUNA AIKA KAYA KU INA CIKIN YARDA DA AMINCI


MMN MUJAHID __SAKINA HASSAN MUNA SOKOTO DA KEBBI 08066726866



*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


          *Page 34*



Ramlat 


A hankali ta bud'e idonta tana Jin wani irin radadi a kasanta kanta kuwa kamar an dora Mata bullo sai da ta kwashi tsawon mintuna kafin ta fara tuno abinda Sauban ya mata ta runtse idonta hawaye na gudu a fuskarta da ta tuna yadda ya ringa gana mata azaba har sai da ya rabata da budurcinta da taji gwamma ace kasheta yayi da rabata da yayi da budurcinta da take tattalawa,ko kadan bata tab'a kawo wa zai iya cutar da ita ba lura da yadda yake da mutunci dan indai zai siyi abincinta sai ya hada Mata da kyauta,ko da wasa bai tab'a kawo mata maganar banza ba hakane yasa bata ji darr din Kai masa abinci dakinsa ba,dan a larura ake dora Mata tallan abinci dan mahaifinta bashi da k'arfi sai ta siyar da abinci suke samun na rufin asiri,ta kuma samu tarbiyya sosai shi a gida shi yasa ko da wasa bata bawa Maza fuska balle su kawo mata maganar banza  yanzu bai fi saura sati biyu a daura mata Aure da saurayinta da suke soyayya ba gashi Sauban ya rabata da mutuncinta,ai da bai kawota asibiti ba da ya barta ta mutu dan da bakin ciki da tabon abinda ya mata zata Kare rayuwarta idan har ta tashi daga gadon asibitin nan ba Abunda zai hana taje can barrak dinsu ta tona masa asiri dan sai an bi mata hakkin ta hankalinta zai kwanta.


Karar Bud'e kofar da  akayi yasa ta Bude idonta sai taga wani likitane sanye da fararren kaya sai wani dan babba  haka zai iya  shekara hamsin da yan Kai,baki a washe taji mutumin na magana da harshen turanci akan ashe ta farka.


Ita dai binsu kawai take da ido tasan dai mai fararen kayan likita ne  dayane  ne bata sani ba



Likita shi ma ya karaso ya rage gudun ruwan da ya Kara mata ya tab'a goshinta da sai a lokacin ta gane nannade mata kai akayi da Bandeji.


Da ido kawai take binsu mutumin da likita ya shigo dashi   ya zauna a gefen gadon Ya fara magana cikin harshen turanci cross din da ta gani a wuyansa yasa ta gane Arne ne Amma duk maganar da yake tana ji tunda su ba hausawa bane yarabawa ne su,zama a cikin hausawa yasa suke Jin Hausa kamar hausawan,sannu ya Kara mata Yana (you are so lucky my dear I never knew the way I came with  you to the hospital you will be able to make it glory be to god you are alive")


(Kinci Sa'a ban tab'a kawo wa yadda na kawo ki asibitin nan zaki rayu ba Allah cikin ikonsa gaki a rayye")


ganin bata ce komai ba yasa ya maida hankalinsa wajen likita yana Kara bashi labarin yadda ya tsinceta a ruwa da ya shiga daji dan yayi fitsari a hanyarsa ta zuwa Lagos a saman ruwa ya ganta ya gama fidda rai tana rayye dan jikinta duk ya saki Babu alamar ma tana numfashi ga keyarta dake fidda jini,haka ya d'aukota dan ya san  ta rasu,bai hadu da kowa ba hakane yasa ya sakata a bayan mota duk da yasan hatsarine d'aukotan da yayi a yanzu asibiti mafi kusa zai kaita a sakata a mortuary har zuwa lokacin da zaa samu wayanda suka santa sai dai ko da yaje asibitin sai likitan ya gano doguwar Suma tayi,tafiyar da mutumin bai yi ba kenan ya tsaya a asibitin aka fara bawa Ramlat taimakon gaggawa dan ta Sha ruwa sosai,sai da ta kwana uku kafin ta farfado da taimakon oxygen,sai da suka ga numfashinta ya dawo normal suka cire Mata,mutumin nan haka kawai yaji Yana san ya taimaka mata lura da Ramlat yarinya ce bai kuma San silar fadawarta cikin ruwa ba.


Ramlat hawaye ne ya cigaba da gudu a fuskarta da taji labarin da mutumin ya bawa likita akan yadda ya tsinceta,wato Sauban watsar da ita yayi a ruwa bayan ya gama keta mata haddi.


Kukan da ta fashe dashi ya katse maganar da suke da likitan da ke ya aikin zuba ruwan allura a cikin drip din hannunta, mutumin nan cikin harshen turanci ya hau rarrashin ta akan ba kuka za tayi ba godewa Allah ya kamata tayi da ya barta a rayye.


Mutumin nan haka ya tsaya mata har ta samu sauki,a sati guda da ta Kara dashi a asibitin yake sanar mata iyalansa na Lagos shi ma wani kasuwanci yaje yayi a hanyar dawowarsa ya ganta a yanzu idan an sallameta sai su ta fada masa inda zai kaita ta koma gida dan duk abinan bata basu labarin komai ba.


Sai da ta dan warware aka sallame su,duk da a yanzu zuciyarta cike take da fargaba da tsoron Maza gani take shi ma zai iya cutar da ita.


Sai dai ko da suka fito a madadin ya sakata a Tasha kamar yadda yayi alkawari sai yace mata su tafi tare Lagos din zai Maida ta gaban iyayenta da Kansa.


Akan dole da tilastawa ta hakura ta bi shi,Wanda bin shi da tayi ya canza mata rayuwa dan da zuciya daya ya riketa duk da Christains ne su amma zuciyarsa kamar ta musulumai,yaransa duka Maza ne su biyar matarsa ce ma bata wani ji dadin kawota da akayi ba itace kawai bata ji dadin zama da ita ba amma Mrs Smith Yana da kirki da yaransa matarsa ce kawai ke bautar da ita idan ta masa zancen zata koma wajen iyayenta sai ya hade rai ya hau cewa kar ta damu zai maidata da Kansa tun tana sa rai zai Mai data wajen iyayenta da take balain kewa da tunanin halin da suke ciki har sai da tazo ta fara hakura shekararta biyu a gidan Mr Smith ya karbi addinin musulunci a fadarsa yadda yaga Ramlat na sallah sau biyar a Rana abin na burgeshi dan su sau daya suke zuwa coci,matarsa kuwa har da barin gidan bayan ta nada mata duka akan tazo ta canjawa mijinta raayi,Mr Smith dake amsa sunan abubakar kuwa ya tsaya mata a karatun ta,Babu ce dama tasa bata idda Makaranta ba aka yanke Yi mata Aure,amma a yanzu da ta samu damar bill hakki da gaskiya ta Maida hankalinta wajen karatu,ba ranar da zata fito ta fadi bata tsinewa Sauban ba,dan Abunda ya Mata ya kasa goguwa a kanta,iyayenta na nan a ranta kullum addu'arta kullum Allah yasa ta Kara ganinsu dan kila yanzu sun d'auka ta mutu,result dinta da yayi mugun kyau yasa gwamnati daukar nauyin karatun ta zuwa kasar waje, burinta ta zama likita dama,sai gashi kamar a mafarki an wayi gari ta zama cikakkiyar likita tare da dumbin nasarori,saboda kwarewarta suka riketa a can ta fara musu aiki da albashi Mai yawa,ganin ta samu nutsuwa da kudi yasa ta fara binciken inda iyayenta suke,anan take Jin labarin mutuwar mahaifiyarta da mutuwar barin jikin da mahaifinta ya kamu dashi Wanda a duk sanadin batar ta ne,taci kuka ta gode Allah ta tsinewa Sauban yafi a kirga,a haka ta  ringa aiko da kudi aka kerawa mahaifinta gida a Lagos tasa suka koma can gabadaya dan ba Karamin kudi take samu ba ita ta tsayawa mahaifinta ya dan samu lafiya duk abinan bata zo Nigeria ba ta dai hada mahaifinta da Abubakar da har ta Kare rayuwarta baza ta manta alherinsa a gareta ba dan ba dan shi ba da bata taka wanan matsayin ba,haka zalika badan Sauban ya jefar da ita ba da ba yadda za'ayi ya tab'a tsintar ta har ya taimaka mata.



Sai da ta gina asibiti biyu private kafin ta yakice ta dawo Nigeria, banda wasu business da take yi takan ci karo da rape cases da ake wa kananan Yara abin na mata mugun ciwo dan itama victim ce da iya karfinta take tsayawa ta kwato musu hakkinsu,manema kuwa sai tultulowa suke Neman aurenta amma fir taki auren dan gabadaya ji tayi bata san auren zata iya ma kare rayuwarta a haka mahaifin ta yayi nasihar yayi waazin amma ta kasa ji a ranta za tayi auren,duk da ta fadawa mahaifinta zarafinta da Sauban yaci,ya kuma yi mamaki dan yace yaje can ya kyautata musu ya musu alheri ashe da biyu ya musu alherin.



Ko a yanzu ma motar ta ce ta lalace tayi parking a gefen titi dan ta tsallaka ta samu taxi ya karasa da ita,aka yi mumunan hatsari a gabanta hakane yasa hankali a tashe ta kira akan azo a kwashe su,bata ma bari an Kira Yan sanda ba tabi bayansu dan ta taimaka musu,sai dai biyu daga cikinsu tun kafin su isa asibiti ma rai yayi halinsa sai iya Sauban da taga yaji munanan raunuka da kanta ta tsaya a Kansa ta yi masa treatment Sam bata gane shi ba wai sai gashi ashe makiyinta ta taimakawa,gani take da zata samu bindiga ba abinda zai hana ta harbe shi,dan take yadda ya Mata Laga Laga ya hau dawo mata ba iya fyaden ba har da hadawa da mata duka yau da ace da karar kwana da an dade da shafe babinta.


Hankali a tashe nurse din ta ririke Ramlat ita da Yar uwar Sauban hajjo ita kuwa sai fusgewa take tana su saketa ta kashe Sauban da ya sha cakar allura a saman goshinsa,sai Ihun "Ki yafe min Ramlat ki yafe min ko zan samu sallama a rayuwata.


Ramlat Kuwa da ke ji kamar ta mutu zuciyarta na zafi da tsananin kiyayar Sauban ta fara magana tana "Har abada ba Abunda zai saka na tab'a yafe Maka yau da na gane Kaine wallahi allurar mutuwa zan ma dan barin irinku a doron kasa masifa ne,bayan ni Allah kadai yasan Matan da ka cutar ka salwantar musu da rayuwa is Neva late a yanzu ma sai na d'auki mataki akan ka,


Cikin tsawa tace wa nurse din ta kira securities su zo su fitar mata da Sauban daga asibiti 


Sauban kuwa sai magiya yake Yana rokonta.


Hajjo kuwa ta zube akan gwiwarta ta hau rokon Ramlat dake ta kuka dan a yanzu ciwon abinda Sauban ya mata ya sake dawo mata tamkar a yanzu take hada shi da Allah da Annabi akan kar ya keta mata haddi yak'i saurararta ya ringa kifa Mata Mari Yana saduwa da ita har sai da ta sume masa,iya nan bai ishe shi ba sai da ya hada da wurgata a cikin ruwa"



Yadda sojojin dake kula dashi da hajjo suka dage da rokonta yasa ta tsagaita kukan da take tana taji amma sai Sauban ya bar Mata asibitin ta dan bata ko san ganinsa.



A takaice wani asibitin aka Maida Sauban Yana nadamar abinda yayi wa Ramlat da ba dama ya Maida hannun agogo baya,shi Kansa yasan da wuya ta iya yafe masa,amma kila idan ya dage watarana zai dace,yana addu'ar yadda Ameena ta hakura ta yafe masa itama Ramlat ta yafe masa,ganin hajjo ta matsa masa da tambaya yasa ya fito ya fada mata gaskiyar abinda ya aikata ya kuma roketa ta shige masa gaba wajen bawa Ramlat hakuri dan ya lura tana da Jin nauyin manya zata iya yafe masa.


Hajjo sai da tayi masa fada sosai kamar zata buge shi kafin ta yarda akan zata koma asibitin ta nemi Ramlat ta yafe masa.


Haka kawai yaji wanan nauyin da yake ji kamar dutse a kirjinsa na raguwa ganin Ramlat a rayye Kuma cikin cigaba ya matukar kwantar masa da hankali dan ba abinda ya ke daga masa hankali a rayuwa sama da idan ya tuna shine sanadin mutuwarta amma ganinta a rayye ya matukar kwantar masa da hankali a yanzu idan ya samu ta yafe masa  shikenan ya dan samu nutsuwa sai Kuma ya fuskanci auren Amina dan sai ya aureta zai koma ga Humaira idan ta haihu sai ya maida ta dakinta,dan shi ma ya zama dole ya yafe mata tunda tana balain kaunarsa shi ma zai daure wajen cire komai a zuciyarsa.


Tuni ya fara dan samun sauki dan asibitin ma da suka koma private ce mai kyau Yana ta mamakin yadda aka yi Ramlat mai siyar da abinci ta samu cigaba har ta zama likita wanan Katon asibitin ya kasa yarda nata ne.


A yanzu idan aka kirasa Yana iya magana,har ya dan duba wayar da daya hannunsa, yaga kira da yawa da text messages,haka kawai ya shiga inbox dinsa nan yaci karo da lambar Nurr da ya balain haddace ta a Kansa Wanda shi Kansa bai san dalilin daya sa ya haddace lambarta ba,dan ya shigar da lambarsa wayarta ya kira Kansa a lokacin Wanda shi Kansa bai san dalilin daya sa yayi haka ba,ko dayaga ta zuba masa ido tana kallonsa sai ya sakar mata murmurshi a lokacin bai Kai ga canja raayinsa na tab'a ta ba yayi saving lambarsa da Sauban a wayarta ya haska mata a fuskarta Yana "nasan watarana zaki nemeni da kanki idan na sarrafa ki dan haka ga lambata nan na miki saving"



Tun a ranar ya haddace lambarsa yayi mamakin ganin text dinta a wayarsa dan ya d'auka ta goge tuntuni,ko da ya bude text din sai yaga ta rubuto "innalillahi wa inna ilaihi rajiun Allah ya labarin da naji ba gaskiya bane Allah yasa rumours ne nagani a Facebook wai kunyi hatsari Kun mutu Allah yasa ba da gaske bane"



Haka kawai yaji message din ya mugun faranta masa


Ya d'auka ta manta dashi ma a rayuwarta yayi mamakin yadda har ta nuna damuwarta akansa banda tana da igiyar Aure a kanta gani yake ba abunda zai hana ya aureta.


Har zai mata reply sai yaga ba amfanin haka kila rashin tab'atan da bai yi ba yasa ta kasa manta shi.



Kiran da ya shigo wayarsa ya katse masa tunanin da yake,ganin bakuwar lamba ce yasa ya d'auka,ko da ya daga sai yaji an masa sallama,amsawa yayi Yana tunanin inda ya san muryar sai da aka kwashi mintuna kafin yaji ance "Mansoor ne mijin Nurr idan baka gane ba Ina nufin mallamin Humaira matarka"



Ai kamar ya watsa masa ruwan zafi cikin bacin rai ya fara magana Yana "kace min kwarto dai mai neman matar mutane lafiya kake kirana?



"Dan girman Allah ka yafe min Kiran ka nayi dan na nemi yafiyarka nasan na Maka ba daidai ba ban kyauta ma ba amma wallahi bansan mai ya hau kaina ba, Humaira Kuma wallahi bata da laifi ni na saceta na kaita daji wallahi ba cin amanarka take ba zan iya dafa Maka Al Qurani"



Tiryan tiryan Mansoor ya hau bashi labarin Humaira ma Yar uwarsa ce bai sani ba sai daga baya a yanzu haka sakamakon abinda yayi Nurr ta guje shi Humaira Kuma tana gidansu tace bazata yafe masa ba sai ya wanke ta a wajensa.


Wani irin kishi ne ya rufe Sauban da yaji mansoor yace Humaira na gidansu  ya fara magana Yana "kana nufin yanzu Humaira na gidanku kullum sai ka ganta kila sa haka ka sake haike mata kake nufi tom ban yarda ba tunda a yanzu kuma ta nan aka biyo dan ace ku Yan uwa ne daga nan ka fake da Yan uwan taka ka cigaba da neman matata gwara ta koma gidansu idan ta haihu zan maida aurenmu,ban tab'a tunanin zan yafe ma ba,amma tunda nima Ina so Allah ya yafe min na yafe ka Kuma Nisanci matata ko kallonta bana so kayi"


Daga haka Sauban ya kashe wayarsa jiki na rawa ya hau Kiran Humaira a waya



Mansoor



Kamar an masa bushira da gidan Aljanna ya kashe recording din da yake yi na maganarsa da Sauban ko wanka bai yi ba ya d'auki hanyar gidansu dan yasan Yana kunnawa Humaira recording din zata yafe masa ba abinda ya faranta masa sama da Mai Humaira da yace zai yi yanzu bashi da fargabar zaa hada su Aure yasan Kuma Humaira zata ji dadi idan Sauban yace zai mai data.....


Nurr



Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070

MMN MUJAHID KAYAN MATA AND SUPPLEMENT Y'A SKWATO__SAKINA HASSAN 08066726866


INA MATA Y'AN KWALISA MASU SON GYARAN JIKI MACCE DA TASAN KANTA KULLUM CIKIN GYARA TAKE


INA MATA MASU FAMA DA RAMA KU KINSA KAYA BASU KAMA JIKIN KI 😫


INA MATAR DA ADDA JIKI BAKI DA HIP BAKIDA BAYA IN KINYI DRESS BAYANKI A SHAFE



INA WADDA KE FAMA DA ZUBEWA NONO KU KE BAKI JIN DADIN GANIN SU KAMAR SILIFAS 


KINYI TA GYARAN BRST HAR KIN GAJI HJY TA GYARAN BRST WAHALA GARESHI DUK WADDA TACE MIKI GA MAGANIN BRST DA SHA ZAIYI TO KARYA TAFADA MIKI GYARAN BRST YANA SON JUREWA DA DAGEWA IN KIN FARA BA'A TSAYAWA INSHA ALLAH SAI KIGA SUN ZAMA NORMAL


MUNA DA INGANTATA ZUMA BRST DA MUNKA SARRAFA DA KAYAN ORGANIC HERBAL SU MACA DASU AGUAJE WADDA INDAI KIN RIKE TA INSHA ALLAH ZAKI GA SUN CIKO SUNYI KOSHI RUBA 2 KU 3 SUN ISA YAZAMA MIKI YADDA KK SO 4K


MUNA DA GARIN HIP DA BRST YAKE GYARA DA GYARAN JIKI DA KARIN NIIMA YAKE YI 4K


MUNA DA INGANTATA ZUMA TA HIP ITA MA MUN SARRAFA TA DA KNGAN TATUN KAYAN ORGANIC HERBAL DA KE FIDDA MIKI HIP 6K



MUNA DA ZUMA KIBA WADDA ZAKIYI FRESH DA BULBUL ITAMA RUBA 2 KU 3 ZATA YIMIKI YADDA KK SO 2K


MUNA DA GARIN GYARAN BRST DA KARIN NIIMA SHIMA GUDA 2 KU 3 ZAKI SHA 2K


GASKIYA DA AMANA ITACE NASARAR.MU


MUNA AIKA KAYA KU INA CIKIN YARDA DA AMINCI


MMN MUJAHID __SAKINA HASSAN MUNA SOKOTO DA KEBBI 08066726866



*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


          *Page 35*



Nurr


    Mutuwar Sauban ya tsaya mata a zuciya dan sai taji wani irin tsoron Allah ya kara shigarta duk da ba wani sani ta masa ba amma taji mugun tausayinsa,ta kasa yarda ma mutuwa yayi hakane yasa ta Nemo lambarsa da ya mata saving ta Tura masa text tana ganin kamar dai ba mutuwar yayi ba,ita kanta bata san mai yasa taji mutuwarsa ba, washegari haka ta tashi sukuku ta shiga kitchen ta hada breakfast,ko da asuba da ta gaida Mahaifiyar ta bata amsa ba,tasan kuma tana fushi ne dan taki fada mata abinda ya hadata da Mansoor,ita dai Tunda yanzu Mahaifiyar Mansoor tasan mai ya hadasu ta kuma roketa ta karba mata takardarta tasan zata tilasta masa ya aiko mata da takardarta dan Sam bata ji zata iya komawa Mansoor da ta nemi sansa ko sama ko kasa ta rasa dan ta kasa manta abinda ya mata ba abinda yafi tsaya mata a rai idan ta tuna wulakanci da ya mata a ranar da ya tafi kwartanci,wajen karfe goma ta fito Palo ta tarar da mahaifiyarta hajiya Asmau dasu Irfan a Palon da ace zata iya fada mata abinda Mansoor ya mata da ta fada mata amma idan har zata mata dole akan ta koma bata da zabin daya wuce ta fito ta fada mata ko da ta zauna shiru palon ya d'auka ba Wanda yayi magana sai surutun Nas da Irfan dake tashi a cikin maganarsu Irfan yace "Mummy mai yasa muka daina zuwa makaranta"?


Shiru tayi ta fara tunanin amsar da zata bashi,dan tunda Mansoor ya mata karyar hatsari yayi ta dawo dasu gida sam bata Kara bi takan makarantarsu ba da Kuma tazara daga makarantar su zuwa gidansu hajiya Asmau ta wurgo mata harara tana "ki bashi amsa mana haka kawai dan iskanci sai ki kwaso Yara ku dawo gida,kice ke kin gama aure na tambayeki dalili kin k'i fadamin toh wallahi gobe kawai na baki idan baki fada min dalilin daya sa kike san kashe aurenki ba wallahi sai kin koma gidanki Yaran nan satinsu nawa a gida saboda wani banzan dalilinki kina musu asarar karatunsu shi kuma Mansoor na kira shi  bai dauka ba alamar kece ma mara gaskiyar dan nasan haka kawai bazai bari ki dawo gida ki kwaso masa Yara ba  ita kuma hajiya Safiyya bansan mai yasa idan na kirata bana samunta ba, Allah ya kaimu gobe wallahi sai kin bar min gidanan idan baki fada min dalilin da ya sa kike san kashe aurenki ba kuma idan na gano kece baki da gaskiya sai nayi mugun Sab'a Miki"


Daga haka hajiya Asmau ta tashi ta shige daki,Nurr kuwa ta fara tunanin abinda ya dace tayi,wunin ranar haka tayi shi cikin tunanin fadawa hajiya Asmau gaskiya ko b'oye mata dan bata san mai yasa taji ma bata san tonawa Mansoor din asiri a wajen danginta ba Sam bata san su san abinda ya aikata bata sani ba ko dan yadda ta ringa zakewa akansa idan aka ce tafi San shi ne Oho dan da yawa ma sai an mata dariya ance dama ba Santa yake ba ita ke haukarta


Wajen biyar ta hau Facebook ta kuwa ci karo da hotunan sojojin da suka rasu su biyu Sauban Kuma yaji munanan rauni a yadda aka rubuta wani irin ajiyar zuciya ta sauke tana Alhamdulillah ta hau masa addu'ar samun sauki.



Kwana biyu Yar b'uya ta ringayi da hajiya Asmau,dan ma'akaciyar gwamnati ce tana fita aiki,har lokacin bata gama Sanin abinda ya dace tayi ba dan ta kikira layin Mahaifiyar Mansoor baya shiga,gashi rashin zuwansu Irfan makaranta  ya fara damunta,da ace ma zata samu fuska a wajen Mahaifiyar ta da ta Saka su makaranta anan din toh tasan bazai taba yuwa ba,kila ma Mansoor ya nemi d'aukar su idan ya bata takardarta.


Da wuri take gama aikinta ta shige daki duk wani Abu da hajiya Asmau zata nema sai ta ajiye yadda ma bazata neme ta ba,sai gashi wajen Sha daya hajiya Asmau ta turo k'ofar ta shigo fuskarta a mugun hade ta fara magana tana "na zama abokiyar wasanki ko idan kin gama guje gujenki gobe ki shirya ke da yaran nan ku koma gidanku idan auren kika gaji dashi sai ki kawo min shaidar sakin ki da yayi,kowace mace da kike gani a gidan mijinta hakuri take yi, baki taba kawo min karar sa kince ga abinda ya miki ba,hasali na kullum nuna min kike baki da wani matsala amma tashi daya kawai sai ki dawo gida kice min kin gaji da Auren ba tare da kin fada min dalilin daya sa kike so ku rabu ba gobe ki shirya dan wallahi ba zaki sake kwanan mu a gida ba"



Daga haka ta juya ta fita daga dakin.


Nurr sam bata yi baccin kirki ba a ranar sai gabanin asuba da ta gama yanke abinda zata yi dan ta zurfafa tunaninta taga abinda kawai za tayi kenan Mansoor ya bata takardarta,dan ta duba ta hanga bata ji zata iya koma masa ba.


Washegari kafin hajiya Asmau ta fita ta Kara lekowa tana ta tabbatar bata sameta a gidan ba.


Wajen karfe uku ta shirya cikin doguwar riga ba mai yarda ta tab'a Aure balle har ayi tunanin ta tab'a haihuwa,ba wani kwalliya tayi ba amma sabo da gayu yasa tayi kyau abinta,ta shirya su Irfan da kayansu suna fitowa ta nufi gidansu Mansoor dan can zata maidasu Irfan ta sake rokon safiyya akan ta tilastawa Mansoor ya bata takardarta dan bata so ma a tab'a sanin mai ya hadasu amma idan ya dage bazai saketa ba bata da zabin daya wuce ta fadawa mahaifiyarta Abunda ya Mata da yasa take san rabuwa dashi.


Mansoor


           Da kwarin gwiwarsa ya shiga gidansu tunda ya shiga cikin masifa bai tab'a Jin sanyi a zuciyarsa ba sai Yau dan har hajiyarsa zai kunnawa recording din taji da kunnenta akan Sauban zai mai da Humaira dakinta,dama duk fushin da ake dashi akan  mutuwar aurenta ne addu'a zai dage  dashi akan Allah yasa cikin Humaira ba nashi bane.


A Palo ya tarar da Humaira ta mimike kafarta da ya dan kumbura Sa'a na gabanta tana dan latsa mata,tana cin taliya da manja,ta dan Kara kib'a kirjinta cike fal,suna hada ido ya Kau da Kansa dan yanzu baya so ma ya ringa wani kare mata Kallo balle har zuciyarsa ta raya masa wani abu a kanta  ita kuwa Humaira ta dan hade rai Sa'a ta mik'e ta masa sannu da zuwa sama sama ta nufi dakinsu.


Har ga Allah Yana Jin ciwon yadda kanennsa ke gudunsa,sai da yaga ta shige dakin ya maido da kallonsa kan Humaira da ta gyara dankwali kanta tare da ajiye farantin hannunta ganin itama so take ta mik'e yasa yayi saurin dakatar da ita sai a lokacin ta kalleshi suka hada ido ta Kara Kau da fuskarta, Mansoor ya kasa yarda wai Humaira da ya haukace a Kanta ce yau a gabansa a gaban nasa ma a gidansu amma Sam baya Jin komai a kanta,cikinta da ya ke tunanin zai yi wata shidda ya turo sosai


Humaira kuwa ganinsa a tsaye a gabanta ba Abunda yake tuna mata sama da lokacin da ya kaita daji ya hau sarrafata kamar ya samu matarsa karshenta ma wai ga cikinsa nan a jikinta ta kasa manta wanan bakar ranar ita kadai tasan tsanar da take masa idan ta tuna,ganin ya tsayar da ita ba kuma wani magana zai mata ba yasa taja dogon tsaki ta fara k'ok'arin nufar dakin da take kwana da hajiya Safiyya ce ta mallaka mata dakin, Mansoor kuwa ya kira sunanta Yana "Humaira kince zaki yafemin idan har na wanke ki a wajen mijinki toh na kira mijinki na wanke ki a gurinsa ya kuma ce zai maidaki idan kin haihu"


Humaira wani Irin Kallo ta fara masa dan tasan karya yake yi idan dai Sauban din da ta sani ne idan ba Allah yayi da sauran zama a tsakaninsu ba bazai tab'a  Maida ta dakinta ba,itama bata sa rai ba duk da kullum ji take kamar ana Kara mata kaunarsa a zuciyarta dan da hotonsa take kwana ta tashi,kawai tafi so ya yarda cewar fyade aka mata ba wai cin amanarsa tayi ba.


Mansoor kuwa da yaga tana masa wani irin Kallo ya gane yarda ne ba tayi dashi ba,shi kuwa ya d'auko wayarsa daga Aljihunsa ya shiga wajen recording ya kunna tare da Kara volume ya dan matsa kusa da Humairan da ta zubawa wayar ido tana jin muryar Sauban na tashi,ta dan Kara matsawa kusa da Mansoor dan taji maganar da kyau bazata iya fadar halin da ta tsinci kanta a ciki da taji Yana  zai maidata dakinta idan ta haihu Kuma bai yarda ta cigaba da zama a gidansu Mansoor ba ta koma gidansu,hakan na nufin Yana Santa kenan tunda har Yana kishinta,haka kawai hawaye ya hau zubo mata,a daidai lokacin da Safiyya da ta fita makota ta dawo ganin tana hawaye yasa ta karaso da sauri tana "Mai kayi Mata Mansoor take kuka"?


Mansoor kuwa cikin rawar murya yace "hajiya ba abinda na mata wayar da nayi da mijinta na kunna mata hajiya yace ya yafe min zai kuma maidata idan ta haihu bari na kunna miki kiji kema da kunnenki"



Hajiya kuwa ta ruko Humaira ta zaunar da ita dan tana balain kaunar Humaira da ace zata yarda ta auri Mansoor din da tafi kowa farin ciki.


Hajiya Safiyya itama ta zauna a gefen Humaira Mansoor Kuma ya zauna a kafet ya kunnawa hajiya recording din Humaira ta Kara baza kunne tana ji,sai da  suka gama ji hajiya Safiyya ta sauke ajiyar zuciya tana "Humaira bazata koma gidansu ba anan zata haihu idan Allah ya sauketa lafiya sai ta koma gidan nasu a Maida auren ni kuma sai na rike abinda ta haifa din Allah ya tabbatar mana da alheri"


Humaira dake murza yatsunta zuciyarta fal da farinciki tace Ameen a hankali 


Mansoor kuwa ya tsugunna akan gwiwarsa a gaban Humaira Yana "kince zaki yafemin idan har na wanke ki a wajen mijinki Humaira baki ce komai ba kin yafe min"?


"Karka matsa min a yanzu dan har yanzu ban daina Jin radadin abinda ka min ba ko iya cikin nan dake jikina idan na kalla ni nasan kalar bakin cikin da nake ji,ko da Sauban ya maidani nasan ba lailai ya ringa yarda dani ba,zargina zai tayi dan nasan halinsa,ba lailai naji dadin aurena kamar baya ba ka barni karka matsa min idan lokacin yayi ba sai ka tambayeni ba zan yafe"


"Toh ka dai ji karka sake ka matsa mata dan haka tashi ka tafi"


Mansoor na k'ok'arin magana Nurr ta kwada sallama ta shigo tare dasu Irfan.


Mansoor da yaji kirjinsa kamar ya fado ya juya da sauri Yana kallon Nurr da ta zubawa Humaira ido da Mansoor ke gabanta a tsugunne,su Irfan kuwa suka diba a guje su kayi wajen Mansoor suna daddy.


Hajiya Safiyya kuwa ta saki murmurshi tana Nurr ki shigo mana"


Nurr kuwa ganin Mansoor a durkushe a gaban Humaira da ko a mafarki ta ganta sai ta ganeta yasa taji jikinta na wani irin karkarwa kirjinta kamar ya fado itama Humaira Nurr take Kallo kamar yadda take kallonta, Mansoor kuwa da ya manta ma da inda yake ya fara k'ok'arin nufar wajen Nurr Yana "Nurr"


Nurr kuwa ta nuna shi da hannu tana "karka sake ka karaso wajena dan yadda nake Jin tsanar ka a raina wallahi Azeem zan iya fasa ma Kai,ka bani takarda ta yanzu nan ga yaranka nan na dawo Maka dasu,a haka zan dawo wajenka kana nan tare da wacce kake so,ko waiwayan yaran ma baka yi Amma gaka nan a gaban Humaira da kake mutuwar so kana tayata rainon cikinta ka rubuta min takarda ta yanzu nan dan ganin ka ma da nake Yana Kara hura min wutar kiyayyarka a raina"


"Innalillahi wa inna ilaihi rajiun wallahi Nurr ba Abunda kike tunani bane a yau ma zata koma gidansu mijinta yace zai mai data wallahi ba komai a tsakanina da Humaira ba santa nake ba kaddara ce ta hadamu ki yarda ke kadai nake kauna Nurr wallahi bazan iya rayuwa batare dake ba"


Nurr ganin zuciyarta ma na Neman fashewa saboda maganar ma da yake yi Kara tafasa mata zuciya yake yasa ta Kalli hajiya Safiyya tana "hajiya kice ya bani takarda ta dan idan akwai Wanda na tsana a rayuwata wallahi Mansoor ne,akan wanan yarinyar ya Maidani baho,akan wanan yarinyar ya Maidani shashasha wacce bata san abinda take ba,hajiya bazan bar gidanan batare da ya bani takarda ta ba,yanzu tunda Humaira Yar uwarsa ce idan ta haihu sai ya aureta kinga sai su ji dadin rainon abinda ta haifa masa".


"Zoki zauna Nurr muyi magana"


Hajiya Safiyya tace a daidai lokacin da Humaira ta fara k'ok'arin mik'ewa jikinta na rawa da ita kanta bata san dalilin da yasa jikinta daukar rawa ba,a garin ta wuce Mansoor dake ta zabga sallati a tsaye Yana gumi tsantsi ya kwashe ta ta tafi zata fadi Mansoor yayi sauri ya tarota Nurr kuwa ta ja wani uban tsaki a daidai lokacin da Humaira ta kwashe shi da wani uban Mari tana "duk ranar da hannunka ya Kara tab'a jikina sai na baka mamaki kamar yadda ka fada nima a yau zan bar gidanan dan nima ban taba ce ma Ina sanka ba da har kake rantsuwar matarka kawai kake so ba sona kake ba ai dama nasan shaawata kake Kuma ka samu abinda kake so..



Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84



Akwai wani cuta da ake kira da PCOS wanda ake samun shi  a mafi akasarin mata. - [ ] CUTACE DAKE HAIFAR DA RASHIN HAIHUWA A KASHI 70-80% NA MATAN DAKE DAUKE DASHI. - [ ] CUTACE DAKA HADDASA RIKICEWAR AL’ADA,FITOWAN GASHI A GEMU,TUMBI,KIBA,KURAJE A FUSKA,YAWAN KWADAYI DA DAI SAURANSU . . -SHIN an tabbatar miki da cewa kinada wannan cuta da akema lakabi da PCOS kuma kin rasa yadda zakiyi?? -SHIN kinyi amfani da duk wani mataki da kikasani amma kin kasa cin karfin CUTAN?? -SHIN kinata kokari kisamu JUNA BIYU amma har yanzu shiru ba labari?? . . Toh sha kuruminki,nesa tazo kusa,dan a 4WEEKS REVERSE CHALLENGE DINMU zai taimaka miki wurin samun cikan burinki. Abunda kike bukata shine JAJIRCEWA da kuma NACEWA. . Danna wannan link din domin yin register ⬇️ https://whatsapp.com/biz/ . Zaki iya shiga kungiyar mata masu wannan CUTAN  ta WhatsApp a kyauta ta wannan link din ⬇️ https://chat.whatsapp.com/I15myu04O5i8f8DAyTxi1d . Ko kuma kiyi subscribing YouTube Channel dinmu domin samun video duk sati akan wannan cutan da wa



*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


          *Page 36*


Mansoor 


 kallon Humaira kawai nake zuciyata na min wani irin zafi idan nace banyi nadamar ma tareta ba nayi karya a yadda tayi magana Nurr na iya zargin tab'a ta ma nake,daga kawai na riketa dan kar ta fadi Kuma tana tsayawa na cikata shine zata kwasheni da Mari,ban da Hajiya na zaune da ita naga ta mik'e tsaye dan ta d'auka faduwar za tayi da na nuna wa Humaira bacin rai na,da ido na bita har ta shige daki ta barni a tsaye 


Hajiya kuwa ta fara magana tana "duk wanan masifar Kai ka jawo ai,yanzu gashi ka tsinci kan ka a tsaka mai wuya har kana cewa yau Humaira za ta ko ma gidan su,da wa kayi akan zata koma gidansu,kasan kana san Nurr din Mai yasa ka je kana bibiyar Humaira,a lokacin da idon ka ya rufe kake aikata san zuciyar ka ka tuna da Nurr din,?ka tuna da halin da zaka jefa su biyun"?


Zube wa nayi akan gwiwa ta Ina "Hajiya ki daina dawo da maganar nan dan Allah bawa baya wuce kaddararsa ki yarda wanan kaddara ta ce ki taimaka ki bawa Nurr hakuri a yanzu na d'auka tunda mijin Humaira ya yarda zai mai da ta dakin ta,za ku manta da duk abinda ya faru na kunna recording din wayar mu Hajiya kinji yace ba ya san zamanta a gidanan yafi so ta koma gidansu, abinda yasa na ce Humaira ta koma gidansu kenan ba wani abu ba"


"Toh ba zata koma gidan nasu ba,har sai ta haifa ma cikin da ka mata baka san zamanta anan shine rufin asirinta ba,yarinya na zaune cikin rufin asiri dan bala'i ka jefata a masifa"



Ina k'ok'arin magana naga Nurr ta nufo wajen hajiya fuskarta a balain hade Ina iya ganin tsananin tsanata da duk na ke ganin b'acin rai ne yasa take Jin tsanata amma da zata bani dama idan har Nurr din dana sani ce idan na sakota a gaba zata iya hakura 


Sai ta fara magana tana "Hajiya Ina so zan tafi gasu Irfan nan na kawo su dan hajiya na ta maganar komawar su makaranta daga nan zuwa makarantar su ba nisa hajiya ta dage sai na koma dakina ni kuma bazan taba iya koma masa ba dan haka dan Allah ki masa magana ya bani takarda ta na tafi"



"Nurr ki rufamin asiri ki duba yaranmu Nurr ki yafe min


Wani irin Kallo ta watsa min tana 

"Kasan Allah bazan koma gidan ka ba dan na duba na hanga zamana da kai bazai yu ba,dan bazan tab'a iya manta abinda kayi min ba,zan ringa maka wani irin Kallo ne dan haka Hajiya dan Allah kisa baki ya bani takarda ta dan ban fada wa kowa abinda ya aikata ba,bana so wani nawa yaji abinda ya aikata amma idan bai bani takarda ta ba bani da zabin daya wuce wallahi na fadawa mahaifiyata dalilin daya sa nake so na rabu dashi"



Kallon Nurr kawai nake Ina mamakin yadda take san rabuwa dani ta k'arfi da yaji ban tab'a tunanin zata iya Wanan dogon fushin ba,daga yadda ta nuna bacin ranta da ganina da Humaira nasan tana sona dan da bata sona ba za ta yi kishina ba,bansan mai yasa take san ta azabtar damu ba.


Hajiya kuwa ajiyar zuciya ta sauke ta kalleni tana "toh Mansoor kaji abinda tace,dan bazan iya tilasta mata   akan lailai sai ta dawo gidanka ba,Nurr nada hakuri tunda har kaga ta dage kila taga ba zata iya hakurin bane dan  dan nima na bata baki ta tub'ure akan bazata iya komawa gidan ka ba, kayi mata abinda take so din,naso ta duba su Irfan ta hakura ba dan halin ka ba dan da gaske ba kowace mace ce zata iya hakuri da irin wanan cin amanar ba,Nurr da dai kin sake nazari,rabuwar ku bazai goge abinda ya riga da ya faru ba nasan abinda ya aikata ba abu ne da zaki iya yafewa kurkusa ba da zaki d'aure da kin hakura ko dan Yaran dake tsakanin ku yanzu idan kuka rabu kinsan kalar wacce zai aura ta rike miki yaran naki?yanzu kina kan zuciya ne da kin daure kin hakura"


"Hajiya ban saka abinda Mansoor yayi min a zuciya ta ba dan nasan duk Wanda yayi nagari Kansa,hajiya na kasa tilastawa kaina koma masa ne,dan bansan wane irin zama zan yi dashi ba,tun kafin ma nasan mai ya aikata nake kunsar bakin cikin wulakancin da yake min, Mansoor ba sona yake ba dan da Yana sona bazai tsallakeni yaje yayi abinda ya aikata ba"


Katse Nurr nayi da sauri har lokacin Ina kan gwiwata na fara magana Ina "haba Nurr ya zaki ce bana kaunar ki?Nurr tunda na Aure ki baki tab'a kamani da laifin cin amanarki ba baki tab'a ganin nayi abu da ba daidai ba wallahi kaddara ya hadani da Humaira da ace kin dade kina kamani da laifin cin amanarki da sai ki d'auki kowane irin Mataki ki min adalci Nurr Wanan shine karo na farko da kika kamani Kuma nayi bala'in nadama dan girman Allah ki yafe min rabuwar mu ba shine mafita ba"


Magiya nake kamar zan Mata kuka Amma Nurr haka  ta dage sai na bata takardar ta,hakan da nagani  ne yasa na rarrafa gaban hajiya Ina ta tayani rokon Nurr sai dai budar bakin Nurr sai cewa tayi ita fa ba abinda zata ji na saketa kawai hajiya kuwa cikin hade rai ta bani umarnin na rubuta mata saki daya"


Hankalina yayi balain tashi na manta da hajiya na wajen na mik'e na na nufi wajen da Nurr ke zaune ina zuwa na ruko hannunta da ta fara k'ok'arin fusgewa hajiya na ganin haka ta mik'e ta nufi dakinta,ganin Nurr nata fusgewa tana magana da k'arfi akan na cikata yasa na fusgota jikina na kankame ta Ina shakkar kamshin jikinta,duk mutsu mutsun da take bai saka na saketa ba, tuni hawaye ya hau zubo min nayi kewar Nurr nayi kewar matata,bansan ma haka nake kaunarta ba sai a yanzu da naga Ina neman rasata,jikina sai rawa yake ita kuwa ta Kai bakinta wajen kirjina ta kafa hakori,ta hau cizona duk asan ta kwace daga rukon da na mata,naso a kebabb'en waje muke,amma bazan yi wasa da wanan damar ba nasan halin Nurr kunenta na lalumo na hau sakar mata iska Ina Mata magana cikin rawar murya "Nurr idan kika rabu dani da wa kike so nayi rayuwa,Nurr kin manta irin soyayyar da mu kayi mai yasa kike san rabuwa dani,bayan nasan kina sona,Nurr na miki laifi ki dubi girman Allah ki yafe min wallahi tallahi kaddara ta hadani da Humaira a yanzu maganar da nake miki har gobe Ina mamakin mai ya Kaini na aikata abinda nayi dan Allah matata ki rufamin asiri kimin kowane irin hukunci amma karki rabu dani"


Na karashe cikin rawar murya tare da Kara kankame ta dan lamo tayi a kirjina ta bar mutsu mutsun ni kuwa nayi saurin amfani da wanan damar na dago da fuskarta itama hawayen take idonta a rufe,kallonta kawai nake,dan Nurr wani Irin haske tayi ta Kara kyau taya zan iya rabuwa da Nurr bakinta da nayi bala'in kewa na kaiwa cafka,na d'auka zata tureni, sai naga bata tureni ba,nasan abinda Nurr ke bala'in so,a haukace na manta ma da  a gidanmu nake na hau kaiwa ko'ina na jikinta Sumba,Nurr macece mai balain San kiss dan har isata take da kiss hakane yasa na hau tsotse mata bakin ganin ta cafke yasa na kankameta na gama Sakin jikina sai ji nayi ta hankadani da k'arfi a daidai lokacin da naga kamar an shige dakin Humaira da sauri nan din ma naga Nurr na Kallo,sai naji gabana ya fadi Allah yasa ba wani ne ya ganmu ba,idona ya kada yayi jajjur,Nurr kuwa kanta a kasa ta mik'e cikin muryar da bata fita naji tana "da gaske nake ka aikomin da takarda ta"


Daga haka sai tayi hanyar waje,nabi bayanta da sauri.


Nurr kamar ta nutse dan kunya,Nurr kamar ta rufe kanta da duka a lokacin da ta gane maidawa Mansoor martanin abinda yake mata take, fitowar Humaira da jaka da motsinta ne yasa ta bud'e idonta itama shap ta manta da inda take ita da Mansoor din hakane yasa ta hankada shi,Sam bata san mai ya hau kanta taji ta d'auke wuta ba, sauri kawai take zubawa Mansoor kuwa sai kwalla mata kira yake,da kunya ma ta iya kallonsa bayan abin kunyar da tayi wajen Maida masa martani ta Kara kallonsa tace ya saketa,da hannu biyu ta hau tsayar da abun hawa a daidai lokacin da Mansoor din ya karaso Yana "Nurr dan Allah mu gama magana ki taimaka min mu tafi gida dan Allah ki daina azabtar damu,Nurr kiji tausayina mana kinga yadda na dawo saboda rashin ki"?


"Fin k'arfi kayi min ba dan haka ba baka Isa tab'a jikina ba taya wai zan koma gidanka da wane ido kake so na ringa kallonka bayan nasan wata na d'auke da cikin ka?yanzu Mansoor yadda kayi min yanzu haka kayi wa Humaira ko?Ina gida na saki baki Kai Kuma kana wajenta Mansoor"


Nurr ta cije lebbe tana girgiza kai dan ita kadai tasan ciwon da take ji idan ta tuna cin amanar da Mansoor ya mata hararo shi da Humaira da hanyar da yabi wajen sarrafata har ta samu ciki nasa taji duk duniya ba Wanda ta tsana sama dashi kamar yadda a yanzu tana tuna abinda ya mata yanzu haka Yayi wa Humaira yasa taji wani sabon tsanarsa na Kara taso mata, Mansoor kuwa ya dage da magiya ita kuwa ta hau tsayar da abin hawa,idan ta tsayar Mansoor sai ya ce ya tafi haka yayi ta mata da ta gaji ta fara tafiya da kafa ya cigaba da binta Yana rokonta,ganin idan har ta biye masa haka zai cigaba da binta Yana ruko mayafinta yasa ta tsaya tana "zanyi nazari idan na koma gida shikenan"?


"Nurr bansan ki da kafiya haka ba kina da zuciya mai kyau dan girman Allah komai ya wuce wallahi Babu digon kaunar Humaira a zuciyata ki yarda dani,wanan kaddarar ya hadani da ita wallahi mijinta yace zai maida ita munyi waya dashi,kinga ni Humaira kema kinsan halina wallahi Neman mata ba halina bane ban tab'a Sanin wata ya mace ba sai ke azal ya hau kaina"


"Na yafe Maka Mansoor mantawa ne bazai Yu da sauki ba idan ka matsa min na koma wallahi bazaka ji dadina ba,dan yanzu na daina yarda da Kai,bazan iya sakin jikina da Kai ba,zan ta zarginka ne,dan a baya ka raraina min hankali kayi min karya Mansoor ana Aure ne dan ibada da nutsuwa a yanzu bana Jin zan iya Maka wani ladabi da biyayya"


"Nurr na yarda idan dai kin yarda akan zaki koma wallahi komai zaki min zan jure"


"ka bani nan da kwana biyu zanyi tunani"


"Toh dan girman Allah kiyi unblocking dina"


"Zanyi"


"Bari na koma gida na d'auko mota na Kai ki"


"Ba sai ka kaini ba nifa matsamin ne bana so kayi"


"Toh Nurr bazan matsa miki ba zan kiraki idan kin koma gida nayi kewarki Nurr wallahi bana iya bacci sai da hoton ki nake iya bacci ban taba Jin nutsuwa ba irin Wanda naji yau da naji ki a jikina"


Nurr tsaki tayi dan haushinsa take ji ,idan ya cigaba da tsayuwa zata iya abinda zata zo tana da ta sani,ko da ta hau haka ya shige Yana mata surutai wai zai rakata har gida,kanta kawai ta kawar gefe dan bata so ma maganganun sa su shigeta.



Mansoor 


        Rabon da na tsinci kaina a cikin farinciki haka har na manta,nasan Ina samu kebewa da Nurr an wuce wajen, nasan duk wanan kaucewar da take tana yine kawai ba wai ya kai har zuciyarta kamar nacewa mai Napep din ya Kai mu gidana haka nake ji,amma tuna lallabata nake yasa na cigaba da rokon ta har muka isa k'ofar gidansu a daidai lokacin da mahaifiyar ta ta fito da mukullin mota a hannu da alama fita za tayi dan motar ta na bakin gate din.


Ganin mu yasa ta tsaya Nurr sai ta kasa fitowa ni kuwa tuna bata tona min asiri a wajen  Mahaifiyar ta ba yasa na fito Ina tunanin karyar da zan Mata ina zuwa na zube a gaban ta na hau gaisheta,a daidai lokacin da Nurr ta fito daga Napep din kamar mara lafiya,cikin sakin fuska ta amsa gaisuwar da na mata ta fara magana tana "Mai yake faruwa ne Mansoor mai ya hadaka da Nurr ina ta Kiran wayar ka baka d'auka haka kawai ta kwaso tazo gida Kai Kuma baka biyo bayanta ba balle nasan mai ke faruwa"


"Hajiya wani dan laifi na mata Kuma na bata hakuri a yanzu ma dawowar da muka yi munzo daukar kayanta ne"


Na tsinci kaina da fada Nurr kuwa ta saki Ashar tana "ni nace ma zan koma gidanka a Ina muka yi haka dakai"?


"Zancen banza ai ko shi bai ce min kayanki yazo d'auka ba ni na fito mi shi da kayan,tunda har yace Kun daidaita zaman mai zaki min a gida,da baku daidaita ba Kwa hawo Napep tare"


"Hajiya wallahi su Irfan na Kai gidansu dan Allah karki matsa min akan na koma wallahi shi ya dage ya biyoni"



Nurr tace tana zabgawa min harara ni kuwa na sunkuyar da kaina hajiyar su kuwa ta juya ta shiga ciki tana ai ba zaman da zata mata a gida tabi mijinta ta koma kowace mace hakuri take a gidanta,


Tana shigewa Nurr ta fara magana tana "ta k'arfi da yaji kake so ka matsa min na koma gidanka wallahi idan na koma ba zaka ji dadina ba ka dai ji na fada ma haka ka kware a karya dama ka barni na koma a lokacin da nake so mana"


"Fitowar hajiyarsu da katon akwatin ta yasa ta Kalli hajiyar su tana "hajiya zan koma nayi alkawari amma ba yanzu ba hajiya dan Allah karki matsa min"


Ko kallonta hajiyar ba tayi ba ta nuna min akwatin tana "ga akwatin ta nan Allah ya Kade fitina bansan laifin da ka mata da har ta zuciyo tazo gida ba,bana so kuma naji abinda ya hada ku abinda zance ma kawai shine kaji tsoron Allah kar ka sake ka cutar da ita ba dan bama kaunarta mu ka baka ita ba,abinda Kuma na fahimta tana kaunarka shiyasa ta kasa fada min abinda kayi Mata, shi yasa nima naji bana so nasan mai ya hada ku din koma mene sai ka guje shi Nurr kiyi hakuri koma mai ya miki ki hakura ko dan yaranki Allah ya Kau da fitina ya kiyaye gaba ki Kuma Kara hakuri dan duk macen da kika gani a gidan aurenta hakuri take yi"



Godiya kawai nake zabgawa Mahaifiyar Nurr da nake ji kamar na tashi na goyata Nurr kuwa sheshekar kuka kawai take, mahafiyar ta kuwa tace min zata je dubiya ne ko zamu hau ta rage mana hanya"?


Na girgiza Mata Kai Ina Kara mata godiya a haka ta shige motar taja ta tafi,kafin na samu Nurr ta hau Napep din sai da Magriba ta kusa Kai mana har Kallona ake yadda nake binta Ina magiya nidai in ta yarda zata koma gidana zan shanye kowane irin wulakanci.



Humaira


         Taji ciwon abinda Mansoor ya fada Wanda ita a ganinta a yadda yayi magana kamar ita ce take san shi,wani sabon tsanarsa taji ya Kara rufeta,sam bata ga amfanin zamanta ma a gidansu da zai zo Yana gaya mata magana,wayarta dake ringing ya sa ta ajiye akwatin da ta d'auko dan ko sakan guda bata so ta Kara a gidan,ganin Sauban ke kiranta da har gobe sunan da ta masa saving bata goge ba duk da ya saketa, tsintar kanta tayi da kasa dagawa jikinta na rawa,sai da ta katse taga Ashe miscal wajen biyar ya mata,a gefen gado ta zauna har lokacin jikinta rawa yake,rike wayar tayi taga ko zai sake kira taji shiru bai sake kira ba kirjinta na bugun uku uku ta kira lambarsa,dan wani bambarakwai take ji bata san ma mai zata ce masa ba,idan ta tuna karfen da ta caka masa akan kar ya kashe Mansoor sai taji kamar tayi ta dukan kanta,sai da ta kusa katsewa ya d'auki wayar ta runtse idonta da taji muryarsa da "Sai yanzu kika ga damar daukar wayata ko saurayin naki ne ya hana ki d'auka tunda kina gidansu"?



"Idan har abinda ya faru ya wuce zaka maidani kamar yadda kace dan Allah ka daina dawo da maganar da ya wuce ka daina dangantani da Mansoor a karo na karshe zan Kara rantse Maka wallahi Azeem ban tab'a cin amanarka ba ban tab'a san wani da namiji a rayuwata ba sama dakai, kuskuren da nayi da har gobe nake nadamarsa shine kin fada Maka bibiyata da Mansoor yake yi Wanda naki fada ne saboda Ina gudun kishin da kake dashi da tashin hankali da za kayi da nasan sai ka zargeni sosai kafin ka yarda bibiyata yake, kuskuren da na sake tafkawa shine hanaka kashe shi da nayi,Wanda har ga Allah ba da wani manufa nayi haka ba sai dan gani nake bazan iya tsayawa a waje kayi kissan Kai ba,bana so kuma ka dorawa kanka nauyin kashe shi,da nasan zaka Kara fassara Hana kan da nayi da na bar wajen Sauban idan har da gaske kake zaka maidani dakina idan na haihu dan Allah karka sake dangantani da Mansoor kar ka sake Kallona a matsayin wacce taci amanarka ka daure ka manta abinda ya faru saboda Muji dadin zama"



Ajiyar zuciya Sauban ya sauke har ga Allah a yanzu ya yarda da Humaira da yaji tana rawar murya wajen kare kanta ko shi yasan idonsa ne ya rufe yasan wacce ya aura abinda ya aikata ne kawai ya dawo masa"


Magana ya fara yi Yana "Zan daure in Sha Allah na manta da komai nima ai na miki laifi da na b'oye miki rashin haihuwar da bana yi a yanzu kina ganin zaki iya zama dani a haka"?


Shiru Humaira tayi dan shap ta manta da batun rashin haihuwar da baya yi,yanzu kenan iya cikin Mansoor na jikinta shine kwanta a duniya idan ta komawa Sauban,?har ga Allah tana balain san haihuwa dan jinkirin ma da tayi na rashin samun cikin ya saka mata mugun damuwa  bata tab'a sanin baya haihuwa ba,a yanzu bata san amsar da zata bashi ba har ga Allah tana San shi amma tana san haihuwa"


Katseta da Sauban yayi da "Kinyi shiru ba zaki iya zama dani ba kenan ko?


"Ba haka bane Sauban tun wuri da ka fadamin rashin haihuwar da baka yi b'oye min da Kayi kaga hakan zai zama kamar cutarwa a gareni,amma ban tab'a sani ba sai da abinan ya faru"


"Toh tunda kinsani yanzu zaki yarda ki cigaba da zama dani ko ba zaki iya ba"?



"Zan yarda idan har zaka barni na rike abinda zan haifa"


"Kina nufin zaki yarda ki dawo ne idan har zan barki ki kawo min shege gida jinin Mansoor,zaki ringa shayar da shi ko ita Ina Kallo Wanda idan har zaki so abinda kika haifa din tamkar kina san Wanda ya miki cikin ne,ko kinsan haka,wane Kallo kike so na ringa miki idan Ina kallon ke da jaririn"?


"Ba kallon da zaka min daya wuce Allah ne ya bamu d'a ko 'ya ta silar abinda ya faru"


Tsaki Sauban yaja ya kashe wayarsa zuciyarsa na masa zugi da abinda Humaira tace a yadda tayi shiru taki magana na nufin ba zata iya zama dashi dan baya haihuwa ba,taya ma zata kawo masa dan wani gidansa,ya ga Kuma tana shayar da abinda ta haifa har watarana ma abu ya taso ace za'a nemo Mansoor,wani irin tsaki ya Kara ja Yana ta rejecting Kiran da take masa ganin tana ta kiransa yasa ya mata text da ta kwashe kayanta ta tafi gidansu shi baya san zamanta a gidansu Mansoor idan taje gida zai kirata.



Humaira


        Dafe kanta tayi da taga  yak'i daukar wayarta,har yanzu Sauban baisan ya rarrashi mace ba,anya ba wahala zata sha a komawarta gidansa ba,?a ganin ta ko dan rashin haihuwar da baya yaci ya lallabata dan ba kowace mace ce zata iya zama ba haihuwa ba,sanan dan tace zata rike abinda ta haifa sai ya tsiri fushi,ganin tana ta kiransa bai d'auka ba yasa ta ajiye wayar a daidai lokacin da text dinsa ya shigo,tana karantawa ta mik'e dan dama ko bai fada ba yau ta gama zaman gidansu Mansoor dan dagaske ko ganinsa bata so tayi.


Sai da ta gama hada kayanta ta saka dogon hijabinta ta hau turo akwatin,sai dai tana fitowa ta ga Mansoor kankame da Nurr yana ta lasheta,kamar tsohon mayye,jikinta wani irin rawa ya d'auka ta kasa gaba ta kasa baya,take bakin ranar da ya kaita daji ya hau dawo mata,tana tuna yadda ya sameta ya ringa lasheta kamar ya samu alewa tuni ta runtse idonta  jikinta na mata wani iri dan idan har zata tuna sai taji tsigar jikinta na tashi ko a yanzu sai taji kamar bakinsa take ji a jikinta a daidai lokacin da Nurr da ta tallafe keyarsa ta bud'e idonta suna hada ido ta koma ciki da sauri tare da zubewa a kasa ta dafe kirjinta tana sallati dan gashin jikinta mimik'ewa yayi jikinta ya d'auki dumi ta fada bandaki da sauri ta hau durza jikinta........


Mansoor...



Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84





MMN MUJAHID KAYAN MATA AND SUPPLEMENT Y'A SKWATO__SAKINA HASSAN 08066726866


INA MATA Y'AN KWALISA MASU SON GYARAN JIKI MACCE DA TASAN KANTA KULLUM CIKIN GYARA TAKE


INA MATA MASU FAMA DA RAMA KU KINSA KAYA BASU KAMA JIKIN KI 😫


INA MATAR DA ADDA JIKI BAKI DA HIP BAKIDA BAYA IN KINYI DRESS BAYANKI A SHAFE



INA WADDA KE FAMA DA ZUBEWA NONO KU KE BAKI JIN DADIN GANIN SU KAMAR SILIFAS 


KINYI TA GYARAN BRST HAR KIN GAJI HJY TA GYARAN BRST WAHALA GARESHI DUK WADDA TACE MIKI GA MAGANIN BRST DA SHA ZAIYI TO KARYA TAFADA MIKI GYARAN BRST YANA SON JUREWA DA DAGEWA IN KIN FARA BA'A TSAYAWA INSHA ALLAH SAI KIGA SUN ZAMA NORMAL


MUNA DA INGANTATA ZUMA BRST DA MUNKA SARRAFA DA KAYAN ORGANIC HERBAL SU MACA DASU AGUAJE WADDA INDAI KIN RIKE TA INSHA ALLAH ZAKI GA SUN CIKO SUNYI KOSHI RUBA 2 KU 3 SUN ISA YAZAMA MIKI YADDA KK SO 4K


MUNA DA GARIN HIP DA BRST YAKE GYARA DA GYARAN JIKI DA KARIN NIIMA YAKE YI 4K


MUNA DA INGANTATA ZUMA TA HIP ITA MA MUN SARRAFA TA DA KNGAN TATUN KAYAN ORGANIC HERBAL DA KE FIDDA MIKI HIP 6K



MUNA DA ZUMA KIBA WADDA ZAKIYI FRESH DA BULBUL ITAMA RUBA 2 KU 3 ZATA YIMIKI YADDA KK SO 2K


MUNA DA GARIN GYARAN BRST DA KARIN NIIMA SHIMA GUDA 2 KU 3 ZAKI SHA 2K


GASKIYA DA AMANA ITACE NASARAR.MU


MUNA AIKA KAYA KU INA CIKIN YARDA DA AMINCI


MMN MUJAHID __SAKINA HASSAN MUNA SOKOTO DA KEBBI 08066726866



*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


          *Page 37*


Mansoor


          Tunda muka koma gida Nurr ta shige dakinta ta kullo ko damuwa ban yi ba dan a yanzu ko ta kaurace min sanin tana cikin gidan  yafi komai  kwantar min da  hankali.


Sallah magriba kawai nayi na tub'e kayana daga ni sai gajeran Wando na hau gyara gidan   dan gidan yayi kaca kaca bana samun nutsuwa wajen gyarawa saboda bani da nutsuwar gyara  gidan.


Sai da na goge palon ya dan fara kyaun gani na  shiga dakina na gyara na fesa room freshner na shiga bandaki nayi wanka  na daura alwala ina fitowa na zura jallabiyata na feshe jikina da turare na d'auki carbina na fito dan na tafi massallaci dan ana ta kiraye kirayen sallah Isha Kafin na tafi sai da na Kara tsayawa a bakin k'ofa na ce mata zanje massallaci na dawo,nasan ba lailai ta kulani ba, nasan Ina da aiki a gabana dan nasan ba zan samu kan Nurr cikin sauki ba,bansani ba ko ganinta ya tayar min da wani irin sha'awa kamar yadda nake Jin lokacin da shaidan ke kada min ganga yana kawata min Humaira da bata Fi Nurr da komai ba,da ace Nurr zata tausaya min na samu nutsuwa da naji dadi,sai da nayi shafai da wtr na fito daga massallaci na tafi titi a kafa dan na sama mana abinda zamu ci,duk da na gaji da cin abincin kwararo haka dai yau zan siya mana dan nasan Nurr ba zata tab'a dora mana abinci ba,nayi bala'in kewar komai nata har dadadan abincin ta,ATM dina na Ciro na cire kudi na tsaya wani restaurant na yi mana take away abincin da ta fi so na siya mata ni kuma na siyi tuwo na siya mana dan balangu da fruit.


A yanzu da na samu Nurr ta dawo dole na mik'e wajen neman aiki,dan idan zan zauna haka na cigaba da zarar kudi Ina kashewa watarana zan wayi gari naga bani da ko sisi rabin hidimar gidan mu ma ni nake yi,bana sha'awar Kara koyarwa,wani aikin zan nema na Kuma nemi wani sana'a na hada biyu.


Ko da na isa gida haka na hau bugawa Nurr kofa akan ta bud'e k'ofar ga abinci nan ta fito ta karba,Amma fir taki fitowa tun Ina buga k'ofar sai da na koma magiya amma duk a banza dan bata kuwa Bud'e ba,wani iri nake ji dan iya sani na da Nurr har na aureta bansan ta da wanan dogon fushin ba,na kasa yarda wai yau ni nake binta tana wulakantani,duk da na mata laifi ban kyauta mata ba amma da zata min adalci ai da ta yafe min tunda bata tab'a kamani da laifin cin amanarta ba dan ko budurwa ma bani da ita kaddara dai ya Kaini ga neman Humaira,a bakin k'ofar na ajiye mata nace Mata  ga abincin nata na ajiye mata a bakin k'ofa ta fito ta d'auka,haka na tusa abincina ba dan yamin dadi ba na shige daki na kwanta Ina juyi,bansamu bacci ba a ranar dan haka nayi ta fama da ciwon mara sai gabanin asuba bacci yayi awon gaba dani.



Tun Ina dauka zan iya shawo kan Nurr har sai da jikina yazo ya fara sanyi,dan Nurr wani Irin rashin mutunci take min a yanzu bata ma wani kulle k'ofar dakinta sai daddare,zata ci kwalliyarta ta fito Palo ta zauna ko Kallo ban isheta ba ba zan iya cewa dan ni take kwalliyar ba dan dama can ma'abociyar kwalliya ce, yadda take  hade rai yasa bana iya ma mata magana,na rasa inda ta kai san da take min a baya, na d'auka zan samu kanta kafin na d'auko su Irfan amma firr Nurr taki saurarata,kwanan su biyu a gidan hajiya naje na d'auko su saboda makaranta sai da naje nake cewa hajiya Nurr ta koma ta hakura tace Allah ya Kau da fitina tayi min fada sosai akan kar na sake na Kara abinda zan b'ata mata rai da ace nayi rashinta tasan da wuya na samu kamarta,kamar zan tambayeta ko Humaira ta tafi dan banji motsin ta ba,da zan samu ta bar gidan da nafi kowa farin ciki, dan idan akwai addu'a da nafi yi yanzu bai wuce Allah yasa cikin jikinta ba nawa bane,nasan idan har ta haihu cikin ya zama nawa ne,zan Kara samun matsala da nurr da abu kadan sai tace naje na auro Humaira ta haifa min cikin da na mata,har yau Ina iya ganin ciwon abinda na mata a idonta bansan ya zanyi ta hakura ta manta da abinda na mata ba,ba kuma na san na tambayi hajiya ko ta tafi na jawowa kaina hakane yasa ban tambayeta ko Humaira ta koma ba sai da nazo tafiya tace min na ringa turo kudin da za'a na kula da Humaira da cikin jikinta na Kuma nemo kudi a  fara siyan kaya ana ajiyewa gobe naje na samu mijin firdausi kanwarta wato Mahaifiyar Yusrah matar Kamal na kai mata takarduna tace zata mijin ta ya  nema min aiki a wani gidan Mai,har ga Allah naji dadi ban kawo mahaifiyata tana sane da tashin hankali rasa aikina da nayi ba,godiya na hau yi mata tace min na tabbata naje din,sai a yau naga ta saki jikinta dani tunda abunan ya faru,sai da naje bakin k'ofa ta dawo dani tana shuriem  yayan Humaira Yana san Sa'a so take sai Humaira ta haihu tukunna Kafin ayi maganar Auren,naji dadi matuka nasan zasu rage ganin laifina yanzu tunda kila kaddarar dai haduwar juna yasa naje na aikata abinda nayi.


Koda na dawo gida kamar dai kullum Nurr na sanye da wani riga da wando tana latsa laptop dinta ganin su Irfan yasa ta dago ta ware hannu suka je suka rungumeta tana musu oyoyo,haka Nurr ta maidani baho ta ringa sabga da yaranta,da ta gama ta hau hada turarukan da bansan lokacin da ta fara siyar wa ba kullum masu delivery suna sintirin zuwa d'auka,k'arfi da yaji ta jingine ne a gefe shaawarta kamar ya kasheni na rasa inda zan saka raina,ganin mun tafi wata a haka iya girki kawai take yi ta bani bayan wanan bata bi ta kaina yasa na kira Kamal akan yazo ya tayani bata hakuri,Wajen shidda Kamal yazo har da Yar ledarsa,sai da na kawo masa ruwa ya Sha nace Irfan yaje ya kira Nurr tace tazo inji Kamal,mintuna biyar a tsakani sai gata ta fito cikin dogon hijabi Ash Nurr yanzu wani irin kyau naga tana min kamar na canzo ta,sai zuba kamshi take,fuskarta a washe ta gaida Kamal,duk da na kawo masa ruwa da Lemo sai da ta shiga kitchen ta zubo masa Cincin da cake,ta kawo masa ta ajiye ta zauna a Kujerar dake nesa damu sai so nake naga mun hada ido amma ko barin da nake bata kalla ba sai da Kamal ya dan ci cincin din ya fara Mata maganar abinda ke tafe dashi,akan laifin dai da na mata da dogon fushin da take dani bazai canza komai ba ta daure ta yafemin mu koma zaman mu kamar da,ya Kara da Mata wa'azi da nasihar ta duba ba halina bane Allah ne ya jarrabceni na aikata abinda nayi din ita kanta ya kamata tamin uzuri sai da ya gama magana Ina ta kallonta naga yanayinta ta dago daga fara magana sai hawaye ta hau dawo da maganar da ya wuce akan ta kasa ganin farina,ta kasa manta irin cin amanar da na mata,kashe kanta ne kawai ba tayi a kaina ba,haka na tsallake ta na tafi wajen matar Aure duk Matan garin nan na rasa wacce zan nema sai matar Aure bayan bata rageni da komai ba,ita fa ta yafemin ta kasa cire abin a ranta ne ballantana har ta saki jikinta dani,ita yanzu bata ga abinda zan yi ta yarda dani ba"


Rarrafawa nayi gabanta na hade hannuna Ina ta yafe min na hau rokonta Amma Nurr haka ta tashi ta shige daki tare da rufo k'ofar ta Kamal ya dafa kafadata yana nabi ta a hankali kar nayi rushing dinta a hankali zata sauko.


Haka na raka shi ya tafi na dawo ciki.


Akan dole na tsiri azumi dan Ina fama da matsanacin sha'awa na tafi wata hudu yanzu rabona da mace

 ko baccin kirki bana iya yi.


A yau da naga na kasa jurewa Ina Kai su Irfan makaranta na dawo na tadda ta a Palo tana aikin danna laptop bata ma cire sleeping dress din jikinta ba,wani irin wawura na kai mata jikina na balain rawa na hade ta da jikina,tana fara mutsu mutsu nayi maganinta ta kuwa yi lakwas a jikina.


Munyi kewar juna dan tuni Nurr ta manta ma fushi take dani.



Humaira


         A ranar ko bacci ba tayi ba dan ganin Nurr da Mansoor a wanan halin ya tuno mata da ranar da ya Kai ta daji ya keta mata haddi,barin gidan ya zame mata dole dan gani take watarana ma zai iya Kara haike mata tunda ta fuskanci dan iska ne ba kuma  kunya ce dashi ba tunda zai iya neman Nurr a gidansu.


Washegari da sassafe ta fara shirin tafiya gidansu dan Sauban karfe shidda ya kirata ya hau tambayarta ko ta koma gidansu tace masa a yau zata koma,ya kuwa ce mata tayi ta tafi gida dan baya san zamanta a gidansu Mansoor.


Ko da ta fito a Palo ta tarar da  Safiyya karama da Karamin Qurani a hannu sai da ta Kai aya ta dago cikin mamaki tana tambayarta ya ta ganta da jaka,Humaira kuwa tace mata gida zata koma itama yanzu sai tafi samun nutsuwa idan ta koma gidan dan ta fuskanci zaman nata anan zai iya hada Nurr da mansoor fada kuma Sauban ya nuna ma baya san zamanta anan din.


Safiyya karama ce mata tayi ta koma ciki ba inda zata je ita da koma wa gida sai ta haihu haka suka tsara da Safiyya Babba,Humaira kuwa ta dage sai ta koma ita bata san zaman gidan, Safiyya karama kuwa ganin ta dage yasa ta kira Safiyya babba tana dagawa suka gaisa Safiyya karama ta fada mata dawowar da Humaira ke sanyi gida ta haihu,Sauban kuma ya kira a waya akan zai mai da ita shine ma ya dage sai ta bar gidan"



Safiyya babba kuwa magana ta fara yi tana "kar ta sake naga kafarta a gidanan har wanan mijin nata da bashi da mutunci ne zai bata umarni ta bi?Mai za tayi da shi bayan baya haihuwa"?taya ma zata koma masa ai ta gama auren yaron nan da bashi da kunya Allah ya fito mata da Wanda ya fishi.


"Tana san shi Safiyya babba karku hana ta koma wa tunda taji ta gani akan za ta koma duk da tasan baya haihuwar a ganina ku barta kawai idan ta haihu sai ta koma gidansa kinsan banda kaddara da tana gidan shi cikin rufin asiri"


"Safiyya karama mijin Humaira fa ba mutumin arziki bane idan tana da hankali ko shi yazo yace zai mai da ita bata ce masa ba za ta koma ba,ni sai da ya sake ta ma duk nake jin labarin Abubuwan da yake aikatawa,dama can bai kwanta min ba,ganin Humaira ta dage yasa na barta ta aure shi,kuma yasan baya haihuwa ya b'oye mana taya Humaira za ta koma gidansa bayan ita tana haihuwa shi kuwa baya haihuwa, naga ma  ya saketa wane umarni ma zai bata har da zai ce baya san zamanta a gidan ta dawo gida toh ba zata dawo ba tayi zamanta a gidan ki Allah ya sauketa lafiya"


Humaira hawaye kawai ke zubo mata dan a handsfree Safiyya karama ta saka wayar duk tana jin maganar da suke yi, taya ma za'a ce kar ta komawa Sauban,ita dai tunda yace zai maida ta dakinta zata koma dan dama rabuwar da yayi da ita ne ya daga mata hankali duk da baya haihuwa bata ji baza ta iya zama dashi ba.


Safiyya karama rarrashinta ta hau yi akan ta hakura  ta zauna din har ta haihu kar ta damu ita zata tsaya mata har sai ta koma gidan Sauban.



Humaira haka ta koma dakin zuciyarta ba dadi a yanzu sai dai tayi wa Sauban karya akan ta koma gida a yanzu bai fi saura wata uku ta haihu ta bawa Safiyya karama abinda ta haifa ba idan kuma ta samu Sauban ya barta sai ta koma gidansa da abinda ta haifan Wanda a ganinta hakan ma kamar rufin asirinsa ne kowa zai d'auka dan nasa ne ba mai sanin baya haihuwa,a yanzu ko ganin Mansoor bata so tayi dan wani irin tsanarsa take ji a yanzu ko yazo gaida hajiyar tana Jin muryarsa take kulle k'ofar ta a wajensu Sa'a  take Jin labarin Nurr ta koma gidansa,itama yanzu addu'ar ta bai wuce ta haihu ta koma gidan Sauban ba yanzu Sauban na yawan kiranta a Kai akai duk ya d'auka ta koma gida ganin idan ta shigar masa da maganar rike abinda zata haifa hakan na hadasu fada har ya kashe wayarsa yasa ta daina masa maganar rike abinda zata haifa Wanda har kasan ranta a yanzu sai take ganin tana san cikin jikinta ba kamar da farko da ta tsani cikin ba,Safiyya karama na bata duk wani kulawa tamkar ita ta haifeta dan duk magangunan ta ma ita ke tsayawa a kanta har sai ta sha,Kuma duk abinda take sha'awa ko babu sai an saka an nemo mata wani zubin idan baa samu ba sai ta kira Mansoor akan ya kawo mata,

 lokacin awonta idan yayi haka za ta rakata asibtin,har ga Allah tana kaunar Safiyya karamar sai take Jin dama ace ita ta haifi Sauban.


Sauban 

 

       Dak'yar da naci ya samu Ramlat ta ce ta yafe masa inda tace ta yafe masa ne saboda fyaden da ya mata ya jefar da ita a ruwa Wanda ta  silar ta samu Wanda ya taimaka mata har ta kawo wanan matsayin.


Godiya ya ringa mata bata ko kula shi ba ta tashi ta shige wani daki dake cikin kantamemen palonta dan sai da yayi wata biyu curr kafin aka sallame shi duk aiken su hajjon da yake wajen  Ramlat din dagewa tayi akan ba zata yafe ba amma saboda su zata hakura da karar Sauban da ta Sha alwashin duk ranar da ta ganshi sai ta daure shi,hakan da ya ganin ne yasa ya yanke ana sallamarsa zai je gidan nata da Kansa zai sakota a gaba da kuka da magiya har sai ta yafe masa Wanda hakan kuwa aka yi ana sallamarsa da kwana daya ya nemo address din gidanta tare da hajjon dan ita duk zuwan da take a asibitin ta take zuwa ta sameta,wajen Magriba suka nufi gidan Ramlat din gabansa na faduwa da tunanin kar ma mijinta yayi masa wani abun dan duk ya d'auka tana da Aure,ko da suka zo gidan ramlat da yake ganin kaf unguwar ba gidan da ya Kai gidan girma da haduwa.


Ya kasa yarda Ramlat dai mai siyar da abinci Allah ya d'aukaka haka, dak'yar maigadi ya barsu suka shiga ciki nan ma kafin Ramlat ta fito sai da suka dade,zai shanye kowane irin wulakancin da zata masa idan dai zata yafe masa,dan a yanzu burinsa ya gyara lahirarsa da sauran lokacin da Allah ya ara masa,duk da yasan bai isa yace zai iya nemo sauran ba amma zai dage da istigifari,a lokacin da Ramlat ta fito durkusawa yayi akan gwiwarsa ya hau rokonta da magiya,sai da ta gama dawo da abinda ya wuce dak'yar da magiya dai tace ta yafe masa.


Sauban ya hau kwarara Mata godiya ita kuwa ta shige dakinta.


Suka fito daga gidan Yana Jin zuciyarsa fess babu wanan nauyin da yake ji na Abubuwan da ya aikata.


Yanzu auren Amina zai saka a gaba da za'a daura sati na sama,dan suna waya da yayanta Kuma duk sun san hatsari yayi da tuni ma an daura auren,duk da baya san Amina Yana yawan kiranta a waya wani zubin ta d'auka wani zubin taki d'auka,bai dai gaya wa Humaira batun auren Aminar da zai yi ba dan so yake sai an maida auren su zai gaya mata tunda ba gida daya zasu zauna ba,ya kuma san Humaira bata da matsala ba zata daga masa hankali dan ya auri Amina ba,Yana lissafe da watanin cikinta so yake sai ta haihu sai yaje ya ganta dan baya ko san ganinta da cikin Mansoor din dan har yau yana Jin ciwon gonarsa da mansoor ya shiga dan a yanzu da yake waya da Humaira akai akai yasan Yana kaunarta,har yanzu duk b'acin rai yasa yaji kamar baya santa.


A yau da yake asabar aka daura aurensa da Amina,zai iya cewa ga abinda yake ji a auren Aminar ba yasan dai ya aureta saboda khaleel dansa da yake Jin a yanzu ba hallitar da yake balain so sama dashi,dama sun gama tsarawa akan ana d'aura Aure  zasu wuce da ita Kano dan ya kama Mata wani gidan,dan ba zai kaita gidansa da Humaira ke zaune ba,dangin Aliyu kuwa sun karbe duka yaran ban da Khalil Wanda shi yaso ma sun bashi ya rike dan gani yake abinda zai yi kenan ya farantawa dangin Aliyu amma suka k'i haka suka d'auko hanya Amina na bayan mota tana ta kuka Khalil Kuma yana gefensa.


Ba zai taba matsawa Amina ba yasan har gobe shi mai laifi ne a wajen ta amma yasan a hankali idan zama ya hadasu zata sauko ta yafe masa dan yasan akan dole da tilastawa ta aure shi.


Har suka ci sati da aminar bai yi yunkurin zuwa dakinta ba dan sam baiji ma ya samu fuska balle yayi shaawarta,duk da yana Jin sha'awar yanzu da Humaira yake waya ya samu nutsuwa,yanzu yafi kowa matsuwa ta haihu ta bawa Mansoor dansa ko yarsa yaje a maida aurensu.


Idan ya kalli Kansa a mudubi yaga yadda hallitar fuskarsa ta canza daga yadda yake a da sai yaji tsoron Allah ya Kara shigarsa,dan idan ba mutuwa ka yi ba,baa gama Maka hallita ba,dinkin da aka masa daga goshinsa zuwa hab'arsa ya bala'in saka shi muni da canza masa fuska,banda yasan Humaira na bala'in san shi yasan da dak'yar ta yarda ta dawo mi shi.


Kila kyautatawar da yake yiwa Amina yasa ta dan fara sakin jikinta dashi a yanzu suna dan hira da ita,wajen kwanan ne dai yake Jin nauyi dan yaga kamar ita ma ta kasa sakin jikinta.



Mansoor 


Nurr dak'yar dai na samu kanta dan duk da mun farantawa juna ta kuma bani hadin kai saboda nima nasan tayi kewata sosai,bayan mun samu nutsuwa kuma ta hau hade rai,ni dai ban Kara Sanya ba haka na hau nace Mata duk da ban samu zaman mu ya koma kamar da ba a yanzu ni nake rawar kafa a kanta ba kamar a baya da ita ke rawar kafa akaina ba,na fahimci cikin nan da Humaira ke d'auke dashi ya tsaya mata a rai,dan ranar da na siyi kayan jarirai bansan ya akayi ta gani a motata ba sai da muka tafi  sati tana fushi dani,wai na kasa mata ciki gashi naje na yiwa Humaira ita yanzu ya zanyi da da dan da Humaira zata haifa dan ita bazata tab'a rike shege ba

Idan tana wanan surutan bana tanka mata dan nasan rigima take nema.



Duk da zaman ba wani dadi yake min kamar sabar min da tayi ba na samu nutsuwa da kwanciyar hankali a yanzu dan Alhamdulillah na samu aiki a gidan man Kuma naje da farin jinina.


Ina iya k'ok'arina wajen ganin na samu kan Nurr yanzu duk wani siyayyan da ya kamata nayi na haihuwar Humaira nayi har hajiya na bawa kudi dan idan wani abu ya taso,rabon da na saka ma Humairan a idona na manta dan ko naje gidan bana shiga dakin iya kacina palo.


A yau sai da Nurr ta Jani kasa kafin ta barni mu samu nutsuwan sai Muna cikin farantawa juna take manta fada muke,dan a yanzu ma a kirjina bacci ya d'auketa.


Kiran daya shigo wayata ya sani Bud'e idona dan bacci mai nauyi ne yayi awon gaba dani,ganin hajiya ke kirana yasa na mik'e da sauri dan nasan ba lafiya ba tunda ta kirani wajen biyu dare Ina d'auka tace min nayi sauri nazo Humaira nakuda take.


Tuni na zame Nurr daga jikina da sai a lokacin ta Bude idonta dake cike da bacci,wajen da kayana yake na nufa na hau zura kayana da sauri,Nurr kuwa ta zuba min ido tana "Ina zaka je da tsakar daren nan"?


"Hajiya ce ta kirani Humaira ce take nakuda tace nazo na kaita asibiti"


A yadda ta canza fuska na fara nadamar fada mata gaskiya da nasani na mata karya.


Kiran hajiya daya Kara shigowa wayata yasa na d'auki mukullin motar da sauri nayi waje.


Gudu nake da motar dan hajiya sai kirana take,tafiyar mintuna na iso k'ofar gidanmu.


A Palo na tarar da hajiya rike da Humaira dake ta hada gumi tana sallati,hajiya kuwa har da hawayenta tana ganina tace nazo na taimaka mata mu kaita mota taga jini na bin kafarta.


Halin da naga Humaira a ciki yasa na ruko daya hannun nata dan ban manta Marin da ta min ba.


Asibtin da Nurr ke zuwa dama nan na biya mata wani private ne mai kyau,Muna zuwa suka karbe ta na hau sintiri gabana na ta faduwa addu'a kawai nake Allah yasa abinda zata haifa kar yazo da rai,idan ma zai zo da rai Allah yasa ba nine mai da ko Yar ba dan Humaira taki bari ayi scanning din Abunda zata haifa.


Wajen uku da rabi wata nurse ta fito tana sanar mana da ta haihu ta haifi mace.


Hajiya hamdala kawai take ni kuwa addu'a kawai nake Allah yasa jaririyar ba yata bace hajiya tuni ta nufi dakin da aka kwantar da ita Ina k'ok'arin bin bayanta naji wayata dake gaban Aljihuna na ringing Ina d'aukowa gabana yayi balain faduwa da naga Nurr ke kirana,nasan yanzu na Kara zama mai laifi a wajenta.


Kila ta kasa hakuri sai na dawo ne shiyasa ta kirani a waya Ina d'auka naji ihunta cikin kuka tana na taimaka mata barayine suka shigo sun gama kwashe kaya sun ce zasu mata fyade,kamar ta buga min guduma haka naji kafin nayi yunkurin magana naji an kashe wayar.....




Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84






MMN MUJAHID KAYAN MATA AND SUPPLEMENT Y'A SKWATO__SAKINA HASSAN 08066726866


INA MATA Y'AN KWALISA MASU SON GYARAN JIKI MACCE DA TASAN KANTA KULLUM CIKIN GYARA TAKE


INA MATA MASU FAMA DA RAMA KU KINSA KAYA BASU KAMA JIKIN KI 😫


INA MATAR DA ADDA JIKI BAKI DA HIP BAKIDA BAYA IN KINYI DRESS BAYANKI A SHAFE



INA WADDA KE FAMA DA ZUBEWA NONO KU KE BAKI JIN DADIN GANIN SU KAMAR SILIFAS 


KINYI TA GYARAN BRST HAR KIN GAJI HJY TA GYARAN BRST WAHALA GARESHI DUK WADDA TACE MIKI GA MAGANIN BRST DA SHA ZAIYI TO KARYA TAFADA MIKI GYARAN BRST YANA SON JUREWA DA DAGEWA IN KIN FARA BA'A TSAYAWA INSHA ALLAH SAI KIGA SUN ZAMA NORMAL


MUNA DA INGANTATA ZUMA BRST DA MUNKA SARRAFA DA KAYAN ORGANIC HERBAL SU MACA DASU AGUAJE WADDA INDAI KIN RIKE TA INSHA ALLAH ZAKI GA SUN CIKO SUNYI KOSHI RUBA 2 KU 3 SUN ISA YAZAMA MIKI YADDA KK SO 4K


MUNA DA GARIN HIP DA BRST YAKE GYARA DA GYARAN JIKI DA KARIN NIIMA YAKE YI 4K


MUNA DA INGANTATA ZUMA TA HIP ITA MA MUN SARRAFA TA DA KNGAN TATUN KAYAN ORGANIC HERBAL DA KE FIDDA MIKI HIP 6K



MUNA DA ZUMA KIBA WADDA ZAKIYI FRESH DA BULBUL ITAMA RUBA 2 KU 3 ZATA YIMIKI YADDA KK SO 2K


MUNA DA GARIN GYARAN BRST DA KARIN NIIMA SHIMA GUDA 2 KU 3 ZAKI SHA 2K


GASKIYA DA AMANA ITACE NASARAR.MU


MUNA AIKA KAYA KU INA CIKIN YARDA DA AMINCI


MMN MUJAHID __SAKINA HASSAN MUNA SOKOTO DA KEBBI 08066726866



*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


          *Page 38*



Mansoor


       Tashin hankali da firgicin da na shiga yasa ni zub'ewa a kasa dan na tuna a garin sauri ban rufe gate ba,da sauri na mike Ina zabga sallati,kamar zan zauce haka nake Ji wani kawai nake  hangowa akan  Nurr da na gama samun nutsuwa da ita da nake Jin kullum kamar Kara canza min ita ake da bana gajiya da ita da ace Ina samun kanta sosai nasan a yanzu nake morewa Aure,kamar  mahaukaci na saki ihu ,idona a rufe nayi hanyar waje Ina Jin kamar nayi tsuntsu na gani a gida sai Kiran lambarta nake bata d'auka,ya aka yi nayi Wanan gangancin Kiran  da hajiya tayi  ta min a waya duk shi ya rudani ya Kai ni ga barin gate din a bude,duk Wanda na kama ko ya kasheni ko ni ka kashe sa ,Ina k'ok'arin tayar da motar naga Hajiya ta fito a guje itama tana kwalla min kira,yadda na ga hankalinta a tashe yasa gabana Kara faduwa ba Abunda ya zo raina sama da ko mutuwa Humaira tayi, tunanin nan da nayi ya saka ni sakin sallati na Fito daga motar a daidai lokacin da hajiya ta karaso tana "Mansoor Ina zaka je ana bukatar jini da gaggawa kazo a gwada naka ko zai zo daya da na Humaira ta zubar da jini da yawa kayi sauri muje an duba jinin asibitin babu Wanda yayi daidai da nata"



Hajiya tace tana k'ok'arin Jan hannuna ni kuwa na turje Ina "Hajiya a garin sauri na manta na bar gate a Bud'e barayi sun shigar min gida sun gama kwashe kaya  yanzu kuma suna  so suyi wa Nurr fyade"


"Kana da hankali kuwa Mansoor ga Humaira can rai a hannun Allah ana neman jini dan a ceto rayuwarta kana min maganar barayi, dukiyarka da zaka rasa da ran Humaira wane yafi mahimmanci"?



"Hajiya fyade zasu yiwa Nurr fa dan girman Allah ki barni naje na ceceta"


"Idan har ba kasheta za'ayi ba Mansoor kazo mu wuce a ceto Humaira,dan rashin saka mata jinin nan na iya sawa ta rasa ranta Nurr kuwa fyade ba zai saka ta mutu ba kaga dai abinda ka aikata ya tabbata akan matarka ka nemi matar wani gashi can ana neman taka matar,muna zaune kalau ka jaza mana masifa ka sa Humaira a tashin hankali kasa Nurr a tashin hankali"


Ganin hajiya na neman maida zancen wani iri ta dawo da maganar da na tsani ma tunawa da na aikata yasa nayi cikin asibitin kamar zan tashi sama,ni kadai nasan tashin hankali da nake ciki dan gangar jikina ne anan zuciyata na wajen Nurr da nake Jin kamar ihunta a kunnena Ina hararo Wanda zai mata fyaden yayi  mata fyaden kila yaji dadinta zai Kara sallati kawai nake Ina girgiza kai,hajiya kuwa na biye dani har dakin da aka kwantar da Humaira,likita na ganin mu yayi saurin cewa na zauna a gwada jinina aga ko yazo daya da nata,da sauri na zauna dan na matsu na tafi gida,halin da naga  Humaira a ciki yasa na gane ta na bukatar taimako  da alamun  ta sha wahala  wajen haihuwar dan idonta a rufe yake an kara mata ruwa har ga Allah sai da naji tausayin ta ya rufeni,likita kuwa sai cemin yake na kwantar da hankalina ana Kara mata jini shikenan da alamar ya  d'auka nine mijinta,ga jaririya da nake hangota a wani dan gado mai d'auke da haske mai duhu a tsaye kawai nake amma kamar na b'ace na gani a gida likita na dib'ar jinina yayi waje,ni kuwa sai Kai kawo nake Ina addu'a  a fili da "Ya Allah karka basu ikon tab'a min ita ya Allah ka kare min Nurr"


Hajiya kuwa tsaki tayi  ta na "dama nasan za'ayi haka ko ba jima ko ba dade wallahi Mansoor ba kayi tunani ba,da matarka  da komai kaje ka nemi matar wani yanzu gashi ka jawowa Nurr ai shi Zina bashi ne wallahi idan kayi da matar wani dole sai anyi da taka idan Yar wani ka nema dole a nemi taka Yar ga irin abinda ake gudu nan"


Ta d'auko wayarta itama ta hau Kiran Nurr din a waya ganin ba'a d'auka ba yasa  tace "in sha Allah ba za su mata komai ba Allah ba zai basu ikon tab'a ta"


Ameen nace Maganganun da hajiya ta gama yi yanzu ya Kara tayar min da hankali  ni dai banga ribar da na samu a tab'a Humaira ba,zan iya cewa daga lokacin da na san Humaira rayuwata ta canza gabad'aya ban Kara samun nutsuwa da kwanciyar hankali ba,bansan da wane zanji a rayuwata ba,ta k'arfi da yaji Hajiya ta hana ni zuwa wajen Nurr duk da nasan kila kafin naje mai afkuwa ta riga da ta afku,sai Kiran lambarta nake Yana ta ringing bata d'auka ba. 


  mintuna da fitar likitan sai gashi ya dawo yana jinina yazo daya da na Humaira dan haka zai dibi Leda biyu a jikina hajiya kuwa sai hamdala take tana tasan ai jinin mu zai zo daya tunda ni dan uwan Humaira ne.


Nasan wajen dib'ar jinin ma sai an bata lokaci,dole na samu mai zuwa wajen Nurr Kamal ne ya fado min a rai,jiki na rawa na nemo lambarsa sai da na masa miscal uku ana hudu ya d'auka ni kuwa hankali a tashe na hau ce masa Ina asibiti humaira ta haihu amma tana bukatar karin jini,ga shi a garin sauri na bar gidan a Bud'e barayi sun shiga sun gama kwashe kaya suna san yiwa Nurr fyade dan Allah ya taimaka min yaje ya duba min ita"


cemin yayi kar na damu in Sha Allah ba Abunda zasu mata yanzu nan zai kira Yan sanda kafin shi ma ya isa gidan.


Kamal ya wuce nace masa aboki sai dai na ce dan uwa.


Sai a lokacin na dan samu nutsuwa kadan sai zabga addu'a nake akan Allah yasa ba suyi wa Nurr komai ba,likita kuwa nemo jijjiya yayi ya  fara zukar jinin,ni dai a shekarar nan ba tashin hankalin da ban gani ba,na dauka tunda Sauban ya rama fyaden da na yiwa Humaira na ga ma samun sallama a rayuwata har gobe idan na tuna ma Sauban ya tab'a Nurr ji nake kamar na mutu yanzu ga wani nan shi ma Yana neman yiwa Nurr fyade duk akan san zuciyata,yaushe na fara samun kan Nurr?gashi haihuwar nan da Humaira tayi ya Kara saka ni cikin zullumi idan har jaririyar nan yata ce nasan wani sabon shafin kaddarar ne zai Bud'e min,ko a mafarki ban tab'a kawowa ni Mansoor zan haifi Yar gaba da fatiha ba,yanzu Nurr zata Kara tsanata muryar likita da naji Yana cewa yace hajiya ta nemo min Maltina da Madara a waje ya katse min tunanin da nake.


Likitan kuwa yace "Haba Mallam mansoor ya da hawaye Kuma kamar ba namiji ba in Sha Allah ana Kara mata jinin nan zata warke"

Ni bansan ma hawaye nake ba sai da na kai hannu fuskata,nima kamar macen nake dan abu kadan sai na hau hawaye.


Hajiya ce ta tilasta min Shan maltina biyu da Madara biyu,likita ma haka ya hana ni tashi a lokacin wai na dan tsaya na mintuna kafin na tashi,Ina Kallo ya sawa Humaira jinin har lokacin idonta a rufe tayi fari fatt da ita wanan kumburin da tayi duk ta sace nan da nan, bansan sadda hajiya ta d'auko jaririyar ba sai muryarta naji akaina tana "Kaga jaririyar ba inda ta baro ka Allah mai iko har bakin dake gefen wuyanka"


Rufe idona nayi Ina Jin wani azabar faduwar gaba da balain tashin hankalin da ya wuce na dazu  ya saukar min jikina ya d'auki rawa,fadar jaririyar na kama dani na nufin dai ni nayi wa Humaira ciki da ga yi daya a mota,"ka karbeta mana ka rufe ido ta hanyar da Allah ya rubuta zata fito kenan ba yadda za'ayi Allah ya raya ta yayi wa raywuarta albarka"


A hankali na Bud'e idona na karbi jaririyar da na kura mata ido, kyakyawa ce sosai kamar wata Yar bby gashin girarta dana idon irin na Humaira ne,nidai bansani ba ko idona ne sai naga da Humaira take kama ba ni ba,na karkata wuyanta naga bakin tabon da hajiyar ke magana,nidai Banga inda take kama dani ba hakane yasa na dago Ina "Hajiya ki kalleta da kyau ai da Humaira take kama bani ba,tabon nan tunda kina dashi kila itama hajiyarta na dashi shi yasa kika ga jaririyar na dashi bana Jin jaririyar nan yata ce"


"Bani ita Mansoor idan kai makahone idonka ya rufe baka san jaririyar shiyasa zaka ce baka ga kamarku ba amma duk Wanda yaga jaririyar nan yasan yarka ce ga yatsun ga yankan idon karka sake ka nuna baka san jaririyar nan wallahi idan ba haka ba zan mugun Sab'a maka ya dai taka ce gwara ka sani, Maza kayi mata addu'a"



Ba ni da ta cewa amma sai an gwaji zan yarda yarinyar nan yata ce dan na kasa yarda daga tsautsayi yasa na taba Humaira da ko minti ashirin banyi ba har ace ciki nawa ne bayan wata uku da abu ya shiga tsakanina da ita,yanzu idan nayi magana hajiya zata d'auka dan bana san jaririyar shi yasa nace haka Wanda ba haka bane nafi so na tabbatar bakina na kafa a kunnenta na mata addu'ar sai da na gama na riketa dan hajiya ta bar wajena naji kamar likita na mata magana,Ina ga dai akan Humaira ne,kallon jaririyar kawai nake,Ina Jin dama Nurr ce ta haifa min ita Ina san ya mace a rayuwata,amma idan wanan din ma ta zama Yar tawa ce haka zan karbeta nasan kila da roko da magiya zan samu Nurr ta karbeta.


Kiran da ya shigo wayata ya katse min Tunanin da nake ganin sunan Kamal ne yasa na rungume jaririyar da hannu daya na daga wayar da sallama Kamal ya amsa da "nazo gidan tundazu sun kwashe kusan komai na gidan a lokacin da na karaso sun ma tafi,Ina ta yiwa Nurr magana tak'i magana sai kuka take,yanzu kuma tace gida zata tafi shine nace bari na kiraka naji ko zaka taho yanzu"


Ina k'ok'arin magana naji muryar Nurr cikin kuka tana "Kar ya sake yazo dan bana san ganinsa ai Yana wajen Humaira da tafini Mahimanci akan zata haihu ya tafi jiki na rawa ya bar gida a Bud'e aka shigo aka min abinda ka  ga dama har na kira shi a waya tsabar bana gabansa bai zo ba sai kai ya turo na gama zama da Mansoor Kamal dagaske nake tafiya zanyi dan bazan kare rayuwata Ina kunsar bakin ciki a gidansa ba,gwara na tafi ya auro Humairan da ya zaba a kaina"



"Kamal dan girman Allah karka barta ta tafi wallahi yanzu zan taho jinina a ka duba ba k'in tahowa nayi ba"


Daga haka na kashe wayar hankalina a tashe na karasa wajen hajiya da ke zaune a gefen gado tana shafa kan Humaira da ta bud'e idonta,Ina zuwa na mik'awa hajiya jaririyar,na Kalli Humaira da ta Kau da kanta zuwa daya barin Ina "Sannu Humaira ya jikin naki"?


Yatsun ta na daya hannun da ta daga sama yasa na gane amsa ta bani, ni kuwa nace "hajiya zanje gida anjima zan dawo"


"Toh sai ka dawo"



Da sauri nayi hanyar waje,Ina zuwa na figi motata nidai zanga ranar da zan samu kwanciyar hankali



Nurr


Ta kasa cire abinda Mansoor ya mata a zuciyarta,idan dai zata tuna wata na d'auke da cikinsa sai taji zuciyarta ta mata bakinkirin,bata san mai yasa take mugun Jin kishin dake Saka ta tsanar Mansoor din ba,tasan yaudarar kanta kawai take tana kaunarsa,kawai inta tuna cin amanar da ya mata ne sai taji ta tsane shi,ta dai canza taku ba kamar baya ba,dan tasan Mansoor yayi amfani da San da yake mata a baya yayi mata abinda ransa ke so a yanzu kuwa ko San shi zai kasheta ba zata Kara nuna masa ba nuna masa za ta ringayi baya gaban ta, a yanzu ne yake rawar kafa a kanta,a yanzu ne yake gamsar da ita yake haukace mata idan Yana tarayya da ita,abinda ta dade tana nema a baya da bata samu ba, idan har zai sadu da ita  ta tuna Humaira dake d'auke da cikinsa kila haka ya tafiyar da ita sai taji wani azabar kishi, ,idan har zata tuna toh a Ranar sai dai yayi kidarsa yayi rawarsa,dan hararowa take yadda yake rawar jiki akanta haka yayi akan Humaira,Kuma bata yarda da maganarsa da yake cewa Sauban zai Maida Humaira ba,gani take idan har ta haihu cikin ya tabbata na Mansoor ne sai ansan yadda akayi aka hada aurensu,tunda abin nasu na gida ne,ita kuwa da ta zauna zaman kishi da Humaira gwara ta Kare rayuwarta ba aure,Kuma a yadda taga Humaira ta hassala ranar har da zabgawa Mansoor mari tasan tana san mansoor  har yau tak'i yarda wai sau daya Mansoor ya nemi Humaira taki yarda wai fyade ya mata gani take munafirci ne kawai,daga lokacin da taga Mansoor na hidimar siyan kayan jarirai taji wani sabon kishin ya rufeta,gani take yana san Humaira,ko a yanzu wani irin bakin ciki ne ya rufeta da taga yana ta zabga sauri da tsakar daren da suka gama samun nutsuwa tana bacci a kirjinsa ya hau Saka kaya wai Humaira nakuda take ,ko ita da take matarsa bata Jin a haihuwar Irfan dasu Nas yayi Wanan rawar jikin,sai gashi jiki na rawa haka ya fice ya barta batare da ma yabi ya kanta ba,haka ta zauna zuciyarta cike da bakin cikin, yadda hajiyar Mansoor din ke neman maida Mansoor din mijin Humaira taya zata kira shi daddare akan yazo Akai Humaira asibiti bayan ba shine mijinta ba,haka ta tashi ta shiga wanka tayi wankan tsarki ta fito tana ta Jan tsaki takun  takalma da taji da kofa yasa gabanta tsinkewa Kafin ta ankara sai Jin shigowar mutane taji,Maza uku suka shigo dakinta da mask a fuskarsu ta saki ihu tare da dura tsakiyar gado taja bargon ta rufe jikinta dan towel ne a jikinta bata kai ga saka kaya ba.


Jikinta sai kyarma yake tana mamakin yadda akayi suka shigo,birkita dakin suka hau yi,suna Ina kudin Ina gwalagwalan,bakinta rawa kawai yake wajen ce masa bata da kudi sai dubu goma a Jakarta na cinikin da aka mata dazu,wani irin tsawa suka mata akan Ina mijinta cikin Inina tace musu ya tafi asibiti baya nan"



Haka suka cigaba da dube dube har da sauko da akwati,tana Jin wasu a Palo amma ta kasa motsi dan wukaken dake hannunsu sai walwali yake,a cikin kayan Mansoor sun samu dubu hamsin,sun Kuma d'auko akwatin sarkarta sun kwashe mata zobuna uku manya,ba damar magana haka jikinta ya ringa rawa,suna gama jiddar kaya har da kayanta da zannuwan gado Wanda yake kamar ogansu ya dora kafarsa akan gadon Yana mata wani irin Kallo,take ranar da Sauban ya sace ta ya fado mata,wanan tsoron da taji a ranar irinsa taji a yanzu duk da Sauban bai mata fyade ba,amma fargabar da taji na ganin zai keta mata haddi bata manta ba,Allah cikin ikonsa ya tsallakar da ita bai tab'a ta ba,yau ga wasu Kuma a dakin Allah yasa ba tab'a ta zasu yi ba,fusgo bargon da ogan yayi yasa ta saki wawan ihu ta rike towel dinta gam tana Ihun Kiran sunan mansoor akan yazo ya taimaka mata,Wanda hakane yasa suka kwashe da dariya yayi wa biyun ido suka Yi waje da Sauri ita kuwa ta wawuro wayarta jikinta na balain rawa ta kira layin Mansoor shi kuwa ogan barayin sai murmushi yake Yana zuge belt dinsa,a daidai lokacin da Mansoor ya d'auka ta hau fada masa yazo ya ceceta barayi ne suka shigo zasu mata fyade bata idda ba ya fusge wayar ya wurgar tare da rarumo ta,tuni suka hau wani irin k'ok'awa tana ihu,gani take Mansoor zai iya isowa ya ceceta,duka da yakushi kawai take kai masa amma a banza tana ji tana gani ya danneta,take ta tuna maganar Sauban da yace yasan ko shi bai rama abinda Mansoor ya masa ba wani sai ya rama masa.



Hawaye kawai ke zubo mata har barawon da bata ga fuskarsa ba ya gama bidirinsa a kanta yayi fito sauran suka shigo,suna lashe lebbe,dayan na k'ok'arin hawa kan gadon, ogansu ya daga wayarsa dake ringing Yana d'auka ya kashe yana suzo su tafi yanzu nan kamar an biyo su nan,Nurr da ido ta bisu har suka fice, jikinta kamar ba nata ba,kirjinta kamar an watsa wuta,haka take ji,abinda Mansoor yayi da Humaira yau gashi anyi akanta ta kuma kirashi har yanzu bai karaso gida ba,haka ta ringa kuka kamar ranta zai fita.


Duk wanan masifar tasan Mansoor ne ya jawo mata,da Yana gidan tasan ba yadda za'ayi su iya tab'ata saboda bai d'auketa da Mahimanci ba shine yak'i zuwa ya tafi wajen Humaira.



Bata ma tashi ba ballantana tasan sun rufe gidan ko Basu rufe ba idonta kyar akan agogo tana lissafe da lokacin da ta kira Mansoor a yanzu awa daya har da rabi har yanzu bata ga alamar zai zo ba Wanda hakan na nuni da ba itace a gabansa ba Humaira ce ma a gabansa wato idan ma kasheta za'ayi ba zai zo ba.


Sallamar Kamal yasa ta mik'ewa dak'yar ta zura doguwar rigar tayi waje,tana zuwa ta zube a gabansa ta Kara rushewa da kuka dan har ga Allah nadamar dawowa gidan Mansoor take har ace Kamal yazo Mansoor bai iya zuwa ba,Kamal kuwa ganin yana ta tambayarta da sun mata wani Abu ne yasa ta Kara rushewa da kuka tana "sun min fyade Kamal, wallah sai da suka min fyade, na kira Mansoor tun kafin su tab'ani bai zo ba wai har Kai ka karaso Yana can wajen Humaira,Kamal na gama auren Mansoor wallahi ba zan zauna ba dan ya gama nuna min matsayina"



Kamal hakuri ya hau bata Nurr kuwa ta koma ciki dan an fara ma kiraye kirayen sallah asuba,ta sauko da akwatin ta ta fara zuba kayanta a ciki dan dagaske take Jin gwara ta hakura da Mansoor yaje ya karata da Humairan,har mai zai hana shi zuwa sama da awa biyu da kiransa,ai gari Yana wayewa zata tafi.


Mansoor da ya fado dakin kamar an hankodo shi yasa ta dago da jajjayen idonta tana kallonsa, Mansoor kuwa cikin hakki yace "Nurr karki ce min sun tab'aki"?


"Tun lokacin da na kira ka akan kazo mai ya hana ka zuwa sai yanzu, Mansoor sai da suka keta min haddi zaka zo kana can a wajen Humaira matarka zata haihu ko Mansoor ko ka sakeni ko karka sakeni na gama aurenka tunda Humaira ta haifa ma da ko ya sai  kaje ka aureta"



MANSOOR 


            Yadda naga Nurr a hargitse da jajjayen ido ya tabbatar min da barayin sun tab'ata,dafe kirjina nayi Ina Jin maganar dake fitowa daga bakinta,sau daya na taba Humaira amma gashi sau biyu ana tab'a Nurr daga kuskure dayan da na tafka na shiga gonar da ba tawa,take na tuna addu'ar da Humaira tamin a ranar da na kaita daji da in Sha Allah yadda na keta mata haddi sai an ketawa matata"


Hakika addu'ar Wanda aka zalinta karbabiya ce bansan bakin Humaira ba,amma duk abinda ta roka a ranar ba Wanda ban gani ba har da Kari,ko Arne tayi wa wanan magiyar da tamin yaji zuciyarsa ta Yi laushi,ni kam Neman yafiyar Humaira da gaske n gaske ya kamani,dan naga idan ba yafe min din tayi ba haka zan ta shiga garari 


Hawaye na zubo min na rarrafa gaban Nurr dake jiddo kaya daga wadrobe tana sheshekar kuka na rungume kafarta Ina rokonta da ta yafemin tana kuwa sakin kayan ta hau Kai min duka tana na cikata ta gama aurena....


Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84


Akwai wani cuta da ake kira da PCOS wanda ake samun shi  a mafi akasarin mata. - [ ] CUTACE DAKE HAIFAR DA RASHIN HAIHUWA A KASHI 70-80% NA MATAN DAKE DAUKE DASHI. - [ ] CUTACE DAKA HADDASA RIKICEWAR AL’ADA,FITOWAN GASHI A GEMU,TUMBI,KIBA,KURAJE A FUSKA,YAWAN KWADAYI DA DAI SAURANSU . . -SHIN an tabbatar miki da cewa kinada wannan cuta da akema lakabi da PCOS kuma kin rasa yadda zakiyi?? -SHIN kinyi amfani da duk wani mataki da kikasani amma kin kasa cin karfin CUTAN?? -SHIN kinata kokari kisamu JUNA BIYU amma har yanzu shiru ba labari?? . . Toh sha kuruminki,nesa tazo kusa,dan a 4WEEKS REVERSE CHALLENGE DINMU zai taimaka miki wurin samun cikan burinki. Abunda kike bukata shine JAJIRCEWA da kuma NACEWA. . Danna wannan link din domin yin register ⬇️ https://whatsapp.com/biz/ . Zaki iya shiga kungiyar mata masu wannan CUTAN  ta WhatsApp a kyauta ta wannan link din ⬇️ https://chat.whatsapp.com/I15myu04O5i8f8DAyTxi1d . Ko kuma kiyi subscribing YouTube Channel dinmu domin samun video duk sati akan wannan cutan da wa





*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 




*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


          *Page 39*


Mansoor 


        Ban hana ta dukan da take kawo min ba,dan kila idan ta dakenin zata ji sanyi a zuciyarta, sai da ta gaji ta zub'e a kasa tana kuka da na cuceta ita tayi nadamar ma dawowa gidana,ita tasan bana Santa Humaira nake so dan haka na saketa kawai awa nawa tayi da kirana amma har ace Kamal ya rigani isowa gidan,cikin rawar murya da hawayen dake zubo min da barinsu su zuban shi zai saka naji sanyi a zuciyata na fara magana Ina "Nurr wallahi ba da gangan naki tahowa ba,Humaira ce rai a hannun Allah saboda bata da jini shine hajiya ta dage sai an gwada jinina idan yazo daya a saka mata,wallahi abinda ya tsayar dani kenan Nurr rashin saka mata jinin na iya sawa a rasata Kuma!!!


Kallon da take min yasa na kasa karasawa ta hau girgiza kai tana "Ni ka kasa zuwa Ka ceceni ka tsaya ceton Humaira,Ina matarka na kiraka akan gashi za'ayi min fyade wai ba hatsari kayi ba ba wani abu ya hana ka tahowa wajena ba,dan Humaira ka k'i kawo min agaji,da ace bayan sun min fyade ne suka harbeni baka da asara ko?Nagode Mansoor gwara da nasan matsayina a wajenka,zan bar rayuwarka kaje ka cigaba da kula da Humaira,daga haka ta mik'e ta nufi wajen wardrobe dinta ta cigaba da hada kayanta tana sheshekar kuka,ni kuwa hade kaina nayi da bango dan a yanzu na gaji da komai duk ta inda na bi ba sauki,bansan yadda zan fahimtar da Nurr ba,da nasani ma karya nayi mata,ganin ta rufe akwatin tana k'ok'arin yin waje yasa na dira gabanta da sauri na cigaba da rokonta Ina fahimtar da ita da ba wacce ta kai ta matsayi a zuciyata, sai dai ko saurarata ba tayi ba sai Ihun na bata hanya take ita da gaske take ta hakura dani Humaira ce tafi cancanta na zauna da ita,yadda naga ta haukace min yasa na fito daga dakin da sauri kafin ta fito na kulle kofar dakin,na zare mukullin Ina Jin kaina kamar ya fashe dan ciwo gangancin da zanyi shine barin Nurr ta subuce min a karo na biyu,na gwammaci tamin komai da ta Kara barin rayuwata,barayin nan kuwa da suka tab'a min ita har na kare raywuata sai na ringa tsine musu,muryar Kamal naji daga waje yana kwalla min kira Nurr kuwa sai buga k'ofar dakin take akan na Bud'e,Ina ga bugun da take wa k'ofar yasa su Irfan tashi daga bacci suka fito daga dakinsu suna mirtsika ido,ce musu nayi su koma ciki su kwanta sai da na ga sun koma na fita waje shap na manta ma Yana gidan,sai a yanzu ma na lura da slippers ne a kafarsa da jallabiya,Ina karasawa wajensa ya fara magana Yana "Kai ma a garin yaya ka bar gate a Bud'e Mansoor"?


"Tsautsayi Kamal da kaddara hakan zai faru,wallahi hajiya ce ta rikitani da waya,bansan ma ban rufe gate din ba Kamal na gaji har tsawon wane lokaci zan d'auka Ina ganin masifu daga wanan sai wanan,Kamal yanzu karo na biyu kenan da aka ketawa Nurr Haddi,duk Wanda nasan nayiwa ba daidai ba na nemi yafiyarsa amma ban fasa ganin masifa ba,yanzu na rasa yadda zan fahimtar da Nurr gani take san Humaira nake yi na fara murna na samu kwanciya hankali sai gashi wani masifar ya Kara bullo min,Ina tsaka mai wuya Kamal na rasa yadda zanyi yadda kasan na yanke jiki na fadi haka nake ji"


Na karashe Ina cije lebbena da nake ganin hakan da nayi zai saka naji sauki a zuciyata,nafi Nurr Jin ciwon abinda aka mata,da ace na karaso kafin su tafi da  Wallahi sai na raba koma waye da ransa sai dai su kasheni.


"Yanzu kana nufin barayin sun tab'a Nurr"?


Gyada masa kai nayi ya hau sallati sai da ya gama sallalami yace min nayi hakuri na samu dai na shawo kan Nurr din kar na saka damuwar komai a raina,duk wanan Abunda naga Yana faruwa dani, jarrabta  ce daga Allah,Allah Yana hukuntani ne da laifin da na aikata Wanda Kuma hakan na nufin Yana so na gane kuskurena akwai da yawa da Allah bai basu wanan damar ba,ya dai gama min wa'azi da ya dan kwantar min da hankali a haka  na koma ciki na yi wankan tsarki na  d'aura alwala na fito muka  tafi massallaci da Kamal dan yace min daga can zai wuce gida.


sai da na dade Ina addua akan Allah ya yafe min ya kawo min karshen komai,na shafa,Koda muka Fito daga massallacin  Kamal  gida Ya ce min zai wuce yana ta hamma akan bacci yake ji,yace min sai sha biyu zai je asibiti duba Humaira,yasan kila Yusrah bata ji labarin Humaira ta haihu ba.


Ni sai a lokacin ma na tuna da halin da na barota da  hajiya,sai jaririyar ta fado min a rai, akwai sauran Rina a kaba idan har jaririyar nan yata ce dan nasan sai na samu matsala da Nurr akan jaririyar nan.



Ko da na koma gidan ban iya shiga dakin Nurr da har lokacin Ina iya jiyo yadda take sauke ajiyar zuciya,sosai nake Jin kukanta a raina,bansan ya zan fahimtar da ita ba bansan ya zan rarrashe ta ba.


Kiran daya shigo wayata dake gaban Aljihuna ya katse min tunanin da nake ganin hajiya ke kirana yasa na d'auka da sallama ta fara magana tana "Mansoor ya nurr din da su Irfan dafatan barayin basu musu komai ba"?


"Sun tab'a Nurr Hajiya Nurr gani take da gangan naki zuwa wajenta da ta kirani a waya yanzu haka kulle k'ofar nayi dan ta dage gida zata tafi wai na zabi Humaira akan ta"


"Karka damu anjima zan zo gidan nan da karfe tara likita yace zai sallame mu munyi waya da Safiyya Babba tace min karfe bakwai zata zo asibitin idan tazo ni kuma zan wuce gida na dan canja kayana sai nazo gidan naku karka wani daga hankalinka"


Zuwan da hajiya tace za tayi ya dan kwantar min da hankali,nasan idan tazo kila na samu Nurr ta hakura 


Sai da su Irfan suka makara a wajen zuwa makaranta dan bansan ma ya take shirya su ba, abincin da ta mana Daren jiya da dumama musu suka ci,na hadasu da juice da biscuit na Kai su na dawo kenan na tarar da hajiya a zaune a Palo,sai da na tsugguna na Kara gaisheta tare da tambayar ta lafiyar su Humaira tace min jikinta da sauki Ina Nurr din take?


Ce mata nayi tana daki bari na bude k'ofar dan har lokacin ban Bud'e k'ofar ba.


A hankali na tura k'ofar dakin,na shiga a kwance yake a kasa tayi rub da ciki,tana sanye da hijabi ga akwatinta nan a gefenta.


Motsin da taji yasa ta bud'e idonta,muka hada ido, fuskarta ta kumbura tayi suntum har idonta da suke farare sun kankance sun jajjur.


Ji nake kamar na isa gabanta na rungumeta amma nasan bazata bani wanan damar ba,murya kasa kasa nace Mata hajiya tana kiranta a Palo,bata motsa ba hakane yasa nima na cigaba da tsayuwa sai da aka kwashi mintuna ta mik'e tsaye ta gyara zaman hijabinta ta hau Jan akwatin ta,ban ce mata komai ba nabi bayanta Muna isa Palo ta zub'e a kasa ta fashe da sabon kuka,haka na rafka tagumi,hajiya ta hau rarrashin ta tana bata baki,da ta ma kwantar da hankalinta ai Humaira gidan mijinta zata koma,idan mijinta ya barta zata tafi da jaririyar idan bata barta ba ita zata rike jaririyar da Humaira ta haifa,ai Sauban yanzu ya amince zai maidata dama Jira yake ta haihu.


Nurr kuwa cikin kuka ta cigaba da ban Mata adalci ba ya za'ayi ta kirani naki zuwa,ita fa hakura za tayi dani,dakyar da ban baki na dauka hajiya ma za tayi fushi da Nurr ta dage bazata zauna ba a karshe dai na samu ta yarda akan ta hakura.


Hajiya ta sake bata hakuri da nasiha wajen Sha daya ta mik'e akan zata tafi.


Na d'auko mukulin mota dan na Maida ta gida,a hanyar mu ta zuwa gida ta Kara min fada da illar kusantar kaina da nayi da Zina da ga abinda ya haifar nan Nurr na zaune kalau wasu sunje sun mata fyade idan an kwana biyu na Kai Nurr a dubata kar wanda ya keta mata haddin na d'auke da cuta ba'a sani ba.



Nidai zuciyata kamar ta fashe da ta Kara tuna min wani ya tab'a Nurr,sai da na kaita har k'ofar gida taso na shiga na duba Humaira nace Mata zan dawo dan tun Muna gida Mahaifiyar Humaira ta kira akan an sallame su sun tafi gidanmu.



Nidai ba abinda ya faranta min sama da rike jaririyar da Hajiya tace za tayi ko da Sauban yak'i amsarta dan dama tashin hankalina ace za'a bani ita dan idan aka bani ita nasan Nurr ba zata karbeta ba matsala zan ta samu da ita,balle Ina addu'a Allah yasa jaririyar ba Yata bace dan ni banga ta inda take kama dani ba,ko da na koma gida banga Nurr a palon ba,take naji gabana ya fadi da nayi tunanin ko dai yaudarar mu tayi ba hakuran tayi ba,dakinta nayi da sauri a Bud'e ma k'ofar yake,Ina shiga na hangota a zaune akasa har lokacin kuka take yi,a hankali na karasa wajenta Ina Jin kukanta na tab'a ni Ina zuwa na zube a gabanta na hade hannayena Ina ta taimaka min tayi hakuri"


Girgiza min Kai kawai take tana fadan wai  ba kalar rokon da ba tayiwa dan fashin ba amma haka ya keta mata haddi,saurin rufe mata baki nayi Ina ta daina fada dan ji nake kamar na mutu a lokacin



Humaira 


           Daga lokacin da tayi tozali da jaririyar da ta haifa ta manta da duk uban wahalar da ta Sha da sai da ta kawowa kanta mutuwa,saboda azabar da ta Sha,dan har an fara tunanin yi mata operation Allah Kuma ya kawo mata sauki sai Kiran sunan Allah take tana rokon  Safiyya karama akan ta nema Mata yafiyarsu Safiyya babba ita mutuwa  za tayi,hannunta rike da na Safiyya karama da ke ta tofa mata addu'oi nakudar ta taho gadan gadan,akan dole tayi waje likitoci suka dukufa kanta har sai da ta haihu,nan Kuma jini ya balle mata  aka hau neman jini har sai da aka dace da na Mansoor dan gabad'aya ba jinin da ya zo daya da nata.


Humaira kasa d'auke idonta tayi daga kan jaririyar da Safiyya karama ta dora Mata a kirjinta,wani irin kaunar jaririyar taji Yana tsirga mata, kallon ta da take ji take Ina ma ba Yar gaba da fatiha bace,Ina ma ace Yar Sauban ce Ina ma ace kaddara bai hadata da Mansoor jaririyar tazo a ta awanan hanyar ba,Ina ma Sauban ne ya rakota asibitin har aka nemi jini ya zauna ya bada nasa aka Kara mata,banda tana bukatar jinin da ba yadda zata yarda a Saka Mata jinin Mansoor dan har yau bata ko san ganinsa shi yasa da ya nufo wajen gadon ta Kau da kanta da sauri,idan zata ganshi sai ta tuna fitsarar da yayi da Nurr a palon Safiyya karama,kallon tantiri take masa dan dazu banda azaba dake cinta da ba zata tab'a yarda ya kawo hannunsa jikinta ba,fuskar jaririyar kawai take Kallo tana addu'a Ina ma taga kamaninta da Sauban,sai dai ba abinda ta d'auko na Sauban,girar ta da yankan idonta kamar na Mansoor ne,banda Sauban ya rantse mata akan baya haihuwa da ta k'arfi da Yaji ta dage akan cikinsa ne,a yadda take Jin kaunar jaririyar da bata san sunan da za'a saka mata ba, bata Jin zata iya rabuwa da ita zata dage da rokon Sauban akan ya barta ta rike yarta a wajenta zata nuna masa ba dan tana jinin Mansoor ta keso ta riketa ba so take ta riketa saboda ta zama sanyin idaniya a garesu gabad'aya tunda shi ba haihuwa yake ba,ita kuma Allah ya bata daya.



A haka nurses suka shigo su biyu suka kaita bandaki dan jinin da aka Kara mata duk ya kare ta kuma ji kwari kwarin jikinta,da ruwan zafi suka  mata wanka,tana fitowa Safiyya karama ta hada mata shayi mai kauri,a hankali ta hau kurbar shayin tana yi tana kallon jaririyar da bata ma san tazo duniya ba baccinta kawai take.



Wajen bakwai Safiyya babba ta karaso ita da Shuriem fuskarsu fall da farinciki sauka lafiyar da Humaira tayi,yadda taga suna murna da haihuwar da tayi yasa hawaye hau zubo mata dan taso ace jaririyar ta sauban ce amma ba yadda za tayi.


Safiyya Babba ce ta zauna da ita ita kuma Safiyya karama tace zata je gidan Mansoor ta dawo dan bata ma fada musu cewar ga abinda Yan fashi suka Yi wa Nurr ba.


Wajen Tara aka sallame su,dan an dubata komai na jikinta kalau yake taso gidansu aka wuce da ita dan haka kawai taji hankalinta ya karkata zuwa gidansu ita ko dan daina ganin Mansoor za ta so barin gidan,amma a haka Safiyya babba  ta dage sai ta koma gidan Safiyya karamar.



Suna zuwa gida suka tadda su Sa'a sun gyare gidan sun turara shi,dakin ta dai na da da take zama nan suka gyara sosai suka Saka bby bed da wadrobe din jarirai.


Tana kwanciya baccin wahala yayi awon gaba da ita dan ta dade rabon da ta samu bacci mai kyau haka dan tunda cikin ta ya tsufa ta daina iya bacci.


Wajen uku taji wayar ta nata ringing akan dole ta bud'e idonta ganin Sauban ke kira yasa ta mik'e zaune a hankali dan taga misscalls dinsa Allah bai yi zata bi bayan Kiran ba.


Tana dagawa ya fara masifar mai ya hana ta d'aukar wayarsa tun jiya da yake kiranta shi fa baya san irin haka"


Humaira murya kasa kasa tace masa na haihu jiya Ina labour lokacin da ka kirani"


"Mai kika ce yanzu kina nufin kin haihu ba komai a jikinki"?


"Gashi kuwa ka fada"



 "Ma Sha Allah dafatan lafiya kike"



Lafiya lau nake


"Toh yanzu tunda kin haihu zan shigo a satin nan zan samu Abban ku da maganar mai daki dakinki sai ke kuma ki shirya bawa Mansoor yarsa dan Ina kan bakata ban yarda kizo min da Yar  wani gidana ba"


Humaira girgiza kai tayi da sauri dan a yanzu idan akwai abinda take fatan ya rabata da jaririyar nan toh mutuwa ce.


Kinyi shiru baki ce komai ba.


Humaira na k'ok'arin magana taji muryar mace na "Abban khaleel Ashe kana nan baya Ina ta neman ka a ciki na zubo Maka abincin kar ya kandare"



"Ok gani nan yanzu zan zo naci abincin"



Wani irin faduwar gaba Humaira taji har sai da ta dafe kirjinta muryarta na rawa tace "Sauban wacce mace ce naji tana kiranka da Abban khaleel ?Waye khaleel?Aure kayi bansani ba ko Mai yake faruwa"?......


Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84

Sister's duk wacce batayi anfani da sabulun mg's ba  ko kit dinsu inamai shaidamuku anbarku acan baya domin duk wnd yajaraba mg's sai sanbarka duk wani Mai tantama Akan kayan gyaranjiki toh tabbas yacire sabulun mg's domin yahadu bakarya zegyarajiki yafidda dattin fata Dama duk wani matsalan fata duk Wanda kefama da matsalan fata walau pimples ko spot, sunburn acne,stretch mark dama dukkan wani prblm yajaraba mg's bi'iznillah komai zaizama labari bayan jikinku yy fresh zaisa jikinku yy smooth yadinga glowing,gawanda basa San anfani da Mai zaku iya using mg's batare da kunbukaci wani Mai b🤗nd wnn new soap din💣ne,😯 bama cika Baki kujaraba kugane ma idanku domin ance gani yakoriji Kuma siyan nagari maida kudi gida 

You can check pic👇for the soap reviews🥰

Soap price:4k

maiso yy mgn Whatsapp

08062991549

07046881166

07067210195

Call 08064532391

Instagram:glow_with_mgs

Facebook: mg's skincare

  

Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki sannan akwai na amare special Wanda inkinyi using baki Kuma bukatar kiyi Wani gyaranjiki domin keda kanki zaki shaida cewa fatar taki ta wanku tarwai😍08062991549


Munatura Kaya kowani gari dayardar Allah Amma delivery is not free


Be part of the glow team😍karkubari abaku lbr👏



*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


          *Page 40*



SAUBAN


           Dafe Kansa yayi dan shap ya manta Humaira bata san da zaman Amina ba,Humaira bata san ma ya Kara aure ba a Yanzu Shirin da yake yi dama so yake ta haihu Yadda idan yaje ya gama maganar maida ita dakinta sai  ya sanar mata,Yana da yakinin ba zata daga masa hankali ba dan zai yi amfani da san da take masa ya dan rarrasheta,idan ta bar shi ma zai fito mata da maganar Khaleel dan a yanzu so yake ya fada mata komai da ya shafe shi har rayuwar da yayi a baya kamar yadda ya fadawa Nurr,yasan idan har Humaira na san shi ba zata guje shi ba.


Muryar Humaira ne ya katse masa tunanin da yake da "Kayi shiru Sauban wacce naji muryarta tana kiranka da Abban khaleel"?


"Idan nazo duk zan baki labari"


"Aure kayi bansani ba ko dama can kana da Auren har ka haihu bansani ba Sauban da Abban khaleel fa naji an kiraka ka Kuma amsa ko banji daidai bane"?


"Kai Humaira dan Allah ki bar gaggawa nace maganar nan ba ta waya bace ki bari sai nazo ko"


"Gwara koma mene ka fadamin ta waya kafin kazo Sauban zan fi samun kwanciyar hankali dan a yanzu idan baka fadamin ba zan ta tunani ne Ina  wasiwasi"


"Humaria kenan ki kwantar da hankalinki ba wani abun daga hankali bane,Ina gidanmu matar broda na ke tsokanata da Abban khaleel shikenan"


"Wane broda naka ne da bansani ba"?


"Kai Humaira dan Allah ki bar maganar nan ya Kike haka ne?Ya jaririyar?


Sauban yace tare da Shan kwana Humaira kuwa tayi shiru tana ta tunanin macen da taji muryarta amma koma mene tasan zata sani,hira suka dan tab'a yace mata nan da sati Mai zuwa zai shigo Yana so ta fadawa iyayenta batun maidata da yake so yayi kafin yazo zuwa lokacin Kuma ta maidawa Mansoor yarsa


"Wai kana kan bakar ka akan na Maida masa yarsa"?


"Toh zaki zo min da yarsa gidana ne Humaira"?


Humaira shiru tayi tana tunanin amsar bashi,dan batun maida jaririyar nan bai taso ba,amma zata biye masa har sai yazo din,sai ta masa maganar rike Yar dan tana san yarta ba zata iya bawa wani Mansoor ba,so take ma ya Maida jariryar yarsu tunda shi baya haihuwa.


Da toh shikenan kawai ta bishi suka yi sallama akan zai Kara kiranta anjima.


Kulawa sosai take samu a wajen Safiyya karama,Yan gidansu duk sunzo sun ganta mahaifinta Kuma kiranta yayi a waya, Yusrah itama tazo da nata cikin itama a jikinta kamar ta maida jaririyar cikinta haka ta ringayi a lokacin duk suna Palo daga ita sai Humaira a dakin tace "Humaira kinsan yarinya nan da Mansoor take kama wallahi kamarsu daya"


"Humaira sam bata san a ringa ma danganta jaririyar da Mansoor itama taga kamaninsu Wanda har ga Allah ba haka taso ba.


Yusrah kuwa ganin bata ce komai ba yasa ta cigaba da magana da "Humaira ni kam banda bansan ya zaki d'auki maganata ba da kin auri Mansoor saboda yarinya nan,da farko na tsani Mansoor saboda abinda ya aikata wallahi yadda kika san ni yayi wa abinda ya miki Humaira,amma daga baya da naga Abubuwan da suka faru sai jikina yayi sanyi dan hakika komai na faruwa da dalili idan ba Rabon yarinya nan ba kinsan ba yadda za'ayi Su hajiya su tab'a haduwa,da Aurenki da komai Allah ya kaddara da rabo a tsakanin ke da Mansoor,kinga Kuma rabon ya mace"


"Hmm Yusrah kenan,ke yanzu idan nace miki zan auri Mansoor ba zaki yi mamaki ba,?Taya zan auri Mansoor din dana mugun tsana a rayuwata,kin manta cutar da Bawan Allah nan yamin Yusrah Ina ga ban tab'a samun nutsuwa na baki labarin komai ba,amma bari na baki labarin a yau ke da kanki zaki tayani tsanarsa.


Humaira tiryan tiryan ta hau bawa Yusrah labari daga yadda ya ringa bibiyarta har zuwa lokacin da ya saceta ya kaita daji,ba abinda ta b'oye da irin magiyar da ta masa,amma duk a banza,tana bada labarin tana kuka,dan idan dai zata tuna yadda ya keta mata haddi sai taji kamar ta mutu dan bakin ciki,ta karashe da kara bata labarin ganin da ta mi shi da Nurr a tsakiyar palon hajiya tana  " Mansoor tantirin dan iska ne,wallahi ban taba ganin farinsa ba"


Yusrah murmushi ta saki ta Kara gyarawa jaririyar zama a jikinta tana "kinsan wani abu Humaira,wallahi Allah Mansoor ba dan iska bane,bari na fada miki maganar da ba Wanda ya taba sani sai ke yau da zan fadawa "ko kinsan a rayuwata ba Wanda na so nake Jin har na koma ga Allah Ina San sa dan na kasa cire San sa a zuciyata duk da munin abinda ya aikata ya Kai na tsane shi sama da  mansoor"?


Ido Humaira ta zaro tana Kallonta Yusrah ta gyada mata Kai tana "Ina ga na tab'a baki labarin abokin Kamal da nake mugun so har nace miki bai san Ina Yi ba Ina ga idan baki manta ba zaki tuna Ina yawan baki labarin yadda yake kamili salihi da halinsa yasa mata da yawa ke san shi toh Wanan Mansoor din shine wanan kamilin,Humaira yau da halin Mansoor ne ko wallahi da zaki ji labari ki yarda rabon yarinya nan da rabon haduwar su hajiya yasa ya aikata abinda yayi"



Humaira mamaki ne ya kasheta a zaune dan ta kasa yarda wanan da Yusrah ta mace a Kansa har suna Yan mata ta so ganin wai ya ma yake ya sacewa yusrah zuciya haka wai shine Mansoor dai daya haike mata ya Mata fyade.


Yusrah kuwa ta cigaba da magana tana "daga lokacin da na gano shi ya tarwatsa miki rayuwa na shiga cikin tashin hankali da bala'in mamaki,Kamal bai tab'a Sanin halin da nake ciki a Kansa ba,ban taba nuna masa naso shi ba,dan kinsan Kamal na balain sona, amma da naji labari haka na tasa Kamal a gaba da tambayoyin taya wai Mansoor ya miki fyade anya shine?Kamal kuwa ya tabbatar min da shine azal kawai ya fada Kansa"


Duk ban baki labarin nan dan na matsa miki ki auri Mansoor ba,ni dai gani nake kamar idan kika Aure shi asirinki sai yafi rufuwa,kinga zaki rike yarki a gabanki a Kuma gidan ubanta"



"Bazan iya aurensa ba Yusrah Koda na rasa mijin Aure ma kuwa,a yanzu muna magana da Sauban zai Maidani a yanzu ya gane ba cin amanarsa nayi ba"


"Sauban din zaki komawa Humaira"?


"Mai zai hana kuwa Yusrah"?


"Taya zaki komawa Sauban da ba ya haihuwa"?taya zaki komawa Wanda bai san darajarki ba,ke kike mutuwar San sa bashi ke sanki ba,yau banda abinda Mansoor ya aikata taya zaki tab'a sanin baya haihuwa da ahaka Zaki cigaba da zama dashi ba haihuwa,yanzu ajiye jaririyar zaki yi ko tafiya za kiyi da jariryar"?


"Ina kaunarsa Yusrah dama duk damuwar da nake ciki ma na rabuwar da.mukayi ne da zargin da yake min amma a yanzu da yace zai Maidani dakina naji sanyi a zuciyata,Yusrah idan ya zo zan masa magana zan rike yarinya nan a wajena ya d'auke ta tamkar yarsa tunda shi baya haihuwa,ni kuma idan ya yarda zai riketa ni kuma zan zauna dashi na hakura da haihuwar Allah ya raya mana wanan din"


"Idan kuma yace bai yarda ki kawo masa Yar gidansa ba ko kuma.mansoor yace zai karbeta ya zaki yi"?


"Hmm ki bar maganar nan kawai Yusrah duk abinda zaki ce sai na koma gidan Sauban ba abinda zanyi da Mansoor"


Murmurshi Yusrah ta saki tana "Da kamar wuya kuwa dan Ina jin kishi kishin zaa hada auren naki da Mansoor"


"Ba mai min auren dole Yusrah taya wai zan auri Mansoor Allah ya kiyaye dan Allah ki bar maganar nan"


Murmurshi Yusrah ta Kara saki batare da ta sake cewa komai ba dan taji Mahaifiyar ta na maganar da Safiyya Babba akan tana arbain zaa daura auren gwara Humaira ta aure shi asiri a rufe.


Mansoor


          Gabad'aya na kasa gane kan Nurr da ta d'auke min wuta yanzu,bata da aikin daya wuce kuka,na rasa yadda zanyi da ita,kwana uku kenan da zuwan barayin da duk lokacin da na saka kaina a kasa sai na musu mumunan addu'a,tunanin daya fadomin na idan nurr ta samu ciki da bana wa ba fa kamar yadda daga yi daya Humaira ta samu cikina Yasa naji hankalina yayi matukar tashi,jiki na rawa na shiga dakinta na sameta kamar yadda nayi tsamani tana kwance idonta yayi luhum luhum,kamar nine Wanda na mata fyaden dan kamar ma tsanata tayi,duk da rarrashin da nake mata idan ta tashi sai tace da nazo a lokacin da ta kirani da baa mata fyade ba,a gefen gadon na zauna na kira sunanta bata ko kalleni ba ta juyar da kanta gefe ta Kara matsawa


Murya kasa kasa na fara magana da "Ki shirya na Kai ki asibiti Nurr Ina so muje a duba lafiyarki tunda bamu San Yaya barawon da ya keta miki Hadi yake ba"


"Ba inda zanje Mansoor koma mai ya sameni Kaine ka jawo min idan ma.cikin na samu Kaine ka kawo kaga yadda kaje kayiwa Humaira ciki gashi har ta haihu kana rawar jiki kamar baka taba haihuwa ba nima bari na haihu da barawon"


Nurr wai Mai yasa kike min hakane?yanzu duk hakurin da nake baki da rarrashin da nake miki ba zaki ji ba kenan"



Tsaki Nurr taja ta juya min baya haka ta barni na karashi surutuna na tashi na tafi.


Saboda na farantawa Nurr ban Kara leka hajiya ba wai dan kar ta zargi ko jaririyar naje gani,duk da Ina mugun san ganin jaririyar da fuskarta tamin register a kwakwalwata,hajiya kawai nake kira a waya naji lafiyar jaririyar,har ga Allah naso iyayen Humaira sun tafi da ita gidansu amma naga alamar sai anyi dagaske zata bar gidan,ko magungunan da humaira ke bukata da tarkacen Abubuwan da zasu bukata haka na ringa turawa hajiya da ta ce min ba wani Taron suna za'ayi ba,na fadi sunan da za'a saka wa jaririyar, banbarakwai naji dan maganar da hajiya keyi na nuni da nine mahaifin yarinya,ni kuma nafiso sai anyi gwaji an tabbatar da jaririyar tawa ce sai nasan nayi.


Da wanan Tunanin na Kara rike wayata na hau shafa kaina Ina fadawa hajiya abinda nake so nayi a b'oye akan gwajin da nake so ayimin da jaririyar dan gani nake kamar Yar Sauban ce"


Hajiya kuwa ta rufe ni da fadan akan me zance zanyi  gwaji,Ina so nace jariryar ba Yata bace bayan ga kamani nan,ai jaririyar yarsa ce dan haka batun ma gwaji bai taso ba, ta sake tambayata sunan da za'a saka nace a saka mata Khadija sunan Nurr na gaskiya duk da nasan ba lailai na burgeta ba.


Har akayi sati da haihuwar ban Kara zuwa gidan ba,idan naje aiki haka zan kasa samun nutsuwa a wajen aikina dan sai naga kamar zaa Kara shigar min gida.


A yanzu Nurr tsakanina da ita sai girki,Amma bayan haka ba abinda ke shiga tsakanin mu har ga Allah na gaji gwara na rabu da ita zuwa lokacin da zata sauko dan kanta.



Humaira


       A ranar da ta cika sati da haihuwa duk da ba taro sukayi ba haka dangi suka dan cika gidan aka ci aka watse aka yiwa Nina addu'a dan Nina suke Kiran jaririyar da aka sawa Khadija.


Bayan an watse gidan ya rage daga Safiyya babba sai karama dasu Sa'a,tana zaune tana shayar da Nina,a yanzu burinta kawai ta koma gida dan tana tsoron Sauban yace zai zo ya kuma ga bata koma gidansu ba  tunda karya ta mi shi,a yanzu babban burinta ta koma dakin Sauban dan a yanzu Yana bata irin kulawar da bata samu a lokacin da take gidansa ba,a yanzu baa minti ashirin bai kirata ba,ita kanta ta matsu ta ganshi burinta ta samu ta shawo Kansa ya yarda akan zata rike Nina a wajenta.


Shigowar Safiyya babba da jaka a hannu ya katse mata tunanin da take da alama tafiya za tayi taga alamar Safiyya babba tana Jin dadin zamanta a gidan tabi ta damu da lamarin Mansoor sai cewa take duk zuwan da take bata ganin shi idan ta d'auki jaririyar kuwa haka za tayi ta cewa da Mansoor take kama.


A gefen gado ta zauna tana "Ni zan koma Humaira ba lailai na sake dawowa nan kurkusa ba,dafatan ba wani matsala"?


"Hajiya dan Allah Ina so na koma gida da zama,nan din ba wani abu ake min ba kawai ina so na koma ne"


" Ba Zaki koma ba Humaira idan kinga kin bar gidanan Aure aka daura miki"


"Hajiya Sauban baya San zamana a gidanan,yanzu haka karya na mishi akan na koma gida,hajiya Sauban yace zai Maidani asabar zai zo ya samu abba akan Maidani dakina"


Humaira ta karashe kasa kasa da taga kallon da Safiyya Babba ke Mata "Na yarda baki da hankali Humaira wai halan Sauban dinan shine autan maza ko kuma asiri ya miki da hankalinki zakice min Zaki koma wajen wanan mijin naki dan bariki da ba ya haihuwa"


"Hajiya Ina Sansa Dan Allah tunda zai Maidani karku hanani dan Allah"


Mik'ewa Safiyya babba tayi tana "Uban yarki zaki aura Humaira na gama magana da Baba mustapha Jira muke kiyi arbain"


Humaira sallati ta hau rafkawa tana ita bata so Safiyya babba kuwa ta mik'e tayi waje, Humaira Kuwa jiki na rawa ta d'auko wayarta ta kira lambar babanta dan sai dai Akai gawanta gidan Mansoor ba abinda za ta ci dashi,tasan babansu baya musu auren dole idan har ta nuna masa bata so tasan ba zai yarda ba.


Yana daukar wayar ta hau masa magana cikin kuka akan abinda Safiyya babba tace ta Kuma bashi labarin zuwan da Sauban ke san yi a satin nan akan maganar maidata da yace zaiyi"


Mahaifinta tambaya ya Mata da "kin tabbata zaki iya komawa tsohon mijinki da ba haihuwa yake ba kina nufin zaki iya zama dashi a haka?kina nufin zaki hakura da haihuwa ki komawa tsohon mijinki"


Humaira gyada Kai take kamar Yana gabanta,ta ringa cewa ta yarda zata koma,sai da ya kwashi mintuna yace mata ba matsala ba mai mata auren dole,Yana dai fatan ba zata dawo tana nadama ba, Humaira kuwa cikin sauri tace tayi alkawarin ba zatayi nadama ba ta fada masa komawar da take so tayi gida.

Mahaifinta kuwa yace ta kaiwa Safiyya karama waya ya gaya mata akan ta koma gida.


Haka kuwa akayi sukayi magana ta fahimtar juna da Safiyya karama da ta ringa kwarara addu'a akan Allah yasa komawar Humaira ga Sauban Allah yasa ya zame musu alheri.


Kwana biyu a tsakani Humaira ta tattara kayanta gabad'aya duk da ta shaku da Safiyya karama da su saa amma haka ta daure dan saura kwana biyu Sauban yazo gidansu.


Ta fito kenan Safiyya karama na rike da jaririyar motar Mansoor yayi parking.


Humaira da sauri ta shige mota dan bata san ma ganinsa 


Safiyya karama kuwa tsayawa tayi har Mansoor ya karaso Yana zuwa ya tsugunna har kasa ya gaida hajiya tana amsawa ya taso ya saka hannu ya karbi jaririyar da ta zauna masa a rai, murmushi ya saki a lokacin daya yi tozali da ita ta kara girma kamaninta dashi ya Kara fitowa a yanzu kam yaga kamanin shi da ita.


Humaira kanta ta koma yadda take dan kafin ya sauko daga mota ya gama kare mata Kallo bai ko damu ba da ta shige mota da sauri yasan ganinsa ne bata so tayi.


Hajiya hannu ta Saka ta karbi jaririyar tana "kawota gida zasu tafi gabadaya Humaira ta dage gida zata koma"


"Da jaririyar zata tafi Kuma hajiya"?


"Mai zai hana kuwa bar Maka Yar kake so tayi"?


"A hajiya bana so ta tafi da yarinya gidan mijinta ta barmin yarinyar kawai ta ringa zuwa tana ganin ta"


Humaira da wani mugun Kallo tabi Mansoor ta fito daga motar tana "Wallahi ba zan ajiyeta ba da ita zan tafi.


Mansoor na k'ok'arin magana hajiya ta daga masa hannu ta mik'awa Humaira jaririyar tana "jeki Humaira idan kin isa gida ki kirani.


Godiya Humaira ta Mata ta shige cikin motar driver yaja suka tafi tana jera tsaki,dan ba Karamin kadawa taji hantar ta Yayi ba da yace ta bar yarinya.


Ko da isa gida bata wani samu fuska a wajen Safiyya babba ba dan fushi take da ita dan ta dage akan wajen Sauban za ta koma k'arfi da yaji taga alamar Safiyya Babba ke san hadata da Mansoor.


Yar aikinsu ce ta ringa kula da ita tsakaninta da Safiyya Babba gaisuwa ne,a yau sukayi da Sauban zai zo hakane yasa ta hau Shirin tarbarsa ita da Mai aikin idan tace bata cikin farinciki karya tayi.


A yanzu satin ta uku da haihuwa ba mai yarda ta tab'a haihuwa dan jego ya amsheta.


Kwalliya tayi cikn wani sabon atamfar ta  doguwa riga ce mai zip a gaba dinkin ya Mata mugun kyau,atamfar ja ce hakane yasa ta shirya Nina cikin Jan kaya.


Ta riga da ta jera abincin da ta dafawa Sauban a palon baki isowarsa kawai take Jira,wajen biyar ya kirata akan ya iso Yana dakin bakin dan gidan ba bakonsa bane.


Humaira Nina ta Dora a kafadarta ta nufi dakin saukar bakin sai bulbula kamshi take,tasan ba yadda za'ayi Sauban yaga Nina baiji ta kwanta masa ba


Koda taje bakin k'ofa sai ta kasa shiga ciki sai taji kunya na neman hanata shiga bata san tarb'ar da zai mata ba bata san itama tarb'ar da zata masa ba, maganr da yayi da "Ikon Allah sai kinja min rai zaki shigo"?


Yasa Humaira ta daure ta daga labulen ta shiga.


Turus tayi a tsaye ta kasa shiga ta zubawa Sauban ido da take ganin kamar bashi ke tsaye ba dan wanan fuskarsa ta Sha dinki kamaninsa sun mugun canjawa kamar ba shi ba.


Baki na rawa ta daga hannunta ta nuna shi da "Sauban Kaine ko kuma wani nake gani"?....



Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84


*KAFIN SAUKAR DA KO WACE IRIN CUTA, SAI DA ALLAH SWT YA SAUKAR DA MAGANINTA. DON KIN GWADA MAGUNGUNA DA YAWA BAKI DACE BA BA SHI ZAI SA KI YANKE TSAMMANI BA. KI GWADA MAGANINMU ƳAR'UWA, WATA-ƘILA WARAKARKI NA TATTARE DA MAGANINMU.*

Ƴar'uwa mecece matsalarki? Muna ingantattun saiwoyi da sassaƙe da garin magunguna na gargajiya, waɗanda aka gwada kuma aka tabbatar da ingancinsu. 

*Ina matan da basu taɓa haihuwa ba?* Ko kuma sun taɓa yi amma suka samu dogon jinkiri dalilin planning ko kuma haka kawai? Ko kuwa ɓari kike yawan yi, da kin samu cikin sanadiyyar mafarki sai ya fita? Ƴar'uwa albishirinki, da naira 2k kacal za mu baki ingantattun saiwoyin magunguna masu kyau, da za ki dama salala kina sha a jere har na tsawon kwanaki goma sha biyu, bayan gama sha ki zuba ido wata ɗaya, biyu, uku, in Allah ya yarda za ki dawo da kyakkyawan labari.


*Mijinki ne mai matsalar haihuwar?* Akwai magungunan da muke ba maza, shi ma dai da naira 2k kacal za mu haɗa miki magungunan da za kiyi mishi amfani da shi. In Allah ya yarda za ki dawo mana da kyakkyawan labari.


*Ƴar'uwa matsanancin infection/sanyi ne damuwarki?* Ki kwantar da hankalinki. Da naira 3k kacal za mu haɗa miki magunguna kala biyar, waɗanda idan kika yi amfani da su duk yadda sanyi yayi miki illa kuma komai daɗewarsa a jikinki za ki fatattake shi. Sunan wannan haɗi *Bye bye infection.*


*Mijinki ne bai da kuzari a shimfiɗa?* Ƴar'uwa ko ki faɗa ko kar ki faɗa sanyi da basir sun gama yi ma mazajenmu illa, da naira dubu 5k kacal za mu baki dafaffen magani galan ɗaya wanda zai dinga shan ƙaramin kofi safe da yamma. Wannan magani zai taimaka masa wajen fatattakar duk wani sanyi da basir da yake jikinsa, zai dawo da kuzarinsa sosai kamar matashin ingarman doki. Bazai ƙara neman maganin kuzari ba har'abada in Allah ya yarda.


*Ina mata, maza, yara, masu fama da lalurar Cancer/Daji?* Da naira 2k kacal za mu baku ingantattun magunguna kala huɗu da za ku fatattaki daji daga jikinku.


*Ingantaccen haɗin sabaya😍* Haɗin sabayarmu duniya ne ƴar'uwa. Baza muyi miki ƙaryar nonuwanki za su taso su tsaitsaya kamar na budurwa ba, amma fa za su cicciko, suyi kyau, su dinga sheƙi, sannan duk wata rama da take jikinki za ta cicciko, ni'ima bazai yanke miki ba saboda amfani da haɗin sabayarmu.


*Muna da maganin wankin nono ga masu ciki da shayarwa.* Duk ɗauri ɗaya 500.


*Sunana Fareeda Abdallah, a kaduna nake da zama. Amma muna aikawa da magungunanmu ko ina tsakanin Nigeria da Nijer, sai dai duk inda mai siyan magani take ita za ta biya kuɗin mota ko na delivery zuwa gidanta. A tuntuɓeni ta whatsapp ko a kira ni akan lambobin wayata 07039080978, 09077591726. Sai kun zo😍😍😍*

 


*Aunty Zee MOM MUJAHID KATSINA*

*08162859027*


 *INGANTACCEN MAGANIN SANYI MAI WANKO DUK WANI DATTIN MARA SANYIN KASHI CIWON BAYA CIWON KAFA  JIN ZAFI YAYIN MU AMALAR AURATAYYA FITAR FARIN RUWA MAI WARI KAIKAYIN GABA TUSAR GABA WARIN GABA KURAJEN GABA KURAJEN JIKI KAIKAYIN JIKI RASHIN HAIHUWA BASUR MAI TSIRO CIKIN IKON ALLAH ZAIMAGANCE MAKI/MAKA ZAKIJI DADIN MAGANIN SANYINNAN SOSAI A BANGAREN GYARAN AURE BA A MAGANA DAN ZAI SAUKAR MAKI DA NI IMA ZAKI JI SHA AWA KODA SHA AWARKI TA DAUKE ZATA DAWO KIJI KE KIKE MARMARIN ABAR KEDAI KINEMI AUNTY ZEE MOM MUJAHID KATSINA*

4k



*MAGANIN GYARAN NONO MAI TADA KOMADAR NONO DA DUK WATA TAMOWA TA* *JIKINKI NONUWA ZASU CIKO SOSAI ANMA BANCE ZASU TSAYABA WANNAN MAGANI ANGWADA ANDACE HANZARTA KI MALLAKI NAKI YAR UWA 8K*

*TAREDA MAGANIN CIRE TUMBI DUK INDA KIKAI KAMAR KIN KUSA HAIHUWA AITA TAMBAYAR KI WATA NAWA IDAN KINSHIGA MATE KIZAMA KAMAR BABARSU DAN ALLAH KIZO KIJARABA 7k KAYAN* *AUNTY ZEE MOM MUJAHID KATSINA*

*KI TUNTUBENI A WANNAN LAYIN* 

*08162859027*




*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


          *Page 41*


Humaira


            Yar aikin gidansu kawai ta mik'awa Nina ta shige dakinta,labaran da  Sauban ya  bata ya matukar daga mata hankali,ta kasa yarda Maneman mata ne shi dan ko kusa ko alama bata tab'a kawo masa wanan zargin ba,labarin fyaden da yayi wa Amina da Ramlat sun tsaya mata a zuciya da ta ma kasa hadiye yawu balle abinda take ji a makogaranta ya fada mata,Ashe kishi da zargin da Sauban ke mata a baya da ya hana ta zaman lafiya duk saboda ba shi da gaskiya ne,har wani zazzabi taji Yana neman rufeta,dan Sauban ya shallake tunanin ta,wai har Aure yayi yana Kuma da yaro amma duk da uban guntun Kashin dake duwwansa yazo yana kafa mata dokoki,taya ma zata koma masa,taya zata koma masa bayan ya riga da auri Amina da ta haifa masa khaleel da ta gani a screen din wayarsa, zuciyarta zafi kawai yake mata tana tuna irin zaman da tayi dashi da rabinsa cikin fargaba da rashin nutsuwa tayi ,kullum kafa kafa take saboda kar tayi masa laifi,kanta ne kawai bata cire masa ba wajen gwada masa so da kauna amma a haka zai tsallaka ta tana tunanin Yana can wajen aiki Ashe idan ya tafi ma tsulla tsiyarsa yake Yana neman mata,ya akayi tayi sake har ta kasa gano abinda Sauban ke aikatawa,ko sigarin da yake sha a ba yadda za tayi ne take hakuri dan tana balain San shi,da ace Amina bata kira ba da haka zai ninka ta ta koma Sai  dai daga baya ta gano Yayi Aure har da da,banda cutar da ya mata na aurenta batare da ya fada mata baya haihuwa ba.


Tuni ta nemi san da take masa ta rasa dan ko ganin da ta masa Yau bata ji komai a Kansa ba,har kasan zuciyarta ta hakura da Sauban dan daga yadda ma yake mata magana ba canzawa yayi ba idan ta koma haka zai cigaba da daga mata hankali,Kuma yanzu zarginsa kawai za ta ringayi hararo ma Aisha a matsayin kishiyarta yasa ta ji auren sa ya Kara fice mata a rai,dan tana da balain kishi.


A ranar baccin ba wani na kirki tayi ba tana tunanin yadda zata fara rayuwar zawarci dan  ba zata yi gaggawan Aure ba,idan ta yaye Nina makaranta zata koma sai ta samu nutsuwa za tayi tunanin sake Aure,tasan ba zata samu matsala daga wajen mahaifin ta ba, wajajen asuba ta ga texes din Sauban na ta shigowa na ya kasa bacci bai tab'a Tunanin zata juya masa baya ba dan ya fito ya fada masa iya gaskiyar raywuar da yayi,a tunanin sa tausaya masa za tayi su tallafi juna amma ga mamakinsa sai ta kasa fahimtar sa,kar ta manta irin soyayyar da su kayi abaya"


Bata ma karasa karantawa ba ta goge message din,dan message din ma Kona mata rai yayi.


A ranar sai gashi Yana ta jera mata kira har sai da ya tilasta mata blocking din shi.


Mansoor 


           A yanzu hakura nayi da matsawa Nurr da na lura ta jingine ni bani da wani amfani a wajenta duk da na fada mata Humaira ta koma gidansu, Iyakacina da ita girki ne, tana gamawa sai ta shige dakinta ta kulle,rabon da na ganta cikin walwala har na manta,na rasa mai take so na mata na lura so na kawai ta daina yi dan a ganina yaci ta min uzuri yaci ta gane ba laifi na bane da ban samu zuwa na ceceta daga hannun barayin da suka mata fyade ba.


Ido na kawo na zuba mata a yanzu ta k'arfi da yaji na koma azumin litinin da Alhamis,idan na tashi daga wajen aiki sai na biya ta gida dan anan nake raba dare saboda idan na koma gida haka zan ga dare yamin tsayi nayita juyi Ina tunane tunane,a wayar hajiya nake ganin hotunan Nina da naji kaunarta a zuciyata da har bansan sadda na tura hotunan ta a wayata ba nayi saving a screen din wayata, ji nake dama Nurr ce ta haifa min ita,dama Humaira ta bani ita dan har ga Allah da zata bani ita zan so haka dan dai ban samu fuska a wajen hajiya bane,amma yanzu Ina kaunar Nina da san ta dawo wajena,idan nurr ba zata karbe ta ba nasan hajiya za ta karbeta.


Ko da na tunkari hajiya da san na karbeta na shigar mata da bana so Humaira ta ringa samun matsala da mijinta akan Nina,sai hajiya tace min Humaira na bala'in santa bata Jin zata iya rabuwa da ita na hakura na bar mata ita duk lokacin da na bukaci ganin ta sai na tura su Sa'a suje su d'auko ta.


Nasan dama Hajiya ba zata tab'a bani goyon baya ba,amma nasan idan naje na samu Mahaifiyar Humaira na yi mata maganar san rike Nina kila ta sa Humaira ta bani ita.


A yadda nake sintiri zuwa gidanmu yasa hajiya ta gano da matsala a tsakanina da Nurr,dan yankewa nayi ba zan tab'a fadawa kowa ba,hajiya fada ta ringa min akan na cigaba da lallabata ai ni mai laifi ne a wajenta ta kuma lura har da kishi dake dawainiya da ita,kila ta d'auka da wani abu a tsakanina da Humaira ta kwantar da hankalinta ai Humaira gidan mijinta zata koma so take ma taje gidan a satin nan taji ko sun tsayar da maganar koman Humairan.


Bance wa hajiya komai ba dan nasan halin Nurr ko mai zan ce Mata yanzu ba yarda za tayi dani ba,saboda kar hajiya ta zargi komai na daga kafa na daina zuwa gidan ta.


A yau da ya kasance lahadi Ina gida,su Irfan na zaune a palon Muna Kallo Nurr Kuma tana ta zirga zirga daga kitchen zuwa dakinta ban ma isheta Kallo ba,nine dai nake ta satar kallon ta yanzu wajen wata daya kenan Muna zaune a haka ban ga alamar zata gaji ba ni kuma a yanzu na fara gajiya dan Ina cutuwa.


Tana gama girkin naji tana kwallawa su Irfan kira,dama idan suna nan su take bawa abincina su kawo min ita kuma ta shige dakinta.


Su Irfan na k'ok'arin tashi na dakatar dasu na mik'e da kaina na nufi kitchen din,Ina zuwa ta hade rai ta fara k'ok'arin ratsawa ta gefena ta wuce ni kuwa na ruko hannunta Ina "Haba Nurr yanzu haka zamu cigaba da zama kina Kallona Ina kallonki mai na miki da na cancani irin haka daga wajenki"



Hannunta ta fara k'ok'arin fusgewa ni kuwa na jawota jikina kafin ta ankara na hade bakin mu,dan nasan weak point dinta kenan,ni kaina nasan Nurr tayi kewata aji ne zata dan ja min saboda Yara na cikata,sai da nayi wa su Irfan wayo na bita cikin dakin, a ranar na samu na shawo kan Nurr duk da bata sake ta dawo min kamar da ba amma ko iya hakan ma ya isheni.



Humaira


          Durkushe a gaban Mahaifin ta da Safiyya Babba kirjinta sai dukan uku uku yake dan ta kasa fitowa ma ta fada musu akan ta hakura da Auren Sauban,dan ta duba ta hanga taga komawarta gidansa ba Mai yuwa bane,jiya mahaifin ta ya iso tasan dole zai tambayeta inda suka kwana da komen ta gidan Sauban.


Kamar mara lafiya ta bud'e baki tace Mahaifin ta ita ta hakura da Komawa gidan Sauban.


Sai da suka Kalli juna kafin Safiyya babba tace "Bangane kin hakura da Komawa gidan Sauban ba a wane dalili"?


"Haka kawai hajiya na hakura da Komawa gidansa yanzu burina na koma makaranta idan na yaye Nina"


Safiyya babba murmurshi ta saki tana "za kiyi karatu a gidan mijinki ba Zaki min zawarci a gida ba, dama tun farko na fada miki Mansoor ya dace ki Aura ku rufawa juna asiri"



Humaira girgiza kai ta fara yi tana "Hajiya wallahi bana San shi ni ba yanzu zan yi Aure ba ki barni nayi karatu"


"Ai ba zan hana ki karatu ba amma sai kinyi Aure za ki cigaba da karatun idan kuma kina da wani saurayin kice ya fito a daura muku aure"



Humaira kuka ta fashe dashi cikin tashin hankali tana ita ba zata tab'a iya auren Mansoor ba ita ba yanzu za tayi Aure ba,Alhaji Basheer kuwa yace ta tashi ta tafi ba zai matsa mata ba amma idan har bata san auren Mansoor gwara ta nemo wani ta aura



Haka ta mike ta shige daki tana sharar kwalla,hajiya Safiyya kuwa sai mamaki take na rabuwar da Humaira Tayi da Sauban,bata tab'a kawowa zata iya rabuwa dashi ba,a yanzu burinta taga Humaira ta auri Mansoor dan har ta tsara yadda zata kwace Yar ta bawa Mansoor yadda Humaira za ta gane ba Wanda ta da ce ta aura sama da Mansoor,dan tasan ko dan Nina zata yarda ta auri Mansoor,tuni ta tsara Alhaji Basheer dan kar ma ya biyewa Humaira dan tasan wuyanta a daura auren Humaira zata so shi,idan har zata iya soyaya da sauban har ta aure shi aikuwa za ta Iya auren Mansoor dan yafi Sauban din Kyan gani.


Bata Kara yiwa Humaira maganar hadata Aure da Mansoor ba ,dan taji labarin wai Humaira so take ta koma abuja gidan yayarta a zaton ta zata gujewa maganar Auren Mansoor,nan kuwa shine babban burinta.


Ko da ta samu Safiyya karama da maganar  cewa tayi Humaira take ji amma ita zata iya tilastawa Mansoor auren Humaira ko dan zumuncinsu ya Kara kulluwa Nina Kuma ta samu tasowa a gaban iyayenta sai dai bata so ayi wa Humaira ba daidai ba dan tasan bata san Mansoor bai dace ayi mata dole ba,sanan bata San ya nurr zata karbi maganar Auren ba.


Safiyya Babba ce mata tayi kar ta damu Humaira a yanzu duk bata san mai ya dace da ita ba idan har aka daura auren ko bata san Mansoor zata koyi San sa,ita dai tana so su zo gidan Da Mansoor zata san yadda zata hada su da haka suka Yi sallama Safiyya karama na mata alkawarin zuwa da Mansoor da take Jin da aurensa da Humaira zai Yu da ta Fi kowa Jin Dadi.



Mansoor


         Har wani dan Kumatu na ajiye dan na dan samu kwanciyar hankali yanzu Nurr ta dan saki jikinta dani dan Muna dan tab'a  hira yanzu,Wanda hakan na matukar Saka ni farinciki da wani zubin idan naga yadda nake Jin dadi sai nayi ta mamaki kamar a baya ba Nurr dinan ke damuna ba, har na kan tsiri baccin karya dan kawai ta rabu dani,a yanzu dai reshe ne ya juya ni nake mata  Abubuwan da ban Mai da hankalinsu ba Abaya,wani zubin idan sarautar ta motsa sai ta hau Sha min kamshi, ,jiya dai  taso min bori dan taga hoton Nina a screen din wayata, haka na kwana rarrashi duk da na cire hoton nina da tace nafi santa wato tunda na rasa Humaira gwara na ringa ganin Yar da muka haifa dan karya na mata akan Humaira ta koma gidan Sauban.


Wajen la'asar na shirya cikin wani Ash din shadda da aka min bakin aiki,rabon da naga naga na ma fito nayi kyau haka har na manta Ashe dai kwanciyar hankali da nutsuwa ma wani abun ne,dan Nurr duk inda ta Kai da ta basar dani sai da ta ringa satar Kallona ganin Ina fesa turare tace min Ina zanje"


Na saki murmurshi dan ni yanzu so nake naga tana nuna kulawar ta a kaina nace Mata hajiya ce take kirana zan Kai ta unguwa"



Sai ta Kau da Kai da taga Ina daga mata gira ta hau magana kasa kasa akan idan ma zance zanje ni na sani.


Ni kuwa na hau kyalkyala dariya Ina ta kwantar da hankalinta ita kadai ta isheni,rabon da naga ta rakoni har wajen mota na manta har da snacks ta bani akan na kaiwa Hajiyar.


Zuciyata fal cikin farin ciki na iso gidan hajiya da ta kirani tun safe akan zan Kai ta unguwa da yamma,ko da na shiga a shirye na tarar da ita sai da muka gaisa na bata Sakon Nurr ta nuna Jin dadinta ta bawa Sa'a da na san ta fada kogin soyayyan Shuriem yayan Humaira da nake Jin labarin wai manya zasu shiga maganar,kamar zan tambayi hajiya ko Humaira ta koma wajen Sauban Kuma na fasa dan kar ta fassarani Wanda ni nayi hakane dan na sani kar Nurr ta gano bata koma ba ta zargi wani abun.


Sai da muka dau hanya hajiya take sanar min gidansu Humaira za muje.


Ban kawo komai ba na cigaba da tuki Ina addu'ar Allah yasa na samu ganin Nina da nake tunanin a a yanzu za tayi wata biyu da sati daya nidai nasan da wuya Sauban ya yarda Humaira ta rike ta aikuwa zan yi amfani da wanan damar wajen fadawa mahaifiyar Humaira akan Ina son rike Nina in yaso sai na roki hajiya ta riketa kila zuwa gaba Nurr zata iya karbarta ta hade su dasu Irfan.


Ko da muka isa kin shiga nayi dan dagewa hajiya nayi ba zan shiga ciki ba ta gama ni zan Jirata a waje 


Ta kuwa hade rai akan Ina nufin ba zan shigo na gaida Safiyya babba ba? na ce mata zan shigo ta fara shiga.


Tana shiga ciki na hau saman motar na zauna na fito da wayata na nemo lambar Nurr dan yanzu ni nake takura ta a waya kamar yadda take min abaya da zarar na fita.


Ina cikin wayar na hango Humaira ta taho daga nesa,tana sanye da wani Ash din hijabi har kasa wanan tafiyar da take a nutse kamar dai a baya irinsa take yi Kansa a kasa gefenta wata dattijuwa ce rike da Leda,so nake na d'auke kaina daga kallonta Amma sai na kasa har sai da ta dago muka hada ido da ita,nayi saurin d'auke idona na cigaba da magana da Nurr da ban ma ji mai tace ba, adaidai lokacin da suka karaso wajen motata suna k'ok'arin wuce motata na cewa Nurr Ina zuwa zan kirata.


Dan naga dattijuwar da goyo duk yadda a kayi Nina ce a bayanta,


Dattijuwar na tsayar ta hanyar cewa "Dan kawo ta na ganta"


Sai naga Humaira ta juyo tana Kallona kamar yadda dattijuwar ke Kallona Humaira na k'ok'arin magana Safiyya babba ta fito tana "Au ba zaka shigo ba sai na fito na shigo da Kai gidan bakon ka ne"?


A kunyace na duro daga kan motar na wuce su Humaira da nake Jin idonta a kaina Safiyya babba kuwa sai murmushi take tana Kallona Ina zuwa gabanta na zube na hau gaisheta.


Ta amsa tare da ce min na shigo daga ciki na mike nabi bayanta Ina dan juyowa na hada ido da Humaira da tayi saurin d'auke kanta, kamar yadda nima na d'auke kaina dan ji nayi kamar Kallona take shi yasa na juya.



Humaira....


Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84


MMN MUJAHID KAYAN MATA AND SUPPLEMENT Y'A SKWATO__SAKINA HASSAN 08066726866


INA MATA Y'AN KWALISA MASU SON GYARAN JIKI MACCE DA TASAN KANTA KULLUM CIKIN GYARA TAKE


INA MATA MASU FAMA DA RAMA KU KINSA KAYA BASU KAMA JIKIN KI 😫


INA MATAR DA ADDA JIKI BAKI DA HIP BAKIDA BAYA IN KINYI DRESS BAYANKI A SHAFE



INA WADDA KE FAMA DA ZUBEWA NONO KU KE BAKI JIN DADIN GANIN SU KAMAR SILIFAS 


KINYI TA GYARAN BRST HAR KIN GAJI HJY TA GYARAN BRST WAHALA GARESHI DUK WADDA TACE MIKI GA MAGANIN BRST DA SHA ZAIYI TO KARYA TAFADA MIKI GYARAN BRST YANA SON JUREWA DA DAGEWA IN KIN FARA BA'A TSAYAWA INSHA ALLAH SAI KIGA SUN ZAMA NORMAL


MUNA DA INGANTATA ZUMA BRST DA MUNKA SARRAFA DA KAYAN ORGANIC HERBAL SU MACA DASU AGUAJE WADDA INDAI KIN RIKE TA INSHA ALLAH ZAKI GA SUN CIKO SUNYI KOSHI RUBA 2 KU 3 SUN ISA YAZAMA MIKI YADDA KK SO 4K


MUNA DA GARIN HIP DA BRST YAKE GYARA DA GYARAN JIKI DA KARIN NIIMA YAKE YI 4K


MUNA DA INGANTATA ZUMA TA HIP ITA MA MUN SARRAFA TA DA KNGAN TATUN KAYAN ORGANIC HERBAL DA KE FIDDA MIKI HIP 6K



MUNA DA ZUMA KIBA WADDA ZAKIYI FRESH DA BULBUL ITAMA RUBA 2 KU 3 ZATA YIMIKI YADDA KK SO 2K


MUNA DA GARIN GYARAN BRST DA KARIN NIIMA SHIMA GUDA 2 KU 3 ZAKI SHA 2K


GASKIYA DA AMANA ITACE NASARAR.MU


MUNA AIKA KAYA KU INA CIKIN YARDA DA AMINCI


MMN MUJAHID __SAKINA HASSAN MUNA SOKOTO DA KEBBI 08066726866


*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


         *Page 42*


  Mansoor


               Sai da na cire takalmi na na shiga cikin palon Ina Jin nauyin Safiyya babba da naga ta na nan nan dani,har yau kunyarta nake ji ba ita kadai ba duk Yan gidansu Humaira da naga a yanzu sun dan saki jikinsu ba kamar da ba, mahaifinsu ma ba laifi Yana amsa gaisuwa ta Humaira ce dai bama wani magana nidai tunda tace ta yafe min shikenan.


Ban ga Hajiya a palon ba Ina k'ok'arin zama a kasa su Humaira suka shigo dan dama suna ta bayana na riga su shiga ciki.


Safiyya Babba da sauri ta dakatar dani tana na hau sama na zauna bata san haka ni kuwa na zauna a kasa Ina nan yayi,a daidai lokacin da su Humaira ke k'ok'arin shiga dakin sai naji ta kira wacce ke goye da Nina da ladi "Kawo min yarinya nan,ki wuce kije ki dauko masa ruwa"


Dawo wa tayi baya ta kunto Nina ta bata Humaira Kuma ta shige dakin duk kaina na kasa amma Ina iya kallon komai ta gefen idona.


Muryar Safiyya babba yasa ni dagowa "Ya Su Nurr da Yara?


"Duk kalau suke hajiya"


"Baka dan zuwa ganin Nina yau ba dan nace Safiyya  ta taho da kai ba da ba zan tab'a ganin kafar ka ba ko"?


Sosa kai na nayi Ina "Wallahi ba haka bane ayyuka ne suka min yawa Kuma Nina na raina Ina yawan tambayar hajiya ita dan a satin nan ma nake da niyyar zuwa ganin ta"


"Toh gata nan bari na shiga daga ciki ka dan ci wani abu dan naga kana wani susune Kai kamar nan din ba gida bane"


A kunyace na karasa gabanta na karbi Nina har ga Allah kaunar yarinya nan ya mamayeni dan ido kawai na zuba mata Ina kallonta,fara ce tas Kamar ni,nidai Ina iya ganin kamanin ta da Humaira idan kuma na  kura ido sai naga kamar dani take kama, baccinta kawai take Ina ma Nurr ce ta haifa min ita ni kuwa a yau zan gwada yiwa Safiyya babba maganar karbarta dan ban kawo ma Humaira zata kawo wanan lokacin bata koma gidanta ba,tafiya Kuma da Nina gidanta kamar zai na haddasa musu matsala dan na lura Sauban na da balain kishi hotuna kawai na ringa mata sai kamshi ke tashi a jikinta ta sha ribbon dan tana da suma ba laifi kamar na gado ne dan kannena nada gashi.


Ji nake kamar yanzu na tashi na tafi da ita ace Nurr ta karbar min ita da hannu biyu da kuwa naji Dadi.


Fitowar Safiyya babba yasa ni daidai ta kaina dan selfie nake mana da ita.


"Ya naga baka ci komai ba"?


"Na tab'a Hajiya wallahi a koshe nake"


"Mansoor kenan kayi ta Abu kamar dan kauye ka manta nan ma gidane yadda za ka saki jikinka a gidan ku haka zaka saki anan"


Murmurshi nayi na sunkuyar da Kai dan kunyar ta nake ji duk da tana k'ok'arin nuna min duk an zama daya,gani nake zata na min kallon abinda na aikatawa yarta.


Sunana da ta kira yasa ni dagowa yadda na ga ta tattara hankalinta kaina yasa nima nutsuwa dan jin mai zata ce min har Ina Jin faduwar gaba dan gani nake kila wani abun ne ya Kara taso wa"


"Mansoor abinda yasa nace Safiyya karama ta kawo ka akan maganar Humaira ne,dama kasan ta dawo nan ne dan Muna tunanin zata samu daidaito tsakaninta da tsohon mijinta,toh sai dai abun bai Yu ba duk da bansan mai ya hada su ba ta dage akan ba zata koma masa ba ita ta hakura da Aurensa nayi nayi ta fada min dalili taki,dama nasan komawarta wajensa abune da kamar wuya,dan dama Auren nasu hakuri kawai take bashi da dadin sha'ani balle yanzu da abunan ya faru ko ta koma Gori da wulakanci kawai zai ringa yi mata ya hana ta zaman lafiya da zargi,nace tunda haka ya kasance ko kawai zaku taru ku rufawa juna asiri ko dan Yar dake tsakanin ku,kaga idan aka yi haka kalubalen da ita Humaira da yarinya nan zasu Fuskanta a agaba duk zai zo da sauki"


Tunda ta fara magana naji kirjina na dukan uku uku gumi na tsiyayo min, Taya zata yi tunanin hadani Aure da Humaira?yanzu idan naki sai taga na mata rashin kunya ko tayi tunanin tunda ni nayi barnar dole na aureta,Taya Humaira zata ki Sauban bayan nasan tana balain San shi maganarta ya katse min zancen zucin da nake "Kayi shiru ko kana ganin ba zaka iya aurenta ba"?


"Ba haka bane hajiya kaina ya daure ne da abinda ya faru tsakanin Sauban da Humaira dan ni akan zan daidaita su ma ta yafe min,Kuma abinda ya shiga tsakanina da Humaira yasa ta tsaneni tana dannewa ne saboda dangantakar dake tsakaninmu,bana so a shiga hakkinta ko a takura ta hajiya idan ta nine ba wani matsala amma hajiya idan har ba Zaki damu ba zan so magana da Humaira kafin mu tsayar da magana"


"Ai Humaira bata isa tace zata ki ba sai dai ta tsaya Jan aji idan ba kai ka aureta ba waye zai aureta ya ganta da daraja,ko baka aureta ba nasan ba yadda zata yi Aure ta tafi da Nina da nake ganin ko rabuwar minti biyar ba zata iya yi da ita ba,sanan ko Kaine ka karbeta ba lailai matarka ta yarda ta karbeta ba Kai ma ba dan Ina so na kakkaba ma aurenta ba gani nake kamar auren naku shine rufin asirin ku gabad'aya har Nina,amma bari na turo Maka Humaira nasan halinta za tace za tayi bori amma nasan na dan lokaci ne dan da tana da hankali zata San cewar gata muke mata"


Daga haka ta mik'e ta shige daki ni kuwa sai sharar gumi nake Ina hararo tashin hankalin da Nurr za tayi idan taji labarin wai amma ce na auri Humaira,ai idan aka wayi gari aka ga na aureta da yawa zasu zargi dama can soyayya nake da ita kila da gangan tayi abinda tayi dan ta kashe aurenta na aureta,har mai Sauban ya mata da zata ce ba zata koma masa ba,bayan nasan bakina da bakin Sauban yace min zai Maida ta har Yana min umarnin ace ta koma gidansu baya san zamanta a gidanmu,haka na ringa share gumi Ina hararo Humaira wai ta ce ta yarda akan zata aureni nidai har ga Allah ba abinda nake ji a kan Humaira yanzu duk da idan ma zan tuna ta ba zai wuce lokacin da shaidan ya kada min ganga na aikata abinda na aikata mata ba,tausayin halin da na jefata kawai ke fado min wani zubin.


Humaira


            Humaira idan akwai abinda ta kasa cirewa a zuciyarta bai Wuce irin rayuwar da tayi da Sauban a baya mai dadi ba,ta duba yuyuwar danne zuciyata taga ko zata iya koma masa sai dai ta kasa dan kazamin rayuwar da yayi na manne a kwakwalwarta ta kasa goge abin a zuciyarta,ta karfin tuwo ta ajiye shi a gefe ta fara k'ok'arin Bud'e sabon shafin rayuwar da ya bud'e mata na zawarci,idan akwai kuma abinda ya dameta bai wuce Safiyya babba da taga ta matsa mata da wa zata aura ba,tunda tace ba zata komawa Sauban ba,ta fa sani ba zata mata zawarci a gida ba, Aure za ta mata a maganar ta sako mata maganar Mansoor inda ta zaro ido har tana dafe kirjin hararo wai duk mazan duniya ta rasa Wanda zata aura sai Mansoor da take wa kallon gaggarumin dan iska har gobe ta kasa manta yadda ta ganshi da Nurr kila ma duk macen ma da ya gani indai ya samu dama sai ya nemeta,taya zata iya aurensa,tuni ta tuburewa Safiyya babba akan ita ba zata tab'a auren Mansoor ba ko da Maza sun  kare sanan ba zata komawa Sauban ba ita karatu ma zata koma ita yanzu ba auren take so ba,har sai da ta kai kararta wajen Alhajinsu dan ya Mata Magana,sai anan ta samu sauki dan ta daina Mata maganar bata sani ba ko dan ta mata maganar hada  aurenta da  Mansoor ne,sai ya hau fado mata wani zubin har da mumunan mafarkin ya saceta ya kaita daji ya haike mata kamar yadda ya mata,har sadaka take akan Allah ya tsareta da Aurensa dan ba zai yu ta bar hannun dan iskan daya ninketa ya yaudareta ta sake komawa Wani dan iskan ba,sai gashi yau taga Mansoor a k'ofar gidansu daya saka jikinta kwasar rawa,kamar zata koma dan kar ma ya ganta sai Kuma ta fasa ta ringa satar kallonsa,wayarsa kawai yake Yana sakin murmurshi sai taga kamar ya canza sosai ba kamar yadda ta san shi a baya ba,har wani saje da dan gemu ya ajiye,suna hada ido ta d'auke kanta da sauri,sai dai suna zuwa dab da shi taji Yana  yiwa ladi magana wai ta kawo Nina,bata ma san lokacin da ta tsaya ba dan bata gane mai yake nufi da a kawo Nina ba ko karbarta yazo Yi, fitowar Safiyya babba yasa shi saukowa ya nufi wajenta,sai taji kirjinta na dukan uku uku dan gani take Safiyya babba ce ta kira shi dan ta masa maganar aurenta.


Har ta shige daki jikinta rawa yake dan bata san mai mansoor yazo yi ba,fitowar Safiyya karama daga bandakin ta ya sakata sakin fuskarta kadan ta zube a kasa ta hau gaisheta,ita kuwa ta rungumo ta tana ta gujeta ko, girgiza kai ta hau yi akan ba haka bane,Safiyya karama ta tambayeta inda Nina take,anan tace mata Safiyya babba ta karbeta ta kuma ga Mansoor yazo ko dai yazo karbarta ne? dariya Safiyya karamar tayi dan sai yanzu ta gane mai ya sa taga hankalinta a tashe,ce mata tayi ba karbar Nina suka zo yi ba ai ba mai rabasu, tana k'ok'arin jefa mata wani tambayar Safiyya babba ta shigo,Humaira kuwa ta ja bakinta ta tsuke Safiyya babba ta hau zuba abincin da aka ajiyewa Safiyya Karama tana ta sauko taci ga Mansoor can Shima yaki sakin jikinsa,ko a fuska bata nuna ma ta wani abu ba,Safiyya karama ta sauko suka fara cin abincin,sai da suka dan ci suna tab'a hirar zuwa wajen Mahaifiyar Safiyya karama da take fama da ciwon kafa Kafin Safiyya babba ta mik'e ta kara fita waje,mintuna goma a tsakani sai gata ta dawo fuska a dan hade ta Kalli Humaira tana "Ke jeki waje Baban Nina na kiranki"



Humaira sai da kirjinta ya buga ta zubawa Safiyya babba ido da ta hade rai,tana tsoron ace tana kan bakarta na san hada ta da Mansoor dan ba zata tab'a yarda ta aure shi ba sai dai idan a daura masa Aure da gawarta.


Kallon da ta mata yasa ta mik'e dan dama bata cire hijabin jikinta ba,gab da zata fita taji muryar Safiyya karama na "Safiyya babba ni dai bana so ki takura yarinya nan dan Allah ki barta tunda tace bata San auren yanzu.


Haka ta fito fuska a mugun hade kirjinta na bugu da abinda Mansoor zai ce mata,dan ba zata tab'a aurensa ba.


Mansoor


             A zahiri Nina na kurawa ido amma jikina rawa yake hankalina Sam ba'a jikina yake ba taya zan auri Humaira a yanzu da na samu kan Nurr dak'yar,har ta fito daga daki ta sama kanta waje ta zauna ban dago ba dan ni a kasa nake Nina baje a cinyata,ban ma san mai zance mata ba tsawon minti biyar naji muryarta tana "kasa a kirani gani lafiya"?



A hankali na dago kaina Ina kallonta kamar yadda take kallona Kau da kanta tayi tare da tsaki tana "Aikawa kayi a kirani dan ka ringa Kallona"?


Yawu na hadiye na fara magana da "Na aika a kiraki ne dan naji mai yasa kika ce ba zaki koma gidan Sauban da kika ce min idan har na wanke ki a wajensa ya yafe miki nima zaki yafe min"


"Na canza ra'ayina ne ko zaka min dole ne"?


"Toh ni kike so ki Aura kenan shi yasa kika canja ra'ayin naki"?


Wani irin mugun Kallo ta fara min ni kuwa ban damu ba na cigaba da Magana Ina "Toh idan ba ni kike so ki aura ba akan me zaki ce ba zaki koma wajen Sauban ba"


"Allah ya kiyaye Mansoor ko na rasa mijin Aure mai zan yi dakai,ba zan koma wajen Sauban ba kuma Kai ma ko a kafa aka daura min Kai ba abinda zanyi dakai"


"Toh rashin komawarki gidan Sauban yasa ana min tayin aurenki wanda kema Kinsan dole abinda zai biyo baya kenan tunda Muna da ya a tsakanin mu duk Wanda ya tashi yanzu cewa zai yi a hada auren mu saboda Nina dan haka ki daure ki komawa Sauban ki yafe masa komai ya miki dan ba zan iya kallon hajiya nace Mata ba zan Aureki ba,kece Zaki taimaka ki nuna mata baki so, dan yanzu idan aka dage wajen auren nan da yawa zasu zargi dama can soyayya muke dake kinga dan gujewa haka dole ki daure zuciyarki wajen koma masa,dan rashin komawar zai saka a dage sai an hada auren mu"



"Ina ga yanzu Ina da damar da zan zabawa kaina Wanda ya dace da rayuwata da fari naso komawa Sauban amma daga baya naga ba zan iya ba,dan haka ba  Wanda zai min dole akan dan naki komawa ace lailai sai na aureka dan haka tunda anyi Maka tayin Aurena sai ka fito kace ba zaka tab'a iya aurena ba,dan ni da kamar hajiyarka ce ta min tayin aurenka zan iya daurewa wajen ce Mata aaa dan zata fahimceni,amma cewa hajiya ba zan yarda ba zata ga kamar na mata rashin kunya ne dan haka  ka dage wajen ce Mata aaa"


Dafe kaina nayi da naji yama fara Sara min dan naga alamar Humaira bata san ma Mai take cewa ba,taya zan cewa Safiyya babba ba zan aureta ba ai ita zata ga kamar nayi rashin mutunci idan har ba san auren take ba ai tuburewa za tayi ko ta daure Wajen komawa Sauban"

Ganin tana k'ok'arin mik'ewa yasa nace "Humaira naga kamar dai kina san a hada auren nan dan da baki so ke zaki nuna mata baki so a hada auren nan yadda kike ganin kamar ba zaki iya bijire mata ba nima ba zan iya ba din dan Allah kiyi hakuri ki komawa Sauban tunda kina San shi idan ma laifi ya miki kiyi hakuri"


Mik'ewa tayi ta nufi daki batare da ta cemin komai ba.


Ni kuwa hakan da na gani yasa na yanke mai zancewa safiyya babbar"


Mintuna a tsakani sai ga ta ta fito na gyarawa Nina zama a cinyata Ina addu'ar Allah ya sa ta bar zancen auren nan a daidai kuwa lokacin da Nurr take kirana,amma sai ban dauka ba dan zama tayi tana "Ya kuka yi da ita taki yarda ko"?


"A hajiya tace ta amince zata koma gidan Sauban akan dai ta aureni dan haka Hajiya dan Allah a barta ta koma masa dan tace yar matsala suka samu amma yanzu akan ta dawomin saboda gudun zargi gwara ta koma masa hajiya ayi hakuri kar ayi mata auren dole"



"Lah ba komai Mansoor dama gata nake so na mata yanzu abinda za'ayi ka tafi da Nina Ina ga ya kamata ace ka karbeta saboda nasan Sauban bazai taba yarda ya riketa ba tunda ba yarsa bace duk lokacin da ta so ganinta sai ta aika a karbo ta,a sama mata Madarar Yara ta ringa Sha.


Wani sanyi naji a zuciyata dan hakan nake fata dan sai Nina na wajen Humaira za'a yi ta tunanin hada ma Auren Amma idan tana wajena shikenan"



Godiya na hau yi mata tace ba komai na tafi zata saka driver ya Maida hajiya gida za Kuma ta sa driver ya kawo kayan Nina"



So nake nace Mata ai a wajen hajiya Nina zata zauna amma sai na kasa dan nasan Nurr ba zata tab'a rike min Nina ba kila yanzu ta Kara birkice min, Nina rungume a kirjina nayi wa hajiyar godiya na  fice waje.


Nasan Humaira bata san zan tafi da Nina ba amma Ina ga hakan da tayi shine daidai.


Na kwantar da kujera na kwantar da Nina na tadda motar na fara tunanin inda zan Kai Nina dan ban Isa dosar wajen Nurr da ita ba,yanzu zata min wani zargin sai da ta haukace min a ganin hoton Nina kawai Ina ga na Kai ta yanzu zata ce dan Ina San Humaira na karbo Nina dan na ringa ganinta ita na kasa mata ciki na tsallaketa naje na yiwa Humaira dan kwana biyu da kishi ya motsa haka take min kananan surutai na lura yanzu kuma haihuwa take so"


Har na bar unguwar su Humaira ban gama yanke inda zan Kai Nina ba sai da na kusa awa Ina tunanin mafita kafin na daure na nufi gida da ita gabana na dukan uku uku idan har Nurr na kaunata ya kamata ta daure Wajen rike Nina zan fada mata mijin Humaira ne yak'i karbar Nina shi yasa na karbota zan sakota a gaba da magiya kila Allah ya dorani akanta amma idan naga ta dage ba zata amsheta ba zan kaiwa hajiya ita.



Da haka na karasa gida Nina rungume a kafadata  na doshi cikin gidan ina tsoron yadda zan kwashe da Nurr tun kafin na shiga kamshin turaren wuta ya fara dukan hancina kamar na koma haka nake ji,dan kamar Nurr ta fara dawomin yadda take a baya,wanan kamshin na tarb'ata ne kila har kwalliya tayimin,sai da na jima a tsaye a bakin k'ofa kafin na samu na daure Wajen shiga ciki iya su Irfan ne a palon suna sallah palon yayi Kal ko'ina sai kamshi yake ga abinci can da aka jera a dining.


Nasan tana can daki tana sallah kamar mara lafiya haka nake jina na samawa kaina waje na zauna Ina rike da Nina da sai a lokacin ta Bude idonta addu'a nake Allah yasa bata da rigima.


Su Irfan na iddarwa suka yo wajena da gudu suka hau lekan Nina suna "Daddy Bby ka siyo mana"?


Gyada musu Kai nayi da naga yadda fuskarsu ke d'auke da murmurshi Nas ya hau murna Yana "Ina santa Daddy ya sunanta"


"Sunan mommy ne da ita amma ana Kiran ta Nina"


Na bashi amsa Ina  d'auke hannunsa daya kawo zai tab'a fuskarta dan naga kamar kallon Yar bby suke mata


Nina yamutsa fuska ta fara yi tana Shirin kuka a daidai lokacin da Nurr ta fito daga daki sanye da Ash din hijabi da carbi ganina da Nina yasa ta tsaya ta harde hannun ta a kirji tana Kallona,kallon daya Saka min Jin tsoron ta dan yanzu shakkar ta nake sosai,da alama Karin bayani take so,bani da zabi haka na mik'e na nufi wajen ta Ina zuwa na fara k'ok'arin magana Humaira ta  palon a haukace tana zare ido ni kuwa jikina ya d'auki rawa da naga Nurr ta zuba mata ido tana Kallonta a daidai lokacin da Humaira ta nufo wajen da muke tsaye tana ko mutuwa zanyi ita ba zata aureni ba kuma sai na bata yarta"........



Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84



*Aunty Zee MOM MUJAHID KATSINA*

*08162859027*


 *INGANTACCEN MAGANIN SANYI MAI WANKO DUK WANI DATTIN MARA SANYIN KASHI CIWON BAYA CIWON KAFA  JIN ZAFI YAYIN MU AMALAR AURATAYYA FITAR FARIN RUWA MAI WARI KAIKAYIN GABA TUSAR GABA WARIN GABA KURAJEN GABA KURAJEN JIKI KAIKAYIN JIKI RASHIN HAIHUWA BASUR MAI TSIRO CIKIN IKON ALLAH ZAIMAGANCE MAKI/MAKA ZAKIJI DADIN MAGANIN SANYINNAN SOSAI A BANGAREN GYARAN AURE BA A MAGANA DAN ZAI SAUKAR MAKI DA NI IMA ZAKI JI SHA AWA KODA SHA AWARKI TA DAUKE ZATA DAWO KIJI KE KIKE MARMARIN ABAR KEDAI KINEMI AUNTY ZEE MOM MUJAHID KATSINA*

4k



*MAGANIN GYARAN NONO MAI TADA KOMADAR NONO DA DUK WATA TAMOWA TA* *JIKINKI NONUWA ZASU CIKO SOSAI ANMA BANCE ZASU TSAYABA WANNAN MAGANI ANGWADA ANDACE HANZARTA KI MALLAKI NAKI YAR UWA 8K*

*TAREDA MAGANIN CIRE TUMBI DUK INDA KIKAI KAMAR KIN KUSA HAIHUWA AITA TAMBAYAR KI WATA NAWA IDAN KINSHIGA MATE KIZAMA KAMAR BABARSU DAN ALLAH KIZO KIJARABA 7k KAYAN* *AUNTY ZEE MOM MUJAHID KATSINA*

*KI TUNTUBENI A WANNAN LAYIN* 

*08162859027*



*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


          *Page 43*


Mansoor 


          Kallon Humaira kawai nake kirjina na bugu da tashin hankalin da take san jefani a ciki,ita kuwa sai hucci take tana cigaba da "Haka kawai sai kaje ka d'auko min yarinya ka taho nawa Nina take da zaka rabani da ita,iya masifar da ka jefa rayuwata a ciki bai isheka ba sai ka Kara jefa ni a wani ka bani Yata na tafi kasan dai Kai namiji ne ba'ayi wa namiji auren dole dan haka idan ba kuma wata manufar ce a zuciyar ka ba zaka iya koma wa wajen Hajiyar akan baka san Auren"


Kasa motsawa nayi balle nayi magana dan Humaira ta kasheni da raina a yanzu babu yadda zan wanke kaina a wajen Nurr a yanzu Nurr zata daina yarda dani dan na mata karya akan Humaira ta koma gidan Sauban a yadda ma take magana kamar ni nace Ina so na aureta.


A hankali na juya na kalli Nur da na kasa gane yanayin da take ciki wani irin Kallo ta min ta juya ta koma cikin daki ta rufo k'ofa na lumshe idona Ina Jin wani irin daci a makoshina dan ni nasan yanzu Kafin na Kara samun kan Nurr sai Allah.


Motsin Humaira da naji agabana tana k'ok'arin karbar Nurr dake rike a hannu na yasa ni Bud'e idona na sauke a kanta yadda nake Jin zuciyata kamar nayi ta bugunta har sai ta daina motsi.


Kauce mata nayi daga tab'a Nina Ina "Humaira fitar min daga gida idan har dan Nina  kika biyo ni har gida kika zo kika kunna min wutar da sai nayi da gaske zan iya kashewa wallahi ba zan baki ita ba,ai Ina ga dai Nina yata ce nafi ki Iko da ita dan haka ba zan baki ita ba idan kin gaji da tsayuwa zaki iya tafiya.


Nace a tsawace dan ni kadai nasan tashin hankali da nake ciki bansan ma mai zan cewa Nurr ba,wayata dake gaban Aljihuna sai ringing yake.


Humaira Ihun kuka tasa tana k'ok'arin shan gabana dan ta karbi Nina ni kuwa na kewaya ta na nufi dakina Ina jinta a bayana ban ko juya ba Ina shigewa na rufe k'ofar dakin ta kuwa hau bugawa da karfi.


A gefen gado na zauna na fara jijjiga Nina da ta fara kuka,duk sai naji kaina ya d'auki zafi, na rasa ma mai ya dace nayi ,ni kaina tausayin Nina nake ji dan ba zan so na rabata da Shan nono ba,sai dai Hajiyar su Humaira naga itama so take na karbeta,dan rashin karbar nata ne zai sa a cigaba da tunanin hada aurena da Humaira,

sai yanzu na fara nadamar zarto da Nina gida da nasani wajen su Sa'a na kai ta,yanzu Nurr zata zargi wajen Humaira naje,gashi ta gani da Nina.


Mik'ewa nayi na fara jijjiga Nina dan kuka ta ke tsallawa Humaira Kuma bata bar buga k'ofa akan na bata yarta ba wayata dake gaban aljihu sai kukan agaji yake,da hannu daya na Ciro wayar sai naga Hajiya ce take kirana,da sauri na d'auki wayar dan gani nake zan samu mafita ta wajenta,Ina d'auka ta fara fada tana "Akan me zaka tafi da Nina akan me zaka biyewa Safiyya ka gudu da Nina kana da hankali kuwa"?


"Hajiya ita tace na tafi da ita shi yasa na tafi da ita dan Ina ganin kamar barinta a hannun Humaira yasa ake tunanin hadani aure da ita"


"Toh Haramune auren Humaira?Kai yanzu akan ka auri Humaira da Kaine ma silar mutuwar aurenta shine ka gwammaci ka karbi Nina? yanzu Humaira ce Abar gudu a wajenka,har zaka iya kallon Safiyya kace mata baka san yarta?yanzu daka karbi Nina kana da nonon da zaka bata ko Nurr zaka bawa ta shayar da ita?Maza bawa Humaira yarta ta taho gida dan ni na mata kwatancen gidanka,Kuma baka Isa ka hadani da Safiyya ba, tunda har ta nuna tana san ka auri Humaira sai ka aureta har zaka iya cewa Safiyya baka san Humaira bayan abinda ka aikata mata"?


"Hajiya taya zan auri Humaira,hajiya ita kanta Humaira ba sona take ba,akan me zaa tilasta mata ayi mata dole , mutane wane irin Kallo zasu Mana?Mai zan cewa Nurr, Hajiya Humaira ce fa tace na nemo mata Mijinta na shirya su kuma ya yarda akan zai maidata akan me yanzu zata ce ba zata koma ba, Hajiya wane irin Kallo Nurr zata min idan taga an wayi gari na auri Humaira da dama take zargin soyaya muke dan Allah hajiya kar ayi min dole Abunda ya shiga tsakanina da Humaira kaddara ne da rabo dan Allah kar a tilasta min aurenta,ya kamata itama Nurr na mata adalci  hajiya na mata laifi da yawa auren Humaira na nufin na Kara kuntata Mata hajiya ko bata koma gidan Sauban ba zata iya samun wani mijin ba sai ni ba"



Tsaki hajiya tayi tana   "duk tsawon lokacin nan da ka d'auka kana bibiyar ta har sai da ka cimma munanan burinka a akanta kayi tunanin mai mutane zasu ce?ka tuna Nurr din da kake tunanin a yanzu idan ka auri wacce Kai ne ka ruguza mata rayuwa baka kyauta mata ba,ka manta yadda nake da Safiyya Babba Mansoor Kaine ka fara jawo mana abin kunya a cikin zuria dan haka idan har ta hanyar auren Humaira ne sai saka a gyara sai ka aureta,idan har kaga baka aureta ba sai dai idan Humaira ce ta dage ita da Safiyya Babba da nasan al kunya tayi maka,dan ba uwar da zata so taga yarta a gabanta da Yar gaba da fatiha, tun ana yi a bayan idonmu yanzu an fara yi a gaban idonmu akan auren Humaira ya mutu ne saboda ana zargin Yar da ta haifa ba na mijinta bane,a yanzu abinda kake so ka nuna mana ka riga da ka gama da Humaira ba zaka tab'a iya auren ta,toh wallahi baka isa ka hadani da Yan uwana ba idan kaga baka auri Humaira ba toh itace ta dage da Safiyya Babba dan ko ni zan so na auri Wanda take so, ka bata yarta ta taho dan da kana da hankali ma da ba zaka karbi Nina ka tafi da ita ba"


Daga haka hajiya ta kashe wayar ni kuwa na saki wayar hannuna dan jikina ma rawa yake kawai gani nake na gama rasa Nurr,Nurr ta rantse min duk ranar da na auro Humaira ta gama aurena,yadda naga ta saka maganar a ranta yasa na  mata karyar Humaira ta koma gidan Sauban.


Ganin Nina na cigaba da kuka yasa na nufi wajen k'ofar Ina bud'ewa Humaira ta ja da baya,ni kuwa na mik'a mata Nina ta karbeta da sauri ta sakata a kafadarta tayi hanyar waje.


Ni kuwa bayanta nabi duk da balain haushinta da nake ji amma haka na daure  dan gani nake ita ce kawai zata hana ayi Auren nan tunda har Hajiya itama ta fara san ta tilasta min nasan idan ban samo mafita ba sai an hada auren nan"



Sunan ta nake ta kira amma bata juyo ba sai sauri da take zabgawa sai da na Kara sauri na tada ta tare da shan gabanta,ta tsaya tana min wani mugun Kallo tare da Kara rungume Nina a kafadarta.


Tana k'ok'arin magana na katseta Ina "Humaira sona kike ko?ni kike so ki aura shi yasa kika k'i komawa Sauban ko?har mai Sauban ya miki da zaki ce ba zaki koma ba masa ba? Humaira na hadaki da girman Allah ki koma dakin mijinki tunda yace ya yarda zai mai daki idan har ba dama ni kike so ba,idan ba dama ni kike so ki aura ba amma ko dan maganar nan yanzu daya taso ya kamata ace ki amince ki koma wajen Sauban ko zan samu su hajiya su daina tunanin hada auren nan"



"Idan Kana fadar Ina sanka wallahi Kara tsanar ka nake yi,baka da nagartar da zan so ka har wai nayi tunanin aurenka dan da dai na aureka gwara na kare rayuwata babu Auren,Kuma Sauban da kake tunanin naki koma masa saboda wai Ina sanka Naki koma masa ne dan shi ma ba shida nagartar da zan zauna dashi Ina ga dai Babu yadda za'a min auren dole"


"Toh dan girman Allah ki tub'ure Humaira dan naji hajiya ta fara rantsewa akan sai na Aureki,Wanda kema Kinsan aurenki na nufin gaskata abinda ake zargi akanmu,a yanzu ma zuwan da kika yi kin Kara dasa zargi a tsakanina da Nurr bansan daga Ina zan fara ba dan girman Allah ki taimaka min ki bijirewa Auren nan"



Bata ce min komai ba sai dai Kallona da ta ringayi hawaye na zubo mata Wanda ni bansan mai nace da zai sakata hawaye ba, Ina k'ok'arin magana ta wuceni ta cigaba da tafiya Ina tsaye har sai da na daina hangota na koma gida Ina tunanin yadda zan wanke kaina a wajen Nurr.



Nurr


       Tunda Mansoor ya fita ta dan gyara gidan,a yanzu a kaso dari na haushin Mansoor da take ji Kashi hamsin ya ragu dan Yana iya k'ok'arin sa wajen ganin ya kyautata Mata ya kuma bata kulawa Wanda tun tana share shi tana basarwa har sai da ta fara sakin jikinta dashi,abu dayane dai ba zata yi ba shine rawar jikin da tayi dashi a baya,a yanzu zata sake bashi wani damar tunda har Humaira da yaje Yana nema ta koma gidan mijinta,tun ranar da ta ga hoton Nina a wayarsa taji wani irin kishi ya rufeta har sai da ta kasa dannewa dan gani take Mansoor ma yaci mata fuska da ya dora hoton Nina a wayarsa,Nas yanzu shekarar sa wajen biyar ta dade tana mafarkin samun ciki da san samun ya mace ta kuma san mansoor na san ya mace dan duk haihuwar da tayi yakan yi Fatan Allah yasa mace ce.


Duk da ya cire hoton Nina daga screen din da ta nuna bacin ranta sai da taji ta kasa samun nutsuwa,sai taji kamar an Kara Saka Mata san haihuwar,gashi har yanzu shiru Babu alamar ciki a tare da ita sai kib'a da taga tana narkawa ga kasala da rashin bacci ita kanta bata san mai yake damunta ba,dan har dasu kwadayi take wani zubin,duk ta gama saka wa a ranta kila ta samu cikin da ta ke mafarkin samu,ko a yanzu da Mansoor din ya shirya taga yaci kwalliya sai da zuciyarta ta sosu,dan yanzu gani take shi din ba abun yarda bane tunda zai iya neman matar Aure zai iya neman koma wacce,Wanda tayi wa kanta alkawari duk ranar da ta Kara kama shi da laifin cin amanarta ko da kuwa shine autar maza ko da San sa zai kasheta sai ta rabu dashi ba kuma zata je gidansu ba sai da takardarta yadda ba yadda za'a tilasta mata dawowa,har yau bata ji a ranta baya kaunar Humaira tunda har ya kasa zuwa ya ceceta daga hannun barayin da suka zo suka mata fyade ya zauna sawa Humaira jinin sa da akace yazo daya,har ga Allah saukaka wa  kanta take saboda kar jinin ta ya hau dan a yanzu taga kamar dangin mansoor ta karfin tuwo suke san nuna mata Humaira Yar uwar Mansoor ce hajiyar Mansoor kanta mamaki take bata tasan da ace Humaira bata koma ba da tasan sai sun san yadda suka hada aurenta da Mansoor Wanda da kuwa hakan ta kasance ta gama auren Mansoor ko a lahira bata fatan su hadu dan ba zata tab'a zaman kishi da Humaira ba.


Haka kawai yau take jinta cikin nishadi,hakane yasa ta dora abincin da Mansoor yafi so ta gyara gidan tare da turara ko'ina,tana gama wa ta shiga wanka  ko da ta fito an fara kiraye kirayen sallah magriba gaban mudubi ta Isa ta tsaya tana karewa kanta Kallo,sosai take ganin canji a jikinta, dan tayi kib'a da yawa Kuma ba planing take ba,a shafa jikinta da take ta shafa wajen habarta taji kamar gashi ziri biyu hankali a tashe ta matsa kusa da mudubin tare da daga habarta taga gashi ne guda biyu suka fito mata mamaki ne ya rufeta dan ita ba ma mai gashin jiki bace sosai da zata ce yawan gashin ne yasa gashi fito mata a habarta,shaver ta saka ta cire gashin tana ta mamakin mai yasa gashi fito mata,ga uban kib'a da taga tayi ko dai duk alamomin cikine da take zargin tana dashi dan tana yawan kasala da dan kwadayi zata so ace cikin ta samu idan har watan nan ya kare bata ga period dinta ba zata tabbatar da zarginta.


Tana kan sallaya taji dawowar Mansoor,sai da ta shafa addu'a da take ta mik'e ta nufi palon,sai dai tana Bude k'ofa taga Mansoor da jarirya a hannu,harde hannayen ta tayi tana kallon sa dan ba sai ta wahalar da kanta ma tunanin inda ya samo ya ba tasan Nina ce, karfin halinsa kawai take gani,dan kila Sauban ne yasa Humaira dawo masa da yarsa shine dan rainin hankali zai kawo mata Yar aikuwa ba zata tab'a karbarta ba sai dai ya kaiwa babarsa ta riketa.


Gyara tsayuwarta tayi tana Jiran ya zabga mata karyar da tasan ya kware akai kafin yayi magana taga Humaira ta fado palon kamar an hankado ta,kafin ma ta gane mai ke Shirin faruwa taji Humaira tayi kalmar daya daki kirjinta da Saka ta faduwar gaba.


Kallon Humaira kawai take da mansoor ya Mata karya akan ta koma gidan Sauban bayan a bayanin da tayi yanzu aurenta ma yake nema yake so yayi.


Ashe kwalliyar da Yayi wajen Humaira ya tafi kallon Mansoor kawai tayi ta shige dakinta ta rufo kofar tana jin maganar Humaira a Palo da Mansoor din.


Har bugun da Humaira ke yiwa k'ofar akan ya fito ya bata yarta duk tana ji har zuwa fitar ta.


A gefen gadon ta zauna ta zubawa waje daya ido,daga lokacin da Mansoor ya fara neman Humaira da kararairayin da yake mata har zuwa a yanzu da ta Kara bashi dama ya Mata wata karyar kawai take,zaman mai zata cigaba da yi da mansoor da ya maida karya ado,har ashe auren Humaira zai yi ya Mata karyar ta koma gidan Sauban?


Yanzu kuma wane karya zai mata bayan gaskiya tayi halinta,a baya ta zubar da hawaye akan Mansoor a baya tayi ciwo akan Mansoor amma a yanzu ba zata tab'a hawaye akansa ba abinda ya dace kawai za tayi dan ba inda ake dole.


Ko da Mansoor din ya shigo bata ko daga kanta ta kalleshi ba dan gani take bai cancanci ma ta tsaya wani masa tambayoyi ba duk da kasan zuciyarta na ciwo da kukan abinda ya sake mata bayan ta Kara bashi yarda.


Mansoor


       Kasa shiga dakin Nurr nayi na rasa mai zance mata dan nasan da wuya ta yarda dani,sai dai rashin shiga na wanke kaina zai saka ta zargeni.


A hankali na tura k'ofar na shiga a kwance take tana kallon sama har na karasa wajenta bata kalleni ba na zube akan gwiwata na fara rantse mata akan ba Neman Humaira nake ba,da iya gaskiyata na fara bata labarin duk halin da ake ciki da Kuma dalilina na b'oye mata Humaira na nan bata koma gidan mijinta ba.


Sai dai har na gama mata bayani bata cemin komai ba,banga alamar b'acin rai a fuskarta ba ban ga alamar kuka ko tashin hankali a fuskata ba sai naji hankalina ya tashi da yadda ta nuna halin ko in kula nasan da wuya yanzu ta Kara yarda dani,amma Shirun nan da tayi batare da tace min komai ba ya daga min hankali.


Na kuma kasa matsawa kusa da ita,mik'ewa tayi ta barni akan gwiwata ta fita Palo.


Sai dai ko da na tashi na bita abinci na tarar tana ci dasu Irfan babu alamar damuwa a tattare da ita,Wanda hakan ya Kara daga min hankali a ranar magiya da roko kawai nake amma Nurr Tama furtamin kalma daya ko da na zagi ne ba tayi min ba.


Wasa wasa haka muka tafi kwana uku ba um ba um um daga wajen Nurr cikin damuwa na fita aiki Ina tunanin abinda zanyi dan Nurr ta jingine ni.


Wajen la'asar na dawo daga yadda na ga gidan naji kirjina ya buga hankali a tashe na nufi dakin ta naga Babu kayan Nurr har kayan dakin a haukace na fara k'ok'arin fitowa naci karo da takardarta Ina bud'ewa naga tasa "Ka aiko min da takardar sakina cikin ruwan sanyi idan kuma ba zaka aiko min ba ka Jira sammaci daga kotu wallahi Azeem na gama aurenka kaje ka auri Humaira Yar uwar ka ku raini abinda kuka haifa a tare.


Sakin takardar nayi na saka Ihun sallati.



Humaira 


        A durkushe a  gaban mahaifinta da Safiyya Babba da ta balain hade rai kasa ta Kara yi da kanta kirjinta na bugu da abinda zai fito daga bakinta da take tunanin hanyar da ta d'auko ba mai billewa bace Sai dai maganar da Yusrah ta mata ya Kara dawo mata sunanta da mahaifinta ya kira yasa ta daga kanta tana kallon shi "Tunda kince ba zaki komawa Sauban ba ba kuma Zaki auri Mansoor ba kinfi so a cigaba da yi dake akan aurenki ya mutu ne saboda ana zargin kinci amanar Sauban"?


Humaira kirjinta na dukan uku uku tayi kasa da kanta tana "Abba na yarda zan Aure shi"


"Wa zaki aura din"?


Kamar mai rada tace Mansoor


Safiyya Babba cikin mamaki tace "Mansoor ko Sauban"?


Humaira da taji kirjinta ya Mata nauyi ta sake cewa Mansoor


Safiyya Babba na k'ok'arin magana Sauban ya shigo palon da sallama.


Humaira cikin faduwar gaba ta daga kanta tana kallon shi kamar yadda su Safiyya babba suka zuba masa ido har ya karaso wajensu ya tsugguna ya hau gaishe su.


Safiyya Babba kallonsa kawai take cikin mamakin ganin yadda fuskarsa ta canza mahaifin Humaira kadai ne ya iya amsa gaisuwar da yayi Humaira kuwa mamakin zuwan sa kawai take tana Jiran taji Abunda yazo yi sai dai maganar da ya fito a bakinsa yasa ta mik'ewa tsaye


"Alhaji Ina so muje ayi gwaji ne dan Yar da Humaira ta haifa yata ce ba Yar Mansoor ba.....



Sauban


Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84

MMN MUJAHID KAYAN MATA AND SUPPLEMENT Y'A SKWATO__SAKINA HASSAN 08066726866


INA MATA Y'AN KWALISA MASU SON GYARAN JIKI MACCE DA TASAN KANTA KULLUM CIKIN GYARA TAKE


INA MATA MASU FAMA DA RAMA KU KINSA KAYA BASU KAMA JIKIN KI 😫


INA MATAR DA ADDA JIKI BAKI DA HIP BAKIDA BAYA IN KINYI DRESS BAYANKI A SHAFE



INA WADDA KE FAMA DA ZUBEWA NONO KU KE BAKI JIN DADIN GANIN SU KAMAR SILIFAS 


KINYI TA GYARAN BRST HAR KIN GAJI HJY TA GYARAN BRST WAHALA GARESHI DUK WADDA TACE MIKI GA MAGANIN BRST DA SHA ZAIYI TO KARYA TAFADA MIKI GYARAN BRST YANA SON JUREWA DA DAGEWA IN KIN FARA BA'A TSAYAWA INSHA ALLAH SAI KIGA SUN ZAMA NORMAL


MUNA DA INGANTATA ZUMA BRST DA MUNKA SARRAFA DA KAYAN ORGANIC HERBAL SU MACA DASU AGUAJE WADDA INDAI KIN RIKE TA INSHA ALLAH ZAKI GA SUN CIKO SUNYI KOSHI RUBA 2 KU 3 SUN ISA YAZAMA MIKI YADDA KK SO 4K


MUNA DA GARIN HIP DA BRST YAKE GYARA DA GYARAN JIKI DA KARIN NIIMA YAKE YI 4K


MUNA DA INGANTATA ZUMA TA HIP ITA MA MUN SARRAFA TA DA KNGAN TATUN KAYAN ORGANIC HERBAL DA KE FIDDA MIKI HIP 6K



MUNA DA ZUMA KIBA WADDA ZAKIYI FRESH DA BULBUL ITAMA RUBA 2 KU 3 ZATA YIMIKI YADDA KK SO 2K


MUNA DA GARIN GYARAN BRST DA KARIN NIIMA SHIMA GUDA 2 KU 3 ZAKI SHA 2K


GASKIYA DA AMANA ITACE NASARAR.MU


MUNA AIKA KAYA KU INA CIKIN YARDA DA AMINCI


MMN MUJAHID __SAKINA HASSAN MUNA SOKOTO DA KEBBI 08066726866



*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


          *Page 44*


Sauban



        Duk yadda yaso daurewa ya hakura da Humaira kasa wa Yayi dan ji yayi kamar ana Kara rura masa wutan San ta a zuciyarsa,ya kasa yarda Humaira ta zabi Mansoor akansa,ya kasa yarda Humaira zata iya juya masa baya a lokacin da ya daura damarar bata kulawa da soyayya da ta rasa a wajen sa a baya,a lokacin da suke tare ko shi ya Mata laifi haka za ta ringa bin shi tana bashi hakuri Wanda hakan yasa Yama yi sabo ya dorawa Kansa girman Kai har yake Jin ba macen da ta kai ya bata hakuri,sai gashi Yana ta Kiran Humaira da texes taki ma sauraran sa,tuban da yayi  yasa yaji koma mai zai yi gwara ya ringa fadar gaskiya abinda ya Kai shi ga fadawa Humaira gaskiya kenan Wanda a yanzu ya fara nadamar fada mata gaskiyar da ya sani b'oye mata yayi, idan ta dawo Sai ya fito ya gaya mata rayuwar da Yayi a baya ya fada mata Auren Amina da yayi da khaleel da yake dashi.



Duk yadda yaso b'oye damuwar da yake ciki kasa wa Yayi har sai da Amina ta fara damuwa da halin da yake ciki,bai kawo ma zata damu ba sai gashi ta nuna damuwarta har takan tasa shi a gaba da tambayar mai yake damun sa.


B'oye b'oye ya cigaba da Mata  yana zazzabin rashin  Humaira ko bacci baya iya yi dama ba daki daya suke kwana da Amina ba har lokacin,Amina kuwa tuni ta d'auke  masa wuta Yama daina ganinta ko girkin ma da take masa sai ta daina yi iya Khaleel take zubawa.


Baya San Abunda zai batawa Amina rai,duk da ba santa yake ji a zuciyarsa ba sai tausayinta da yake Yana iya k'ok'arin sa wajen ganin ya kyautata Mata Wanda yana ganin haka ne yasa har ta fara sakin jikinta shimfida ne dai har yau suka kasa hadawa duk da Yana da tsananin bukata.


Har dakinta yaje wajen goma na dare dan a ranar bai ga gilmawarta ba,a kwance ya tarar da ita tayi rub da ciki har ya zauna a gefen gadon ya kira sunanta bata ko yi gezau ba balle ta dago,sai da ya kai hannu ya tab'a ta ta juyo suka hada ido ta Kara komawa ta kwanta.


Yasan fushi take dashi cikin muryar rarrashi ya hau bata hakuri kamar mai Jiran kiris ta saka masa kuka tana idan baya son ta ya saketa.


Daga rarrashi ya samu nutsuwa da ita, nutsuwar da ya dan rage masa tunanin Humaira ya fara k'ok'arin rungume kaddarar hakura da Humaira ya rike iya Aminar da ke iya k'ok'arin ta wajen faranta masa,duk da yasan sai a hankali zai iya cire san Humaira a zuciyarsa.


Shiryen tafiya kasar waje kawai yake dan ya samu a masa aiki a fuskar sa dan gani yake lalacewar da fuskarsa tayi yasa Humaira ma ta Kara guje masa  wata daya a tsakani Amina ta tashi da zazzabi har dasu Amai a ranar Yana da fitar sassafe yaso sauketa da Kansa sai ta nuna ya barta zata je asibitin da kanta.


Bai dawo gidan ba sai wajen Tara na dare.

Ba Karamin  gajiye ya kwaso ba dan wanka kawai yayi ya kwanta.


Sai washegari  da ya gama karyawa  yake tambayar Amina taje asibitin an bata magunguna?



Amina kuwa ta gyada masa kai ta  shiga daki ta d'auko takarda ta mik'a masa ko da ya duba takarda sai ya kasa gane komai ya dago Yana tambayar ta mai yake damunta Amina kamar ba zata yi magana ba dan gani take ya ma raina mata hankali


Sai da ya sake tambayarta tace masa  juna biyu ne da ita


Murmurshi ya saki Yana toh Allah ya inganta da ga haka ya mik'a mata takardar dan yasan tsokanarsa take san yi.


Amina kuwa take ranta ya b'aci tana ko dai baya san cikin ne


Murmurshi ya Kara sakar mata Yana Allah ya amsa bakinta ai shi yafi kowa San cikin amma yasan baya haihuwa khaleel shi kadai ne kwansa a duniya idan cikin take so tayi hakuri dan shi baya haihuwa



Amina yadda taga yayi maganar yasa ta tabbatar da gaske yake bai yarda cikin ne da ita ba.

Ita kuwa ta Kara nuna masa takardar tana "Wallahi cikine dani Sauban ka duba zaka ga positive cikin jikina sati uku ne idan baka haihuwa ya aka yi na samu ciki ko kana nufin cikin jikina ba naka bane"


Sauban ido ya kura mata Yana kallonta a Sanin da ya mata na dan zaman da suke da ita baya Jin akwai Yar zolaya a tsakanin su amma a yadda tayi maganar kamar dagaske take cikine da ita sai yaji kirjinsa ya buga da k'arfi da ya tuna Humaira da Mansoor yayi wa ciki Wanda ba dan ta samu cikin bama ba zai tab'a sanin ma tana muamalla da Mansoor ba,amma yasan Amina tunda ya aureta ba fita take ba ba nisa Kuma take da gida ba tare suke fita wani zubin ba zai yu ace cin amanar sa tayi ba anya ba karya aka mata akan ciki ne da ita ba.

Tambaya ya jefa mata akan  wane asibitin taje aka ce mata tana da ciki?


Amina ji tayi ranta ya b'aci sai ta tashi a fusace ta shige daki


Sauban kuwa ya bita da sauri dan shi dai yasan ba haihuwa yake ba Amina tafi Humaira shekaru zai Fito ya gaya mata itama irin rayuwar da yayi a baya da silar rashin haihuwar sa yasan kila ita ba zata guje shi ba,sai da ya Rike hannunta ya hau bata tarihin rayuwarsa kaf ba Abunda ya rage har silar rabuwarsa da Humaira.


Amina kuwa cikin mamaki da daurewar Kai tace "wallahi cikine dani dan ba dan ka matsa min naje asibiti ba ba zanje bama dan nasan cikine dani karka manta haihuwa na hudu  sanan fadan likita ai ba fadar Allah bane dukan mu masu laifi ne a ganina rayuwar da kayi abaya kuskure ne da ka aikata Kuma ka nemi yafiyar Allah da wayanda ka zalunta bai kamata akan haka Humaira ta guje Maka ba"



Sauban da yaji Kansa na neman fashewa dan ya kasa yarda wai cikine ma da Aminar mik'ewa yayi Yana "Muje asibiti Amina muje ayi gwajin nan na tabbatar da Ina iya haihuwar"


Amina shiryawa tayi ta fito suka tafi asibitin dan taga yak'i yarda wai Yana haihuwa.



Ko da suka je aka yi gwajin still yak'i yarda sai da suka je asibitin uku duk na private aka tabbatar masa da ciki ne da Amina Kuma a lissafin da yayi a ranar da ya fara samun nutsuwa da Amina a ranar ta samu ciki.


A tsakiyar Asibtin ya durkushe akan gwiwarsa ya rushe da kukan farin ciki bai tab'a kawo wa Kansa haihuwa ba ya d'auka iya Khaleel shine kwansa a duniya da har gobe yake godewa Allah kamar Wanda aka mitsina ya mik'e ya damki kafadun Amina dake Taya shi kukan farin ciki dan har ga Allah ya bata tausayi sam bata ji kyamarsa na labarinsa daya bata ba.


"Duk yadda akayi Yar Humaira yata ce Amina ba Yar Mansoor bace  zata iya yuwa yarinya nan yata ce dan ban kawo na samu lafiya ba dole na je na karbo yata Amina"


Yace Yana ji kamar ya zauce dan farin ciki zai so ace Nina yarsa ce yasan idan har Yar sa ce Humaira dole ta dawo dakinsa dan idan taki dole ma ya karbeta Kuma yasan da wuya ta yarda ya rabata da Nina.


A ranar ko bacci bai yi ba Allah Allah yake gari ya waye ya je gidansu Humaira gani yake ma Humaira ta gama dawowa dakinta ko da gari ya waye haka yayi ta kallon agogo karfe goma daidai ya d'auki hanyar gidansu Humaira.



Humaira


       Wani irin Kallo ta ringa yi Sauban dan tasan wata hanyar ya bullo da ita dan ya daga mata hankali Taya Nina ta zama yarsa bayan yace baya haihuwa



Mahaifin Humaira ne ya iya magana dan Safiyya babba kamar an dinke mata baki haka ta zubawa Sauban ido tana Jin tsoron Allah na Kara shigarta dan ko a hanya taga Sauban ba lailai tagane shi ba dan kamar Wanda aka canzawa fuska



"Sauban Bangane Yar Humaira yarka bace Inaga ka ce mana baka haihuwa akan hakan ka saketa taya Kuma yanzu ka dawo kace Yar ka ce ba Yar Mansoor ba"?


Humaira komawa tayi ta zauna dan tambayar da take so ta masa kenan itama


Sauban kuwa ya sunkuyar da Kai dan Yana Jin nauyin yace musu Amina ce ta samu ciki,a yanzu Humaira zata Kara tsanarsa,yasan kila Humaira ta fada musu yayi Auren.



Kai a kasa yace Amina ce ta samu ciki Kuma a gwajin da akayi an tabbatar da cikine da ita kuma ciki nasa ne,a baya yasan baya haihuwar har waje yaje an gwada shi shi yasa yace cikin Humaira ba nashi bane amma a yanzu da Amina ta samu ciki ya fara tunanin kila ma Nina yarsa ce shi yasa yazo dan ayi gwaji".


Safiyya Babba da mahaifin Humaira kallon juna suka yi kafin su Maida kallonsu kan Sauban suka hada baki wajen ce masa wacce Amina Kuma"?



Humaira kuwa da taji wani sabon tsanar Sauban ya Kara dirar mata na cikin da yace yayi wa Amina ta hau masa kallon sama da kasa dan ita kam ba zata so ma Nina ta zama yarsa ba dan ba zata tab'a koma masa ba,da wane ido ma zai kalleta bayan ya nuna mata ya tsani Nina akan Nina har duka ta sha zagi da wulakanci ba irin Wanda bai mata ba a karshe ya saketa amma saboda ba shi da ma kunya zai dawo yace mata wai Nina yarsa ce har ace ko shekara ba suyi da rabuwa ba yayi aure har Yana yiwa matar ciki.



Sauban sai da ya hadiye yawu ya dago Yana "itace Wacce na Aura bayan na rabu da Humaira"


Shiru palon ya d'auka kowa da tunanin da yake a zuciyarsa mahaifin Humaira kuwa ya ce "Toh  yanzu sai anyi gwaji za'a tabbatar da yarka ce ko ba'a yarka bace mu nan mun gama tunanin Yar Humaira ta Mansoor ce amma da Allah zai yi ikonsa Yar ta zama taka toh haka muka fi so yanzu abinda za'ayi zaa kira Mansoor shi ma a sanar dashi sai a samu asibitin da suka san kan gwajin kuje ku Biyu da Nina a san waye mahaifin ta a cikin ku,abinda ya kamata ma a fara yi kenan da aka haifeta,kila duk abinan Yar ka ce kayi ta zargin ba yarka bace ba"


"Abba nasan karya yake yi Nina ba yarsa bace ya biyo ta wanan hanyar ne dan kawai na koma masa Kuma ba zan tab'a koma masa ba ko da kuwa Nina yarsa ce Abba ko shekara bamu yi da rabuwa ba ya wuce yaje yayi aurensa,Sauban haka ya ninkeni ya ringa cutar dani Wanda laifin da ya ringa aikatawa ne ya fadamin,ba kalar zargin da bai min ba, Sauban Sam ba nagari bane bana fatan Nina ta zama yarsa"


"Kimin shiru Humaira duk maganganun da kike daga baya kenan koma mai yake yi ke kikace kinji kin gani sai dai anyi gwaji za'a  tabbatar da koma Yar waye tun farko Abunda ya dace ayi kenan da  zan koma lagos gobe amma na fasa zan zauna har zuwa ayi gwajin akwai likita ma da na sani zan kira shi a waya naji ranar da zasu je gwajin Safiyya ki kira kanwarki a waya ki fada mata halin da ake ciki dan shi Mansoor din yasan halin da ake ciki.


Sauban na zaune  mahaifin Humaira ya kira likitan ya fada masa gwajin da yake so ayi tare da bayanin komai,likitan yace baya nan sai dai su shigo litinin na sama.


Mahaifin Humaira kuwa ya masa godiya akan zasu shigo ran litinin din



Safiyya Babba kuwa wayarta ta d'auko tana fatan Nina ta zama Yar Sauban din duk da bata kaunar Sauban amma gwara Humaira ta koma masa dan ta lura Mansoor baya kaunar Humaira dama saboda yarinya take ta san ya auri Humaira Kuma a Kara samun karfafar zumunci dan Mansoor din yayi mata tana ganin nutsuwar sa har mamaki take ta yadda ya iya yiwa Humaira fyade dan kamar ba zaa saka masa yatsa ya ciza ba.


Safiyya  karama ta kira tana d'auka tace ta shigo tana so suyi magana.


Sai da ta gama ta kalli Sauban da ya datse harshensa na kasa da hakorinsa dan idan ransa ya b'aci haka yake yi maganungunun Humaira sun matukar Kona masa rai dan kiyayya take nuna masa Kuma duk yasan saboda sauyawar hallitarsa ce karara ta nuna Mansoor take so tunda har tana fatan Nina ta zama ba yarsa ba Yana addu'a Allah yasa Nina ta zama yarsa dan idan har yarsa ce a ranar zai karbeta ta karfin tuwo.



Sallama yayi wa su Safiyya babba akan zasu hadu a asibtiin ranar litinin na sama karfe takwas kamar yadda likitan yace.


Humaira kuwa kafin ma ya tafi ta tashi ta shige daki bata ma san mai take ji a zuciyarta ba dan ba zata so ace Nina Yar Sauban bace dan ta riga da ta saka a ranta Yar Mansoor ce da shi ma take Kara fadawa kanta ba San shi take ba hasali ma ba Wanda ta tsana sama dashi amma Yusrah ta dage da rantsuwar akan tana san mansoor, asan ta karyatata Yusrah ta hau ce mata ai ko dan ta kuntatawa Mansoor ya kamata ta aure shi,Taya akan Nurr yake gudun aurenta,kenan ita ya gama cin moriyarta kenan ta zama abun gudu a wajensa har tayi wulakantar da zai na nuna mata ba zai tab'a iya aurenta ba bayan shine ma ya cutar da rayuwarta har ya daga hankalinsa dan taje gidansa saboda Yana gudun b'acin ran Nurr,Yusrah ta kwantar da murya ta hau bata shawarar ta karbi auren Mansoor ko dan ta kuntata masa,ita dai ba ta ga aibun Mansoor ba,ta hau fada mata halayensa akan ita tasan ba zata yi nadamar auren sa ba,ko da bata san shi ta aure shi dan Nina,aurenta da Mansoor na nufin rufin asirin su biyu da Nina,idan kuma Sauban zata komawa toh  kar ta manta koman Daren dadewa Mansoor sai ya karbi Nina kuma ita tasan Humaira na san shi dan taga tana kishinsa,a ranar haka Yusrah ta tafi ta barta tana juyi da tunani tsanar Mansoor da ya nuna tsanarta karara take ji bata san wane irin zama za tayi dashi ba idan ta aure shi,ta duba yuyuwar komawa Sauban amma idan ta tuna kazamin rayuwar da yayi sai taga kamar ma Yana d'auke da cuta har kyankyaminsa ma take ji,tun Kuma lokacin da ya nuna karara baya san Nina taji ya Kara fice mata a rai Sam bata ga nagartar da Sauban ke dashi da zata koma masa ba, Mansoor Kuma ko dan ta cusa masa bakin ciki zata amshi tayin auren sa tunda ta lura abinda ke daga masa hankali Kenan dan har kuka ta fashe dashi da taga yadda yake hadata da Allah akan ta bijirewa Auren,ba mai yarda shine yake bibiyarta Yana durkusa mata wato ya gama cutar da ita akan Nurr matarsa ma yake gudun aurenta a yadda ya cusa mata bakin ciki itama zata cusa masa dan babu digon san shi a ranta sai gashi Sauban ya bayana akan Nina yarsa ce sam bata ji a jikinta Nina yarsa bace dan Kara dauko Nina tayi tana kare mata Kallo,Nina canza kamani take yanzu da ita taga take kama amma yankar idon kamar na Mansoor ne,duk da idon zai iya zama iirn na Safiyya babba dan duk idonsu kusan iri daya ne dan da girman ido ma ake gane family dinsu a dan shanye.



Tsaki tayi ta jerewa da ta tuna rainin hankali da Sauban ya zo musu dashi dan kawai ta koma masa haka ta d'auko wayarta ta hau labartawa Yusrah halin da ake ciki Yusrah kuwa ta hau cewa tirkashi idan Yar ta zama ta Sauban fa dole ta koma masa fa"


Humaira kuwa ta ja dogon tsaki tana ba zata tab'a komawa Sauban ba tasan ma ba Yar sa bace dan Nina na kama da Mansoor yusrah kuwa tace ai Nina ma na kama da ita amma tana fatan dai Nina ta zama Yar Mansoor din.


Humaira tana Jin Safiyya karama a palon suna Hira da Safiyya Babba akan maganar da Sauban yazo dashi tana Jin sadda ta kira Mansoor a waya akan yazo gidan ya sameta tana jiransa.



Mansoor


      Rayuwa tayi min zafi ko bacci bana iya yi,dan nasan na riga da na rasa Nurr da naje har gidansu da zumar rokonta sai dai a tarb'ar da mahaifiyar ta tamin cikin faraaa da tambayar ya lafiyar su Nurr na tabbatarwa kaina bata zo gidan ba da gaske ta daura damarar rabuwa dani,dan ta rantse akan sai na bata takardar ta ma zata koma gida ta debe min kwana biyu akan na aiko mata takardarta ko ta aiko min da sammaci.



Nurr tak'i bani damar ganin ta balle nasa rai da zan iya shawo kanta, Humaira ta cutar dani wani irin haushin ta nake ji dan gani nake ita ce ta jawo min komai, zan so Sanin inda Nurr take dan gani nake ba zan iya rabuwa da ita ba,ba ta wayar da nake samunta sai dai tamin text na rasa wa zan kaiwa kuka na a karshe na yanke sake komawa gidansu dan na fadawa mahaifiyarta halin da ake ciki zan fada mata gaskiyar abinda ya hadani da ita kila ta tausaya min ta tayani bawa Nurr hakuri ,dan ba halina bane kaddara ya fadamin.



Sai dai ko da na gama zayyane wa Mahaifiyar Nurr sai da ta kwashi minti goma tana Kallona bata ce komai ba sai da ta mik'e ta fara magana da "Duk matakin da Nurr ta d'auka zan goya mata baya,ku daina aikata san zuciyar ku kuna jinginawa shaidan ba zan tab'a tilasta mata dawowa gidanka ba ba kuma zan hana ta ba Allah ya kyauta"



Daga haka ta shige daki ta barni.


Kwana biyu a tsakani Ina zaune cikin mota na ma kasa shiga cikin gidan dan kibar da nayi da samun kan Nurr har ya koma na Kara ramewa.


Su Irfan yanzu makota nake Kai su dan na yiwa makotana karya akan Nurr tafiya tayi har gobe gani nake zan iya shawo kan Nurr.


Zurfin da nayi a tunani yasa bansan da isowar wani jikin motata ba sai daya kwankwasa gilas din motar na dawo daga tunanin da na tafi.


Bude motar nayi na fito dan bansan mutumin da nake ganin zai kusa arbain da Yan Kai ba.


Sai da muka yi musabiha yace min tambaya yake ko nan ne gidan Mansoor


Cikin dan mamaki nace masa nine ma Mansoor lafiya"


Sai ya d'auko wani farin takarda ya bani cikin mamaki na karba kafin ma nayi magana ya juya ta tafi kirjina na bugun uku uku na Bud'e naga takardar sammaci ne daga kotu Nurr dai tayi karana bansan ma hawaye nake ba kallon takardar kawai nake kamar zan ga Nurr a takardar shikenan dai na rasa Nurr Nurr da na kwashe kusan shekara takwas Muna tare cikin soyayya ga ta hanyar da Allah yayi zamu rabu a fili na furta Humaira kin cutar dani kin rabani da Nurr.



Kiran dake ta shigowa wayata yasa na d'auko daga cikin motar Ina duabwa naga Hajiya ke kirana hakane yasa na d'auka, Kafin nayi magana tace nayi Maza nazo tana san ganina tana gidansu Humaira.


Wani abu naji ya tokare min wuya dan gani nake Kara min maganar aurenta za'ayi bayan ta cusa min bakin ciki ta zama silar rabuwa ta da Nurr da nake kukan rabuwa da ita ba zanje kotu akan rabuwa da it's ba zuwa kotu tonon silili ne zan yanke igiyar auren mu guda daya a fusace na d'auki hanyar gidansu Humaira Ina zuwa hajiya ta tareni da maganar da ya sa ni mik'ewa tsaye wai ana zargin Nina ba Yata bace Yar Sauban ce wai ya samu lafiya.


Dukan da na Sha a hannunsa da wahalar da na Sha kawai nake tunani tuntuni bai san Yana haihuwa ba sai da Nurr ta rabu dani duk wanan wahalar da hidima da nayi idan har Nina Yar Sauban ce nima sai na rama abinda ya min.


Allah ya kaimu kawai nace na baro gidan Jiri na dibana wayata tundazu take vibrating hakane yasa na d'auko wayar Ina d'auka naji muryar Nurr na "Zaka sakeni ko Kafi san idan mun hadu a kotu na fadi dalilin daya sa nake san rabuwa dakai"?


Nurr Nina ba Yata bace Yar Sauban ce ranar litinin mai zuwa za'a mana gwaji dan Ashe Yana haihuwa bai sani ba"


"Tatsuniya kake bani Mansoor Koda yarinya nan ba yarka bace wallahi tallahi na gama aurenka ka gina rayuwarka da karya ba abinda zaka ce min yanzu na yarda ka sakeni kawai"



Sai da hadiye yawu dan najika makoshina da nake jinsa a bushe har daci nake ji a bakina kamar an tilasta min magana na furtawa nurr saki daya tare da kashe wayar na kifa kaina akan steering Ina zubar hawayen dake rage min nauyin kirji.



Nurrr........




Ayi min hakuri baifi saura 2 3 pages ba zan gama Mansoor sai naga bayanta ma haka anyimin haihuwa ne shiyasa kuka ji shiru sai naga bayanta gobe zan posting da wuri ayi a wuce gurin ngd👏👏



Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84


[8/11, 11:32 AM] Maman Aslam: *Aunty Zee MOM MUJAHID KATSINA*

*08162859027*


 *INGANTACCEN MAGANIN SANYI MAI WANKO DUK WANI DATTIN MARA SANYIN KASHI CIWON BAYA CIWON KAFA  JIN ZAFI YAYIN MU AMALAR AURATAYYA FITAR FARIN RUWA MAI WARI KAIKAYIN GABA TUSAR GABA WARIN GABA KURAJEN GABA KURAJEN JIKI KAIKAYIN JIKI RASHIN HAIHUWA BASUR MAI TSIRO CIKIN IKON ALLAH ZAIMAGANCE MAKI/MAKA ZAKIJI DADIN MAGANIN SANYINNAN SOSAI A BANGAREN GYARAN AURE BA A MAGANA DAN ZAI SAUKAR MAKI DA NI IMA ZAKI JI SHA AWA KODA SHA AWARKI TA DAUKE ZATA DAWO KIJI KE KIKE MARMARIN ABAR KEDAI KINEMI AUNTY ZEE MOM MUJAHID KATSINA*

4k



*MAGANIN GYARAN NONO MAI TADA KOMADAR NONO DA DUK WATA TAMOWA TA* *JIKINKI NONUWA ZASU CIKO SOSAI ANMA BANCE ZASU TSAYABA WANNAN MAGANI ANGWADA ANDACE HANZARTA KI MALLAKI NAKI YAR UWA 8K*

*TAREDA MAGANIN CIRE TUMBI DUK INDA KIKAI KAMAR KIN KUSA HAIHUWA AITA TAMBAYAR KI WATA NAWA IDAN KINSHIGA MATE KIZAMA KAMAR BABARSU DAN ALLAH KIZO KIJARABA 7k KAYAN* *AUNTY ZEE MOM MUJAHID KATSINA*

*KI TUNTUBENI A WANNAN LAYIN* 

*08162859027*




*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


         *Page 45-46*


  *Nur*

             Gwara tayi kuka a fili akan na zucin da take da ciwo kawai take ji a kirjinta bakin ciki ya hana ta furtawa Mansoor komai a cikin kwana uku ta gama dubawa ta hanga taga hakura da Mansoor yafi mata alheri duk da tana kaunar shi ya riga da ya dasa zarginsa a zuciyarta ya riga yasa mata rashin yarda a zuciyata ba abinda zai yi yanzu ta sake yarda dashi, kwana biyun da tayi bata furta masa komai ba duk Abubuwan da ya mata ta tariyo ta dunkulle waje daya ciwon cin amanar daya mata ya sake dawo mata sabo bata manta akan Humaira ya Mai data hoto ba bata manta akan Humaira ya tsalleke ta ya tafi zamfara ita tana nan  ta shirya zaman jiransa ya kai ta biki,ta gama sawa a ranta b'oye kaunar Humaira da aka wayi gari dare daya ta zama Yar uwarsa yake daga lokacin da taga ya Saka hoton Nina Yar da ta haifa masa a screen din waya ya cire nasu tasan ba Karamin so yake yiwa Humaira ba har ya Mata karyar ta komawa Sauban Ashe ma aurenta zai yi zaman mai za tayi bayan tasan a yanzu za'a nuna mata Humaira Yar uwar Mansoor ce,ba zata tab'a zaman kishi da Humaira ba gwara kawai ta hakura da Aurensa hakuri na har abada.


A hankali ta fara shirinta ba tare da ta ko nuna a fuskarta ba duk wani magiya da Mansoor ke mata da bayani da rantse rantse wucewa kawai yake ta kunnenta Yana fita.


Ta riga da ta fadawa cousin dinta Zainab da taso Mansoor ya kaita bikinta dama ta dade tana Jin haushin makalewa Mansoor da tayi tana sanar mata kudurinta ta bata go a head akan tafi karfin zama second option ta hakura ta rabu da Mansoor yaje ya karata dan taji labarin ma mai Mansoor ya aikata duk da taki yarda ta fada mata inda taji labari sai Kuma ta tuna zancen duniya baya b'uya.


Mansoor na fita ta kira mai kurkura yazo ya jidde kayanta gabad'aya kayan kitchen da na Palo ne kawaii bata d'auka ba.


Bata ko ji a ranta za tayi nadama ko akwai abinda zai sake dawo da ita ba tasan idan so cuta ne hakuri magani ne.


Haka ta rungume Irfan da Nas da ke makaranta ta ci kukanta ta gode Allah dan idan ba kaddara ba ba abinda zai rabata dasu.


Haka ta baro makarantar tace musu idan an tashi su shiga neighbors dinsu su Jira Abban su ta kuma damkawa mmn jalila amanar yaran.


Alkawari tayi wa kanta akan sai Mansoor ya saketa zata koma gidansu dan gani take Mahaifiyar ta na iya tilasta mata komawa gidan Mansoor.


Kayan ta gidan gonar mijin Zainab cousin dinta aka kai mata.


Zainab kuwa ta gyara mata daki guda a cikin gidan akan tayi zamanta ciwo na cinta a zuciya amma haka ta daure,dan a yanzu kananan laulayi take ga gashin da ta cire ya sake fitowa ya Kai biyu zuciyarta cike take da fargaba dan bata so yanzu ace ciki ne da ita dan idan har ciki ne sai ta cire ba abinda zai Saka ta komawa Mansoor balle har ta Kara hada zuria dashi.


Yanzu har kuraje ne suka feso mata a fuska idan dare kuwa yayi bata iya bacci har yanzu ta kasa gane takamaimai abinda ke hanata baccin dare take dan zainab ta dage akan tunani ke hana ta bacci ita kuma tasan ba tunanin bane dan tun kafin ma Mansoor ya sake soketa da wuka ta daina baccin kasala da kwadayin da take karuwa kawai yake,har wani rama take dan ta gama saka wa a ranta ciki ne da ita tana Kuma fargabar tayi gwaji taga cikin,sai dai gashin kuma dake fito mata a haba yasa ta tunanin ko dai wani cutar take dashi take ta tuna dan fashin daya mata fyade ba dai wani cutar ya saka mata ba.


Haka ta matsawa kanta da tunani gefe guda Kuma damun Mansoor take ta text akan ya saketa dan da gaske take san rabuwa dashi har tana Jin igiyar aurensa akanta na mata nauyi gwara ya yanke ta huta.


Tana waya da mahaifiyar ta bata taba nuna mata tana gidan zainab ba dan tafi so sai ya saketa kafin ta sanar mata,ba kuma taso Mansoor yaje nemanta gidan ko yayi tunanin sake wani abin da zata koma masa da tasan ko mai za'ayi ba zata tab'a koma masa ba yafi dacewa da Humaira.


Ganin an tafi sati uku Mansoor yak'i mata text din ya saketa yasa ta tafi kotu dan tana ganin sai ta Kai su da haka zai saketa duk da tasan zuwa kotun da Gardamar da zaiyi wajen sakin nata cikin sauki na nufin tilasta mata tona sirrinsa da take ganin shine dai karshen adalcin da zata masa na b'oye sirrinsa da ta San koman Daren dadewa zaa san mai ya raba su.


A ranar da aka aika da sammacin tana kwance a daki jiki a mace dan tun safe take jin kasala jikinta duk ba kwari ta karbi lambar mai Kai sammacin ko da ta kira shi yace mata ya Kai masa sai da ta Bada Yan mintuna tayi unblocking din Mansoor ta kira shi Yana dauka ya hau karyar da ya saba da rainin hankali wai ai Nina ba yarsa bace Yar Sauban ce,duk da bakin ciki da kuncin da ya cike Mata zuciya sai da ta saki murmurshi dan Mansoor ya Maida karya ado da abin burgewa nan ta jaddada masa ya saketa ko dai su kai ga zuwa kotun.


Cikin seconds biyar ya furta mata sakin daya daki zuciyarta da taji ya buga da k'arfi har wayar na zamewa daga hannunta,rufe idonta kawai tayi tana tariyo rayuwar da suka yi a tare mai dadi da mara dadi, ita ta nemi sakin amma daya furta sakin sai taji ciwo ta gama yarda zaune kawai yake da ita baya kaunarta duk wanan dan kulawar da ya mata na munafirci ne dan ya kamata ko Yaya ya tirje kafin ya furta shekara takwas sun tafi na tara sai gashi cikin kiftawa da Bismillah ya yanke igiyar auren da tayi addu'ar Allah ya bata Wanda ya fishi zuria kawai da suka hada zai saka ta tuna Mansoor a hankali dan burbushin kaunar Mansoor da ya rage Mata ya fara bin iska dan tasan dan Yana da Humaira ya sauwake mata cikin Sauki.



Kwana biyu a tsakani ta koma gida Mahaifiyar ta kuwa ta mata addu'a akan Allah yasa Hakan shi yafi mata alheri ta gama idda ta karkada takardunta ta koma makaranta.


Mansoor 


A ranar sai da na ci kuka na  godewa Allah dan ban tab'a Tunanin bayan na  daidaita da Nurr akwai kaddarar da zai kawo rabuwar auren mu  ba,sai gashi Humaira tayi silar da na  rabu da Nurr,Humaira ta wargaza min  farin ciki,a yanzu idan Nina ta tabbata ba Yata  bace bai san a matsayin da zai ajiye Humaira ba, kaddara ne ya  hada ni  da Humaira da nake mugun ganin bakinta nayi matukar nadamar d'auko Nina da sai daga baya nagane kawota cikin gidan da zumar kawowa Nurr ita na nufin dasa mata zargi a zuciyarta ba hakan ma ne ya kasance ba sai da Humaira ta tako tazo har cikin gidan ta tona min asiri Nurr tasan bata komawa Sauban ba, hajiya bata min adalci ba da ta kwatanta wa Humaira gidana.


Washegari Ina dawowa daga aiki na Shirya su Irfan na tattara duka kayansu mu kayi gidan Hajiya 


Fuskata ba Annuri Muna gaisawa da hajiyar da ke neman Karin bayanin jakankunan Yara na Kau da Kai tare da hadiye yawun da nake jinsa da tauri tunda na furtawa nurr kalmar Saki na fara magana Ina "Hajiya zuwan Humaira gidana yasa Nurr tilasta min sakinta,nayi wa Nurr karya akan Humaira ta koma gidan mijinta sai gashi Humaira ta bini har gida ta nuna wa Nurr bata da Aure hajiya a yadda nake gani Nurr ba zata dawo min kwana kusa ba dan nasan da wuya ta sake yarda dani,dan haka ga su Irfan na kawo su su zauna anan"



Shiru hajiya tayi sai da ta d'auki tsawon lokaci kamar ma ba zata yi magana ba ta fara magana da "Yanzu kawai dan Humaira taje gidanka karbar yarta shi ne laifin da aka yiwa Nurr har da zata saka ka saketa?yanzu har mai aka mata da zata nemi saki idan ba dama hanyar da zata rabu da Kai take nema ba? Ai ko Humaira ta koma gidan mijinta Yar uwarka ce zata iya zuwa gidanka,kai ma tun farko kayi kuskuren fara yi mata b'oye b'oye da karya dole taki yarda da Kai Allah ya kyauta zan je gidansu naga ko zaa daidata dan a yanzu Kuma da Sauban yazo Yana nina Yar sa ce sai naji jikina ya fara bani kila Nina Yar sa ce idan har Kuma yarsa ce sai ta koma masa idan kuma Yar kace toh haka zaka hakura kuyi Aure dan yanzu Humaira ta yarda zata aureka dan Nina din,ni dai addu'a kawai zanyi Allah ya muku zabin da yafi alheri"



"Hajiya ko Nina yata ce ko Yar Sauban dan Allah ku daina tunanin hada aurena da Humaira hajiya har ga Allah bana san auren nan idan ma nina Yata ce a kawo miki ita ki rike tunda akan dai Nina ake san hada aurena da ita,hajiya akan zargin da Nurr keyi da Muna soyayya yasa ta rabuwa dani,hajiya Nurr fa yarana biyu da ita ba zan so ace mun rabu ba dan Allah ki shige min gaba wajen daidaita mu ta dawo dakinta idan har anyi gwajin Nina yata ce zan karbeta idan Humaira ba zata komawa Sauban ba Allah ya bata wani mijin,idan kuma Yar sa ce shikenan sai su daidaita.


Hajiya bata cemin komai ba dan kamar zan Mata kuka ganin na dameta da magiya yasa tace min zata je gidansu Nurr din.


Washegari Ina wajen aiki hankalina a rabe Ina tunanin samun nassara ko aka sin haka.


Da Magriba na nufi gida dan saa na kira a waya tace min sunje gidan su Nurr bana so na tambayeta yadda suka yi ta waya ko da naje gidanmu.


Hajiya cikin hade rai tace min na hakura da Nurr dan a gaban idonta ta rantse akan ko shi ne autan maza ita ba zata dawo masa ba,Kuma Mahaifiyar Nurr itama sai da ta nuna goyan bayan ta akan Nurr ba zata dawo min ba na rungumi kaddarata kawai,na hakura na auri Humaira Yar uwata Humaira yarinya ce mai hankali.


Ni dai sallama kawai nayi wa hajiya na koma gida daga ranar tunani ya zama abokina ji nayi komai ya fice min a rai,dan nasan na riga da na rasa Nurr.


A ranar da muka je gwajin kallon Kallo muka ringayi da Sauban ni duk na ma tsane su mahaifin Humaira ne ya kawo Nina,gashi yawu jini komai na gwajin DNA haka aka d'auka har da Nina aka bamu nan da sati uku akan mu dawo zuwa lokacin result ya fito na riga su ma barin asibtin Ina kaunar Nina ko da zata zama yata zan so haka idan Kuma bata zama yata ba shikenan sai dai zan ji ciwo ace duk wahalar da na sha ta zama ba Yata ba ni yanzu ma kasar nake so na bari da zan samu.


Humaira


        Bata Kara samun kwanciyar hankali ba Yusra ce kawai ke ta kwantar mata da hankali da kar ta damu ko Nina yar Sauban ce ba mai mata dole akan ta koma masa kamar yadda Safiyya babba ke ikrarin komawa Sauban idan har Nina yarsa  ce.


Yanzu bata ma san tunanin da ya dace tayi ba.


A haka har ranar da za'a je asibitin mahaifin ta ya nemi ta Shirya suje asibitin dan daga Mansoor har Sauban sun san asibtiin yasan dole zasu je.

Humaira da zuciyarta ke cike da fargaba da ta rasa dalilin fargabar ta tace ba zata iya zuwa ba sai dai ladi ta Kai Nina dan Nina bata da rigima.


Har suka dawo hankalinta bai kwanta ba haka ta cigaba da zulumi bangare ukun suka ringa dakon ranar da results zai fito.


Sauban addu'a kawai yake akan Allah yasa Nina ta zama yarsa dan shine kawai hope din da yake dashi akan Humaira na iya dawo wa gare sa dan yasan da wuya ta iya rabuwa da Nina.


Mansoor kuwa shi dai burinsa results ya fito yasan abinda ya dace yayi dan idan Yar sa ce hajiya zai bawa ita ya bar kasar dan ba zai tab'a auren Humaira ba dan aurenta na nufin rasa Nurr na har abada dan bai fidda rai kila watarana ta dawo gare shi ba.


Humaira kuwa fargabar ta Nina ta zama Yar Sauban dan tasan. Zai iya rabata da ita amma Idan Yar Mansoor ce ba mai raba su.


Mansoor


Runtse idona nayi a lokacin da likita ke fadan Nina ba Yata bace Yar  Sauban ce, hamdalar Sauban kawai ke tashi a asibtiin cikin Jin dadi,ni kuwa ido a rinne nake kallonsa Ina tuna irin dukan da na sha a hannunsa mahaifin Humaira kuwa sai hau cewa Ashe duk abun nan Nina yarsa ce  dama ya cutar da Humaira ya cutar dani.


Sauban kuwa ya hau cewa ba cutar mu yayi ba yasan baya haihuwar ne bai san ya samu lafiya ba,Kuma ai na nemi Humaira dole ya kawo ciki ba na shi bane.



Mik'ewa nayi na bar office din rai a balain b'ace, kuskurena daya tak na neman Humaira da ta kasance matar Aure da na d'auki duk Abunda ya sameni a matsayin jarrabawa ta.


Nawa results din da na Fito dashi a hannuna na Bud'e tare da d'auka a hoto na turawa Nurr ta watsapp dan ta ganewa idonta.


Nina dai ba Yata bace Yar Sauban ce nasan Humaira dole ta koma wajen uban yarta,dan har yanzu haushin ta nake ji.


Ban ma koma aiki ba na wuce gidan mu dama Hajiya tasan da zuwan mu asibtin 

Ina shiga ciki ta jefa min tambayar Nina ba Yata bace ba ko?


Kai na daga mata dan ba zan iya magana ba saboda abinda ya tokare min wuya ita kuwa ta hau cewa tunda Sauban ya ce Yana zargin yarsa ce ta fara ji a jikinta Nina ba Yata  bace da ace Nurr ma tayi hakuri da baa kai ga rabuwa ba.


Ta hau fada min safiyya Babba ta ce Humaira ta rantse ko Nina yar Sauban ce ita ba zata koma masa ba.


Dama a wuya nake cikin bacin rai na fara magana Ina " idan bata koma masa ba wajen wa zata koma dan wallahi ba zan aureta ba hajiya yarinya nan ta cutar dani tayi silar rabuwa ta da uwar yayana duk wahalar nan da na sha Ashe Nina ba Yata bace ba kaddara kawai ya hada ni da ita hajiya idan ba zata komawa Sauban ba ta nemo wani kawai ta aura.


"Duk fa abinan da ya faru Mansoor karka ga laifin kowa dan da baka je ka bibiyeta har kayi Mata fyade ba mai zargin 'ya taka ce ko ba taka bace balle kazo ka Sha wahala sanan Ina jin haushin yadda kake nuna tsanar Humaira,idan har Humaira tace Kai take so wallahi sai ka aureta Mansoor idan ka aureta ka mutu,Nurr da kake ta hauka akanta Ina ga ta dage ba zata dawo gareka ba ba gwara ka auri Humaira ba"


Idan nace zan sake furta wata magana zan iya batawa Hajiya rai hakane yasa na zabi nayi shiru dan ba zan tab'a auren Humaira ba sai dai hajiya tamin hakuri Ina sa rai da watarana Nurr zata dawo gareni.


Ko da na koma gida haka nayita duba watsapp naga ko Nurr ta duba hoton result da na tura mata sai dai ban ga alamar an Bud'e ba sai daga baya na gano ma bata bude ni ba har lokacin blocking dina tayi.



Humaira kuwa kuka ta kama wiwi dan tasan sai Sauban ya rabata da Nina kamar yadda ya nunawa mahaifin ta zai karbeta,har cikin daki Mahaifin ta ya sameta akan ta komawa Sauban kawai tunda Nina Yarsa ce.


Humaira kuwa ta kafe akan ita ba zata taba koma masa ba dan bata kaunar sa a yanzu ta yarda idan ta yaye Nina yazo ya karbeta.


Sauban kuwa kafewa yayi akan sai ya karbi Nina dak'yar ya hakura dan yasan karbar ta ko rashin karbar ta bazai Saka Humaira ta dawo masa ba haka ya baro gidansu Humaira Yana Shan alwashin hakura da Humaira tunda har ta nuna masa kiyayyar da yake tunanin tawayar da ya samu a fuskarsa ya Kara Saka Mata tsanar sa ba wai dan auren Aminar da yayi ko tarihinsa da ya bata ba.


Sati daya a tsakani ya fita waje dan ayi masa aiki a fuskarsa.



Mansoor


          Burina kawai na bar kasar dan na tsani kowa da komai nisantar kasar nan kawai zanyi kila zan fi samun nutsuwa har gobe Ina Jin haushin Humaira hajiya bata sake min maganar Auren Humaira da ban ma san mai take ciki ba.


Rasuwar Mahaifiyar hajiya yasa mu haduwa da dangin hajiya gabad'aya ba zan iya kin zuwa ba haka dai naje dan yanzu an tafi shekara daya kenan da rabuwata da Nurr a yadda nake Jin labari ma Sauban ya karbi Nina wata biyu da suka wuce.


Ni dai mutuwar da akayi ya hana tafiyata dan Dubai zan koma neman kudina kila canjin waje ya samu min nutsuwa da kwanciyar hankali kila har na samu na cire san Nurr a zuciyata da nake da labarin samun aikinta a wani company ta canza lamba Yan Matanci ma take ji dashi dan Babu alamar ma damuwa a tattare da ita Ina Jin ciwon rabuwata da ita.


Ana saura kwana uku na tafi duk shirye shiryen nan da nake ban tab'a sanar da hajiya ba Sanin zata iya hana ni yasa na bari sai ana kwana biyu sai na sanar da ita na mata karyar a wajen aiki aka turani can dan nasan idan tasan ni Ke san barin kasar ba lailai ta barni ba.


Tunda nazo gidan naga dai alamar da magana a bakin hajiyar ni dai nasan koma mene zata fadamin sai da naci abinci da su Irfan da ke samun kulawa kamar suna gaban Nurr bayan sun bar dakin Ina Shirin fara yiwa hajiya maganar tafiya ta ta turo min goro da alewa gabana  tana "Sanin na isa da Kai yasa na bada goyon bayan daura Maka Aure da Humaira dazu da safe aka daura aurenka da Humaira,baba Musa ya kawo shawarar hada auren bani da ja sama da na amince"



Kamar ta kwada min guduma haka na zuba mata ido Ina kallonta....




Saura kiris


Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84

[8/13, 7:47 AM] Maman Aslam: *Aunty Zee MOM MUJAHID KATSINA*

*08162859027*


 *INGANTACCEN MAGANIN SANYI MAI WANKO DUK WANI DATTIN MARA SANYIN KASHI CIWON BAYA CIWON KAFA  JIN ZAFI YAYIN MU AMALAR AURATAYYA FITAR FARIN RUWA MAI WARI KAIKAYIN GABA TUSAR GABA WARIN GABA KURAJEN GABA KURAJEN JIKI KAIKAYIN JIKI RASHIN HAIHUWA BASUR MAI TSIRO CIKIN IKON ALLAH ZAIMAGANCE MAKI/MAKA ZAKIJI DADIN MAGANIN SANYINNAN SOSAI A BANGAREN GYARAN AURE BA A MAGANA DAN ZAI SAUKAR MAKI DA NI IMA ZAKI JI SHA AWA KODA SHA AWARKI TA DAUKE ZATA DAWO KIJI KE KIKE MARMARIN ABAR KEDAI KINEMI AUNTY ZEE MOM MUJAHID KATSINA*

4k



*MAGANIN GYARAN NONO MAI TADA KOMADAR NONO DA DUK WATA TAMOWA TA* *JIKINKI NONUWA ZASU CIKO SOSAI ANMA BANCE ZASU TSAYABA WANNAN MAGANI ANGWADA ANDACE HANZARTA KI MALLAKI NAKI YAR UWA 8K*

*TAREDA MAGANIN CIRE TUMBI DUK INDA KIKAI KAMAR KIN KUSA HAIHUWA AITA TAMBAYAR KI WATA NAWA IDAN KINSHIGA MATE KIZAMA KAMAR BABARSU DAN ALLAH KIZO KIJARABA 7k KAYAN* *AUNTY ZEE MOM MUJAHID KATSINA*

*KI TUNTUBENI A WANNAN LAYIN* 

*08162859027*


*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


         *Page 48-49*



  *MANSOOR*


                Tunda na dawo daga gidan su Humaira ko bacci bana iya yi,dan auren da aka daura min da Humaira  yasa min Jin nauyinsa a kaina.

 Har aka zo aka yi jere cikin tunani da neman mafita nake dan yadda na haukace a lokacin da na fara ganin ta har nake  rasa nutsuwa ta haka naji ni cikin rashin nutsuwa da Aurena da aka daura da ita idan ba warware Auren aka yi ba bana Jin zan dawo daidai,ni kaina bansan Mai yasa naji gwara ace wata aka aura min da Humaira ba, Humaira na da kyau bata da makusa amma ko sau daya na kasa Jin ma zan iya zama da ita na mata kallon matata,na tafka kura kurai da yawa bana san a Kara dora min nauyin da ba zan iya saukewa ba idan har na karbi auren Humaira nan wallahi cutar da ita zan yi dan bana Jin zan iya sauke hakkinta dake rataye a wuyana.



Tagumi kawai nayi Ina kallon yadda suka jera mata kaya masu balain tsada a palon dan kujeru kawai ma nasan zaiyi mil daya da Yan Kai,bansani ba ko dan ba'ayi fenti bane yasa suka kawo wall paper suka saka, rayuwar da muka yi da Nurr kawai nake tunowa haki ka nayi rashin Mata dan Nurr duk inda na kai ga bacin rai sai ta San yadda ta sauko dani haka za tayi ta zuba min shakiyanci tana juya idonta.

 yarinya karama take Mai da kanta wani zubin har da bubbuga kafa da kuka ta bar min memory da ba zai tab'a goguwa a wajena ba.


Duk ban kawo zan san mahimmancin ta ba sai da ta rabu dani.


Wayarta na sake gwadawa kamar ko yaushe bata shiga nasan bata canza lamba ba,ni kamar daura aurena da akayi da Humaira ya taso min da azabar kaunar Nurr da kewarta halin da nake ciki yasa sha'awa yin nasa wajen ban fiye sha'awa ba sai idan nayi mafarki da Nurr.


Airtel din dana siya sabo na d'auko na kira lambarta sai da na zuba Mata misscal hudu bata dauka ba.


Hakane yasa na bita ta watsapp sai da messages suka fara shigowa ganin anyi min magana sosai yasa na fara bin messages Wanda kaina yayi balain daurewa da ganin wai Allah ya Sanya alheri ake min na aurena da Humaira a iya sanina ban fadawa kowa ba,wani abokina voice note na minti biyar yamin ya wanke ni akan ban gayyace su ba ai zancen duniya baya b'uya yaga amaryar tawa kyakyawa ce balle yace mumuna na samo shi yasa nake b'oyewa.


Mamaki ne ya Kara rufeni da naga hoton da ya turo min na nida Humaira amma hadawa akayi wani hoto ne da na d'auka a k'ofar gida da Sallah kafin kaddara ya hadani da Humaira Ina cikin nishadi a lokacin dan Nurr ce ma tamin hoton Ina sanye da babbar riga na saki murmurshi ko ni a cikin hotuna na Ina balain san hoton dan na Sha gyaran fuska kamar wani balarabe haka na fito.


Gefe Kuma Humaira ce ta saka wani less tayi wanan daurin da ake turowa tayi kyau.



Hannuna har rawa yake wajen fita daga message dinsa mamaki nake ta ya ma aka yi aka samu labarin daurin auren har da zaa hada hoto


Kamar ance na duba status naga Sa'a kanwata ta Saka status din hotona da aka Saka wakar soyayya yada ma ta hada hotunan kamar tare muka yi hoto da Humaira dan Sa'a nada hotuna na da yawa wai hml bro perfect match tuna kila Nurr ta gani yasa naji Jiri dibana dan idan zata duba su Irfan Sa'a take kira,jikina rawa ya d'auka wajen Kiran Sa'a Ina Jin dama na ganta a gabana na mata dukan mutuwa,tana dauka na hau soka mata ashar akan ta gaggauta cire videos da hotunan da ta Saka na kashe wayar na sake hawa watsapp



Sai naga wani special number da bansani ba anyi min magana ko da na Bud'e sai naga an sa "Kafi dacewa da ita dama Allah ya Sanya alheri nasan dama idan baka aureta ba ba zaka tab'a samun kwanciyar hankali ba"



Ko ban duba ba nasan Nurr ce kwalla ya ciko idona shikenan dan guntun hope da nake dashi akan kila zata dawo min ya tafi,wane rantsuwa zan yiwa Nurr akan auren dole aka min da ita ta yarda wane rantsuwa zan Mata ta yarda bana kaunar Humaira ba'a san raina aka daura auren ba.


Bansan Mai zance mata ba dan ba lailai ta yarda dani ba tunda Sa'a ta kasheni ta hanyar dorawa.


Ina k'ok'arin wurgar da wayar na sake ganin wani lamba yamin magana ko da na duba Sauban ne dan hotonsa ne a kan Dp "Saboda Kai Humaira taki dawo min sai da ka aureta hankalin ka ya kwanta Ina san matata Ina kaunarta amma sai da kayi silar da ta rabu dani yayi kyau Mansoor"



Sakin wayar nayi Ina Jin tsanar komai abinda nake ta gudu kenan abinda yasa nake ta k'in Humaira kenan amma su hajiya suka dage suka aura min Humaira,yanzu zasu d'auka San juna muke hararo ciwon da Nurr zata ji kawai nake Ina Jin tsanar auren da tunanin rabuwa da Humaira kawai shine mafita a gareni Ina so na tabbatar wa da Sauban da Nurr cewar wallahi Babu kaunar Humaira a raina kaddara ta sani nemanta, amma ta hanyar da hakan zai Yu ne bansani ba dan jibi Humaira zata tare.


Kiran daya shigo wayata ya katse min tunanin da nake ko da na duba Kamal ne yake kirana,a yanzu Muna wahalar haduwa dan ya koma Abuja da aiki,waya Kuma ba sosai muke ba kamar mai mura na daga wayar shi kuwa ya hau cewa "Allah ya baka Mansoor Ina Taya ka murna kasan Yusrah bata fadamin ba dan wulakanci sai dazu"


"Kamal wanan ba abin da zaka kira ka min murna bane wallahi har yau bana Jin komai akan Humaira su hajiya su suka hada abinsu Basu fadamin ba,Kamal kayi min adalci yanzu mai abin hada aurena da Humaira bayan ba nine uban yarta ba,shi kenan dan kaddara ta fada min na nemeta sai a dage min akan sai na aureta duk da Yar ma ba tawa bace"



"Toh Allah yayi matarka ce Mansoor sai kayi hakuri,dan da ace ba matarka bace da ta koma wa mijinta za kayi ta zama hakane"?


"A na gwammaci na zauna a haka Kamal da dai a daura aurena da Humaira wane Kallo Nurr da Sauban zasu min,?kasan kuwa yanzu suka min magana ta watsap duk zargi suke akan soyayya nake da Humaira Kamal su hajiya basu min adalci ba wallahi gwara su Aura min kowa da Humaira"


"Mai aibun Humaira Mansoor Mai yasa kake irin wanan maganar ne ?idan har zaka iya nemanta da aurenta ka Kuma sani mai dan yanzu ka aureta haba Mansoor ka sa ta a matsayin kanwarka mana ace wani ya Mata haka ya dawo Yana kyamatar ta"


"Ka gane ba kyamarta nake ba wallahi tallahi Kamal ko ni yanzu da zaka tambayeni mai ya ja hankalina zuwa gareta bansani ba Auren ne bana so abokina Kai ma ka Saka kanka a matsayina mana ka fahimceni na yarda na nemi Humaira amma tunda har zargin ciki yasa aurenta mutuwa Kuma yanzu aka gano yarinya ba Yata bace akan me zaa aura min ita ba gwara ta komawa Sauban ba,wane irin Kallo mutane zasu mana tsakani da Allah"


"Duk wanan maganar ba zai canza abinda ya riga da ya faru ba an daura ma Aure da Humaira ka rungume kaddarar ka Mansoor ka rike Yar mutane da Amana indai Humaira da nasani ne ba zaka yi nadamar aurenta ba a cikin kankanin lokaci zaka ji ka fara Santa yau da baka nemetan ba ai bana Jin akwai mai hada ka da ita karka manta duk da yarinya ba Yar ka bace Kaine dai silar mutuwar aurenta"


"Wanan ba hujja bace dan mijinta ya dawo zai Mai da ita ta dage ba zata koma ba yarinya nan sai da ta kashe min Aure hankalinta ya kwanta Ina tunanin hanyar da zan bi wajen shawo kan Nurr sai gashi wai an daura mana Aure da Humaira dan Allah Taya Nurr zata tab'a yarda ta dawo gidana Kamal su hajiya sun cuceni wallahi Ina kaunar Nurr ba zan iya zama da Humaira ba dan bana kaunarta"


"Mansoor kenan baka kaunarta ka kaita daji kaje ka keta mata haddi ko wallahi kana Kona min rai in kace baka kaunarta dinan abinda ya Kai ka nemanta shi yasa aka daura ma Aure da ita ni dai shawara ce zan baka karka sake ka wulakanta Humaira ko dan zumuncin dake tsakanin su Hajiya Allah ya Sanya alheri"



Daga haka Kamal ya kashe wayarsa na zubawa wayar ido Ina Jin daci a bakina.


Daddare haka na ringa Kiran Nurr ta layin da ta min magana ta watsap kira da magiya kawai nake mata har na fara cire rai da zata kulani sai naga ta d'auka mik'ewa nayi da sauri cikin rawar murya na fara magana Ina "Nurr na rantse da girman Allah ke nake so wallahi wallahi Babu digon kaunar Humaira a raina ki yarda dani Auren da aka daura min da ita wallahi bansani ba sai da aka daura ake sanar min wallahi bana santa Nurr ki yarda dani"



"Da ka sota da karka sota Mansoor I have move on with my life wallahi Babu digon san ka a zuciyata daga ranar da kamin karya akan zaka je unguwa ka dawo da jaririya Humaira ta biyoka a baya na cire sanka a zuciyata shawara daya zan baka ka zama Mai magana daya ka daina karya dan karya zubar da mutunci yake kamar yadda na daina ganin mutuncin ka ba abinda zaka fada min a yanzu na taba yarda da Kai,ka daina stressing kan ka wajen min rantse rantse kana so ko ba ka so I have move on with my life kayi enjoying auren ka kawai"


"Nurr karki min haka"?


Nace cikin rawar murya 

Nurr kuwa tace "A Sha amarci lafiya 


Daga haka ta kashe wayar.


Ban runtsa ba a ranar juyi kawai nake  Ina Tunanin ta hanyar da zan yakice auren Humaira a Daren sai da nayi tunanin karyar ciwon kanjamau ko dai na nuna ma bana iya Tarawa da mace dan kamar rura min kin auren ake a zuciyata.


Har garin Allah ya waye aka d'auko wuni na kasa samun mafita,hajiya kuwa har da sake min waya akan gobe zaa kawo Humaira da yamma kar ta ji kar ta gani,anjima ma nazo tana san ganina.


Har lokacin banji zan iya zama da Humaira ba.


Hajiya kuwa wa'azi ta hau min na sama da awa daya duk akan rike Humaira da Amana har da ba abinda zan Mata sama da nuna mata ni dan Halak ne,haka na dago Ina b'oye damuwar da nake ciki,dan na kasa Jin a zuciyata zan iya rike Humaira wallahi a yadda nake mata kallon itace silar rabuwa ta da Nurr idan ina waje daya da ita Kara tsanar ta zan yi.


Da in Sha Allah nabi hajiya ta rakoni har waje tana ita zata d'auki nauyin yo mana girki har sai  Humaira tayi sati ni kuwa nace Mata kar ta dorawa kanta wahala dak'yar ta yarda.



Har aka kawo Humaira zuciyata  bata nutsa da zan iya zaman aure da ita ba,idan har zan tilastawa kaina wallahi cutar da ita zan yi dan naso tausar kaina ma na lekata sai naji na kasa dan ganin ta ne ma bana so nayi.


Da ace zancen auren nan bai taso ba da yanzu saura kwana hudu tafiyata.


Washegari ma kasa lekata nayi dan a dakin baki dake tsakar gida na koma,kayana kuwa a hade yake dan ni na riga da nayi Shirin tafiya.


A ranar da na gama samawa kaina mafita da nake ganin shine kawai hanyar da zai bille dani na jawo biro da takarda na hau rubutu


"Humaira Ina rubutun nan ne cikin damuwa da kunci da farko dai zan Kara neman yafiyar ki akan abinda na miki a baya wallahi Azeem ni ba mazinaci bane bana neman mata kaddara ne ya afka min har abinda ya faru ya faru,ba zan b'oye miki ba Humaira a lokacin da nake bibiyarki wallahi bansan mai ya hau kaina ba amma a yanzu Humaira ba yin kaina bane ba a wanan lokacin a yanzu bana Jin komai a kan ki ba wai dan na samu cikar burina yasa ni fada miki haka ba,Ina so ki gane idan har dan na samu nutsuwa dake ne yasa ni bibiyarki a wanan lokacin ba sau daya zan nemeki ba kinsani na sani abinda ya shiga tsakanina da Ke bai Wuce mintuna ba da har zan ce ya wadatar dani da zan ji na daina Muradinki abinda ya kaini ga aikata miki haka Allah shi ya bar wa Kansa sani Ina mai neman yafiyar ki Humaira,Humaira bana san auren nan dan idan har na ce zan iya daurewa muyi zaman auren wallahi cutar dake zan yi Humaira bani ke da Iko da zuciyata ba,bana Jin San ki a raina bana Jin zan iya zaman aure dake,Humaira ba Wanda yafi dacewa da rayuwarki sama da Sauban shine uban yarki bani ba shi ya dace ace kin komawa bansan har mai ya miki da kika k'i koma masa ba,kiyi hakuri Humaira ba Macen da zan so bayan matata Nurr da ke kika Yi silar rabuwar mu,har gobe kukan rashin ta nake bana so na cutar dake dan wallahi gangar jikina kika aura zuciyata na  wajen Nurr kimin taimako daya Humaira nasan baki sona kema tilasta miki aka yi,kafin a sanar min da an daura mana Aure na riga da nayi Shirin barin kasar nan yanzu haka a yau  zamu tafi bana so na tafi na barki da igiyar Aure a kanki dan ba zan dawo kwana kusa ba,na sake ki saki daya Dan girman Allah ki nuna ke kika nemi na sauwake miki,ko dan kar mahaifiyata tayi fushi dani kiyi min wanan alfarmar bana so na cutar dake dan Allah Kiyi hakuri dafatan zaki nuna ke kika nemi na sauwake miki ban dora miki idda ba kiyi min wanan alfarmar karki rikeni a ranki ki d'aukeni tamkar yayanki tunda ni dan uwanki ne,a rayuwa bani da sama da hajiya Dan Allah Karki yi silar da zata yi fushi dani ki nuna kece baki so dan Allah akwai dubu dari a cikin drawer Allah ya baki Wanda yafi ni Yar uwa Ina miki fatan alheri .


Ina rubutu ne da tunanin Anya matakin da nake san d'auka daidai ne hajiya kawai nake tunani da ta rakoni jiya har ga Allah naso na iya daurewa amma Ina gudun dorawa kaina wani nauyin.


A ranar naso bata takardar sai dai na kasa.


Wajen takwas na shirya da takardar a hannuna na nufi gidansu Nurr a karo na farko tun bayan rabuwar mu ko ni bansan Mai zai Kai ni ba dan Ina so na nuna mata na ma saki Humaira ga shaida nan.


Aike hudu nayi kafin ta fito dan banje da mota ba da kafa naje a haka ma canza suna nayi dan nasan idan nace nine ba lailai ta fito ba  kirjina sai dukan uku uku yake dan a hoto kawai nake ganin ta rabona da ita shekara kenan da wata daya.


A wajen da duhu yake nake tsaye,Dan k'ofar gidansu da haske.


Cikin wani shigar kamfala ta fito pink Mai turuwa da zanen baki baki haka a jiki ta yafa bakin mayafi shi ba Karami ba shi ba babba ba,bata d'aura dankwali ba dan Ina iya hango parking din da tayi a tsakiyar Kai  lumshe idona nayi dan tuni bugun zuciyata ta canza Ina kaunar Nurr da a yanzu nake ganin ba Wanda ya Kai ta kyau Ina ma zan iya Maida agogo baya nayi kewar yadda take danne ni ta hade bakin mu dan Ina da tsayi shi yasa sai na sunkuya ma idan Ina so na sumbaceta wani irin kyau naga tayi kamar ba ita ba sai kyalli take ni kib'a ma naga tayi ni kuwa tunda muka rabu na Kara komawa siriri na


Wajena ta nufo tana yamutsa fuska  dan a cikin duhu nake ba lailai ta iya gane ni ba dan nesa ta tsaya tana "Kaine kake nemana"?


Sai a lokacin na fito haske kamar zanyi kuka Ina "Nine Nurr"



Na d'auka zata d'aukeni da harara sai na ga ta saki murmurshi cikin mamaki da "Ango Kai nake gani daddare nan lafiya kuwa"?


Ban ga alamar kishi ko Jin haushi a tare da ita ba Wanda hakan ya matukar Kona  min zuciya


Jiki a sanyaye na fara magana cikin magiya Ina "Nurrr dan girman Allah ki Saurareni"


Hannu ta daga min da Sauri tana "Mansoor dan Allah karka soma kawo min wani magana ka zama past dina serious bana Jin komai su Irfan ke sawa ma na tuna da Kai dan Kaine babansu amma a part from that wallahi bana kawo Ka zuciya ta balle wai Kayi tunanin akwai wani abu da zai gyaru a tsakanin mu duk a baya baka zo ba sai da ka auri Humaira,sai ta girgiza kai ta cigaba da magana da " Yaran dake tsakaninmu yasa ma na tsaya har nake ma magana idan ba wani Abu ne ya kawo Ka ni zan koma ciki"



"Nurr na saki Humaira na rantse da Allah kinga shaida nan a yau zan bata ki yarda dani bana kaunar ta kaddara ne ya hada mu haba Nurr ki tausaya min ko dan Yaran dake tsakaninmu bana Jin dadin rayuwata batare da ke ba dan Allah ki yafe min mu koma auren mu"


Murmushi ta saki tana "Da ace Ina sanka mansoor ba sai ka ma saki Humaira ba zan iya dawo Maka matsalar yanzu Babu sanka ne a zuciyata idan wai har dan ni ka saki matarka ka tafka babban kuskure dan ba zan tab'a dawowa gareka ba Ina aiki a ciki ka sa aka kirani zan koma ciki a gaida amarya dasu Hajiya"



Tace tana k'ok'arin juyawa ni kuwa a haukace na jawota ta kuwa sauke min biyar a fuskata tana "wanan shine karo na farko da karshen da za kayi tunanin kawo hannun ka jikina Mansoor am done with you"


Haka na dafe kumatuna Ina Kallonta har ta shige ciki.


Nafi minti talatin Ina kallon k'ofar gidansu da gaske dai na rasa Nurr har abada da gaske dai Nurr ta daina sona duk wanan tsanar da tamin Humaira ce ta jawo min.


A ranar ban bacci ba dan kayana na Kara hadewa Ina Jin tsanar komai barin kasar nan kawai yanzu shi ne burina,ban da dare yayi da na kai wa Humaira takardar a daren nan dan abinda Nurr tamin ya Kara Saka min tsanarta ko ganin ta bana so nayi.


Washegari wajen sha daya na fita naje nayi wa hajiya siyayya kayan abinci dan ni nake daukar wanan nauyin abinci da zai musu watani na siya na Kara da kudi gabana sai faduwa yake Ina addua Allah yasa kar ta rafkoni.


Addu'a kam na sha ta a wajen hajiya dan har goge hawayena nayi a boye saboda karyar da na mata akan Humaira na gaisheta ita kuwa sai washe baki take,Ina ma zan iya zama da Humaira ko dan na faranta mata sai dai na kasa.


Hajiya har da tsarabar da zan kaiwa Humaira ta bani a gobe jirgin mu zai daga bama naso na Kwana a gidan hakane yasa na kama hotel.


Wajen tara na nufi part din da Humaira ke ciki cikin shigar kananan kaya fuskata a hade Ina zuwa na ganta a gefen gadon a zaune da alama ta razana da ganina duk ta gefen ido na kalleta Ina karasawa wajenta na ajiye farar takardar Ina addu'ar Allah kar ya bani ikon nadama akan abinda nayi Allah yasa kar su hajiya suyi fushi.


Ina fitowa na d'auki jakata na nufi hotel din da na kama Ina rokon Allah yasa Humaira ta rufa min asiri.



Nurr....



Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84



SSister's duk wacce batayi anfani da sabulun mg's ba  ko kit dinsu inamai shaidamuku anbarku acan baya domin duk wnd yajaraba mg's sai sanbarka duk wani Mai tantama Akan kayan gyaranjiki toh tabbas yacire sabulun mg's domin yahadu bakarya zegyarajiki yafidda dattin fata Dama duk wani matsalan fata duk Wanda kefama da matsalan fata walau pimples ko spot, sunburn acne,stretch mark dama dukkan wani prblm yajaraba mg's bi'iznillah komai zaizama labari bayan jikinku yy fresh zaisa jikinku yy smooth yadinga glowing,gawanda basa San anfani da Mai zaku iya using mg's batare da kunbukaci wani Mai b🤗nd wnn new soap din💣ne,😯 bama cika Baki kujaraba kugane ma idanku domin ance gani yakoriji Kuma siyan nagari maida kudi gida 

You can check pic👇for the soap reviews🥰

Soap price:4k

maiso yy mgn Whatsapp

08062991549

07046881166

07067210195

Call 08064532391

Instagram:glow_with_mgs

Facebook: mg's skincare

  

Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki sannan akwai na amare special Wanda inkinyi using baki Kuma bukatar kiyi Wani gyaranjiki domin keda kanki zaki shaida cewa fatar taki ta wanku tarwai😍08062991549


Munatura Kaya kowani gari dayardar Allah Amma delivery is not free


Be part of the glow team😍karkubari abaku lbr👏




*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


         *Page 50*


  *Nurr*



            Canjawar da jikinta yayi da ciwon da ta fara ji a jikinta Yasa hankalin ta tashi dan bama ta sakin da Mansoor ya mata take ba, Mahaifiyarta ce ta fara Lura da halin da take ciki dan Nurr ta gama sadakarwa ko ciki ko wani cutar Yan fashin suka saka mata ga rashin baccin da ba tayi da ya fara saka Mata Ciwon Kai Mai tsanani ,ba ta da aikn da ya wuce kuka dan bata so taje asibtiin a ce tana d'auke da wani cutar ko jiya sai da ta Kara cire gashin daya sake  fito mata a hab'a,

Ga kuraje da suka feso mata da shi ya jawo hankalin Mahaifiyar ta kanta da tambayar Anya kalau take kuwa ko dai cikine da ita dan taga tana kananan kwadayi


Nurr kuwa gabanta sai da ya fadi dan a wanan gab'ar bata bukatar cikin Mansoor a tare da ita,bata wa kanta fatan koma masa dan ya fita a ranta da shi da Yan uwansa da taga sun juya mata baya ta d'auka hajiyarsa zata dage wajen nunawa ta komawa  gidansa ta d'auka zata nuna abinda Mansoor ya mata bai kyauta mata ba sai gashi tana zuwa sai take neman nunawa har mai aka mata da zata taho gida ta nemi saki,sai ta hau fada mata ko ba Aure ai Humaira Yar uwar Mansoor ce ita bata ga laifi dan tazo gidan ba,anan tazo wuya tace ita ko Mansoor ne ma autan maza ta gama aurensa yaje ya auri Humaira tunda Yar uwarsa ce sai Safiyya karama taga kamar ma rashin kunya ta mata haka ta tashi tana Allah ya basu alheri yasa rabuwar su shi ya fi alheri su Irfan suna wajenta duk lokacin da ta bukaci ganinsu zata iya zuwa ko ta sa a d'auko su.


Ko dan haka ba zata so dorawa kanta wahala ba idan har ya kasance cikine da ita dole ta cire haka ya sa ta kuduri niyyar tafiya asibiti washegari dan idan har cikin ne da ita ba zata baro asibitin ba sai an cire,gashin kuma da ke fito mata za tayi musu bayani dan da wuya ace ciki yasa gashi fito mata a hab'a.


a cikin bacci da ta samu ya fara daukarta da taimakon maganin murar da ta dirkawa kanta  ta jita  kamar a jike ko da ta kunna fitila sai taga jini ne har ya b'ata kan gadon,har ta gyara jikinta mamaki take dan ba kuma ta gane mai ya kawo jinin ba idan har ba cikine da ita ba mai ya kawo mata canjin jiki haka,baccin da bata koma ba kenan har gari ya waye wajen takwas ta shirya ta nufi wani private da ta san sun kware sun san kan aikinsu.



Gwajin da aka mata ba ta da ciki anan take fadawa likitan baccin da bata iya yi da kwadayi da take fama dashi har dasu tashin zuciya da gashin dake fito mata likitan magunguna ya hada Mata akan taje ta ringa Sha wai wani zubin mace najin haka.


Haka ta dawo har maganin ya kare kuraje Basu har fuskarta ba jini sai wasa yake mata yazo ya d'auke ga rashin bacci dai ba abinda ya sauya.


Zuwa yanzu sai taji hankalinta ya Kara tashi dan tasan ba daidai take ba duk yadda a kayi wani cutar take d'auke dashi kuka to hau yi a  b'oye dan zargin fyaden da aka mata kawai take da kila Wanda ya Mata ya Saka mata cuta.


Ganin Abu sai gaba yake yasa ta neman Zainab Yar uwarta cikin kuka ta bata labarin fyaden da bata so tab'a fadawa wani ba amma dole ta fito ta fadawa Zainab da tasan suna kashewa su binne,yadda hankalin Zainab ya tashi yasa ta Kara Jin hankalinta ya tashi Ihun Ina har Mansoor din yake aka mata fyaden yasa ta gyara zama ta labartawa Zainab duk abinda Mansoor ya aikata mata har zuwa dalilin daya sa ta rabu dashi.


Zainab kamar zata kawo mata duka ta ringa fada akan irin wanan abun zata hadiye ita kadai ba tare da ta tab'a fadawa wani ba yanzu da zuciyata ya buga fa,haka Zainab ta zage Mansoor tas ta Kara da rabuwarsu Yama Fi alheri, Zainab ta bata shawarwari Mai kyau,bata tabin Jin zuciyarta sakayau ba sai da ta fadawa wani sirrin da ya zame mata ciwo da ba ranar warkewarsa har inta tuna sai taji kamar a lokacin  Mansoor ya ci amanarta ,Sam  bai cancanci ma ta rufa masa asiri ba,takan zuba ido taga ko zai gwada kiranta duk da tayi blocking dinsa  sai dai bata ga kiransa ba Wanda hakan yasa ta kara daura damarar jingine shi ta cigaba da rayuwarta.


Ba da niyyar kwana taje ba amma Zainab sai da ta riketa washegari suka je wani asibiti nan ma magungunan aka hada mata akan ta Sha bayan anyi mata gwaji ance bata d'auke da wani cutar Wanda hakan ne ya kwantar mata da hankali Zainab ta kawota har gida ta mata transfer din dubu dari biyu duk da suna da rufin asiri Kuma tana tab'a business tace ta Kara jari ta ringa zama busy kar ta sake tayi tunanin Mansoor dan Sam bai yi deserving din ta ba.


Tuni ta dauki shawarar Zainab ta cigaba da harkokinta sai dai har ta shanye maganin jinin na mata wasa ba dai wani sauyi ko canji.


Sai da ta Kara neman Zainab ta sanar mata.

Zainab kuwa cikin daurewar Kai tace ita dai tayi mamaki da bata ga canji ba tunda har a asibiti ance kalau take,kwantar mata da hankali tayi akan zata kira wata kawarta nurse ta fada mata halin da take ciki taga ko da abinda zata iya yi akai.


Kwana biyu a tsakani tana gaban mudubi tana ganin yadda ta narka uban kib'a ta rasa dai mai ke damunta tasan ba daidai take ba amma likitoci sunce ba ta da matsala.



Kiran Zainab ya katse mata tunanin da take tana d'auka tace tazo ta sameta suje wajen Nurse nusaiba ta ce tasan mai ke damunta.


Ai ko wanka ba tayi ba ta Saka kaya taje gidan zainab itama batare da bata lokaci ba suka nufi gidan Nurse Nasiban.


Tare suka yi secondary da Zainab din


Sai da suka dan Sha ruwa Zainab ke sanar mata halin da Nurr ke ciki sai da ta gama tsaf ta dan Yi murmurshi tana ai  daga symptoms din da ta zayyano wa cutar PCOS ke damun Nurr wato polycystic ovarian syndrome cuta ne da mafi akasari ke damun mata amma ba su san sani ba 

Cutace dake affecting ovaries din mace wato inda ake producing din kwan mace a mahaifa kuma ma’ajiyar su.


    Symptoms din su 

 ya hada da 

-FITOWAR GASHI A GEMU DA SAMAN CIKI

-KURAJEN FUSKA

-KIBA

-RIKICEWAR Al’ADA

-RASHIN HAIHUWA 

-YAWAN KWADAYI

-YAWAN KASALA

-RASHIN YIN BACCIN DARE



Nurr da sauri ta ce duk sune alamomin yanzu ya za tayi dan ta sha magunguna shiru


"PCOS Yana da wahalan magance wa musamman Idan akayi la’akari da yadda yake da symptoms masu rikitarwa ga mata.

Idan akaje asibiti mafi yawanci magani ake bama mata ko a basu shawaran cewa su rage kib'a da exercise wanda shi kuma CUTAN PCOS bashi yake so ba.

Ana iya amfani da magani amma muhimmin abun ba magani ake so ba.

Shi yasa Muka kirkiro wannan program din wato 4WEEKS REVERSE PCOS SYMPTOMS CHALLENGE NATURALLY a inda muke taimaka ma mata masu irin wurin CUTAN wurin magance shi da hanyan amfani da abubuwa kaman :

-  Kayan itatuwa wato (herbal remedies) wurin magance shi.

-Yin amfani da nau’ukan tea daban daban.

-Kiyaye abubuwan da akeci.

-Sanin kalolin motsa jiki da ya kamata ayi.

-Psychology and emotional counseling.

-Therapy 

-Fertility journey.

Wayannan da ma wasu NAU’UKAN TAIMAKO MUNA BADAWA A WANNAN PROGRAM DIN,dan haka karki damu zan dora ki akan natural medical in Sha Allah da magunguna zaki samu sauki in sha Allah"


( Nurse Nasiba ta daura damarar wayarwa mata Kai akan cutar PCOS duk wacce take fama da irin wancan matsalar da na zayyana a sama ta nemi 

Nurse Nasiba ta wanan lambar 08109388227)



Nurr cikin farin ciki suka baro gidan nurse Nasiba dan ta samu maganin matsalar ta idan har ta jajjrce da naci kamar yadda Nurse Nasiba ta bata shawara.


Cikin hukuncin Allah ta fara ganin sauyi a jikinta yanzu Al adarta ya daidata kuraje sun b'ace gashin kuma ance a hankali zai daina fito mata ,sai a lokacin ta samu nutsuwa ta zauna zaman idda dan duk watanin baya wasa jinin ke mata,takan zuba ido duk da tasan Babu san Mansoor a zuciyata taga ko zai zo sai taga Babu ma alamar zai zo, har Hajiyar sa haushinta take ji dan ta d'auka tamkar ya ta d'auketa Ashe ba haka bane,dama ba Santa take ba.

Tana gama idda ta karkada takardunta ta koma makaranta gefe guda kuma tana tab'a kasuwanci da Allah ya sa mata albarka tana samu idan da abinda ke damunta bai Wuce rashin yaranta ba kamar wasa ta kira Sa'a akan a kawo mata su dan ta d'auka zata iya watsar da su kamar yadda ta share babin mahaifinsu duk da ko Yaya ne da wuya ta kare sati bata tuna shi ba ko dan rayuwar ma da suka yi a baya amma tasan sonsa Babu a zuciyarta sai dai memory da wanan ne bata da Ikon gogewa akanta dan shekara takwas ba wasa bane.


Sa'a ce ta kawo mata su,ganin su fes yasa hankalinta kwanciya dan tasan da ma ba zasu Sha wahala ba tunda hajiyar Mansoor din na san su sosai.


Ta d'auka kawo su da akayi zai saka ma baban ya fake da zuwa sai taga har suka yi satin da ta nema Sa'a ta zo ta d'auke su bata ga kafarsa ba.


Makaranta da neman kudinta kawai ta saka a gaba dan ko wata biyu bata rufa da gama idda ba manema suka yo mata caa,ko kusa bata kawowa kanta Aure balle wai har tayi tunanin kula wani ko ta bawa wani fuska har ya samu gurbi a zuciyarta Mahaifiyarta Sam bata matsa mata akan lailai sai tayi Aure dan tana da fahimta tasan sai a hankali zata iya dawowa daidai, Mansoor ya saka mata tsanar soyaya da mazan kansu,gani take da ga kan shi ta ma rufe soyayya mazan duk halinsu guda ne.


Yanzu abinda ke bata mamaki kamal abokinsa ke matsa mata da waya da dubata akai akai ta d'auka ma ko dan Mansoor din yake kiranta sai taga ba dan shi bane Yana kiranta ne da alamomin Santa yake duk da ba wani sa hoto take ba dan tana da lambarsa a wayarta idan har ta saka yayi ta waw waw kenan Yana kuranta kyaunta dan a yanzu gayu take fiye da baya dan dama tana san Gayu, fitowarta da cudanya da mutane da ban daban yasa ta Kara gogewa ta zama wata Yar gayu,duk nacin namiji bata bashi fuska sai dai su gaji su kyalle ta.


Da kudin da take samu ta cika ta siyi mota take hawa duk da mahaifiyata sai da ta so hanata dan a fadarta kar Maza su dauka tafi karfin ajinsu ita kuwa ta nuna mata dan namiji ba zata ki rayuwar da take so ba,ita kanta mamaki take yadda ta manta Mansoor dan sai anyi da gaske ma yake fado mata ta gama yarda ya auri Humaira shi yasa baya waiwayrta Wanda hakan taga yafi masa alheri dan a yanzu sai take ganin tama fi karfin ajinsa ba kunya ba tsoron Allah Kamal yazo gidansu har sau biyu da muradin fa shi aurenta ma zai yi shi ba kamar Mansoor bane ba ya Mata alkawarin riketa dan shi kansa yayi mamaki da Mansoor ya iya cin amanarta.


Sai taji tama tsani Kamal din akan Mansoor din dan bata taba kawowa zai iya haka ba, Koda ta tari Zainab da zancen sai ta daka tsalle akan ta auri Kamal ko dan ta kunsawa Mansoor bakin ciki ai Kamal na da kyau dan ta San shi Nurr kuwa ta girgiza kai tana Yanzu tafi karfin tayi wani abu dan Mansoor,za tayi Aure ba yanzu ba.


Daga ranar tayi blocking Kamal da bai fasa kiranta da lambobi  daban daban ba.


Shekara guda curr kamar wasa da watani da rabuwar ta da Mansoor taga hoton shi da Humaira na yawo akan an daura musu Aure.


Tabe baki tayi dan ta d'auka ma sun dade da Auren, Yan uwan Mansoor ma sai wani sakawa suke suna rubuta perfect match tasan so suke wai su kunsa mata a lokacin ta Kara godewa Allah da ta rabu da Mansoor dan dukansu Taron munafikai ne,duk sai da ta bi su ta musu Allah ya Sanya alheri itama ta dora Mansoor da Humaira sai gashi ba kunya suka hau wani kame kame Wanda basu san ba ko digon san Mansoor a zuciyarta ba dan ba abinda taji.


Da daya layin nata ta yiwa Mansoor magana dan tayi blocking din lambarsa da wancan ba tayi dan wani abu ba sai dan yaji kunyar karyar da ya mata da shine ya fara saka Mata tsanar shi.


Nacin da ya ringa mata a waya yasa ta d'auka,ba kunya ya hau sharara Mata karyar da ya saba.

Iya nan bai ishe shi ba,

Ga mamakinta kwana biyu a tsakani sai gashi ya zo k'ofar gidansu,takardar da ya nuna mata wai na sakin Humaira yasa ta Kara godewa Allah da rabuwar su dan sam bata ga alamar Yana da hankali da tunani ba ya d'auka daga nuna mata takarda sai ta hau rawar jiki tace zata koma masa,hannu da ya kawo jikinta Yasa ta kwashe shi da Mari a Daren haka takaici ya cikata na ma ganin fuskarsa da tayi ba mai yarda ma ta tab'a mutuwa a Kansa.


Kamal dai abokinsa shi yake neman haukatata da kira dan ya dage shi da gaske yake aurenta yake so yayi,Wanda da ta aure shi gwara ta Kare rayuwarta ba auren.


Humaira


           Jikinta rawa kawai yake tana sallati dan idan har a cikin hayyacinta ta karanta wasikar da Mansoor ya ajiye mata Yana nufin ya saketa saki daya da tariyarta da kwana uku,ko lokacin da Sauban ya saketa bata Jin hankalinta ya tashi haka,dan kuka wiwi ta ringayi na ganin wulakanci da Mansoor ya mata,a wanan gab'ar ba zata iya karyata zuciyarta da ba tayi shawara da ita ta kamu da san Wanda take yiwa kallon makiyinta har take tunanin ba zata iya yafe masa ba,sai dai dare da ya ta wayi gari da tunaninsa da san duba duk wani abu Daya shafe shi,takan karyata Yusrah da tace itafa tasan tana kaunar Mansoor ita kuwa gani take ba yadda zata kamu da san sa,duk da hujjar Yusrah shine yadda ta amince akayi auren dan da bata kaunarsa kamar yadda ta fada da ta daka tsalle akan bata yarda ba,duk bata san kaunarsa take ba sai a yau daya datse igiyar auren da aka daura musu,tana kuka ta shiga secret folder da ta Adana hotunansa da nata da aka hada da aka daura auren,Wanda har tsintar kanta tayi da murmurshi ita kadai dan bata sani ba ko dan farine shi sai taga ba Wanda ya dace ma da ita sama dashi,sai Kuma idan ta tuna fa abinda ya mata sai ta fara k'ok'arin ganin bakinsa,bata kawo har zai iya gwada mata kiyayya har haka ba,bata kawo da gaske yake baya kaunarta ba,Ashe dai duk a baya burinsa ya samu nutsuwa da ita shi yasa ya sako rayuwata a  gaba har sai da ya kai ga cimma burinsa,a yanzu Kuma sai yake nuna mata kiyayya,har san Zuciyarsa ya kai haka shi yayi silar mutuwar auren ta dan nashi ya mutu sai ya dora Mata Karan tsana.


A daddafe tayi sallah asuba ta kasa yadda wai ta sake zama bazawara a karo na biyu.


Haka ta kwanta tana rawar dari na zazzabin da ya rufeta,abinda ya Mansoor ya mata tun farko ta fara tunowa Wanda ta gama sakawa a ranta shi zai ringa bibiyar ta ita kuma tana wulakan tashi dan tasan dole zata sauko amma ba kurkusa ba,Ashe shi din ne ya shirya Yi mata wulakanci hakika sai so bai mata Rana ba so bai mata adalci ba da ta kamu da kaunar Wanda bai san darajarta ba,Ashe dai da gaske yake da yake magiyar ta nuna bata san shi,Ina ma ta turje akan ba zata Aure shi ba,da kila a hankali zata manta dashi ta samu wani ta aura.


Haka ta wuni kwance sallah kawai ke tayar da ita har sake karanta wasikar take taga ko dai itace ba ta karanta daidai ba,mutane da yawa sun shaida an daura mata Aure wane Kallo mutane zasu mata suga kwana uku da tariyarta ta koma gida akan an saketa wai Kuma har yake da karfin halin cewa ta nuna itace ta nemi sakin tunda itace bata san daraja iyayen ta ba ita dai Sanin Mansoor a rayuwata bai zame mata alheri ba tunda ta San shi take cikin kunci da zubar hawaye.


Bata manta text din da Sauban ya mata akan Ashe dai Mansoor din take so shi yasa taki dawo masa toh Yana mata addu'a Allah yasa Mansoor ya mata hallaci sai gashi ya nuna mata shi din ba dan Halak bane sakayyar da zai mata bayan duk abinda ya mata shine ya saketa har yake cewa shi ba dan cikar burinsa ya daina muradinta ba Ina ma laifin ya barta idan ta kwana biyu sai ya sauwake mata.


Sai da ta samu kwana biyu tama rasa abinda ya dace tayi da Wanda ya dace ta fara sanarwa kafin ta yanke zuwa gidan Safiyya karamar a kwana biyun da tayi wani irin tsanar Mansoor take ji har take masa addu'ar wulakanta a gidan duniya dan ya tozarta ta.


Kayanta dake cikin akwati babba ta d'auka dan dama ba kayanta dake cikin wadrobe sai iya kayan baccin da Yusrah ta feshe da turare a ranar da aka kawota har tana mata radan tasan yau sai Mansoor ya sume ya kusa mutuwa a kanta a waje Ina ga ya ga yanzu da ta zama halaliyarsa a zahiri harara ta watsa mata a badini sai da ta tuno haukar da ya mata a ranar hawaye ta share dan Mansoor kyamatar ta ma yayi,tana ganin Kiran Yusrah ta kasa ma dagawa dan tana da balain hope akan auren ita da Mansoor din.


Ido a kumbure ta shiga gidansu Mansoor janye da akwatin ta dan sai takardar zata bata idan ta karanta sai ta wuce gidansu,garin kansa ya mata zafi dole ta Nisanci garin nan ko dan ta samu nutsuwa da ta sani tun fari Abujan ya wuce wajen Ramlat da kila a yanzu bata tsinci kanta a cikin wanan bakin cikin ba.


Baki sake Safiyya karama ke kallonta da flasks a hannu sai Sa'a dake tsaye da leda itama


Dan murmurshin dake kan fuskar Safiyya karamar tuni ya bace cikin Dan faduwar gaban ganin Humaira  da tayi wa ferfesun kayan ciki akan a Kai mata tace "Humaira lafiya ya naganki da akwati ido Kuma a kumbure yanzu Sa'a nake Shirin aikawa gidanku fa dan mijinki naso yazo na bashi toh tun safe Ina Kiran wayarsa bata shiga lafiya kuwa"?


Humaira taso tayi jarumtaka wajen nuna sakin da ya mata bai dameta ba sai dai Ina kuka ta fashe dashi Safiyya karama kuwa tayi kanta da sauri tare da sakin kular hannunta taja sallati tana "Humaira ko dai wani abun ne ya samu Mansoor din"?


"Zan so haka hajiya zan so ace mutuwa yayi da abinda yamin"


Safiyya karama kirjinta ta dafe ta zuba wa Humaira ido kirjinta na dukan uku uku Sa'a kuwa kuwa cikin sallati tace "Aunty Humaira mai yayi zafi haka mai Yaya Mansoor din ya Miki"?



Hannunta rawa kawai yake wajen Bude jakarta ta d'auko takardar ta mik'awa Sa'a tana "ki karanta mata taji Sa'a"


Da ido kawai Safiyya ke bin Sa'a da hannunta ke rawa sallati kawai take kirjinta na bugu fiye da misali rawar da jikinta ke yi da lafazin dake fitowa daga bakin Sa'a da itama muryarta ke rawa yasa ta zubewa a kasa tana sallati Ji take kamar feshin wuta ke fitowa daga bakin Sa'a tana hura mata,gani take Sa'a Sam bata San mai take karantawa ba dan tasan Mansoor ko shaye shaye yayi bai Isa sakin Humaira da ta bashi amanarta  ba.


Sai dai ko da ta karbi takardar iya tsakiya ta iya kaiwa ta saki takardar tare da lumshe idonta


Sa'a kuwa cikin kuka ta hau cewa "Yaya bai kyauta ba innalillahi wa inna ilaihi rajiun Mai yasa zai yi haka"?


Humaira kuwa tashin hankalin da ta ga Safiyya karama a ciki yasa ta neman nata tashin hankalin ta rasa,dan hawaye kawai ke zubowa  Safiyya karamar daga yadda jikinta ke rawa tasan sakin ya bugeta ta kuma san tashin hankalin ta na zumuncinsu da zai dan samu tangarda ne  take  ta fara tunanin ko dan Safiyya karamar zata yi karya tace ita ta nemi sakin.


Tana k'ok'arin magana Safiyya karama ta bud'e idonta da suka yi jajjur ta kalli Sa'a tana "kira min abokinsa Kamal ba zai rasa lambar da zan same shi ba idan har Mansoor ba so yake na tsine masa na cire shi daga cikin yayana ba ya gaggauta mayar da Humaira"


Humaira mik'ewa tayi da sauri tana girgiza kai da "Hajiya kiyi hakuri wallahi Azeem ko ya mayar dani ba zan tab'a koma masa ba idan har zai iya sakina bayan cutar da yamin hajiya ba Abunda zan yi dashi ko da kuwa shi kadai ya rage da namiji a duniya wallahi ba zan tab'a koma masa ba Hajiya"


"Karki min haka Humaira har yanzu banyi shekara biyu da haduwa da Yan uwana ba,bana so zumuncin mu ya ruguje  haduwata da su bai zo min ta Dadi ba saboda Abinda Mansoor ya aikata miki sai gashi Ina murna ta auren da aka hada zan goge komai  ya aikata sai ya aikata laifin da ya Fi na farko Humaira ki rufa min asiri zan tilasta masa ya mai daki"


"Hajiya wallahi ba zan tab'a koma masa ba dan ko yace ya Maidani kotu zanje a raba auren hajiya akan me zaa tilasta masa zama dani bayan karara ya nuna baya kaunata hajiya kwana uku fa nayi a gidan ban taba Saka shi a idona ba sai ranar da ya kawo min takardar wallahi ko ganina baya so yayi, Taya zan yarda na zauna da shi salon ayi masa dole daddare ya kasheni gani yake nice silar rabuwar sa da matarsa hajiya ba zan tab'a komawa Mansoor ba na rantse da Allah Idan har tunanin ki abinda za ace a dangi banyi niyyar rufa masa asiri ba amma saboda ke zance ni na nemi sakin,idan har nace haka ba mai ganin bakin ki Hajiya"



Cikin kuka Safiyya karama ta fara magana tana "Ni Mansoor zai tozarta Humaira bake Mansoor ya wulakanta ba ni ya wulakanta ya nuna ban isa dashi ba,yadda Mansoor ya sakani hawaye sai na shi yaran sun !!!!


Humaira da sauri ta toshe bakinta da hannu tana "Hajiya kar bacin rai yasa kiyi mumunan lafazi a Kansa hajiya kiyi hakuri ki zuba masa ido mace ake yiwa auren dole namiji baza'a iya masa auren dole ba shi ma ya kamata ki san Yana da ra'ayin Kansa yasan mai ya dace dashi ki rabu dashi kawai  ni nasan sai yayi nadamar abinda yayi"


"Wallahi kukan da yaron nan ya sakani sai yaransa sun Saka shi kuka"


Safiyya karama tace cikin bacin rai sai zata masa baki sai Humaira ta hana.


Abu kamar wasa sai da Safiyya karama ta kwanta gadon asibiti dan Jininta ya hau sam bata kawo Mansoor zai saki Humaira ba bata kawo zai nuna mata bata isa dashi ba,har aka sallamota bata ga kafar Safiyya babba ko wani nata ba Wanda hakan ya Kara sa Jininta hawa dan kwana biyu kenan da Humaira ta koma gidan tasan dole zata fadawa Safiyya Babba akan Mansoor ya saketa.


Duk da Humaira tace zata nuna ita ta nemi sakin.


Ba ranar da bata gwada wayar Mansoor ba a kashe take Jin wayar Wanda tasan ya kashe wayar ne dan kar ta same shi a waya Ashe yasan tsiyar da zai shuka shi yasa ya lafto kayan abinci ya ajiye mata kudi.


Zuciyata ta ringa kaiwa nesa akan masa lafazin da bai dace ba.


Ganin an tafi sati shiru abinda tunda ta hadu da Safiyya Babba ba ranar da zata fito ta fadi basu yi waya ba hakane yasa ta shirya dan gwara taje ta zube ta bata hakuri.



Humaira


        Har ga Allah taso ta nuna ita ta nemi sakin dan jikin Safiyya babba rawa kawai yake tama kasa magana a lokacin da take sanar mata da Mansoor ya saketa.


Mahaifinta Kansa sai da ya girgiza shuriem yayanta ne ya iya tambayar ta mai ya faru har Mansoor ya saketa Humaira kuwa ta nuna ita ce ta ce ya saketa duk asan kar a ga bakin Safiyya karama,sai dai Marin da Safiyya Babba ta kwashe ta dashi yasa jinta daukewa shuriem kuwa ya cire belt dinsa da rantsuwar sai ya kasheta da duka ganin yadda Safiyya babba ke neman mata baki yasa ta fito ta fada musu iya gaskiyarta ta basu takardar suka karanta.


Mahaifinta kuwa bata tab'a ganin b'acin ransa kamar ranar ba dan kan Safiyya babba ya koma kamar zai daketa ya hau masifa akan Mansoor da Safiyya Karama ba mutanen kwarai bane 


A ranar akayi Karamin taro a gidan dangi na nesa da kusa duk suka zo aka baje abinda Mansoor ya aikata dan gidan Safiyya karama.


Ai ran babba Musa idan yayi dubu ya gama Baci Safiyya babba kuwa sai kuka take,wayarsa ya d'auko dan ya kira Safiyya karama Safiyya babba ta zube a kasa ta hau rokonsa akan kar a kira Safiyya karama ba amfanin kiranta tunda Aure ba gyaruwa zai yi ba ita dai a share su biyun kar Wanda ya nuna mata komai bata san Mansoor din bana arziki bane,haka babba Musa yayi ta masifa Yana Safiyya karama bata dace da Dan kwarai ba.


Haka aka gama jimami aka yanke Humaira ta koma Abuja wajen kanin mahaifinta tayi zamanta a can.


Kwananta hudu ta Shirya kayanta dan kamar akan kaya take jinta ta matsu ta bar garin kafin ta tafi haka ta zube akan gwiwarta tana rokon Safiyya babba akan kar ta bata da Safiyya karama ba laifinta bane.


Safiyya Babba kuwa tace mata ita dai ba zata ce komai ba.


Da haka Humaira ta dauki hanyar baba mudansir kanin mahaifinta Mai kudi ne na gaske ba kuma su da Yara.


Basu isa Abuja ba sai wajen hudu dan basu tashi da wuri ba, driver ta yiwa magana akan ya dan biya ta wani mall ta dan tafi da wani abun kar ta je haka.


Koda suka Yi parking fitowa tayi tana shakar iska mai dadi dan bata sani ba ko dan ta baro can da ta tsana taji iskar yafita daban.


Sanye take da Abaya tayi rolling dan kwalin ta zo shiga ciki tayi kicibis da Sauban da take ganin kamar dai bashi bane mai kama dashi ne,dan Babu wanan dogon dinkin daya rabe masa fuska biyu,yayi wani Irin haske kamar ma ja masa hancin aka yi ya ci kananan kaya farare da wani bakin glass gefensa wata ce mai dan jiki goye da bby ta gaba sai wani mai kama da Sauban din a daya gefen yana rike da Nina da tayi wayo an raba Mata gashinta gida biyu ta Sha kayan kanti.

Kasa d'auke idonta tayi akansa dan ta kasa yarda shine shi kuwa ya cire glass din fuskarsa ya saki murmurshi lebbensa ma yayi haske ba kamar baya da yake da duhu da kana gani kaga dan sigari ba,"Aaa Amarya ke nake gani haka Mee love kinga Humaira tsohuwar matata".....


Paid book 500 via 0078986629 sterling bank nafisa nuhu or recharge card Tru this mtn no 08068484400 evidence  of payment Tru this 08033719070


Mutanen Niger kuma ku tuntube wanan lambar

+227 96 82 89 84

*UMMU LONDON DATA SERVICES*


*MTN*

500MB--#150

1GB--#250

2GB--#500

3GB--#750

4GB--#1000

5GB--#1250

10GB--#2500




*AIRTEL*


500MB--#150

1GB--#250

2GB--#500

3GB--#750

4GB--#1000

5GB--#1250

10GB--2500


*GLO*

1.5GB--#250

2.9GB--#500

4.1GB--#1000

5.8GB--#1250

10GB--#2500


9mobile


1Gb--#250

2GB--#500

3GB--#750

4GB--#1000

5GB--#1250



Cheapest data at affordable price contact number 08136347153


Account number 8136347153 Opay firdausi Nuhu





*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


         *Page 51*



Humaira

            Amina murmushi ta sakar mata Wanda hakan ya tilasta mata sakin murmurshi suka gaisa Sauban kuwa ya cigaba da magana Yana "Ya Mai gidan"?


Humaira yi tayi kamar bata ji ba ta nufi wajen Khalil ta Mika masa hannu tana "Nina haka kika girma"?


Khaleel kuwa ya rusuna ya gaisheta bata San shi ba  amma yadda yayi kama da Sauban yasa ta zuba masa ido tana tunanin ko dai shine dan nasa da yake magana,amsawa tayi,

Nina kuwa ta noke alamar kiwiya Wanda hakan da tayi yasa taji kwalla na neman zubo mata Sauban kuwa sai cewa yayi "Mee love bari na karasa wajen motar na sa kayan Nan idan Kun gama gaisawa sai kuzo mu tafi khaleel bata Nina mana"



"Abba ai taki zuwa nok'ewa take"


Humaira wani iri taji a zuciyata ta dan saci kallon Sauban da bai ko Kara kallonta ba yayi gaba Amina kuwa ta mik'a hannunta cikin murmushi Nina kuwa tayi saurin zuwa wajenta ta riketa ta gefe tana "Nina maza kije wajen Umma ku gaisa"



Nina kafada ta sake nok'ewa Humaira kuwa cikin tsananin damuwar mantata da Nina tayi ta mik'a hannunta ta karbeta da k'arfi, Nina kuwa ta saka kuka Humaira kuwa ta hau jijjigata tare da dan yin gaba dan bata so Amina taga hawayen daya zubo mata da ta kasa gane na menene, na ganin yarta da  ta mantata ne ko na ganin Sauban cikin kwanciyar hankali da matarsa gwanin sha'awa,satar kallon Aminar kawai take taga bata da makusa tana da kyau.



Cigaba da jijjiga Nina tayi,amma Nina kuwa ta cigaba da  kuka,ganin Khalil ya nufota da alama karbarta zai yi yasa tayi wajen Sauban din dake cikin motarsa a zaune da alama wayarsa yake latsawa abinda suka siya Kuma anata loda musu a mota,idan ba idonta ke yaudarar ta ba Sauban ya canza ba kamar Wanda ta sani a baya ba,yanzu Babu wanan zafi da hade ran a tare dashi bata tab'a tunanin a yadda fuskarsa ta lalace har zai iya gyaruwa haka ba ko tab'o ba.


Da alama tsayuwar dasu  Amina suka yi Jira suke ta kawo  Nina ganin yarta yasa taji bata san ma rabuwa da ita mantata da Nina tayi ya daga mata hankali tana Isa wajen motar ta kira  Sauban  Yana dagowa ta fara magana tana  "Kaga rabani da kayi da Nina yasa ta manta ni dan Allah ka bani ita tamin kwana biyu"



"Toh dama ai wajena ya dace ta zauna Humaira ba raba ki nayi da ita ba kinga ai ba zai yu na baki ita taje gidan mijinki a matsayin Agola ba bayan Ina rayye ai duk lokacin da kika so ganin ta zaki iya zuwa ki ganta ko ki Aiko a kai miki ita ai ba zan tab'a raba ku ba kefa mahafiyar ta ce"


Humaira yawu ta hadiye tana cigaba da jijjiga Nina da take mata mutsu mutsu tana mik'awa Sauban hannu,Sauban kuwa ya ajiye wayarsa ya karbeta take tayi lamo a kirjinsa Sauban kuwa Yace "Duk lokacin da kika Shirya zaki iya zuwa ki ganta matsalar yanzu mun dawo Abuja sai dai an ringa kawo miki ita tana miki kwana biyu"


"Ai nima yanzu na dawo Abujan shi yasa nace ko zaka bani ita tamin kwana biyu"


Duk maganar da take bai kalleta ba wasa yake da gashin Nina gyada Kansa yayi Yana " babu matsala ki karbi lambar Amina duk lokacin da kika son ganinta sai ki Mata waya zata kawo miki ita daga nan sai taga gidan naki"


Humaira bata iya cewa komai ba Sauban kuwa ya sa baki ya kira Amina da Mee love gani take da gangan yake wani basar da ita yake Kiran matarsa da Mee love so yake ya kunsa mata bakin ciki ita kuwa mantata da Nina tayi ne ya Sosa mata zuciya bata so wai ta kawowa kanta nadamar kin koma masa.


Shi yacewa Amina ta bata lambar ta duk maganar da yake bai kalleta ba ita kuwa Nina kawai take Kallo tana Jin kamar ta kwaceta bata so tayi wani magana Sauban ya samu damar wulakanta ta hakane yasa ta karbi lambar Amina suka yi saving lambar juna ta so Kara karbar Nina amma haka Nina ta ki zuwa wajenta har suka ja motarsu suka tafi.


Jiki a sanyaye ta shiga mall din tare da barin hawayen da take ta b'oye wa zubo mata yanzu Sauban kallon matar Aure yake mata hakika Mansoor ya cutar da ita bata Jin zata tab'a yafe masa dan da kunya ta nunawa Sauban ba ta da Aure.



Da ciwon kai ta isa gidan kanin baban nata da suka mata kyakyawan tarb'a dan har sun rasa wajen ajiyeta,wani katon daki aka kaita da bandaki a ciki  dan bama kowa a gidan sai iya matar gidan da Yan aiki biyu yaranta biyu duk suna kasar waje.

A Daren ba tayi wani bacci ba dan tunanin Nina kawai take tana Jin dama Sauban ya bar Mata ita,da ta sani ta daure Wajen yafewa Sauban ko dan Nina gashi yanzu Nina ta manta da ita.


Gabanin asuba bacci ya fara k'ok'arin fusgarta Kiran Yusrah ya hau shigowa wayarta tasan dole ta samu labarin sakin da Mansoor ya mata,tana daukar wayar Yusrah ta rushe mata da kuka,haka suka ci kukansu a tare yusrah na tsinewa Mansoor da abinda ya aikata,daga baya Kuma yusrah ta hau kwantar mata da hankali ta Sako Mata maganar Sauban wai shekaranjiya taga an Kara masa matsayi ya zama babban soja an hasko tv  ganin da ta masa ma fuskarsa ta gyaru ita da tasan ma Mansoor zai mata wanan akuyar da ai Sauban ta komawa.


Humaira cikin murmushin takaici ta bata labarin haduwarsu da duk yadda suka Yi ta Kara da ba lokacin nadama yanzu dan da kunya ma ta kawo zata iya komawa Sauban dan ita kunya ma zata ji yaji labarin Mansoor ya saketa wanan shine kaddarar ta damuwarta yanzu Nina ce da ta manta da ita"


Yusrah kuwa ce mata tayi ta fito ta nunawa Sauban bata da Aure ai ko dan Nina tana mata kwadayin koma masa kila dama ba Rabon Aure ne a tsakaninta da Mansoor shi yasa ya saketa


Humaira girgiza Mata Kai tayi tana ita dai yanzu ta hakura da kowa ma karatu zata Saka a gaba bata ga ma alamar Sauban na Santa ba dan a gabanta ma yake ta gwadawa matarsa so ba ta sha'awar koma masa dan ba zai ga mutuncinta ba zai d'auka ma ba dan Allah ta koma masa ba sai dan ganin fuskarsa ta gyaru Kuma ya samu d'aukaka shiyasa ta koma masa ta barta kawai a yanzu babu batun Aure a gabanta karatunta  kawai za ta saka a gaba.


Sai da ta samu wata daya duk da damuwar da take ciki haka ta jingine komai a gefe ta fara zuwa makaranta Amina ta kawo mata Nina ta mata sati biyu dan a waya ta kirata tace zata kawo mata ita washegari kuwa ta cika alkawari ta kawo Nina da dabara ta samu ta tafi dan Nina ihu ta ringayi akan sai ta bita, dan zaman minti talatin da Amina tayi da jaririnta ta fahimci macece Mai saukin Kai duk ta d'auka tana da Aure dan bata so ma ta San bata da Auren, Sauban kuwa ya kirata ya Kai sau uku irin rayuwar da taso yi dashi kenan a baya amma bai bata  wanan kulawar ba da alama yanzu dai ya canza a ranar da Nina ta cika sati biyu ta dawo ta d'auke ta har da dan kukanta dan ganin Nina na balain sanyaya mata rai.



Mansoor


        Har na isa Cairo hankalina a tashe yake bani da nutsuwa sam dan ban tabbatar da Humaira zata iya rufamin asiri ta nuna ita ta nemi sakin ba,na kasa ma kiran kowa a waya dan nasan sakin da nayiwa Humaira zai jawo magangunu,wata guda kawai nayi nasan na kwafsa dan sai a yanzu na fara tunanin Bakin cikin da hajiya zata shiga idan taga abinda na aikata.


Bansan mai yasa bana tunani mai zurfi nake aikata Abun da daga baya zan zo Ina nadamarsa ba,ga aikin da nake kudi na shigo min sai dai rashin nutsuwa da kwanciyar hankali dan zan iya cewa gangar jikina ne anan amma zuciyata na nijeriya,nasan hajiya zata yi mugun fushi dani,zan so na san halin da ake ciki dan ko baccin kirki bana iya yi haka nake mafarki da hajiya.


Ban taba Kiran kowa ba,yau dai da na kasa daurewa na nemo Kamal a waya da sabon layina da na ke amfani dashi,Yana d'auka na kira sunansa, Mansoor shine akwai abinda yace Ina ce masa Naam ya kashe wayarsa.


Hankalina idan yayi dubu tashi yayi jiki na rawa na sake Kiransa amma har ya karaci ringing bai dauka ba,Wanda hakan na nuni da ya samu labarin sakin da na yiwa Humaira bayan ya bani shawara akan na daure Wajen karbar auren da hannu biyu,ban manta yadda ya bani shawara ba,idan har Yana abokina zai iya wanan fushin Ina ga Hajiya da ta rokeni akan rike Humaira da hannu biyu,text din magiya kawai nake masa dan ya d'auki wayata dan a wajensa zan san mai ke faruwa a yanzu tsoron Kiran ma hajiya nake so nake sai naji komai daga bakin Kamal nasan dole Yana da labari tunda Yusrah Yar uwar mu ce.


Text din da na masa na karshe yasa ya d'auki wayar dan da Allah da Annabi na ringa hada shi


Shiru yayi ni kuwa cikin rawar murya na fara magana Ina "Haba Kamal idan kowa zai Juya min baya ai bai dace ka juya min baya ba"



"Ina jinka  lafiya kake kirana"?


"Haba Kamal ya zaka min haka karka manta bani da aboki sama da Kai a wanan gab'ar Kai kadai zan samu muyi magana na samu kwanciyar hankali"


"Da ka d'aukeni aboki Mansoor da ka bi shawarata, da  ba zaka aikata san ranka ba, kai kenan baa isa a baka shawara ba sai ka aikata san ranka ka shiga matsala sai kazo kana kananan rantse rantse akan me zan d'auki wayarka ai ban Kai na baka shawara ba kaga kuwa ba amfanin ma daga wayarka ko kasan silar abinda ka aikata hajiyar ka har jinya tayi a asibiti ga hawan jini da take fama dashi,da kana da hankali ai ko wani ne yace ka saki Humaira wallahi da ba za ka saketa ba,har iyaye su hada auren ka da ita kace kai dan kanka ne Babu Wanda ya Isa da Kai ciki kuwa har da mahaifiyarka ko kasan bakin cikin da ka jawo wa Hajiya? ko kasan silar abinda ka aikata kowa bakin hajiya yake gani Mansoor baka da hankali baka da zurfin tunani dan da kana da hankali wallahi da ba ka aikata abinda kayi ba,Kai din mai laifi ne a wajensu dama can anzo dan a samu a wanke laifin nan da ka tashi sai ka Kara aikata abinda yafi na farko muni na d'auka kana da ilimi na dauka kasan darajar uwa da tashin hankali dake cikin fushin Mahaifiya ba kayi amfani da hankalin ka ba sakin Humaira da kayi ya jawo rugujewar zumunci a tsakanin family din hajiyar ku"


Tunda Kamal ya fara magana nake rafka sallati maganar sa ya dawo dani hankalina na fara gane kuskuren da na aikata hakika ban tuna   abinda zai je ya dawo ba,na manta bakin jini zan jawowa hajiya da sakin da na yiwa Humaira na manta sai da nayi da gaske hajiya ta yafe min wancan kuskuren da nayi mai ya Kai ni sakin Humaira da nasani tahowata nayi na barta a can kila idan ta gaji da kanta zata nemi sakin, hankalina ya tashi da Jin hajiya tayi jinya cikin rawar murya kamar zanyi kuka na cewa Kamal "wallahi bansan Humaira ba zata rufa min asiri ba,na daure Wajen ganin ko zan iya karbar aurenta wallahi sai na kasa bana so na cutar da ita,ba Wanda ya dace da ita sama da Sauban Humaira duk ita ta jefa ni a cikin wanan masifar da ace ta komawa Sauban da duk haka bata faru ba,  Kamal ka taimaka min wajen fara nema min yafiyar hajiya ka saba taimaka min fushin hajiya a gareni masifa ne"


"Da kasan fushinta masifa ne bana Jin zaka yi abinda za tayi fushi din, ba abinda zan iya ma Mansoor dan kai ba yaro bane ba, baka Jin shawara hakuri iya fatar baki ba shi zai saka wai hajiyar ka ta hakura ba kasan kuwa duk yadda take da mahaifiyar Humaira wallahi yusrah tace yanzu ta d'auke mata wuta taya ma zaka saki Humaira bayan kasan Kaine silar mutuwar nata auren ita ta hakura ta karba sai Kai ne ba zaka hakura ba,Aure yafi aure ne dan tayi silar mutuwar aurenka sai ka dora mata Karan tsana toh idan akan Nurr kake zuba haukar nan a yadda nake Jin labari ta samu mijin Aure Faruq dan gidan Mai dollar  shi zata  Aura nima ba Abunda ban yi ba dan na samu ta saurareni tak'i yarda da Aurena Nurr yanzu bata kananan Yara bace"


Idan har kunnena daidai suka Jiyo min kamar Kamal cewa yayi ya nemi auren Nurr cikin madaukakin mamaki nace "Kamal kace ka nemi Auren Nurr tak'i Yarda"?



Kamal shiru yayi dan Sam bai san yayi subutar baki ba har yanzu Yana Jin ciwo da ya rasa Nurr da labarin Kai kudin ta da Faruq oil and gas yayi Mai  kudine  saurayi  matashi Mai ji da kudi ya d'auka ma bai san Nurr ta tab'a Aure ba hakane yasa sai da ya tare shi ya fada masa fa ba budurwa bace kar dai karya ta masa yace yasan bazawara ce dan sai da yayi bincike akan ta kafin ya fara nemanta yasan tana da Yara biyu Maza.


Haka ya dawo gwiwa a sage ba haka yaso ba dan Nurr macece da kowane namiji zai so auren ta har yau mamaki yake da Mansoor yayi wasa da damarsa duk da family din su Humaira nada kyau amma Nurr tana da wani irin sirrin kyau.



Kashe wayarsa yayi dan Mansoor ce masa yake yanzu ko mutuwa yayi zai iya auren Nurr haka zai masa shi kam bai San Kuma da yadda zai kare Kansa ba gwara ya kashe wayar dan shi kansa Mansoor din haushinsa yake ji gani yake ba dan shi ba da kila Nurr ta Saurare shi.


Labarin Aure da Nurr za tayi da cin amanata da Kamal da nake wa kallon aboki da bani da sama dashi yasa min ciwo a zuciyata ban taba tunanin ko da mutuwa nayi zai nemi aurenta ba,Ina nan akan Nurr na bijirewa Auren Humaira da ya jawo min fushin Mahaifiya ta Ashe Nurr da gaske take ta daina kaunata na d'auka idan taji labarin sakin Humaira da nayi zata sauko Ashe da gaske take da tace ta hakura dani,sai da nayi kwana biyu Ina jinyar zuciyata da alkawarin nima hakura da Nurr, banyi shawara da kowa ba na Maida auren Humaira da Babu digon santa a zuciyata har a lokacin amma zan karbi auren nata a haka bansani ba ko a gaba naji na fara Santa,nasan abinda zanyi kenan hajiya ta sauko amma Kafin na nemi Hajiya a waya dole na fara Neman Humaira a waya tasan da cewa na Maida auren mu.


Bani da lambarta Sa'a na kira kanwata bayan na Sha ruwa dan azumi alhamis da litinin yanzu baya wuceni.


A kira na biyu ta d'auki wayata tana Jin muryata ta kira sunana da "Yaya Mansoor Kaine"?


"Nine Sa'a ya gida"?


"Baka kyauta ba Yaya wallahi baka kyauta ba yanzu haka wallahi hajiya na kwance ba lafiya tace ko mutuwa tayi bata yarda kazo kan gawarta ba Yaya har gida baba Musa yazo yaci mutuncinta ya zageta akan abinda kayi, yace bata baka tarbiyya ba har shi zaa kunyata ya hada auren ku ka saki Humaira haka ya ci mutuncin hajiya yace da ya sani a wancan karon kulleka yayi Kai kam banda hajiya tace Kai danta ne da ya karyata dan ba mai irin halinka wallahi Yaya Mansoor hajiya bata da aikin da ya wuce kuka"


Tashin hankali da na shiga yasa na saki wayar Ina rafka sallati yanzu duk nine na jawowa hajiya wanan tozarcin yanzu har hawan jini ne da hajiya taya zan tab'a samun nutsuwa da kwanciyar hankali komawa Nigeria da gagawa ya kamani dole naje na gyara kuskuren da nayi,daukar wayar nayi cikin rawar murya nacewa Sa'a zan Yi booking jirgi na dawo ta taimaka min wajen kula da hajiya wallahi na Maida auren Humaira ta taimaka ta turomin lambar Humaira


Budar bakin Sa'a sai ta bani labarin yadda hajiya ta roketa akan ta zauna a gidanmu har ta sameni a waya ta tilasta min Maida auren amma Humaira haka ta dage akan ba zata koma min ba.


Ce mata nayi kar ta damu ta turomin duk da ba wani Sanin halin Humaira nayi ba nasan tafi Nurr saukin Kai,zan jure duk wulakanci da zata min Dan na farantawa Hajiya rai.


Ban kawo Humaira zata iya rufe ido ta zageni ba sai gashi dana kirata Ina ce Mata nine tace min lafiya nake kiranta


Duk da dauriya nake haka nace "Humaira kiyi hakuri da abinda nayi miki dan Allah dan Annabi nasan ban kyauta Miki ba amma ki daure ki yafe min na Maida auren mu na karbi Aurenki da hannu bibiyu"


"Na zama Yar tsana da zaka na wasa da ita ko Kai a Karamin kwakwalwarka ko a mafarki akace zan sake yarda da Kai sai ka yarda ai ko Kaine autan maza wallahi na gama aurenka Mansoor ba abinda zanyi dakai gwara ka rubuto min ma saki ukun dan ba zan taba dawo Maka ba ai dakiki shi ke maimaita aji"



Ta kashe wayar 


Uzuri nayiwa Humaira da ranta ne a b'ace shi yasa ta jefa min munanan maganganu  Abu daya nasani na riga da na Maida auren da igiyata biyu a akanta ba zan je gaban hajiya ba sai na fara samun kan Humaira nabi dangin hajiya na nemi yafiyarsu gabad'aya hakane kawai mafita a gareni.


Addu'a da nake yanzu ba dare ba Rana da nima a yanzu na ga laifina nakin Maida komai nawa wajen Allah da ace ina mikawa Allah lamurana Ina neman zabinsa da kila duk ban tsinci kaina a cikin wanan halin ba,ana gobe jirgin mu zai taso zuwa Nigeria daddare Ina kwance Ina tunanin yadda rayuwa ta juya dani daga aikata kuskure daya,har yau Ina Jin ciwon cin amanar da Kamal yaso yamin Wanda daa ce Nurr ta karbi tayin aurensa da ba abinda zai hana ni kwanciya a asibiti,Ashe duk abun nan san Nurr yake,Ashe duk zuwa gidana da yake da wani Abu a zuciyarsa ban manta yadda Yusrah matarsa ta ke min kallon so duk da sunyi Aure ba ban taba bata fuska ba amma ni Kamal zai yiwa haka.


Wayata na d'auko na kunna data dan na kwana biyu ban san ma mai duniyar ke ciki ba,bani da nutsuwa da kwanciyar hankali Sam,a face book na fara cin karo da Katin daurin auren Nurr da faruq, zuciyata a raunane hawaye ya hau zubo min na rashin matata da na san ba mai iya mayye min gurbinta, nasan cire Nurr a zuciyata gabad'aya sai a hankali ba zan iya manta soyaya da ta gwada min ba,Ina hawaye na shiga watsapp naga messages da dama ciki kuwa har da Yusrah da itama tamin rashin kunyar sakin da nayiwa Humaira wanan lambar Nurr din naga ta turo image Ina kuwa budewa naga Katin dai daurin auren ne asabar mai zuwa sai hoton ita da faruq ta Sha nadin lafayya faruq sananne ne dan iyayensa masu kudi ne, bai tab'a Aure ba,a kasa ta rubuta "Ina gayyatarka daurin Aurena Mansoor wanan Allah ya zaba min zumunci bai yanke ba dan akwai zuria a tsakanin mu zan ringa zuwa ganin yarana ya yarda na rike su amma nasan kai ba lailai ka yarda ka bani su ba"


Allah ya Sanya alheri kawai nace Mata nayi blocking dinta dan ba Karen hauka ne ya cijeni da zan bata yarana ba.


Jirgin mu ta abuja zai sauka duk Sa'a na fada min halin da ake ciki na roketa ma akan kar ta fadawa hajiya komai dan nafi so naje gidan da Humaira shi yasa na sa Sa'a bugar cikin Humaira ta fada mata unguwar da take a Abuja addu'a kawai nake akan Allah yasa kar Humaira ta wahalar dani dan duk abinda nake dan hajiya nake yi.



Sai da na samu kwana biyu a Abuja kafin na shirya da yamma na d'auki hanyar Maitama dan anan gidan kanin mahaifinta yake.


Ban Sha wahalar samun gidan ba dan shi ma kanin mahaifinta Mai kudi ne da sunan Sauban na samu shiga gidan dan nasan Humaira ba zata tab'a fitowa ba idan nace nine.


Wani dan maidaidacin palon Mai gadi ya kaini mintuna a tsakani sai ga Yan aiki wata ta shigo da ruwan roba da Kofin tangaran ta ajiye tana Humaira tana zuwa.


Nidai gabana faduwa kawai yake ba wai san Humaira nake ba amma idan har karbar auren nata shine zai faranta ran hajiya bani da zabi sama da karbar auren ta.



Humaira


Kamar zuciyarta za tayi bindiga saboda bakin ciki haka taji a lokacin da mansoor ya kirata a waya mamaki ma ya bata bayan ya wulakantata ba kunya ba tsoron Allah zai wani kirata yace ya Maida aurenta mai za tayi da Mansoor da ya gwada mata kiyayya tasan kila Safiyya karama ce ta same shi a waya shine zai kirata yace wai ya maidata aikuwa ko shine autan maza ba abinda za tayi dashi ba Mansoor ba duk mazan ma ta tsane su,tsabar takaici ma ba Wanda tayi wa maganar kiranta da yayi a yanzu ta dan fara samun kwanciyar hankali da nutsuwa dan ana kawo mata Nina a kai kai,zata so Sauban ya bar Mata ita amma taga alamar Sauban ba zai tab'a bata ita ba.


Gani take Sauban na baya baya da ita ne saboda Yana zargin tana da Aure.


Tana zaune tana wani assignment din da aka bata mai aiki ta shigo har dakinta ta sanar mata da wani Sauban na kiranta a waje.


Sai da ta tashi zaune cikin mamaki ta Kara cewa ta koma ta tambayi mai gadin Sauban ne yake kiranta?


Sai dai ko da ta dawo Sauban din ne dai.


Mamaki ne ya rufeta na zuwan da Sauban yayi ko dai yaji labarin bata da Aurene shiyasa yazo nemanta.


Mik'ewa tayi tace wa mai aikin tacewa Mai gadi ya Kai shi palon baki a Kai masa ruwa tana zuwa.


Zuciyarta har wani bugawa yake idan kuwa shine Kuma maidata yake so yayi ba abinda zai hanata komawa ko dan Nina.


Kayan jikinta ta canza ta dan shafa Hoda da wet lips kanta a tsefe yake hakane yasa tayi parking ta kuwa yi kyau sosai, humra ta dan shafa ta fito tana Jin wani iri ita kunya ma take ji har ta Isa bakin k'ofar jikinta rawa yake tama kasa shiga sai da ta sauke ajiyar zuciya ta daga labulen da sallamar da bata karasa ba ya makale sakamakon ganin Mansoor da take masa kallon bakin kumurci.


Mansoor


Mik'ewa nayi a hankali dan a zaune nake a yadda naga walwalar fuskarta ta canza zuwa mugun bacin rai da kallon tsana yasa jikina yin sanyi kafin nayi magana tace "Kaine kasa a kirani da sunan Sauban"?


Gyada mata Kai nayi ita kuwa taja wani dogon tsaki ta juya ni kuwa cikin zafin nama na jawota da k'arfi ta sakar min ihuuuu....



Naso gamawa a page dinan sai dai Allah bai nufa ba  Ina samu sarari in Sha Allah anjima zan turo last page din


*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


         *Page 52*


  Mansoor


             "Dalla Mallam ka sakeni"


Tace cikin ihu ni kuwa na toshe mata baki da daya hannun  na zagaye cikinta  da daya  hannun nawa ,bansani ba ko dan na dade rabona da mace ne sai naji kamar an zare min laka da Jin ta a jikina ita kuwa sai mutsu mutsun kwacewa take cizon da ta gartsa min ya tilasta min cire hannuna daga bakinta ta kaiwa cikina duka da gwiwar hannunta tana "Dalla sakeni"


Na bugu hakane yasa na cikata ta kuwa yi hanyar waje na Kara cafo kafarta da hannu daya muka zube kasa na rungumeta gam Wanda duk ban shiryawa haka ba, moment Dina da ita a lokacin da shaidan ya ci galaba a kaina ya ringa dawomin kamshinta komai tamkar a yanzu na d'auka na manta memory din sai gashi ya dawo min da a lokacin Yana cikin ranakun da ba zan tab'a mantawa ba da Kuma kaddara ya juya dani sai nake fatan binnewa na har abada bana fatan tunawa dan wanan ranar ya rusa min farin ciki da rayuwata Jin dadin mintuna ya dasa min bakin ciki da har yanzu ban Kara ganin haske ba,ihu kawai take tana "Mansoor ka cikani wallahi zan Maka rashin mutunci kwarto kawai Kai a rayuwarka ba abinda ka sani sama da ka taba mace yanzu ma fyaden zaka min ka sakeni nace"


Ta Kara kaiwa hannuna duka dan bayanta ne a jikina Ina kwance ne kawai amma  bani da kuzari,na manta rabon da najini cikin iirin wanan yanayin da Kuma Humaira kawai nake Jin haka dan ko Nurr ban fiye Jin haka ba,ganin tana k'ok'arin Kai wa hannuna cizo yasa nace "Dan Allah Humaira ki tsaya ki Saurareni idan har kin tsaya wallahi ba zan kawo hannuna jikinki ba"


"Bazan tab'a tsayawa na saurareka ba Mansoor dan baka da abinda zaka fadamin sama da maganar banza ka sakeni kawai na tafi mansoor idan kuma fyaden kake so ka Kara min sai na sani"


"Humaira kefa matata ce ya Zaki na cewa zan miki fyade"?


"Allah ya kiyaye Mansoor wallahi Kai ba mijina bane da na aureka wallahi gwara"


Toshe mata bakinta nayi da bakina dan ta yunkura zata tashi nima na mike dan na sausauta rukon da na mata,yadda kirjina ke bugu idan na ganta a wancan lokacin da shaidan ke kawata min ita haka nake ji a yanzu, jikina sai rawa yake da riketa da hada bakin namu duk ban shiryawa haka ba ban kawo wai zan ma iya tab'a ta ba,sai gashi abinda nazo yi daban abinda nake aikatawa daban, kanta na rike gam dan nasan Nurr ta hanyar da nake kwantar da ita kenan Ina Mata haka duk wani mutsu mutsu daina wa take sai na d'auka idan itama na mata haka zata nutsu din har na samu muyi magana,sai dai kamar wacce na jonawa wuta haka ta kyabe fuska ta zaro ido tana k'ok'arin Kau da bakinta cizo ta gartsa min Ina cikata ta kwasheni da Mari ta hau goge bakinta tana  "ban taba ganin tantirin dan iska a rayuwata ba irinka Kai kenan idonka idon mace sai ka tab'ata har ka sakeni kwana uku da tarewa karshen wulakanci da cin fuska da zaka min shine ka sakeni saboda ka maidani wacce bata San mai take ba sai ka Kara kirana kace ka maidani, karara ka fito ka nuna min kiyayya,Sanin ka a rayuwata bai tab'a zamo min  alheri ba sai sharri,yau da ace ban sanka ba da Ina can da yata a cikin sutura Mansoor ka riga da ka sake ni Ina so na maka kashedi Babu ni Babu Kai,ko a lahira bana fatan ganin fuskarka dan wallahi na tsane ka kamar yadda ka tsaneni idan ma Maida auren kayi da gaske ka datse ragowar biyun dan ba zan tab'a dawo maka ba,yanzu ma nasan da wani mumunan niyyar kace ka maidani so kake ka Kara samun cikar burinka kana samu ka Kara saki na ka datse ragowar igiyar dan babu mai min dole akan na dawo ma"


Ido na zuba mata ban iya motsawa ba ballantana na Kara hanata tafiya dan jikina ba kwari ban kawo zata iya hasala tamin haka ba,yadda na d'auka zan shawo kanta cikin sauki ban san yaudarar kaina nake ba,nasan dole taji ciwon abinda na mata Wanda a yanzu nadamar Sakin da na mata nake.


har na koma hotel din da na kama kaina bai bar saramin ba,daren haka yamin tsayi da tunanin Humaira a zuciyata,wanan karon da Aure a tsakanina da ita,amma bansani ba ko sha'awarta nake ta bakin nata dan zuciyata bugu take Ina Jin irin wancan lokacin da nake rasa nutsuwata idan har na ganta kamshinta manne a hancina Ina so ta saurareni mu samu fahimtar juna,amma naga Alama zata bani ciwon kai,Ina so na karyata ta akan shaawarta nake da ace zamu daidaita ta koma dakinta da na daurewa zuciyata da nake Jin ba zata iya jure ganinta batare da na tab'a ta dan har ji nake dama banyi gangancin sakinta ba da kila na rage Jin tsanarta da ace na samu minti goma da ita a waje daya  a wanan lokacin da kila ban tafka irin wanan kuskuren ba.


Ina so naje naga Hajiya inaso na zube a gabanta na nemi yafiyarta ko zan samu nutsuwa amma samun kan Humaira shi zai taimaka wajen sauko da hajiya da na lura tana balain kaunar Humaira bansan mai ya kaini ma tafka irin wanan kuskuren ba.


Washegari haka na sakota a gaba da kira da text sai dai ko mintuna ba'ayi ba naga duk tayi blocking dina,nan na Kara sanin sai nayi da gaske,daga haka na rasa Nurr,duk da ban gama Sanin matsayinta a zuciyata ba daga jiya da na sake ganinta ta zauna min a zuciya.


Banyi kasa a gwiwa ba da yamma na Kara d'aukar hanyar gidan kanin mahaifinta,sai dai da isata Mai gadi ya murzawa idonsa toka yace ta bashi umarnin kar ya sake ya barni na shiga gidan.


Haka na tsaya Ina kallon Mai gadin dake sanye da uniform har da Bulala a hannunsa.


Har cin hanci naso bashi akan ya barni na shiga ciki amma haka ya dage akan ba zai iya barina ba,haka na koma Ina tunanin Wanda zai taimaka min Humaira ta saurareni,Abu kamar wasa sai gashi na kwashi sati Ina sintirin gidan amma mai gadi yak'i barina ma na shiga gidan ballantana na sa rai da ganin Humaira gashi zuciyata na wajen hajiya gani nake duk kwana daya fushin da take dani daduwa yake,ban manta ba Mahaifiyar Humaira ce ta shige min gaba wajen bata hakuri ba a wancan lokacin har sai da hajiya ta sauko a yanzu kuwa ko giyar wake na Sha nasan ban Isa zuwa wajen ta ba dan nasan yanzu tsanata za tayi tunda na saki Humaira bayan nasan itace tun farko taso hada aurena da Humaira, Mahaifiyar su Yusra Hajiya firdausi itama ba lailai ta saurareni ba dan har wani nasiha tamin da ta jani gefe lokacin da naje gidan.


Baba Musan nan kuwa da ya kasance yayan su hajiya balain tsoronsa nake ji dan naga duk su hajiya shakkar sa suke,da ace Humaira zata yafe min da ita zan saka a gaba duk na bi su naje na basu hakuri nasan duk inda suka kai ga Jin haushina indai sun ga na maida auren dole su hakura tunda dama laifin da na musu na sakin Humaira ne.


Duk ta wajen Sa'a nake Jin halin da hajiya ke ciki kamar zan zare nake ji dan ta nuna min bata da Lafiya Ina so naje na ganta amma zuwana a yanzu batare da Humaira ba zai iya tunzurata kila tamin kalamai da zai daga min hankali.


Sa'a Kuma sai cemin take naje gidansu Humaira na basu hakuri kila su zasu iya hakura da taimakon su zan shawo kan Humaira,naji ta ne kawai dan nasan ba abune da zai Yu ba a karo na biyu Ina bata musu a yanzu ba zasu tab'a min uzuri ba.


Haka na zauna da tunanin mafita har Yusrah ta fado min a rai da nake ganin a yanzu ba mai iya taimaka min na samu kan Humaira sama da ita,na tuna yadda take da Humaira tunda na gano mun hada dangantaka sau daya na taba haduwa da ita a lokacin ma na fara ganin ta d'auke min Kai,Yau banda Ina san na samu kan Humaira da ba abinda zai saka na tab'a nemanta dan tsanar da nake yiwa mijinta ba kadan bane,yau banda haka ta kasance da shine farkon Wanda zan kira a waya da ace bai ci Amana nasan da yanzu na samu mafita dan  ban taba kiransa ko Yaya ban samu shawarar da zata bille dani ba.


Dakyar na samo lambarta a tsohon layina dan bata taba canza lamba ba,har tayi Aure.


Har na cire rai da zata d'auka sai naji ta d'auka da sallama.

Ina amsa sallamar ta gane murya ta tare da Kiran sunana akan nine"


Kamar Ina gabanta na gyada kaina akan nine,kafin na Kara magana ta hau masifa akan me zan kirata Mai zata min yanzu na rasa wacce zan wulakanta sai Humaira ta hada da min gorin ni na kashewa Humaira Aure ni na ringa binta har sai da na mata fyade a yanzu Kuma na rasa wacce zan wulakanta sai Humaira dama shaawarta nake ita bata tab'a sanin haka nake ba,ta dauka ni mutumin arziki ne.


Katseta nayi tare da kiran sunanta a dan tsawace  a take tayi shiru na tuna mata kar ta manta ni Dan uwanta ne kuma yayanta yadda take da Humaira haka nima nake da Humaira yau ko Babu Aure akwai danganta a tsakanina da Humaira shiru tayi Wanda na dauka ma kashe wayar tayi sai da na duba naga tana jina,sai Kuma na sauko da muryata kamar zanyi kuka na nuna mata nadamar da nayi na sakin Humaira da halin da hajiya ke ciki kamar zan Mata kuka na fada mata taimakon da nake so tamin na Kara da "Wallahi ba tsanar Humaira nayi ba Allah ya riga da ya kaddara hakan zai faru yanzu Kuma na gane kurena na Maida auren mu dan Allah Yusrah ki taimaka min na samu shawo kan Humaira Ina so naje naga Hajiya wallahi bana iya baccin kirki kinsan fushin hajiya a gareni masifa ne"



Itama murya kasa kasa da alama ta sauko ta fahimceni ta fara magana tana "Wallahi Humaira ta zuciya nasan halinta ba iya ita ba dangi ma wallahi abinda ka aikata yasa mu su Jin haushin hajiya a dangi abinda ka aikata kawai ake maganarsa baba Musa har alwashi ya Sha akan duk ranar da ya ganka sai ya kulle ka,a yanzu bansan wa zaka samu a dangi ayi wa Humaira magana ba,kila idan ka samu kanta tunda har ka Maida auren naku Suma dangin su sauko daga fushin, shekaranjiya muka je da Mami muka duba hajiya wallahi taji ciwon abinda kayi Yaya Mansoor"


Bansan kwalla ke zubo min ba sai da naji digarsa a hannuna na tashin hankali da na shiga najin halin da na jefa hajiya na fara magana Ina "Yusra a yanzu ba Wanda zai iya taimaka min sai ke ina da tabbacin idan na hadu da Humaira in Sha Allah zan shawo kanta ki taimaka min dan girman Allah ki hada wani plan na samu na ganta pls"


Shiru tayi na mintuna kafin tace min zata kokarta min na bata nan da gobe idan har ta samu plan din yayi zata kirani a waya amma dole zata sanar da hajiyarta wato Mahaifiyar ta dan tana da sanyi da hakuri a cikin su.


Godiya nayi mata Sosai haka na zauna Jiran kiranta dan gani nake na gama shawo kan Humaira ko Yaya naga kira sai na d'auka itace wajen aiki ma sai karya na musu da bani da Lafiya.


Banga Kiran Yusrah a wayata ba sai bayan kwana biyu kamar zan zare haka nake ji hajiya kawai nake san gani.


Jiki na rawa na daga wayar sai da muka gaisa take fadamin nayi hakuri sai da taje gida suka tsara komai da hajiya dan hajiya ce ma ta Kira Humaira akan tazo akwai bikin da za'ayi a family babansu tanaso ta raka ta kar ya zama iya ita kadai ce zata je.


Amma Humaira tace kwana biyu kawai za tayi wato asabar da lahadi dan Tuesday tana da lectures Monday zata dawo abuja yanzu haka gobe jumaa zata taho dan haka idan da hali shi ma yazo din dan a gidansu Humaira zata sauka tace ba ma zata je gida ba dan Abbansu zai iya mata fada.


Kamar tamin bushara da gidan Aljanna haka naji godiya na mata na kashe wayar dan ba zan iya Jira sai gobe bama a yau zan d'auki hanya.


Humaira


         Kamar zata mutu dan bakin ciki haka taji a lokacin da ta koma dakinta wani irin tsanar Mansoor ne ya Kara rufeta jikinta ma zafi ya d'auka na tab'atan da yayi har sai da ta shiga bandaki ta sakarwa kanta ruwan sanyi ta sake brush tana zubawa Mansoor Allah ya Isa da hada bakinsa da yayi da nata,a yanzu ta Kara tabbatarwa kanta Mansoor babban dan iska ne dawowa yayi raywuata saboda ya Kara samun cikar burinsa a kanta,tasan ba santa yake ba dan biyan bukatar sa yace ya maidata Kuma ba zata tab'a yarda ta koma masa ba sai ya bata takardar ta in ta kama ta Kai shi kotu sai ta Kai shi tasan bama zaa kai ga haka ba dan mahaifinta ma ba zai tab'a yarda ta koma masa ba ba Karamin tsana ya jawowa Kansa a wajen dangi ba, Mahaifiyar sa kawai take tausayi dan taga ta damu bata so abinda Mansoor ya yi ya shafi zumuncinsu ba takan kira ta ta gaisheta tare da sake kwantar mata da hankali akan komai zai wuce ta daina damuwa dama Allah yayi Mansoor ba mijinta bane,a yanzu abinda zai Saka ma ta waiwayi Aure Sauban ne,ba wai dan tana wani kaunarsa ba sai dan Nina amma idan har ba shi ba Aure ba yanzu ba,Mai gadin gidan tayi wa gargadi akan kar ya sake barin Mansoor ya shiga gidan.


Taso ma yiwa wani maganar a cikin dangi sai Kuma ta share so take taga karshen haukar Mansoor ko zai iya zuwa wajen wani nata yace ya Maida ta.


Makaranta kawai take zuwa idan ta kusa tashi driver sai yazo ya d'auketa,maigadi kan sanar mata akan Mansoor na sintirin zuwa gidan gani take wahala ce bata ishe shi ba.


Banda Mahaifiyar Yusra ce ta matsa akan tazo ta raka Yusra Biki da ba abinda zai kaita wani Kano dan haka kawai ta tsani garin ma,dan a cikin garin abubuwa duk suka faru da ita marasa kyau,barinta garin ba Karamin sama mata nutsuwa yayi ba,tasan Yusrah ce ma zata zuga hajiya firdausi akan ta kirata tunda tasan da itace ta kira ba inda zata je.


Tasan idan har ta sanar da Safiyya Babba ko mahaifin ta ba lailai su barta tazo ba hakane yasa ta yanke ana gama bikin dangin babansu Yusrah zata dawo Abuja.


Karfe goma suka d'auki hanyar Kano dan da driver aka hadata akan ya kaita har gida.


Wajen biyar suka iso gidansu Yusrah dan sun dan hadu da go slow a hanya.


Sai da tayi wanka tana cikin cin abinci Yusrah tazo gidan dan sai da ta kirata akan ta iso hajiya firdausi Kuma bata nan.


Tana gama cin abinci Yusrah ta jata suka tafi wani gida aka musu kunshi a hannu ja da baki daga nan suka biya saloon aka wanke musu Kai,Humaira kuwa sai tambayarta take auren wa ake a family babansu tace mata wani Dan uwan baban ne gobe idan sunje zata gani.


Haka suka fara Hira da Yusrah da tace mata Kamal ne zai biyo ya d'auke ta karfe goma zata dawo gobe,a cikin dan hirar da suke tab'awa Yusrah ta Sako maganar Mansoor take Humaira ta hade rai Yusra kuwa ta cigaba da magana tana "Naji ance ya dawo ko Mai ya dawo Yi"



"Hmm ai mantawa nayi ban baki labari ba kinsan yaje can bansan yadda ma akayi ya San gidan ba wai da yake munafiki ne sai ya tura akan Sauban ne yazo kawai Ina fita sai na ganshi ba kunya ba tsoron Allah wai ya zo bani hakuri wai ya Maidani ke kiji dan iska ya ma Maidani wata Yar tsana wacce bata San Mai take ba ni bansan ya akayi aka samu irinsa a cikin zuriar mu ba dan tantirin dan iska ne Yana ganina ya jawoni har da hada bakin mu inda Zaki San dan biyan bukatar sa yace ya Maidani so yake ya Kara nemana idan ya samu abinda yake so kinga sai ya Kara sakina"



Yusrah da ta saki baki cikin wayancewa cewa take "Dan Allah zuwa yayi ya kuma ce ya maidaki mai yasa baki fada min yazo ba"?


"Yusrah bama naso nayi maganarsa wallahi shiyasa ban fada miki ba kinsan Allah ba zan tab'a koma masa ba,ko ya Maidani yayi a banza dan wallahi sai ya Kara sakina dan nasan wani dalili yasa yace ya Maidani a cikin wasikar da ya rubuta min fa cewa yayi baya Jin komai a kaina alamar baya kaunata mai zanyi da Mansoor"



"Amma fa tunda yace ya maidaki Humaira kin maidu da kin hakura dan dama iya family aka san abinda ya faru ba kowa ne yasan ya sake ki ba,tunda har ya dawo da kin hakura kin koma masa dan da alama Sauban fa ba zai dawo miki ba kallon matar Aure yake Miki"


"Yusrah banda bakya shaye shaye da nace baa cikin hayyacinki kike ba,ke yanzu sai ki bani shawara na komawa Mansoor sai kace wacce ta rasa mijin Aure, namiji ya fito ya nuna baya kaunata daga baya ya dawo yace ya Maidani haba Yusrah taya zan koma masa ko nace zan koma wallahi su Abba ba zasu tab'a yarda ba kinsan yadda suke Jin haushinsa kuwa Dan Allah ki bar maganar nan"


Yusrah murmushi ta Kara saki ta cigaba da dan shigar da maganar Mansoor akan ta koma masa gani take a yanzu Mansoor na Sonta tunda har ya dawo da Kansa"


Humaira kuwa barwa Yusrah dakin tayi dan bama ta so ta cigaba da Mata maganar Mansoor din,wajen goma Kamal yazo ya d'auki Yusrah suka tafi.


Tana kwance tana ta dan jera tsaki na takaicin maganar Yusrah hajiya firdausi ta shigo dakin, Humaira bata kawo komai ba dan koya taje gidan kwana sukan dan Yi Hira da ita dan tana da balain saukin Kai,sai dai daga Hira itama ta Sako maganar Mansoor ta hau mata wa'azi da nasiha ta Kara da ko dan Safiyya karama ya dace ta yafewa Mansoor dan Safiyya karama na cikin damuwar abinda Mansoor ya aikata shi yasa yanzu bata iya shiga cikin dangi kar ta manta yadda Safiyya karama ke kaunarta tayi hakuri ta yafe wa Mansoor ta koma masa tunda har yace ya Maida ita.


Humaira kuka ta sakawa hajiya firdausi akan ita dai ba zata iya komawa Mansoor ba ba kaunarta yake ba ita tasani, rarrashin ta hajiya firdausi tayi ta fito daga dakin Humaira kuwa tayi ta mamaki yadda bakin Yusrah da na Mahaifiyar ta yazo daya ko dai zuwa wajensu Mansoor yayi ita kam da tasan ma zasu mata maganar Mansoor da bata zo ba,Taya zata komawa Mansoor wai.


Haka ta kwana zuciya ba dadi Allah Allah take ma a gama bikin ta koma Abuja ta san idan har Mansoor ya gaji dole wajen manya zai je akan ya Maida auren idan kuwa aka nemeta duk da tasan ba mai yuwa bane a yadda suka Jin haushin Mansoor ba zasu barta ta koma ba dan mahaifinta ma cewa yake gwara da Mansoor ya saketa da sai da ta kwana biyu ya saketa sai yafi takaici ai baisan haka halin Mansoor din yake ba da bai soma bada goyon bayan a daura auren ba.


Washegari wajen sha biyu Yusrah tazo gidan cikin kwalliya duk baay san ranta ba ta gyara mata fuska dan tun jiya da suka mata maganar Mansoor ta kasa sakin ranta,wani doguwar rigar atamfa ta saka tayi simple dauri dinkin ya balain yi mata kyau dan ya kamata ta sama har taso canzawa amma Yusrah ta dage akan kar ta canza abu green na balain yi mata kyau,ta d'auka can zasu wuce sai Yusra tace tayi mantuwa a gida bari su tsaya ta d'auka dan a fadarta Kwana za tayi ma yau a gidan Kamal ya yi tafiya Yau.


Taso jiranta a cikin mota Yusrah ta dage akan sai ta shiga ciki akan dole ta bita ciki, Yusra kuwa ta ajiye Jakarta tana zata dan shiga bandaki ta taimaka mata ta d'auko mata wani jaka Yana dakin baki,Humaira masifa ta fara yi akan itafa bata san haka yanzu sai ta bata musu lokaci ta ajiye mayafinta tayi dakin bakin ganin k'ofar a rufe yasa ta tura ta shiga ciki motsin da taji yasa ta waiga da sauri.



Mansoor


     Har a cikin addu'a na Saka Humaira Kafin na shirya zuwa gidan Yusrah da ta dage ba wajen da ya dace na hadu da Humaira hankali kwance sama da gidanta Wanda ni kuwa bata San ko ganin mijinta bana so nayi ba dan nasan kila sai mun hadu,nuna mata nayi nafi so mu hadu a gidansu ni bama naso kamal yasan me ake ciki dan bana so na fada mata abinda ya hadani dashi dan nasan haka zai iya haddasa musu fada.


Cemin tayi ai a ranar zai yi tafiya kar na damu nazo kawai.


Yusrah tamin k'ok'ari sosai dan ta text muke communicating har sai da Kamal ya tafi ta kirani akan na taho gidan nata zata je gidansu ta taho da Humaira, sai  tambayata take  wai Mai yasa bana so Kamal ya  sani,ni kuwa  nace mata haka kawai.


Ina karanta text dinta akan suna hanya har sun kusa isowa na fara zarya a dakin bakin har Ina jikewa da gumi idan akace min akan Humaira zan Sha wanan wahalar karyatawa zanyi yau gani nake idan ban ga Hajiya ba ba zan tab'a samun nutsuwa ba.


Motsin bude gidan yasa ni labewa a bayan kofar dakin dan Yusrah tace zata yi dabara ta turo ta dakin.


Kamar numfashina zai d'auke a lokacin da na shako kamshin turaren ta tana dube dube nayi saurin rufe k'ofar ta juyo da saurii tare da sakin ihuu 


Tunda ba gidan Kamal zai kwana ba sai na samu kan Humaira zan barta dan Yusrah itama tace barin gidan za tayi.


Jikinta rawa kawai yake ta ja da baya da taga na rufe kofa tuni ta hau girgiza kai hawaye na zubo mata ta fara magana tana "ta inda ka bullo kenan Ashe hada baki kayi da Yusra dan a kawoni ka Kara keta min haddi ko wai Dan Allah Mai nayi Maka da kake san jefani a cikin a masifa"



Akan gwiwata na zube dan kafafuna rawa yake Abu nake ji Yana min yawo da ba zan iya fasaltawa ba,Ganin Humaira kawai ya sa naji na fara rasa nutsuwata Ina so na karyata kaina akan ba shaawarta ke kawo min Jin haka ba,Ina so nasa a raina kauanrta nake ba wai dan biyan bukatar kaina ba,Ina so na karyata zargin da take min na shaaawarta nake dan abinda take tunani kenan"



"Humaira gani a durkushe a gabanki Ina ga wanan shine karo na uku wanan karon bada.mummunan manufa Humaira dan Allah dan Annabi ki zauna ki Saurareni,irin wanan Gardamar kika min a baya mai afkuwa ta afku a yanzu kuwa ke matata ce Halak dina komai na miki ba laifi bane ba,bana so na tab'a ki Ina so na tabbatar miki da ba sha'awarki nake ba Humaira idan har kin hakura kin yafe min sai lokacin da kike so zan tab'a ki a yanzu burina mu samu fahimtar juna,Humaira na yarda nayi kuskure Wallahi nayi nadama abinda na aikata shi yasa na dawo nake san ki yafe min ko zan samu nutsuwa da kwanciyar hankali akan sakin da na miki hajiya ke kwance tana jinya,Humaira fushin hajiya a gareni masifa ne Ina cikin tashin hankali dan girman Allah ke kadai ce yanzu zaki taimaka min ta yafe min na wanku a idon duka danginmu Dan Allah Humaira ki yafe min ki tausaya min"



"Mansoor idan har kana so na saurareka ka Bude min k'ofar nan na fita sai muyi magana a fili a yanzu ban yarda ba rufe kofa kayi dan ka samu biyan bukatar ka dani ba,na gane yanzu saboda fushin da hajiya take yi da Kai yasa ka maidani ba a San ranka ba so kake kayi zaman hakuri dani a Babu yadda za kayi sai dan ka samu hajiya ta yafe maka Mansoor dan hajiya zan yafe Maka amma Aure na da Kai ba Mai yuwa bane ba dan bana kaunarka ba zanyi zaman hakuri ba idan har dan hajiya ne zan kokarta naga ta yafe maka dan Allah ka bude min k'ofa na tafi


"Humaira a yanzu ba zan iya sakin ki ba dan Allah kiyi hakuri ba zan tab'a sakin ki ba"


Ihuun kuka ta Saka min akan na Bud'e mata ita ba zata taba Aurena ba ana dole ne na saketa ita yanzu ba auren take so ba ana dole ne.


So nake na danne abinda nake ji,amma zuciyata sai tunzurani take akan na isa wajenta,nasan yanzu komai na yi da ita ba Haramun bane matata ce.


Mik'ewa nayi tayi sauri ta ja da baya ni kuwa na Bud'e kofar Ina Ina tazo ta wuce,


Tana Kallona ta taho ni har mamaki nake yadda jikinta ke rawa kamar bata tab'a kebawa da namiji ba,tana zuwa dab dani na jawota,Ina da yakinin zan samu kanta a lokacin da muka zama Abu guda,bansani ba ko dan Ina tafiyar da Nurr a haka ne,da kafa na Kara rufe k'ofar numfashi na na fita da sauri da sauri,har ga Allah banso tab'ata ba amma naga ba zan samu kanta ba sai na biyo mata ta haka,duka yakushi da cizo kawai take kawo min ban ko damu ba dan nasan ita din halal dita ce wancan karon ma nayi Abu a nutse duk da ba halal dina bace balle yanzu,karfina da nata ba daya bane zagi Allah ya Isa kawai take auna min,ni kuwa abinka da Wanda ya dade bai samu nutsuwa ba sai da na rabata da kayan Jikinta na hau ruda mata jiki da salon da nasan dole tayi la'asar bansan yanayinta ba amma ba zan kasa Sanin weak point dinta ba,tun tana mutsu mutsu har sai da tayi la'asar ta ringa idan har na Kara nemanta a karo na biyu ba zata tab'a yafe min ba ita dama tasan sha'awarta kawai nake,a kunne na rada Mata kar ta manta komai zanyi da ita yanzu Lada zan samu da ace taji maganata da gaske ba zan tab'a ta ba,daga haka na cigaba lashe duk wani kusurwa na jikinta Kuma duk mutsu mutsun ta nasan Sako na isa inda ya dace kiss ne dai na hakura dashi dan Ina Kai bakina zata cijeni.


Tana kuka ta mik'e tana rantsuwar ba zata tab'a dawo min ba kotu zata Kaini a raba auren,sam banji ta gundareni ba,dan kamar ma muryarta Kara tayar min da hankali yake sai da na Kara fusgota na Samu nutsuwa da ita Sanin Yusrah bata gidan da Kuma bandaki a dakin yasa na shiga bandaki na tari ruwa zafi daga heater bandakin na surka na dawo wajenta ina ta tashi ta shiga bandaki tayi wanka,ni kam nasan shaidan ne ma ya Kaini sakin Humaira da nake Jin da ban maidata ba da  nayi babban asara a yanzu na nemi tsanar da na mata na rasa.


Na d'auka ko dan abinda ya shiga tsakanina da ita zan dan samu kanta akan gwiwata da Allah da annabi na ringa hada Humaira ita kuwa ta dage akan tunda har shaawarta nake sai na saketa.



Sai kuka take tama ki zuwa tayi wankan ta kuma ki yarda ta hada ido dani ni kuwa nayi wanka dan k'ofar har lokacin kullewa nayi,ganin da gaske take ba zata tab'a saurarata ba yasa na kira Yusrah a waya dan da zan samu a yau zamuje da ita wajen hajiyar,sai dai banga alama zata sauko ba,ana kiraye kirayen sallah Magriba Yusra ta kirani akan ta dawo ce mata nayi ta shigo dan dakin a kintse yake Humaira kuwa ta hade kanta da gwiwa sai sheshekar kuka take.


Sai da hankalina ya tashi da naga yadda ta tashi a haukace ta kwashe Yusra da Mari ta hau zaginta tana ba zata tab'a yafe mata ba tunda har da ita aka hada baki aka cutar da ita.


A yadda naga ta fusata yasa na kasa binta a baya da ta fita,ni kuwa na hau bawa Yusrah hakuri,tace min ba komai ba abinda ba zata iya min ba sai dai idan yafi karfinta.


Cikin hawaye ta fice daga dakin.


Idan har na dage akan sai Humaira ta yafe min zan je wajen hajiya sai na dade dan Banga alama zata sauko kwana kusa ba dole dai na Sha wahala a wajenta.


Wajen goma na isa gidan Hajiya gabana na faduwa na shiga gidan.



A Palo na tarar da ita a zaune sai Mahaifiyar Huma gabana sai da ya fadi da ganin yadda hajiya ta dawo siririya canula da na gani a hannunta yasa na gane rashin lafiya take da gaske da alama kuma Mahaifiyar Humaira dubata tazo yi.



Daga bakin kofa na zube hajiya kuwa da naga ta zabura da ganina har tana karkawa ta Kau da kanta da sauri tana "Mansoor idan har baka so na maka wani bakin ka tashi ka bar gidanan bana so na ganka"


Ina k'ok'arin magana ta daka min wani mugun tsawan daya sa naji kamar kirjina ya fado, Mahaifiyar Humaira kuwa ido kawai ta zuba min tana Kallona,cikin rawar murya na hade hannayena "Ina wallahi na maida Humaira hajiya ki yafemin hajiya ta  tashi da sauri tana "Ka fita Mansoor bana san ganin ka"


Kafin na gane mai ke faruwa sai gani nayi ta zube a kasa na saki ihu tare da yin kanta da sauri Safiyya babba kuwa ta saki sallati itama.....


Na karkare ya goge 😭😭 ba haka naso ba dole sai na sake wani typing din


Assalamu alaikum matan sunnah Matan Albarka😍😍😍 kufirfito Yau nazo muka da abin mamaki💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻


DR OZ Ingantaccen maganine da matan larabawa kamarsu Saudiyya Iraqi e.t.c  suke amfani dashi sama da shekaru ashirin har zuwa yau...shiyasa na sauqaqa muku aiki nayo muku order dinsa domin kuma ku amfana 


Yana maganin sanyi ko wanne irine✅


Yana wanko infection na bakin Mahaifa✅


Yana Maganin fibred✅


Yana ciko da naman gaban mace ya Matseta  gam kuma matsin ze zauna mata har  tsawon Shekara daya da rabi zuwa biyu💯


Yana taimakawa masu fama da  matsalar yoyon Fitsari👌


Yana Magance matsalar fitar ruwa mai wari daga gaban mace👌

 

Yana qarama mace Ni'ima👌


Yana qara dadin jima'i🙈



Masu matsalar Infection dake hana haihuwa idan sukayi Amfani dashi za'a dace da izinin Allah👌



Wasu abubuwan bazan iya fadaba saikun gwada natabbatar bazakuyi danasani ba😄😄


Muna maraba da masu sayan daya ko sari🥰🥰🥰



Duk Mai bukata ta nemeni ta lanbar nan 08033719070



*Novel dinan na kudine kiji  tsoron Allah kudin karatu kika biya bana mallaka ba karkimin sharing idan bana kallonki Allah Yana kallonki idan kuma kikayi na bar ki dashi* 


*Ga mai bukata biya 500 zuwa ga wanan acct din 0078986629 sterling bank nafisa nuhu ko katin mtn ta layin nan 08033719070 sai a turo da shaida biya ta layin nan 08033719070 ko ta layin nan 08068484400 ki Sha karatu cikin aminci*




*MNSR OGA*


         *Page 53*


Mansoor


      Har aka shiga da hajiya dakin kuka nake Ina addu'a Allah yasa ba mutuwa hajiya za tayi ta tafi da fushina ba,nidai Ina ga duk sharen faggene tashin hankalin da na shiga a baya a kan wanan,nayi nadamar sakin Humaira da nayi  da nasan hajiya zata shiga wanan halin wallahi da ko mutuwa zanyi saboda tsanar Humaira da na neme shi ko sama ko kasa na rasa,da ban saketa ba.


Mahaifiyar Humaira itama sai Kai da kawowa take ni Jiri ma  ke dibana bansan yaushe zanji Dadi a rayuwata ba bansan yaushe Rayuwata zata koma min kamar da ba.


Fitowar likita daga office din yasa ni da mahaifiyar Humaira binsa da sauri dan cewa yayi mu same shi a office dinsa.


Tun kafin ma yayi magana na rike zuciyata da naji kamar sai na rike din dan zai iya fadowa ido kawai na zaro Ina kallon likitan da naji Yana fadar hatsarin da hajiya ke ciki na jininta dake yawan hawa a guji abinda zai na daga mata hankali dan ba dan an kawota asibitin ba da komai zai iya faruwa Kuma ayi k'ok'ari wajen kwantar mata da hankali a nisantata da abinda zai ringa bata mata rai dan za'a iya rasa ta idan jinin ta ya cigaba da hawa haka"



Sai a lokacin Safiyya babba ta dan saki ajiyar zuciya tana in Sha Allah za'a k'ok'arta bata ko kalleni ba tayi waje nabi bayanta da sauri.


Baa bamu damar shiga wajen hajiya ba Ina ga shi yasa ta samu wani waje ta zauna da counter a hannunta,a gabanta na zub'e cikin hawaye na hade hannayena Ina "Dan Allah hajiya ku yafe min laifin da na muku wallahi na mayar da Humaira tuntuni"



Tunda na fara magana bata kalleni ba sai da nace na Maida Humaira ta juyo ta zuba min ido,ni kuma sai na d'auka so take ta samu tabbacin maganar da nayi na hau rantsuwa Ina "Wallahi hajiya na maida Humaira bansan mai ya hau kaina ma na saketa ba"



"Taya ka Maida ita bayan ba aure a tsakanin ku?


"Hajiya saki daya na mata wallahi Allah"


"Toh ai baka dora Mata idda ba taya zaka Maida ita nafa karanta wasikar da ka rubuta mata kace baka dora Mata idda ba tana samun miji tayi Aure ni ko dai baka da ilimi ne a jahilce kake rayuwarka?


Kwanan Humaira uku a gidanka baka tab'a zuwa dakinta ba ba Abunda ya shiga tsakanin ku ka saketa toh baka dora Mata idda ba yanzu ai bata da igiyar aurenka a kanta balle ka Mai da ita ni fa ba abinda kamin Mansoor dan ni daga baya ma da na zauna sai naga mu muka jawowa Humaira wanan wulakanci da tozarcin da ka mata tunda har aka gane ba Kaine mahaifin Nina ba bai dace a dage sai an daura ma Aure da ita ba,tunda har baka so ba kuma wani dalili da muke dashi da zamu ce shiyasa muke so ka aureta,da farko na ji haushinka amma a yanzu wallahi ba haushinka da nake ji dan laifin mu ne,Kuma Allah ya rubuta dama Humaira ba matarka bace shi yasa ka saketa batare da ka dora Mata idda ba,tun farko naso ka aureta Wanda duk na dauka Kaine mahaifin Nina da kuwa na gano ba Kai bane Sai naji nama Fi mata sha'awar komawa tsohon mijinta sai Kuma ta dage akan ba zata koma masa ba ban da Safiyya karama da ta dage ni banso bada goyon bayan Auren ba dan na dade da Sanin baka Santa tun lokacin da na nuna ma Ina so ka aureta, haushin ka da nake ji daya ne na jefa Safiyya karama a cikin damuwa dan silarka tana ta shiga bacin rai,Amma in ka d'auke haka bana Jin wani haushin ka, Humaira Kuma ta ajiye Aure a gefe idan lokacin yin auren yayi za tayi a yanzu nutsuwa take bukata tana can Abuja tana karatu abunta"



Duk maganar da take daga nesa nake jiyota dan tunda ta dawo dani tunanina na tuno tabbas Babu Aure a tsakanina da Humaira tunda har ban dora Mata idda ba sai an sake daura mana wani auren a yanzu ba matata bace ba tuna nemanta da nayi dazu Wanda hakan na nufin na sake mata fyade a karo na biyu yasa naji kaina na Juya min na zube a kasa batare na Kara sanin inda kaina yake ba.


Maganar da nake ji kamar daga nesa yasa ni Bud'e idona sai naga Sa'a ce a dakin da Asmau.


Kaina ne ya daure da na gani akan gadon asibiti,sai da na matsawa kaina da tunani na tuna maganar da mahaifiyar Humaira ta fadamin da ya kaini ga sumewa,sai na Maida idona na rufe hawaye na gangaro min ta gefen idona Yanzu dama ba aure a tsakanina da Humaira naje na sake nemanta yanzu wani zinan na sake aikatawa da ita kenan?ni dai Neman Humaira yasa Rabin hankalin da tunani da nake dashi ya tafi idan ba haka ba bai ci na manta cewar sakin da na mata ba kome ba sai an sake daura mana Aure,Taya Humaira zata tab'a yafe min bayan alheri bai tab'a hadani da ita ba sai sharri,duk na d'auka na biyo ta hanyar da zan samu yafiyar hajiya Ashe Kara haka rami nayi na binne kaina,anya akwai Wanda ya tab'a shiga masifa irin wacce na shiga kuwa taya zan gyara kuskuren da na aikata, Taya Humaira zata tab'a yafe min Taya zan tab'a tunanin Humaira zata dawo gareni bayan abinda na aikata mata,Ashe duk takamar da nake akan da igiyar Aure na akanta ashe Babu na cije lebbena da na tuna yadda nake tunanin rayya sunna nayi da ita Ashe zunubi na kwasarwa kaina Ashe Zina na Kara aikatawa a karo na biyu a rayuwata a lokacin da take halali na ban nemeta ba sai da ta zama ba aure na sake nemanta ko ni ban yafewa kaina abinda na aikata ba balle na sa rai Humaira zata yafe min,ni da kaina na cutar da kaina,ga fushin Allah a kaina ga fushin Mahaifiyata ga hakkin Humaira.



Tamkar mace haka na ringa rusa kuka dan a yanzu bansan daga Ina zan fara ba silata hajiya na kwance a asibti,silata kila Humaira na wani wajen tana kukan sake keta mata haddi da nayi a karo na biyu bazan iya kirga Allah ya isa da ta jera min ba daa ce na cigaba da binta a hankali da naci da magiya kila da ta sauko ta yarda an sake daura mana Aure,amma ban bi komai a hankali ba na biyewa zuciyata da tunanin zan shawo kanta ta k'arfi na sake mata fyade a karo na biyu.


Ta Ina zan fara tunkarar Humaira akan a yanzu Ina santa ta yarda a daura mana Aure,yadda Jikinta ya d'auki rawa da nawa a lokacin da na zo samun nutsuwa  na tuna gabana yayi mugun faduwa da tunanin idan kuma tarayyar da nayi da ita ta samu ciki fa, hankali a tashe na mik'e zaune Ina na shiga uku na lalace Sa'a da Asmau suka yo Kaina da sauri suna "Yaya wai lafiya Mai yake damunka haka"?


Karin ruwan da aka min na cizge da sauri dan nasan Humaira na garin nan nasan gidansu Yusrah zata koma ba zata je gidansu ba tunda basu san tazo Kano ba,hararo kawai nake  ta samu ciki,cikin da zai zama na shege na Kara jefa Humaira a cikin wani masifar ban damu da jinin dake zubowa a hannuna ba na fara k'ok'arin yin waje banma San ko karfe nawa bane nasan dai kafin hankalina  ya bar jikina daddare ne,a bakin k'ofa naci karo da mahaifiyar Humaira ganina a hargitse yasa tace  "Ina zaka je Mansoor ka farka dama"?



"Hajiya na farka zanje gida na dawo"


"Aa taya zaka tafi gida a haka gari bai gama waye wa ba fa dama baka da Lafiya ne"?



Ban tsaya bata amsa ba,nayi waje da sauri a yadda na ga garin kamar shidda na safe ne,da mota dama nazo inda nayi parking  nayi da sauri iska kamar zai d'aukeni dan jikina ba kwari ga barin kaina da nake ji kamar ana buga min abu,Ina tuki Ina kuka,da ace nasan aljanna zanje da na roki Allah akan ya d'auki raina dan na tafka kura kuran da nake Jin kunyar aikata su,bani da bambanci da jahili dan duk abinda na aikata Babu ilimi a ciki,har na yi tashen samartaka na nayi Aure duk ban taba aikata Zina ba sai a yanzu.


Tuna ban sallah ba yasa na fara tsayawa a gida nayi alwala sai da na iddar da Sallah na fito na d'auki hanyar gidansu Yusrah nasan a yanzu na Kara jawowa kaina mugun tsana a wajen Humaira nasan  bama zata Fito ba shiyasa na zauna na rubuta mata wasika dan duk tayi blocking dina balle na kirata ko na mata text a cikin wasikar na roki yafiyarta akan ta yafe min ba da gangan na sake mata fyade ba na manta ban dora Mata idda ba,Ina gudun abinda ya faru a baya ya sake faruwa yanzu ta taimaka ta Sha magani gudun daukar  ciki,  wallahi ba iya sha'awarta nake ba,ta yafe min  duk abinda na mata ko zan samu nutsuwa a rayuwata kar ta manta ni dan uwanta ne kar ta duba Abunda na aikata mata dan Allah nake so ta yafe min.



Har na isa k'ofar gidansu Yusrah tunani kawai nake Ina hararo da ace iyayenta sun san abinda na sake aikata mata nasan wanan karon sai sun daureni,kila bakin ciki ma yayi ajalin hajiya ni kenan ba wani alheri da nake aikatawa sai sharri,zan dage da neman yafiyar Humaira da naci idan da rabo Allah zai sauko da zuciyarta  ta yafe min dan na lura tana da rauni da tausayi bata Kai Nurr ruko ba dan da ace Nurr ce a matsayin ta bama zata yarda a daura mana Aure ba,   yanzu ji nake kamar ba zan iya Rayuwa batare da ita ba.


Wajen shidda da yan mintuna nayi parking a k'ofar gidansu Yusrah nasan yanzu basu tashi ba amma haka zan kwankwasa musu,Ina k'ok'arin bud'e motar na fito na ga an Bud'e kofar gidan,Humaira ce sanye da wani dogon hijabi Ash har kasa sai wani dan Karamin akwati kamar kit,Ina iya ganin yadda fuskarta ta kumbure daya sa naji wani irin tausayinta ya rufeni,da alama bata yi bacci ba, kila kwana tayi tana kuka,idan a yadda Yusrah ta shirya mata ne da sai gobe zata tafi yanzu ta gano yaudarota Yusra tayi na tuna yadda ta kwashe Yusra da mari,duk Kuma nine silar samun matsalar su,bayanta Mahaifiyar Yusra ce itama da hijabi tana mata magana Humaira na girgiza kaiy sai a lokacin na gane ma kuka take sai na lumshe idona nawa hawayen ma gangaro min har cikin zuciyata nake Jin ciwon abinda na aikata mata,duk nine silar sakata kuka.


Duk su biyun ba Wanda ya lura da motata har sai da na bude na fito na tsinkayi muryar Mahaifiyar Yusrah "Humaira Mai yasa kike da taurin Kaine ki tsaya ki karya kafin ki tafi wai Mai ya farune ba zaki fadamin ba"


Sai a lokacin mahaifiyar Yusra ta gani,Humaira kuwa ta zuba min jajjayen idonta hawaye na gudu a fuskarta,kallon zallar tsana take min,kallon Ina ma Ina da dama da na kashe ka kawai take min.


Ni kuwa na zube a gabanta nima Ina hawayen Ina k'ok'arin magana kamar mahaukaciya haka ta cakumo rigata tana "Yanzu yafiyata kazo nema ko Ina yafe Maka sai ka Kara b'iyowa ta wani hanyar sai ka sake min fyade Mansoor na tsaneka a rayuwata ba Wanda na tsana sama da Kai burinka kullum kaga ka kuntata min ka jefa ni a cikin masifa burinka kullum kaga Ina cikin bakin ciki,wallahi ba zan tab'a yafe Maka ba da Kai da Yusra ban yafe Maka yaudarar da kuka min ba"


"Wai Mai suka miki Humaira ko dan baki d'aukeni uwa ba shiyasa ba zaki fadamin abinda ya faru ba"?



"Hajiya kina cikin wayanda suka cutar dani dan da baki kirani da kanki ba da ba abinda zai kawoni hajiya kuka hada baki da Yusra nazo duk na d'auka da gaske biki ake yi Ashe saboda wanan tsinannen kuka kirani bayan kunsan irin wulakancin da yamin, Yusra ta yaudareni ta kaini gidanta Mansoor ya sake min fyade bayan yasan Babu Aure a tsakanin mu"



Duk maganar da take cikin kuka take yi tana zubar da majina da ta ma kasa maidawa Mahaifiyar Yusrah kuwa ta zuba mata ido tama kasa magana har lokacin ina kan gwiwata a kasa Humaira kuwa ta Kara jamin Allah ya Isa ta d'auki Jakarta tayi gaba dan sai da ta saki jakar ta cakumo rigata,kasa mik'ewa nayi na bita dan a yadda naga ta fusata zata iya Tara min jama'a, Mahaifiyar Yusra kuwa ta kalleni tana "Ba Ka ce ka mai da ita dakinta ba taya kuma naji tana ba aure a tsakaninku Saki uku ka mata?


Hawaye na zubo min na fada mata ban tab'a Tarawa da ita ba na saketa na d'auka zan iya maidata Ashe babu ma Aure a tsakanin mu, Mahaifiyar Yusrah kuwa sallati kawai take rafkawa tana ita bata san Babu Aure a tsakanin mu ba da bata yi gangancin hada mu ba,wanan wane irin masifa ne yanzu Idan up Safiyya babba taji labarin abinda ya faru sai su samu matsala ,cikin tsakanin damuwa ta shige cikin gidan tare da banko k'ofar.


Nafi minti goma a500 tsugunne Ina tunanin abin yi kafin na iya mik'ewa na koma cikin mota da Ikon Allah na koma asibiti dan ji nayi na tsani kaina bani da ma amfani a rayuwar nan,Ina iya ganin ciwon da Humaira keji a zuciyata ba yadda zata ma iya saurarata a cikin wanan halin kafin na shiga asibiti sai da nayi amfani da daya layin nawa wajen yi mata text irin Wanda na rubuta mata a wasika.



Da ikon Allah kawai nake tsaye ba'a bani gado a asibiti ba,dan Hajiya taki yarda ta gani,duk magiya da ban hakurin da nake da na matsa mata ma sai ta so min baki Mahaifiyar Humaira kuwa ta rufe mata baki tana girgiza Mata Kai,ta umarceni da na fita daga palon,tashin hankali da nake ciki ya sa naji kamar zuciyata zata buga Allah kadai zai kawo min a gaji dan bansan ma da wane zan ji ba Mahaifiyar Humaira ta min mutunci Ina Jin nauyi da kunyar abinda na aikata wa yarta nasan da ace tasan abinda nayi da itace ta farko wajen tsine min ba zan tab'a manta mutuncin da ta min  ba dan taso tayani bawa Hajiya hakuri amma hajiya ta dage ita bata so ta gani tunda bata Isa dani ba naje kawai ta yafeni,haka mahaifiyar Humaira ta Jani waje tana na daina kuka kamar mace  naje na samu baba Musa shine kawai zai iya saka baki Hajiya ta yafe min.


a yanzu na shiryawa kowanne irin hukunci da wanan damuwar dake cina a rai ji nake kamar ma naje na fada mata abinda na sake aikatawa   a bisa rashin sani,idan kulleni suke ganin zasu yi su kulleni kawai idan ma kasheni zasu saka ayi su kasheni kawai idan dai hakane zai Saka na samu sauki a rayuwata kowa ya yafe min abinda na masa,da Humaira nake kwana nake tashi yanzu kamar izza min wutar Santa ake a zuciyata.


Mari lafiyayyu na samu daga wajen baba Musa kafin ya rufeni da zagin abinda na aikata shi ma Yana da zafi dan sai da na kwashe sati Ina jigilar zuwa ban hakurin abinda na aikata kafin ya fara saukowa burina yanzu na samu hajiya ta daina fushi dani,nasan idan Babu fushinta a kaina zan samu sausauci daga nan sai na sako Humaira a gaba ko ba zata aureni ba na samu ta yafe min abinda na mata.


Sai da baba Musa yayi da gaske Hajiya tace ta yafe min,ta Kara ba dan shi da Safiyya Babba ba da wallahi ta yafeni dan na nuna bata Isa dani ba.


Mahaifin Humaira ne bai wani sakar min fuska ba dan maganganu ya fada min akan shi da yasan ma haka nake da bai soma goyan bayan Auren ba yarsa tafi karfina gwara ma da na saketa.



Wanan nauyin da na sauke a kaina ya dan sama min nutsuwa kadan,na shirya zuwa Abuja neman yafiyar Humaira,Allah ya jarrabceni da balain kaunarta da har nake tunanin kamar a yanzu ma na fara gane so duk a baya wasa nake yi.


Humaira


        A kan dole ta koma gidansu Yusrah dan bata da wajen da zata je ta kwana,idan har taje gidansu dole sai ta amso tambayoyin da tasan amsar su zai Kara hada fada a tsakanin hajiya firdausi da mahaifiyar ta  bata tab'a tunanin Yusrah zata iya mata haka ba,bata tab'a tunanin Mahaifiyar Yusrah zata iya yaudarata dan kawai tazo Mansoor ya Mata fyade ba,tafi Jin ciwon ma abinda suka mata akan na Mansoor,dan ta riga da tasan Mansoor bashi da burin da ya wuce yaga ya cutar da ita ya  mata fyade  shi yasa ta tsane shi dan jikinta yake so ba ita ba,ya ma saketa ba zai barta ba sai ya sake biyota ya Mata fyade.


Tana zuwa gidan ta fada bandaki ta tsarkake jikinta ta daura alwala Koda ta zo sallah haka ta ringa hada Mansoor da Allah dan a yanzu wani irin tsana ta Kara masa,kamar karamar mahaukaciya ta koma idan ta tuna yadda ya mata sai ta saki ihu,ba yadda Mahaifiyar Yusrah ba tayi da ita ba akan ta fada mata mai ya sakata kuka ta shareta dan gani take ai dole zata san ma mai Mansoor ya mata dan da ace ba sharri Mansoor zai aikata ba ai ba zai biyo ta hannunsu har a yaudarota ba,da ace Yusra ce ai ba zata mata haka ba,amma saboda ba ita ta haifeta ba shine ta yaudarota tazo yarta ta kaita gidan ta Mansoor ya mata fyade.


Ba ta ko yi bacci ba ta hada kayanta dan gobe da sassafe zata koma abuja bama ta so asan ta tafi,kiraye kirayen sallah asuba yasa ta mik'e dan ta d'aura alwala tana shiga taga period dinta ya zo dama tun jiya take ciwon mara Sanin da tayi wa Mansoor ma da period din take zai iya nemanta.


Gari na fara haske ta saka hijabinta ta d'auki Jakarta ta fito daga dakin kenan Mahaifiyar Yusrah ta fito tana tambayar ta inda zata je,fuska a hade tace mata Abuja zata koma ai tunda taga dama ba Biki ake ba,sai hajiya firdausi ta dan saki murmurshi tana tayi hakuri ita ai gyara taso yi shi yasa tace tazo, takaici ne ya hana ta magana tayi waje ita kuwa ta biyota a baya tana ta tsaya ta karya ba zata Jira Yusrah ba.


Bata so tayi magana dan zata iya mata rashin kunya sai dai dagowar da za tayi sai taga Mansoor ya fito daga motarsa,ta riga da tasan halinsa yanzu sai yace yafiyarta yazo nema bayan abinda ya aikata mata,a haukace ta cafo rigarsa sai da ta masa Allah ya Isa san ranta ta fadawa hajiya firdausi abinda ke cinta a rai ta d'auki Jakarta tayi tafiyarta ta gama tunanin yadda zata Tarawa Mansoor jama'a idan har ya biyota sai Allah ya taimake shi bai biyota ba.



Kafin ta Isa Abuja taga text dinsa ya shigo bata ma gama karantawa ba ta goge dan ta tsani duk wani abu Daya dangance shi.



Ko makaranta bata iya zuwa ba a satin dan abinda Mansoor ya mata ya kasa goguwa a kanta,har tashi take a firgice idan tana bacci dan sai taji kamar a Lokacin yake lasheta, Yusra kuwa sai da tayi blocking dinta dan gani take itace duk ta jawo mata Mansoor ya sake mata fyade banda bata San kashe mata Aure da har mijinta sai ya kira ta fada masa.


Sai da ta samu sati biyu ta fara k'ok'arin cire komai duk da tasan abu ne mai wuya ta manta din.


Ranar Alhamis ta dawo daga makaranta tazo ta tadda Yusra a gidan wai tazo bata hakuri ita bata san Babu Aure a tsakanin su ba sai da mahaifiyar ta ta kirata take sanar mata ta hau rokonta akan ba da gangan ta yaudarota ba ita burinta ta samu nutsuwa da kwanciyar hankali ita tana ganin dacewar ta da Mansoor shi yasa taso su shirya,Humaira kuwa sai da ta wanketa tasss kafin ta ce Mata ta yafe mata.


Kwana biyu tayi ta koma Kano kafin ta tafi take bata labari wai Kamal zai Kara aure ya Kai har lefe bata samu labari ba sai satin da ya wuce ban da mahaifinta ya ki bata fuska da ta hakura da Aurensa dan ya Munafirceta.



Humaira makaranta ta kawai ta saka a gaba, har gobe bata ji zata iya yafewa Mansoor abinda ya mata ba, duk lokacin da ta bukaci ganin Nina ana kawo mata ita ta ganta,a yanzu nadama take da taki komawa Sauban da a yanzu gani take yafi karfinta dan Allah ya d'aukaka shi Yama zama busy bai fiye zama ba,wani zubin sai taji kamar ta masa magana tace masa aurenta ya mutu sai Kuma ta ga rashin dacewar haka,idan ta tuna ma Amina sai taji kamar ba zata iya koma masa ba,dan tana ganin yadda take ji da Sauban din dan ba'a kwana daya ko biyu bata Dora shi a story din ta ba.


Mansoor 


     Saboda Humaira na sa aka min transfer na dawo Abuja da aikin,a yanzu bani da burin da ya wuce naga Humaira na Kara neman yafiyarta naje gidan su yafi a kirga,ko bacci bana iya yi idan dare yayi haka zan ta mafarki da ita,ta toshe duk wata hanya ma da zan sameta gidan kanin mahaifinta ma naje yafi a kirga duk ban samu ganin ta ba.


Har yau iya gaisuwa ta kawai hajiya ke amsawa gani nake duk da ta yafe min ba ta daina Jin haushina  ji nake kamar naje na samu baba Musa na sake neman auren Humaira sai dai nasan ba mai yuwa bane tunda Humaira ta tsane ni,da taimakon wani babban mallami na fara samun nutsuwa dan a yanzu na barwa Allah komai yafiyarsa kawai nake nema akan kura kuran da na aikata Ina addua akan Allah yasa Humaira ta zama rabona dan a yadda nake Jin Santa dashi zan mutu a zuciyata.


A yanzu ko kadan Nurr bata fadomin dan banji komai ba a lokacin da naga hotunan su na yawo a lokacin ma Ina cikin wanan tashin hankali yanzu addu'a ta kullum bai wuce Allah ya mallaka min Humaira ba.


Da lambobi daban daban nake mata magana ta watsapp dan tana ganin nine take blocking dina na riga da nasan na barar da damata da ace ban saketa ba da kila yanzu ta kusa haihuwa ban taba sanin zan ji Ina haukar Santa haka ba dan dakina duk hotunan ta ne da nake cirewa a status din Sa'a Humaira ta Kara gogewa kamar ba ita ba bansan Mai ya kaini ma sakinta ba bansan mai ya hau kaina ba a banza na sameta a lokacin aka daura mana Aure amma da yake bani da hankali na bita da takarda saki gani yanzu Ina dakon Santa a raina.

Wayanda Kuma zan bi su shige gaba wajen nema min aurenta duk na zubar wa da kaina mutunci a wajensu ba mai tab'a Kallona idan nace musu Ina santa.



Wasa wasa sai gashi na tafi shekara ina san ganin Humaira amma ta toshe duk wata hanyar da zan sameta, na dade banje gidansu ba haka kawai yau na sake shiryawa dan naje gidansu na gwada Sa'a ta.


Tun daga nesa na hangota a tsaye da wani a jikin wata bakar mota,jikina rawa kawai yake Ina Jin kamar zan mutu saboda ganinta da nayi da wani, sai da nayi parking na fito na nufi wajen da suke tsaye,Ina zuwa kusa dasu naga Ashe Sauban ne tsohon mijinta Yana ma rike da Nina.


Na d'auka zai hade rai sai naga ya bani hannu mun gaisa, Humaira kuwa ta hade rai tare da Kau da kanta.



Sauban kuwa cikin dan murmushi yace min shi bai san na sakar masa mata ba sai satin da ya wuce a yanzu ba zai Sanya ba dama ni na kwaceta daga hannunsa na taimaka masa ayi iya zumunci.


Murmushin da yafi kuka ciwo nayi Ina Allah ya zaba abinda yafi alheri ba zan wasa da wanan damar ba na roke shi akan Ina  san ganinta na Yan mintuna, Humaira kuwa ta juyo tana ba ganina da za tayi na tafi kawai.


Haka na dawo gida hankalina a tashe nasan na rasa humaira kamar yadda na rasa Nurr.


A Daren haka na ringa addu'a akan Allah ya cire min kaunar Humaira  ni dai burina tace ta yafe min abinda na mata,na riga da nayi wasa da damata nasan ba zata taba Aurena ba tunda har naganta da tsohon mijinta nasan gidansa zata koma,ni kuma haka zan kare rayuwata,cikin kunci yanzu haka zan ringa dakon soyayyar Humaira a zuciyata.



Shirye shiryen bikin Sa'a da ake yasa ni tafiya Kano dan Yaya dai Humaira zata aura sai naji dama Allah yayi ikonsa a hada nawa da na Humaira,dan na farantawa hajiya na saki bakin Aljihu nayi hidima Sosai dan ba laifi Ina samu.


Addu'a kawai nake Allah yasa na samu ganin Humaira burina kawai na nemi yafiyarta.


Ban ganta ba har aka daurawa Sa'a Aure,hajiya ta aikeni gidan karbar mata wasu kaya a wajen Mahaifiyar Humaira,Ina kaunar Safiyya babba dan tamkar danta ta d'aukeni,dan sai da ta dage akan sai naci abinci,bana so na mata gardama amma ba  yunwa nake ji ba na daga kofi zan Sha ruwan da ta sa aka kawo min Humaira ta shigo palon da wata tana ganina ta d'auke Kanta.


Ni kuwa ba zan wasa da Wanan damar ba dak'yar na samu Humaira ta saurareni,da Allah da annabi tace ta yafe min ban samu fuskar kara wani magana ba haka tayi shigewarta ciki ta barni a tsaye.



 Kafin na koma Abuja hajiya ke sanar min Humaira gidan Sauban za ta koma a karshen watan nan zaa daura auren.



A ranar naci kukana na gode Allah dan nasan na rasa Humaira a daren naci karo da wani labari a Facebook daya d'auki hankalina  Rufaffen sirri sai nima nayi sha'awar bada nawa labarin a rubuta kila labarin nawa ya zama darasi ga masu irin halina dan nasan har na kare rayuwata Ina nadamar biyewa san zuciyata.


Humaira 


       A ranar da ta ga Kiran Sauban a wayarta tayi sai da ta mik'e zaune dan bai tab'a kiranta ba tunda yaji labarin ta auri Mansoor,tasan kila saboda Yana dauka ita matar aurece shi yasa yak'i nemanta,har ga Allah dan Nina take burin koma masa amma bawai dan tana wani San shi ba,tana d'auka ta gane Ashe a Facebook dinta yaga tasa single,so yake ya tabbatar da bata da Auren ne da gaske ita kuwa tace masa bata dashi ta Dade da mantawa da Mansoor da tasan yaudarar kanta za tayi idan tace zata tab'a manta shi a rayuwarta,dan fyaden da ya mata na biyu na manne a kanta ya kasa goguwa kallon katon dan iska take masa mazinaci,a yanzu zuciyarta ta dan sauko ba kamar baya da take Jin ba zata iya yafe masa abinda ya mata ba dan ko dan Safiyya karama zata d'aure wajen yafe masa tana da labarin yadda yabi dangi ya basu hakuri, texes din da yake yawan turo Mata da lambobi daban daban na neman yafiyarta yasa ta fara rage tsanar da take ji a Kansa taji zata iya yafe masa abinda ya mata ne ba zata iya mantawa ba,yanzu idan akwai abinda yake damunta batsan irin zaman da za tayi da Amina a matsayin kishiyoyi ba gani take ma kamar Amina zata ga bata Kyauta mata ba,kila Kuma Sauban Dan Nina yake so ya maida ita dan taga Yana San Amina dan dawowar da yayi baya minti biyar bai Sako maganarta ba.


Ko da ta fadawa mahaifinta da Safiyya Babba dawowar Sauban wajenta da san aurenta da yake so yayi murna suka hau yi, ita dai ba zata ce tana Jin wani farin ciki can ba dan gani take Sauban yanzu yafi san Amina a Kanta a yanzu sai dai taje ta zauna saboda yarta.


A ranar da Mansoor yazo ya ganta da Sauban ta ji Dadi sosai dan dama burinta yasan cewar Sauban dan Allah yake Santa ba dan jikinta ba kuma gwara ta koma masa da ta koma masa dan tasan duk san daya ke rantsuwar Yana Mata na karya ne.


Sai dai tambayar da Sauban ya jefa mata bayan tafiyar Mansoor ya daure mata kai dan sai cewa yayi "Humaira mai ya rabaki da Mansoor bayan nasan kina san shi"?



"Kamarya Ina San shi Aurena dashi ya kare Sauban shi yasa Muka rabu mai yasa kayi min wanan tambayar naga na riga da na fada ma Auren dole aka yi wa mu biyun"



Murmushi Sauban ya saki Yana " Ni ne dai Zaki aureni na dole Humaira amma kina San Mansoor wallahi nasan haka"


Humaira hade rai tayi tana "Ka fito kace min ba zaka aureni ba karka biyo min ta haka.


Murmushi Sauban ya mata bai Kara ce mata komai ba bai kuma Kara kawo mata wani maganar ba har suka tsayar da magana a kan sai karshen wata zaa daura Auren.



Mansoor.


          Na kasa yarda yau daurin auren Humaira da Sauban,na kasa yarda zan iya zuwa daurin auren ba tare da zuciyata tayi bindiga ba amma haka na d'aure na Shirya Ina Jin hajiya na ai na riga da nayi rashin Mata Sauban yasan darajar ta shi yasa ya dawo zai Maida ita,kaunar Humaira shaawarta shine jarrabawata haka na fadawa kaina,dan sha'awarta da nayi ya kaini ga rasata.


Wajen daurin Auren ya cika makil ji nake dama dani zaa daura auren.


Raba ido kawai nake naga ta inda zan hango Sauban zuciyata a nauyaye na gama sawa a raina barin kasar zan yi idan na Nisanci kasar zan samu na cire Humaira a raina.


Mahaifin Humaira su baba Musa naga sun fita daga cikin massallacin nidai Ina zaune Ina kallonsu sai nake ganin kamar hankalinsu a tashe yake,hakane yasa nabi bayansu Ina zuwa naji baba Musa na surfawa Sauban ashar akan su zai kunyata bayan sun tare mutane ya ce suyi hakuri ya fasa auren Humaira.


Shuriem naga yayi gefe Yana waya sai a lokacin na fahimci mai ke Shirin faruwa Sauban fasa auren Humaira yayi,sallati na Saka na isa wajen su dan na tabbatar da abinda ke faruwa baba Musa na ganina ya ruko hannuna Yana "Yanzu za'a sake daura ma Aure da Humaira gobe ka Kara sakinta kaji,ya Kalli Shuriem Yana "Ka fada mata da Mansoor zaa daura auren ko"?


"Na fada mata baba bata ce komai ba"



Kamar a mafarki naji sanar wa daurin aurena da Humaira na kasa yarda ba mafarki nake ba sai da baba Musa ya Jani waje bayan an daura auren Yana kar yaji kar ya gani.


Tabbatuwar ba mafarki nake ba yasa na koma massallaci na yi sujjadar shukr dan idan ba Allah ba ba iya juya wanan lamari har yanzu na kasa yarda Sauban zai iya hakura da Auren Humaira zan so Sanin dalilin janyewarsa.



SAUBAN


            Sai da ya kira Humaira ta tabbatar masa da bata da Aure ya yadda dan bai tab'a Sanin auren ta ya mutu ba, tunda ta auri Mansoor ya cireta daga zuciyarsa duk da sai da yayi da gaske kafin ya iya cire ta daga ransa ya San lalacewa fuskarsa yasa ta guje shi ta zabi Mansoor a Kansa wanan Abunda ta masa yasa yaji ya daina ma kaunarta, kyautata masa da Amina take yi yasa ta fara samun matsayi a zuciyarsa har yaji ma yafi Santa akan Humaira,dan gani yake ta masa hallaci bata guje shi da fuskarsa ta lalace ba,tuni ya manta da wata Humaira ya rike Aminarsa da yake Jin Babu tamkarta a rayuwarsa,zai maida Humaira ne kawai Saboda Nina Babu wani Santa a zuciyarsa,sai dai da ya fara zuwa wajenta sai ya fahimci ba wai dan tana kaunarsa take so ta dawo ba dan Nina take so ta dawo gidansa a cikin hikima ya ringa Sako Mata maganar Mansoor Wanda duk bata san so yake ya gane ko tana san mansoor ba har lokacin dan yasan akansa ta guje shi bai kuwa tabbatar da zarginsa ba sai ranar da mansoor yazo ya tadda su,Yana satar kallonta yaga ta bi shi da Kallo har sai da motarsa ta bacewa ganinsa.


Ya riga da yasan tana balain San shi ga iyaye sun shiga maganar ba zai soma kuskuren sake aurenta ba suje su cigaba da neman juna,bai gama yankewa ba zai iya aurenta ba sai ranar dan Yana gudun Abunda ya faru a baya ya sake faruwa a yanzu.


Ranar daurin auren ma ya bar kasar da su Amina ya turawa iyayen ta text din ban hakuri akan ba zai iya auren Humaira ba dan Mansoor take so ayi hakuri a aura mata shi.



Humaira 


       Kuka kawai take tana tsinewa Sauban na wulakanci da ya mata a fin karfinta da akayi yasa ta amince da daura aurenta da Mansoor da take ganin ba zata tab'a San shi ba sai dai tayi zaman hakuri dashi.



Mansoor


       Wanan karon na daura damarar nuna wa Humaira ba jikinta nake so ba ita din dai nake so,har azumi nayi na godiya ga Allah da ya sake bani Humaira a karo na biyu.haka na ringa shanye duk wulakancin da take min na ringa kyautata Mata kafin na tafi aiki zan taya ta gyara gidan Kafin na fita aiki.


Tun dai tana shareni har sai da Kuma tazo ta dan fara sakin jikinta dani,bansan yadda zan godewa Allah da samun Humaira a matsayin mata ba dan duk abinda nake tunanin na rasa a wajen Nurr Humaira ta min fiye da nata,Humaira mutuwa nake Fatan ya rabani da ita,Kamal har gida yazo neman yafiyata na dai yafe amma yanzu ba zai yu mu koma kamar da ba.


Humaira tamkar yaranta haka ta rike su Irfan da na d'auko su daga gidan hajiya kullum cikin godewa Allah nake da ya bani Humaira a matsayin mata bayan wahalar da na sha ban taba kawowa zan tab'a aurenta ba 



Nurr


      Irin rawar jikin da ta ringayi da Mansoor irinsa mijinta faruq ke yi da ita duk da a bazawara ya aureta tana mamakin yadda yake mugun kaunarta kamar ya hadiyeta,ta d'auka ta gama samun farinciki a gidan aure sai gashi faruq ya karya tata dan goyata ne kawai baya yi ta riga idan akwai abinda ke sa ta tuna Mansoor bai wuce su Irfan ba jefi jefi ana kawo mata su su mata kwana biyu su koma.



Alhamdulillah anan na kawo karshen novel din Mansoor fiction din da na Kara kadan ne dan labarin ya tafi yadda ake so kar a duba yawan rubutu da abubuwa a duba darasin da yake d'auke dashi na gyara a d'auka na watsarwa a watsar see you guys in my next love thanks to you all👏👏👏



No comments