Dr. Sageer Complete Hausa Novel
_NA NANA D
http://deejarhberver.wordpress.com
© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
Fit...fit...Motoci ne suke faman hucewa A bak'in titi sanadiyar ruwa da ak'eyi. Wata budurwar yarinya ce k'e faman zanbada sauri har takai bakin wane gate, Nan ta tura A hankali saka kafarta da zatayi zuwa cikin gidan sai kuwa ji tayi an dak'a mata tsawa wacce sai da littafin hannun ta suka fad'i....
" Kee yasmin??? Cewar matashin saurayin nan!
" cikin tsoro da kuka tace kayi hakuri yaaa...
" Idiot kawai kalli ki sai kace almajira uban ina kuma kika tsaya...
"Cikin hawayen da batasan dashi ba tace kayi hakuri wallahi lesson na tsaya...ta kalli jikinta da gaba daya ruwa ya jik'ata....
" Wani mugun tsaki yajaaa sannan ya nunata da hannu ..Gashi yanzu na makara sai shigen son makarantar tsiya babu abunda kikasani to bari kiji a sannu sai kin daina makarantar sai dai kidinga wankau...
" fuskar ta cike da damuwa tana shiga tsakar gidan sai tayi karo da dr cikin hanzari tayi baya tana danAllah kayi Hakuri wallhi bansani ba shiyasa...
" Murmushi yayi yace yasmin sarkin tsoro,can kuma yace yaya akai ruwa ya zaneki???
" Shiru tayi hawaye na bin fuskarta babu ta yadda zatace masa su abida ne sukace bazata hau musu mota ba..
" Ki daina kuka kinji yasmin kinga kinfara zama 'yan mata kada ayimiki dariya kije ki canja kaya kinji idan nadawo zanbiyo dak'in mama kinji?
" Har cikin ranta tanajin dadin kalaman dr Amma kuma k'annan sa basa sonta kwata kwata...
" Wayar sa ce ke faman ringing cikin k'idan my love! Cikin nutsuwa ya dauka tare da fad'in Assalamu alaiki!..
" Cikin wata lausassar muryar ta tace bak'asona dr sageer yau 3days baka kirani ba sai dai kullum na kirawo ka? Ta saka kuka..
" Haba Ramlat menene abin kuka to bayan kinfi kowa sanin ina mutukar sonki!..
" Amma kullum kake nunamin aikin ka yafini mahimmanci gaskiya ni gwara ayi auren a huta wannan soyayyar taka kada ta salwanta ni...
" Dariya yayi yace oyaa to kiyi dariya naji!..
" Dariya tasaka sannan tace bari naje hajiya na kirana mayi magana anjima..
" Badamuwa ramlat ki kula da kanki kinji?
" i love u my doctor!!!
" baby same..cikin fara'a ya katse wayar tare da shiga cikin motarsa yana 'yar dariya..
Juya wa yak'eyi akan laushashiyar kujerar sa cikin sanyin office ya K'alli halifa yace kasan me bro??
" inajinka?
" yasmin din mama ina bala'in son yarinyar nan naso aci ta isa aure da kawai sai dai nafara neman auren ta....
" Halifa ne ya ajiye wayar hannun sa yace Doctor sageer kenan ka fiye barkwanci wallahi!!! Hahaha in banda idonka ya rufe ina kai ina yasmin a jss 3 fa take kai kuma kana babban likita mai aji wanda duniya tasan da zaman sa...Kuma yaudarar barister ramlat zakayi ???
" Kai Abokina nagartar mace ake dubawa ba kyau ba, addinin yasmin ko mu da muke manya iya abunda mukeyi kenan,ga nutsuwa kalmar hakuri ta aure bak'inta duk gidan nan private school sukeyi amma baffa dan bashida kudi babu wanda yace bari yasaka yasmin a irin makarantar yaransa sai a gawamnati ya sakata kuma bata taba damuwa ba... maganar ramlat kuwa ka ajiyeta gefe!!!
" Tabbas hakane daman ai ka guji wanda kayiwa alheri...
" Let talk later ina da cs yanzu...
" To Dr see u later...
Yasmin yasmin yasmin bakyajina ne??
" Baffa sallah nakeyi...
" yauwa yarinyar kirki inafatan mahaifiyar ki tagaya miki sak'ona???
" A'a bata gayamin ba..
" To yasmin ke yarinya ce mai tarbiya kinga kuma bani da wata d'iya sama dake yar uwarki tayi nisa tana aure a benin kullum tunani na akan naga kinyi karatu ne...
" Cikin murmushi tace baffa kadaina damuwa dani wallahi banda wata matsala kai dai kacigaba da yimin addua...
" Yasmin inason zan kaiki boarding nasamu kudi Akallah wanda har kigama zan iya biya zuwa litinin sai ki shirya d'an Alhaji sule da yaranshi zaku tafi...
" Toh baffa Allah yakara budi nagode zanyi yadda kace...
" Dak'in mama tashiga ta rungumeta tana kuka dagota tayi tace daina kuka auta babu yadda banyi da mahaifinki ya kyali k'i agida ba,...
" Mama banason nabarki, ke daya duk gidannan basason mu kar susaka miki damuwa...
" Dariya tasaka tace haba auta babu mai samin damuwa kikwantar da hankalin ki kinji...
" Tohm bari naji gurin Anty zulai...
" Tunda tafito maryam ke faman hararar ta har tazo hucewa ...
" Sannu da gida maryam ya makaranta...
" bansaniba 'yar talakawa kudin makaranta ma ubanki yakasa biya miki haka zaku kari ai sai dai talauci ya kashe ku...
" Adaidai lokacin dr sageer yayi parking motarsa maganar data duk'i kunnan sa shine baban ki ma sai mun sa an koreshi a gadi...
" Yasmin ce tace Ai shi arzuki bako ne wanda baizo masa ba shine bai san saba wanda kuwa yazo masa to yasan zai kari, kuma duk iskancin ki kada ki kara saka iyayena tunda naga ke islamiyar taki bata amfana miki da komai ba, banza mara hankali kawai...
" wani dadi yaji ashe yasmin ta iya fada lallai...
" Maryam ce ta wanka mata mari wanda sai da dr yajiyo...
" Sai da ya kifa mata mari har guda 3 sannan yace baki da kunya ke?? to nakara ganin kin zagi yasmin Allah sai nayi miki illah shige kibani guri nonsense kawai...
" Kuka tasaka ta shige tana wallahi sai na gayawa mamee...
" Hannun yasmin dr ya riko yace yi hakuri 'yar kanwata sannan yasa hannun sa ya goge mata hawayen fuskarta sannan yace muji nasiyo miki laptop saboda naga kina kokari a makaranta...
" A'a ni kabarshi nagode sannan ta shige gurinsu...
" yajima yana kallonta sannan ya tafi ....
Kasancewa yau litinin yasmin ta shirya domin tafiya boarding sai kuka takeyi har suka tafi itada baffa mama sai addua takeyi mata...
" yau da daddare dr sageer yace mama ina auta ne??
" Auta tayi makaranta kwana ai..
Boarding??? Why aka kaita haba mama..
" kayi hankali kada baffa yaji...
" Fita yayi cike da damuwa zuciyarsa sai zugi takeyi masa gashi ko zai mutu baffa ba zai kaishi makarantar ba...!!!yanzu yaya zanyi da kaunar yasmin???
ASALIN SU...
_*Love you oll for being this awesome readers..please do vote and comment...*_
_Let me know what you think about this page...Ku gayan ra'ayoyin ku..._
*i request you to avoid spelling and grammar error....#TEAM DS*
GOD BLESS YOU OLL....
*Urs Nana diso*
Deejarh berver
http//:deejarhberver.wordpress.com
Email:kabba43@yahoo.com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO
[11/6, 8:22 AM] +234 703 475 7034: 5-10
*_DOCTOR_*
_*SAGEER*_
_NA NANA DISO_
http://deejarhberver.wordpress.com
© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
Alhaji Rabiu ba fulatanin mutum da yazo daga garin bande zuwa garin Adbas ya k'anzo garin domin k'awo dabbobi cikin hukuncin Allah tun yana zuwa sau biyu a wata har kasuwancin sa ya habaka ubangidan sa yace zai dinga yimasa zaman kanti anan ne yabar kiwon da yakeyi..
Cikin shekaru shima Allah ya buda masa sai yasamu daukaka takai baya bada kaya sai dila dila, sanadiyar matansa biyu a lokacin hajjo da asabe kowaccen su tanada yara bibbiyu acikin yaran hajjo akwai kawu maikal da suwaiba, ita kuma asabe tanada haruna da isa kowannen su yafi shekara 20 a lokacin mahaifin su rabiu yana bala'in jidasu har takai mutane suna musu kirari da 'ya'yan gata. sanadiyar garin sakoto dayaje daurin aure sai Allah yasa yaga hajiya sadiya har Allah yasa suka dai daita akayi aure yakawota cikin gidansa, Nan ne fa mata biyu suka addabeta har abun yafara isar ta.
Lokacin da ta samu cikin baffa tundaga lokacin Alhaji rabiu yake mata hidima abun yana bawa maikal da haruna haushi har takai suka bayyana bayan lokuta ta haihu bata kuma dade ba Allah yayimata rasuwa tabar baffa a hannun su asabe babu irin azabar da baisha ba mahaifinsu kuma yana sansu bayan wasu shekaru kowannen su akayi masa aure, bayan shekaru sai aka shirya tafiya zuwa wata kasar inda maikal da iyayen nasu gaba daya suka rasu... tunda lokacin haruna da isa suka kwashe gadon suka barwa baffa dan wani part ita kuma suwaiba suka bata dubu 50...
Hajiya suwaiba itace babbar 'ya agidan tayi auren fari sai Allah yayiwa mijin rasuwa daga nan sai tadawo gidansu tare da d'anta sageer yasha fama kalakala amma haruna ya daukeshi lokacin da tayi aure,ta kan cewa baffa kadaina damuwa da lamarin yan'uwan domin su sunyi asara...
Haruna bayan sageer dayake roko akwai yarsa mace abida da maryam sukenan Allah yabashi amma sai mugunta da zalunci atattare dasu ga kuma borin kudi yadda kasan babansu ke bugawa...
Isa kuma yanada yara 3 akwai bilal akwai jafar sai kuma kubra,duk cikin yaransa yana sangarta bilal shine sanadiyar lallacewar shi baya ganin kowa da mutunci sai bin mata da kashe kudi...
Baffa kuwa yanada yara biyu Aisha itace tafarko tun tana karama hajiya suwaiba ta dauketa ta tafi daita benin acan ma ta aurar da'ita, sai yasmin daga nan matarsa bata kara haihuwa ba...
Baffa yasha wahala kala kala arayuwarsa bama lokacin dayace sai yayi karatu dan kudin da yake samu a makaranta da hidimar iyalai yake tafiya, yan uwansa haruna da isa ko kallon arzuki basa yimasa kuma Allah daya bashi yasmin babu ruwanta ba kamar yaransu ba abun yakan basu haushi wataran ko kudin zuwa wajen gadi bashi dashi, watarana suna zaune da mama yake cewa wai ace ni mai kwalin masters amma gadi nakeyi sai yasa kuka...
Yasmin sau ta kalleshi tace baffa Ai lamarin na Allah ne inshaa Allahu wataran sai kazama wani kamar yadda yan uwanka suka zama wasu...
Yakanyi dariya yace Yarinyar kirki Allah yasa, mama tace ameen...
Yasmin yarinya ce fara amma irin siraran nan, ga kuma hanci kina ganinta kinga jik'ar ba fulatani, Babu ruwanta tun tana karama kawayen ke ce mata 'yar aljanna saboda hakurinta, lokacin da take aji biyu a islamiyya kwata kwata bata gane karatu hakan ya kansata kullun cikin kuka har mama ta gane sai tafara tambayar lafiya?? Ta sanar daita halin da take ciku daga nan tace ba kuka zakiyi ba addua zaki dingayi nima zan tayaki inshaa Allahu zaki fara fahimta, "Allah to yasa kamar wasa tana zuwa makaranta tana addua cikin shekaru 2 sai gashi tafara karbar kyauttuka, su abida maryam kuwa da kubra sai ma tsanarta da suka karayi haka ta dinga rayuwa cikin kuncin rayuwa. A kwai lokacin da bata da ikon zaman gate anayi mata karatu sai kiga bilal yazo ya zaneta ita kuma aduniya ta tsani bilal saboda zaluncin sa,Dr sageer kuwa irin hidimar da yakeyi masu takanyi masa Addua sosai duk da karancin shekarunta amma bata sakewa da kowa, tana kallon yaran gidan za'aja su amota amma ita sai dai akafa,tana makatantar gamnati amma su sunayin ta rabin million kullum burin su su zageta dalilin haka mahaifinta yace zai kaita boarding ko tasamu ta huta, Mahaifiyarta taso ya barta ta cigaba Amma ina yaki hakan nasa zuciyarta k'una...
Cigaban labari...
Dr sageer ke faman juyi akan kujerar sa ta office babu abunda ke damunsa irin tafiyar yasmin kai yanzu ba zanga kyakyawar fuskarta ba kullum ga lafazunta mai sanyaya zuciya, har khalifa ya zauna akusa da mashi amma bai kulaba...
" Haba doctor wannan tunani ince dai lafiya???
" Jiyowa yayi yace ina kuwa lafiya? Baffa ya kai yasmin makaranta...
" To a gaskiya dr zangaya maka gaskiya ka ajiye maganar yasmin a agefe kafara zancen bikin ka...
" Hmmm daman ai na lura kafi son ramlat, to bari ingaya maka yasmin tsoka tace babu ta inda zamu rabu ni inaso ka binciko min boarding din da suka tafi...
" ai nasanta ko yabzu sai na rakaka sai dai nisanta...
" yanzu kayi magana mutumi na ina godiya ran sunday maje...
Yasmin dake aji azaune tana karatu kamar daga sama taji anyi mata sallama tana daga kanta taga wata yarinya ce da bata huce suyi shekaru daya ba cikin murmushu ta amsa mata sallamar...
" sunana yusra nima last week nazo skull dinnan kuma naga babu ruwanki ga son karatu ko zamu zama kawaye?
Murmushi tayi tace ni yasmin sunana, ina kuma fata zamuyi kawanci nagari??
" inshaaAllah daga nan suka kullah kawance...
Mumy ce tafito zata tafi office tace dota?
" Tace yes mum har kinshirya?..
" Eh ramlat idan dr yazo kya gaishe shi..
" ohh mum bakyason dr sageer dina wallahi....
" haba my barister ni kuwa nake son sa...
" rungume mumy tayi tace har naji dadi lurv u momma...
Yau sunday kowa acikin makarantar ana kawo musu visiting kowacce tana shigowa da abubuwa amma yasmin tana gefe bata cewa komai, alokacin dr yazo yana zuwa yace yar aljanna kamar daga sama ta ruga ta rungumesa tace yaya??
" Dr sageer ne yaji dadi yadda tayi murna da zuwansa cikin murna yace yakike kanwata?kina dai karatun ko??
" inayi sosai wallhi ga mama da baffa?
" Suna gaida ke! Yasmin yasmin?
'Naam ?? " kinsan ina sonki ko?
" eh tace.." to kada ki kula kowa kinji da niyar soyayya kinga yanzu karatu kikeyi...
" Tohm bazan kulaba, nagode da zuwanka lokaci yayi..
" sawa yayi aka shigo masa da abubuwa da yakawo masu yawa sannan yace duk nakine..
" Nagode Allah yabiyaka sai anjima..
" har tayi nisa yace yasmin??.
"Naam..
Kikula da kanki kinji?
" Tohm tace sannan aka shigar mata da kayan..
Tundaga nan ya huce gidansu barister ramlat cikin fara'arsa yashiga palour tana zaune tayi bala'in kyau, yanayin saĺlama ta miki...
" to bakin munafuki bakin dan iska yaudarata dakakeyi to Allah ya rufamin asiri murabu tu daga yau...
" haba ramlat me yayi zafi haka??
" dan iska mai bin mata fitar min agida...
" kifa mata mari yayi see this stupid kika kara jifana da zafaffan kalaman ki wallhi sai na hukunta ki, kuma daga yau babu ni abu ke sannan yafita rai abaci......
Cikin kuru ruwan kuka ta nunashi daga nan kuma tafara nashiga uku inason ka sagee....
_*Love you oll for being this awesome readers..please do vote and comment...*_
_Let me know what you think about this page...Ku gayan ra'ayoyin ku..._
*i request you to avoid spelling and grammar error....#TEAM DS*
GOD BLESS YOU OLL....
*Urs Nana diso*
Deejarh berver
http//:deejarhberver.wordpress.com
Email:kabba43@yahoo.com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
[11/6, 8:22 AM] +234 703 475 7034: 10-15
*_DOCTOR_*
_*SAGEER*_
_NA NANA DISO_
http://deejarhberver.wordpress.com
© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
Kuk'an da barister ramlat ke famanyi yasa gidan gaba daya ya dauka, adaidai lokacin da momy take kokarin shigowa gidan sautin kukan 'yarta tace yakara firgeta ta cikin sauri da hanzari taisa cikin gidan nan ta tarar da ramlat a shaime tana wasu irin maganganu, dotar??? What wrong with you? Ya'ilahi.....
" Rungume mumy tayi sannan tace baya sona mumy yace mun rabu wallhi zaki'iya rasani akan dr sageer,mumy please kibashi hakuri kuskure nane...
" Ya'ilahi me kikayi masa? Always ina gayamiki kina iya magaba kina barister amma u need to change your words namiji bazai dauka ba....
" Wallahi Rabia ce tace yaudarata yakeyi if yazo naci masa mutunci zai daina kuma zai tsorata....
" are u mad ramlat? Sau nawa ina cewa kirabu da rabia ba mutuniyar kirki bace ba, kuma ke ina ilimin ki? Mtseww ke kika jawowa kanki dan haka sai kiyitayi....
" mumy please karkice haka haba mum please ki bashi hakuri please mum!!
" Har cikin zuciyarta ta tausaya mata especially tafita hayyacin ta hakan yasa tace ke zaki shawo hankalinsa not me tashiga daki...
" cikin wani yanayi da fargaba ta dauki wayarta tafara kiransa ta kirasa yafi sau 10 amma bai dauka ba.....
Yasmin ke faman karatun Al kurani malamin math ya shigo nan yayi musu sannan yabafa class work duk wanda bai iyaba bulala biyar ce, yusra kawar yasmin kwata kwata bata iya ba gashi tarasa yadda zatayi yasmin data lura da hakan sai ta bawa yusra littafinta ta karbe nata tana gama solving a tsoroce ta mika mata nata...
" Duk class din da yafara marking mutum uku ne kawai sukaci nan ya dinga duk'an kamar an aiko shi...
Yusra ce tace godiya nakeyi kawata kin taimaki ne sosai...
" yasmin ce tace bakomai kawata malamin math din nan mugune wallahi taso muje na koyamiki yadda ake solving din..
" Nan suka tafi suna 'yar hirar su can irs teacher yace yasmin?
" jiyowa sukayi suka gaishe shi cikin murmushi yace kina dai lafiya ko?
" cikin rashin fahimta tace eh sai anjima sukayi gaba, yadade yana kallonsu har Allah yasa suka huce wasu senior dinsu wata daga cikin su tace kee yarinyar nan zo?
Tohm gani inji yasmin..
" ga kayana kije ki wanke min kinji...
" Tohm shikenan, zata karba tace au ashe kinada hankali barshi nafison yarinyar da zatace bazatayi ba.....
" Tohm nagode suka karasa hucewa,yusra ce tayi tsaki gaskiya kinada over hakuri yasmin ke komai babu ruwanki ???
Maryam ce ke cikin motar saurayin ta sai rangwada takeyi tana wani narkar da murya abun sai wanda yagani, Adaidai lokacin ne dr sageer ya danno kan motar shirun da yaji anki amatsa daga gurin gate yasa shi sakko wa daga motar cikin bacin rai,maganar da zaiyi yaga maryam zaune saurayin ta yana kokarin taba hannun ta sai dr sageer yayi maza ya bude motar cikin zafin rai ya k'ifa mata mari menene haka dan ubanki...
" Cikin bacin rai tace haba yaya wannan wani irin abu ne??
" uban wanene wannan 'yar iska wannan samarin banzan kike bi??? Dan ubanki shige gida sannan ya juya k'an saurayin ta cikin zafin rai yace idan nakara ganin ka kofar gidannan sai na ballaka wallahi dan iskan banza da wofi....
" simsim ya shige motarsa ya gudu...
" Wallahi mamee watarana sai na karya maryam kina ganin iskancin da tayi amma bazaki hanata ba???
Mamee ce tajiyo tace banson takura banson shishigi kai uban matan dakake hulda dasu waya sani??? To kafita harkar yarana ko sokakeyi su zama kamar yusra babu mai shinshinasu??
" Abida ce tace mtseeww mamee kyale wannan yayan bashida waweyyen kai ahaka dan boko sai kauyen ce???
" Tashi yayi zai daketa ta ruga daki, lallai mamee nagode da kalaman ki kuma kisani uwa na daukeki duk rintse idan naga k'annina sun shiga sun kauce hanya zan musu nasiya in gaya masu gaskiya sannan yafita daga dak'in....
" tsaki tayi tace too muzuba nidakai muga wanda bai fasaba mara kunya ke kuma ki shige dak'i saura naji kinkara futa...
" Tana shiga ta k'ifa k'anta ak'an gado tafara kuka...
" Abida ce tace lafiya maryam ko dai ya dak'i kine??
" wallahi sister ina bala'in son ya sageer wallhi inasonsa narasa yaushe soyayyarsa ta shige ni sannan ta goge hawayenta tace please karki sanar da mamee...
" yusra kenan ke dai mutafi...
Tabbijan lallai kina cikin wahala hahaha wannan k'olon gardin kikeso ga alhajin birni nan!
" banson iskanci abida banson haka ki iya bakin ki nagaya miki...
" Allah ya baki hakuri son koko daukar rai...
Bilal ne ya K'alli mahaifinsa Alhaji isa yace dad wancan baffa ya biyaka kudin ka kuwa??
Ina ai zuciyarsa ta mutu dubu 20 ake basa kudin gadi ina yaga kudin biyan dubu hamsin??
" Yasamu kudi ai tunda yakai 'yarsa boarding yakamata gobe ka kunna mada wuta yabiyaka...
" Angama my son kai dai kanason kaga sun wulakanta kamar yadda mukeso kenan??
" Kwarai kuwa ko kadan banaso sufimu...
Baffa ke lazumi ak'an dadduma,mama ce tafito tace sannu da hutu maigida...
" k'allonta yayi yace yauwa uwargida lafiya dai??
" wallahi kaga nakasa baccin tunanin kada 'yan uwanka su cimaka mutunci akan kudin nan nasu dubu hamsin...
" To yazanyi? Wallahi banida hanyar samu albashina ma dubu ashirin ne kuma kinsan duk naci bashi banga ta 'inda zanbiya ba...
" Ya kamata ka kokarta dan Allah wallahi banason naga suna hayagaga...
" kinfi kowa sanin ni bana maula ballantana nace abani kuma bana rok'o ballanta nakarba,kuma kinsan sun batamin suna babu mai bani bashi,Amma ki kwantar da hankalinki Allah zai bayar da yadda za'ayi...
" To Allah yasa,bari nagyarawa yasmin dak'inta naga gobe zata dawo...
" yauwa goben in Allah ya kaimu kiyimata tuwo danAllah tunda tanason tuwo kuma gobe Aisha ma zatazo sai ayi mata d'an wani abun...
" cikin jindadi tace Allah yakawo mana su lafiya...
Dr sageer ke k'allon 'mbc 2 yana kallon wani vampire hankalin sa rabi akan tunanin ramlat yake tabbas yana son ramlat amma abun yafara bashi tsoro har tafara zargin sa, shiru yayi yana wani tunani har wayar sa tafar ringing cikin murmushi ya dauki wayar ayayin da yaga mahaifiyar sa ce...
" Assalamu alaikum Sageeru???
" Cikin girmamawa yace Allah yakara lafiya hajiyata yakuke ya benin??
" yanzu abunda kakeyi ka kyauta sageeru yanzu bazaka fito da mata kayi aure ba ehhh???
" Haba hajiyata wanene ya tabomin ke, kuma hajiya har nawa nake?? Gaba daya fa kwanan nan nafara aiki???
" kayimin shiru kafin raina yakara baci shekara 30 da daya fa zakayi shine yaro...tun kana karatu nace kayi aure sai kacemin wai ai bakada lokaci sai kagama yanzu ka gama har kazama tsohon ma'aikaci amma katsaya wasa haba sageeru bakaga kanninka na uku yayi aure ba, ko sokakeyi ayimin dariya???
" Haba hajiyata wallahi zanyi ke dai kicigaba da yimin addua nasamu mata tagari?
" Addu'a?? Wallhi babu ranar da zanyi sujjada face na kira sunan ka sageeru ina jimaka tsoron zamanin nan mutum yayi auren ya yacika ballantana ku yaran zamani...
" Hajiyata ki kwantar da hankalin ki wayata tagaba dake inshaa Allahu ak'an aure nace...
" Yauwa ko kaifa Allah yayi maka Albarka yakuma tsaremin ku sharrin mutum da Aljan..
" Ameen hajiyata Allah yakara lafiya agaida su hammad da nazifi inanan tafe inshaa Allahu...
" Yauwa dan kirki zasuji kahuta lafiya kace ina gaida baffa da yasmin..
" Tohm inshaa Allahu..
Yusra ce tace oh tasmin akwana atashi babu wuya kinga saura shekara daya mugama, muna dawowa kuma sai waec da neco ko?
" Shiru tayi tana tunanin baffa tasan bashida kudin biya mata tayi jarabawa hawayenta ta goge tace eh hakane...
" Wallahi yasmin akwai abunda ke damunki sosai ke mutuniyar kirki ce Dan Allah ki taimaka kigayamin bakisani ba ko nakawo miki mafita kinga daga yau bazamu kara haduwa ba sai bayan hutu...
" Cikin murmushi mai kama da damuwa tace yusra bazan dawo makaranta ba...
" saboda me yasmin??
" saboda baffa na baida kudin biyan jarabawa idan yasamu nan gaba sai nazana dan bazan matsa masa ba wallhi....
" haba yar'uwata kada ki damu kamar kin zana jarabawa menene amfanin k'awancen mu idan bazamu taimaki juna ba...
" Allah sarki yusra nagode to Allah yabiyaki ke da iyayenki da irin dawainiyar da kukayi dani,wanda mukazo tare ma basa kulani ballantana kuma ita yayartawa...
" Bakomai ai daman naka yaki ka wane ya soka!..
" Tabbas hakane zomuje muyi alwala sai mu huce masallaci ko?..
" Ehhh..
" Ameen yace..
Barister wai yau lafiya kuwa ba walwala gashi kamar baki da lafiya??
" Wallhi munyi fada da dr na shiyasa nakasa sukuni yak'i daukar wayata yau kusan 5 mouth ko ta kaina bai bi nayi masa text akallah sunyi 50 wallahi "no reply i really love my dr i don't think zan rayu babu shi wallhi I so much lurv him kinsan dai kauna to itace a raina kuma ta dr ce wallahi"..
" Ayyah ni zan kokarta naga na shiryaku inshaa Allahu bani number dinsa na kirasa naji...
" cikin rawar jiki tabata sannan tace amana Amal karki yaudareni kiji tsoron Allah...
" Ramlat kenan nifa saura 1mouth biki na kuma dan Allah zanyi miki wallhi...
" Nagode nagode sosai...
Daidai misalin karfe 3 yasmin ta sauka a mota bismillah tayi sannan ta bude gate din gidan su cikin annashuwa da kuma farin ciki, maganganun da suka dak'i kunnuwanta yasa ranta ya bace cikin sauri tafara tafiya...
" Alhaji isa ne kefaman cewa wallhi yau sai kabani dubu 50 d'ita idan bahaka ba wallahi kotu zata rabamu banza asararre mai jinin tsiya wanda dubu daya take gagarar sa...
" cikin hawaye baffa yace haba dan uwana kayi hakuri dan Allah wallhi ina samu zanbaka...
" bilal ne yace kaji tsohon banza hhahaha...
Yasmin ce ta ajiye akwatin tacikin zafin nama (Daman bahaushe yace mai hakuri bai iya fushi ba) kai bilal iya bakin ka kasan wazaka zaga idan zasuyi kabarsu suyi su biyu...
" Gaba daya suka jiyo suna kallonta takara ktau ga wata kiba datayi ga halittu ko'ina sun ciko abun dai bazaka ce yasmin bace sai ka kara kallonta sosai...
" ke yasmin ni kike gayawa haka...
" nunashi tayi da hannu tace kai bilal idan kanacin kasa to ka kiyayi ta shuri ubana ba sa'anka bani kuma kakara zagensa sai ranka ya baci wallahi...
" Alhaji isa ne yace shigeya 'yar iska yimun shiru dangin talakawa idan kin cika kinason uban naki to sai kibiya masa kudin. ...
" Jakarta ta zuge tabashi dubu hamsin sannan tace tozarci badai akan mu ba kuma ni inada tarbiya bazan ci maka kala ba Amma ina fata Watarana ku gani abunda kukeyi...
" kallonta yayi yace shigeya karuwa inba karuwanci kike ba a'ina kika samu kudin nan...
" tsaki tayi tace nanawa kenan ance da bunsuru dan akuya?
" baffa ne yace shige muje shige muji yasmin...
Bilal kuwa ranshi ya baci shida mahaifinsa suka fita basu so hakan ba...
" mama ce tace daman malam nagaya maka kasamo musu kudinsu gashi kaga yadda takaya...
" yasmin ina kika samu kudin nan har dubu hamsin???
" Nan tabashi labarin yusra da kudin da mahaifinta yabata yace tabawa babanta abiya mata kudin jarabawar ta..
Allah sarki mutanen kirki mungode nan baffa yace banson fitsara yasmin ko gaba kada kikara tanka musu kinji? Duk abunda sukeyi zasu kwashi kashin su a hannun su...
" Tohm baffa bazan karaba inshaa Allahu..
Bayan sallah magriba yasmin da mama suna bangaran su a soro a zaune dr yana dai dai kofar zai shigo sai yaji yasmin tana fadin..
" Ni nahakura da jarabawar mama zamana zanyi bazan koma ba kudin dasuka bani naje nabiyawa baffa bashi domin kare mutuncin sa...
" karki damu yamin Allah zai hore kinji murmushi tayi tace kems ga chanjin kudin kya siya wani abun...
" yasmin kenan Allah yayimiki Albarka...
Doctor tunda yaji kalaman yasmin hankalinsa ya tashi nan ya sanar da principle din yaturo masa da Account number yatura kudin jarabawar kamar daga sama yaji wayar ramlat cikin yanayi yace hello?
" kuka tasaka masa kayi hakuri dan Allah hubby please nasan nayi maka laifi wallhi u are my life..
" Ya huce ramlat Nima ina sonk'i sannan ya katse wayar...
" Yasmin tana zaune a k'an k'ujera sallama taji sannan ta daga k'anta yaya ina yini???
" ah kanwata k'inzama 'yar dumama ke da boarding ke ramarwa ke kinyi kyau...
" Murmushi tayi tace Allah yaya?
" Wallahi kam nayi missing dinki sosai...
" Shiru tayi sannan tace yaushe ne bikin naku ne da barister?
" Gobe za'akai k'udina nida barister inshaa Allahu...
" kai mashaa Allahu, Allah yasanya alheri zamusha biki ashe?
" inshaa Allah please ki dafamin indomie zandawo anjima kinji??
" Tohm shikenan..
_*Love you oll for being this awesome readers..please do vote and comment...*_
_Let me know what you think about this page...Ku gayan ra'ayoyin ku..._
*i request you to avoid spelling and grammar error....#TEAM DS*
GOD BLESS YOU OLL....
*Urs Nana diso*
Deejarh berver
http//:deejarhberver.wordpress.com
Email:kabba43@yahoo.com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO
[11/6, 8:22 AM] +234 703 475 7034: 15-20
*_DOCTOR_*
_*SAGEER*_
_NA NANA DISO_
http://deejarhberver.wordpress.com
© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
Yasmin kin dora abincin dai ko?
" Eh mama,har nagama ma dr ne yace na dora masa indomie yanzu zai dawo...
" Ke dai jininku ya hadu da sageeru bakamar su abida ba?
" Suma dan basajin magana ne..
" Lallai yasmin kinsamu bakin magana, Naga kema jiya fad'a kukayi da bilal?
" haba mama yaza'ayi ina gani ana zagin baffa nayi shiru ni wacce irin yarinya ce?
" Ai gwara da kikayi masa magana wallahi bilal bashida kirki babu wanda yake gani da gashi agidan nan...
Kamar daga sama sukaji sallamar Aisha dagudu...
" oyoyo oyoyo yaya Aisha sannu da zuwa cewar yasmin..
" Ai bakida kirki yasmin ace kina kanwata sau biyu kika taba zuwa benin dubi yadda kikayi kyau, kuma wai mama kina ganin ta?
" ke dai shiga muji ki huta ke da kikasha hanya...
Suna shiga palour ta durkusa har kasa tace ina yini mama?? Kuna lafiya??
" wallahi lafiya kalou yasu mujibat da hamid duk suna lafiya dai??
" lafiya kalou wallahi ina baffa?
" baffa yana gurin aiki ai sai yamma ke da ganinsa...
" yasmin ce tace kinsan garin naku ne nisa shiyasa baya burgeni...
" k'injiki ai ke a kaiki mambila naga tsiya..
" ke dai dakikayi auren nisan inshaa Allahu ni bazanyi ba!..
Dr sageer ne yashigo direct kitchen ya huce dan yasan yasmin tagama ta ajiye masa...
" Mama ce tace ke yasmin ba kauri nakeji ba??
" wayyoo indomie din dr cikin sauri ta isa kitchen din ta tarar dashi atsaye yama kasa magana...
" cikin garaje ta riki tukunyar ai kuwa sai tasaki saboda zafi sauri yayi ya riki hannu subhnlhi badai ki kone ba ko??
" Kayi hakuri wallahi ina hira ne shiyasa ta kone...
" Kallonta kawai yakeyi cikin wani irin salo da sai da taji wane yanayin dabata taba jiba acikin jikinta...
" Murmushi yayi yace bakomai bari naje na siyo wani abun...
" sai tace ai mungama abinci kaje daki bari nazubo maka...
" jikin wani salo yace mijinki yahuta yasmin...
" Shiru tayi masa batare da tace masa k'alaba..
Mamee ce tace wai ke maryam menene haka tun safe kike abu daya in anyi magana kiyi shiru meke damunki??
" Gyara zamanta tayi tace cikina ke ciwo..
" bari nakirawo sageeru sai yabaki magani inaji yana cikin gida ai...
" can tace mamee nawa aka kai kudin auren dr?
" dubu dari biyu mana, ansaka wata daya bikin...
" Cikin sanyin murya tace Allah sarki ...
Aisha ce tashigo part din su mamee tare da yasmin dr yana bayansu Assalamu alaikum hajiya mamee menene duniya???
" Tsaki tayi tace kin bayana kenan uwar magana lafiya dai kikazo ince ba auren naki ne ya mutu ba??
" Aisha ce cikin siyasa tace ina auren mu zai mutu naku bai mutu ba kuna soyewarku...
" Ai nayi tunanin auren ne ya mutu ai kizo kukarawa baffan ku wani hawan jinin???
" Ina ai igiyar aure Allah kadai ke rabata mutum komai shidancin sa bai isaba...
" Tsaki takaraja ciki da tsanar Aisha da yasmin can tace sageeru Maryam babu lafiya fa?
" Yasmin ce tace yaya ana magana?
" Allah yabata lafiya anjima tashirya driver sai ya kaita asubuti ai..
" To shikenan ina surukar tamu??
" tananan tana gaidaki...
yasmin ce tace yaya Aisha tashi mu tafi...
" Sum sum sum dake uwar munafukai daga zuwanta zakice tatashi ku tafi to takiya...
" yasmin dai batace kalaba, Aisha tace ohh naga ranar da zaku gani wallahi in banda zumunci mai zai shigo damu??
" Ai kun tsosa agurin uwarku dole kuyi fitsara...
" tashi sukayi suka fita suna fita sukaga Alhaji haruna nan Aisha ta gaidasa..
" dangin tsiya kice kin bayyana bakar kadara haihuwar asara...
" Ko sauraran sa basuyi ba haka suka huce suka huce part dinsu sannan suka fashi da kuka...
" Mama ce tace ke aisha daga zuwanki sai kuka??
" Mama wannan wacce irin rayuwace ta kunci haba mama wannan cin mutuncin ace shi iyayena suke ji...
" Yasmin ce tace ai kadan kikagani yaya wallahi inkinga yadda suka tozarta baffa jiya sai kinyi kuka kuma wai ace bazamuyi magana ba???
" Mama itama taji haushin abun amma sai ta dake tace ai sai hakuri watarana zai zama labari ...
" Aisha ce tace ni ko atatsuniya ban taba ganin irin tsanar nan ba?
Hakuri dai zakuyi Allah yana sane damu...
Mummy ce tace Allah yanunamin ranar auren nan naki barister yau dai ankawo kudi...
" Murmushi tayi tace mumy kinga gidan dayakeyi kuwa anjima zai turomin dan haka kisanar da dady asakamin hadaddun kayan daki please...
" Oh wannan wacce irin Amarya ce lallai zamani...
" mumy kenan Wayar tace tafara ringing cikin sanyin murya ta dauka darling dafatan kana lafiya?
" ke zan tambaya dafatan kina lafiya? Tun dazu tunanin ki kawai nakeyi acikin office , Ramlat ina tsananin sonki DanAllah ki kula dani?
" Har cikin ranta taji tace mijina bakada matsala ba, nima ina kaunarka dr zan iya komai akanka kuma zanyi maka hidima,zuciyata bazan bude wani yashigo ba ko kadan bazan so naga kayi fushi ba...
" Ramlat banason wannan aikin naki please ki rage saboda ina bukatar kulawar ki...
" DanAllah Mubar maganar aikina darling..
" Shiru yayi yace to sai anjima.." cikin juyi ta rungume wayar tare da murmushi, cikin mintuna taja motarta sai office tana iss tace kawata kinsan me??
Sai kinfada ince dai mutumin zai sakar mana kudi??
" ke ba wannan ba kinsan yace wai na jiye aiki!!!
" mtseww bashida hankali ke doluwar inace dazaki ajiye aikin ki ke yana zura kafarsa kema ki zura duniya fa sai da wuta bakiga yadda manyan mata ke shakstawarsu ba???
" Dadina dake kinaso ayi dani wallahi kam daman yaudarar sa zanyi nace zanbari sai nashiga daga ciki nacigaba...
" Yauwa ko kefa, barister lawal yana kiranki kije yana office...
" Tohm ina zuwa kawata bari naje nadawo nadan maganar case dinnan ce.
" Rabia ce tayi dariya mugunta tace ai sai najawo kinsa yasake ki da kanki banza tazata sonta nakeyi? Duk duniya na tsaneta yadda kika samu miji bansamu ba kema bazan barki kiji dadi ba.
" Barister ramlat ce tadawo tace kawata me muke cewa ma?
" Uhm daman zancen kudine million uku yakamata yabaki nagyaran jiki karki yarda ko million daya yabaki mugune fa dr yana samun kudi sosai....
" kinaso kiga nafito kawata kinaso kiga ina harka ban mutafa sannan suka tafa.
Yasmin ce ta dawo daga gidansu fatima tun akan titi wani saurayi ke binta amota har tayi sauri tashiga gida, A dai dai lokacin Alhaji haruna yaganshi sannan ya karaso yace lafiya kuwa??
" har kasa matashin ya durkusa yace ina yini baba? Daman wata yarinya nagani tun dazu shine nazo gurinta yanzu tashiga ciki..
" fara ko baka lukutar ko siririya??
" yadan rissina yace yanzu dai ta shiga.
" To ina zuwa, daman kafin yakarasa yasmin tafito nan tace sannu ina yini? Lafiya dai ko?
" wallahi lafiya kalou daman inason mudan tattauna ne ina yawan ganin ki wallahi kuma naji kinshiga raina inason kitaimaka kibani dama in shiga sahun samarin danAllah?
" Shiru tayi batace komai sai ji sukayi Alhaji haruna yana kai yaro wannan yarinyar dakake gani cikakkiyar karuwace bin maza da mata agurinta yadda kasan dabba, dama daya daga cikin yarana kace kanaso da yafi dan sunfita tarbiya...
" kuka tasaka tace Allah shaida ne kifa mata mari yayi yace zaki yaudari yaron mutane shigiya 'yar iska..
" matashin saurayin ne yace kaji tsoron Allah katuna tsayuwar ka da Allah sannan ya shiga cikin motarsa ya tafi..
" Ke kuma bakiga komai ba sai mun saka miki bakin jinin kare...
" Da kuka tashiga cikin gidan tagayawa mama komai Aisha tace kyalesu yar kanwata Allah shaidar ki ne Ai kuma shi zai cigaba da karemu karki damu da maganarsu.
Baffa ne yayi sallama Aisha tayi masa sannu da zuwa nan suka gaisa yace auta wayatabaki? " Dariyar karya tayi tace babu kowa baba.." To kinji ankafe sunanki amasu zana jarabawa ran monday zaku fara sai ki shirya. " cikin mamaki tace baffa wa yabiyamin? " sageeru ne sai kiyi masa godiya. " inshaa Allahu. " Mama tace aikuwa angode.
" Aisha ce tace kasan ina koyarwa baffa kuma ina daukar kudi masu yawa gakuma business da nakeyi wallahi baffa bana taba komai acikin kudin sai dai ko idan zanyi taimako Allah yabani miji nagare komai shi yakeyi min bana siyar komai kuma nasan gar da adduar da kukeyi min duk da bana kusa daku domin ku iyaye nagari masu koyar da hakuri da yadda da kaddara.. " yasmin ce tace hakane yaya Aisha. " wannan jakar million 4 ce aciki da dubu dari 3 duk kudin aiki na da sana'a tace nakusan shekara 10 danake tarawa wannan gaba daya nabar maka baffa kaja jari domin tarbiyar da kake bani wallahi banda abunda zangode maka duk da bana kusa dakai komai kanwata tasa sai ka turamin duk da munyi nisa kuma mahaifiyata batasaniba, hatta kudin makarantar da kabiyawa yasmin naga kasiyamin atampa duk dan karka fifita wani acikin mu, kaja jari baffa ina fatan wanna kudin yazama dukiyar da Al'umma zasu amfana da'ita ..
" yasmin ce tasaka kuka ta rungume aisha tare da fadin tabbas nayi wani sabon karatun Anan idan kanason d'anka yatashi cikin tafarkin gaskiya to kasanar dashi ilimin addini kakuma zama babban misali nagurin koyar tarbiya,kar kuma kanuna masu bambanci , abunda zamuci miki shine Allah yayimiki Albarka yaya inasonki wallahi...
" Mama ce tasaka kuka tace tabbas mai hakuri shikeda riba, ako da yaushe baffa kana fadan Allah yana sani damu kuma zai dubimu yau gashi ranar tazo ranar da mai hakuri zai ci riba, Allah yayi muku albarka aisha Allah yasaka muku da Alheri halinki nagari yasa 'yar uwarki tagado halinki...
" Baffa ma yayi musu addua tare da godiya sannan yace yadda kikace naja jari zan koma sana'ar mahaifina wato atampofi tunda tun ina karami na iya sana'ar daman ba lallai kayi ilimi kakuma samu sanaar da kake tunani ba wane sain sai kaga alkhairin ka yana inda baka tunani especially idan kana addua ...
" Tabbas hakane..
Yau Aka kai lefen dr sageeru akwati goma sha biyu kaya masu kyau, wani satin za'a fara biki yasmin kuwa ta hada kayanta zata koma boarding tun karfe 8 baffa yasa aka kaita gida ya cika da hidimomi kalakala..
" Da daddare dr sageer yaje gurin ramlat taci kwalliya bakace ita bace ba daman irin siraran matannan ne ga ido amma batada hanci sosai kuma ita chocolate colour ce sai dai iyayi acikin ta kamar me tana zuwa tace ya muradin zuciyata.. " Cikin kayataccen murmushin sa wanda ya bayyana hushiryar sa da hakorin makka yace Amincin Allah ya tabbata agareki ya ruhin zuciyata amaryata kuma muradi
na...
" yauwa mummy tace in gayamaka kayafa sunyi sai sai Allah yabiyaka kuma gobe zasuje jiran kayan dak'i ..
" Dariys yayi yace tohm shikenan na riga nacika saman ku kwacika kasan kitchen dinki katoto kinsanni da son abinci...
" Haha lallai kam..
To ni inada aiki yanzu sai zuw gobe in Allah yakaimu..
" kagaida gida sannan tashiga cikin gida..
Baffa ya bar aikinsa yasamu babban shago ya zuba kaya aciki, da magriba yana dawowa yayi sallah, Dr sageer yana shigowa yace baffa naga yanzu kana yin yamma??
" Eh da yake yanzu nakoma shago nazuba kaya.. " shago baffa? Ina kasamu kudi?? " Wanda ya yarda da Allah ai shi zaisha kallo, ga dubu dari tukwuicin bikin ka Allah yasaka albarka a auren ku kuma kaji tsoron Allah kariketa dakyau..
" To baffa nagode Allah yakara budi sannan yatafi, " mama tace gaskiya nayi dacen miji wallhi mai boye sirrin gidan sa akwai da babu..
" Murmushi yayi baice mata komai ba...
Yau jumma'a yau aka fara biki sunyi kamu da dinner sai dauren aure abun ba a magana sai wanda yaje biki dai yayi kyau sosai kuma manyan mutane sun halacci bikin su abida da maryam da bilal basu haukace ba sai da sukaga gida kowa baisan yana ginin ba kallon kolo sukeyiwa dr sageer nan suka dawo gida suma zagin. " mumy da dady sunyiwa ramlat fada abisa gaskiya da amana sannan aka tafi da ita hajiya suwaiba itama tayi mata sannan akayi gidanta..
Lokacin da aka kaita bayan kowa ya watse tayi kwanciyar ta sai bacci lokacin da dr sageer ya shigo yaganta ta kifa cikinta sai bacci takeyi yana kokarin tashinta sai kuwa tace please darling bacci sai da safe shima haka yayi shafa'i da wutir sannan ya kwanta da asuba kuwa bayan yafita tayi sallah rabia ta kirawota tace kada fa kisake kice zaki zauna kiyi tawowarki office kinga munada case mai zafi..." eh daman zanzo sannan ta kashe wayar...
" Hajiya suwaiba tare da aisha suka koma benin , yasmin kuwa batasan abunda ake ba tana can tanata karatun ta..
Su abida kuwa yanzu aka kara samun kofar yawo, mamee tace kowannen su yaje ya dangwalo mata babban arzuki dan bazata aurawa talaka ba..
Ina zakije ramlat??
" wacce irin tambaya ce dr inada aiki mai mahimmanci a office i neef to live kafin na makara..
" Ai ban baki izini ba ko ni na dauke hotu a office.." sai ka koma kaga matarka tafita itama..
" Ramlat ban baki izini ba nagaya miki...
" hmm kaga sai nadawo...
" zama yayi kan kujera tare da takumi...
_*Love you oll for being this awesome readers..please do vote and comment...*_
_Let me know what you think about this page...Ku gayan ra'ayoyin ku..._
*i request you to avoid spelling and grammar error....#TEAM DS*
*WANNAN SHAFIN SADAUKAR WANE GAREKU FACEBOOK READER'S ALLAH YASAKA MUKU DA ALHERI SAK'ON NINKU SUNA ISA TA, INA KUMA GODIYA SOSAI...*
GOD BLESS YOU OLL....
Ya zo a hadisin Mu'ãz d'an Jabal (RA) yace: Manzon Allah (SAW) yace:
(( Ka ji tsõron Allah a duk inda kake, sannan ka bibiyar da kyakkyãwan aiki a kan mummuna; sai ta shãfe/guge ta -ita mummunar-, kuma ka yi mu'ãlama da mutãne da kyãwawan d'abi'u )).
Imãm At-tirmizy, kuma yace: "Hadisin Hasan ne".
Wato ana son bãwa ya yawaita kyãwawan ayyukan alheri, musamman ma ace ya yi wani aikin kuskure ko sã'bo, to, sai yayi sauri ya tuba kuma ya yi kyakyyãwan aiki.
Sai jin tsõron Allah a duk inda mutum yake, kuma inda tsõron Allah yake, shi ne zuciya; sai dai ayyukan fili suna nuna abin da mutum ya qudurce a zuciyar, dã wani zai ce shi yanã tsõron Allah, sai kuma aka ganshi yanã abin da ya sã'bãwa taqawar; to, qarya ya fad'a kenan !
Abin da ke sanya bãwa yin taqawa kuwa shi ne tsananin kulãwa da zuciya da hanã ta bin son zuciyar, sa'an nan a tilastã mata wajen tsantsar biyayya ga Allah da kuma Manzon tsira (SAW).
Ana son bãwa yayi kyakkyãwar mu'amala da 'yan uwansa 'yan Adam kai har ma dabbobi, shi Allah (SWT) yanã duba aiki mai kyau ne wanda zuciya ta tausaya yayin gudãnar da aikin, sannan duk wanda aka kyautatãwa su ne suke yiwa mutum adda'a musamman bayan komawa gidan gaskiya.
*Urs Nana diso*
Deejarh berver
http//:deejarhberver.wordpress.com
Email:kabba43@yahoo.com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO
[11/6, 8:23 AM] +234 703 475 7034: 20-25
*_DOCTOR_*
_*SAGEER*_
_NA NANA DISO_
http://deejarhberver.wordpress.com
© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
Dr sageer da yakusan rabin awa azaune ya rasa me yakeyi masa dadi,tabbas wahalar da yasha acikin rayuwarsa bazata faduba shi a tunaninsa yasamu mata tagari wannan zaiji dadi da'ita Amma ina brstr ramlat ta yaudari shi da k'alaman ta Yana, cikin sanyi jiki yace ya Allah kaganar da Matata tabbas inason ramlat....
" sallama tayi acikin office din tace kawata kinga nafito ko?
" rabia ce tace yaya kukayi da mutumin naki??
" Wallahi baiji dadi ba harda cewa bai bani izini ba...
" Dallah kyaleshi ke kike tashi ai yanzu lokaci ne da account dinki zai kara nauyi fa?
" kamar yaya??
" Rabia ce tace ke komai bakya kawo wuta ina nufin lokacin da zaki tatse kudi agurinsa yazo ke hatta dariyar ke kice sai ya siya if not ki kuntata masa...
" haba kawata mijin nawa?? " lahh kinjiki sai kace ba barister ba ai tahaka ake kwace miji ai abinci ma kice baki 'iya ba..
" Hahaha rabia kina bala'in sona fa ina godiya kudin adinga yimiki transfer kema koba haka ba??
" yauwa bestie kokefa bari mu tattauna akan wane case...
Mamee ce ta kalli abida da maryam tace shigen raina mutune da kukeyi kukalli dai gidan da dr sageer yagina yadda kikasan 'dan shugaban kasa...
" maryam ce tace wallahi mamee har Allah yaisa sai danayi azuciyata da ban aureshi ba ashe yanada kudi sosai da sosai...
" Alhaji haruna ne yace ai sageeru babu maijin cikinsa ba'asan me yake samu ba shiyasa Amma nasan ta yadda za'ayi zan rance kudin nasa sannan mucinye mu hanasa...
" abida ce tace yauwa Alhaji gwara haka dan mu gaskiya bama jindadin da yakeji kwatakwata naga mama ma sai sababbin kaya take sawa inaji shi yabata...
" Aikuwa zaizo yasameni inji mamee..
Mama ke zaune ak'an tabarma ta kalli baffa tace ya cinikin naka kuwa???
" Murmushi yayi yace Alhamdulillahi wallahi muna samun riba sossi da sosai mun hadu da wasu 'yan chana mun basu kaya munsamu riba mai tsoka sai dai Allah yasa musu akbarka...
" Alhamdulilahu har naji dadi muna nan dai muna addua sai kaima kadage saboda makiya yanzu kuma zasuyi maka chaaa akai!
" Ni bazan iya kare kaina ba Amma Allah yafiso ai duk abunda sukaga dama suyi nidai dogarona Allah kuma shi zai tsaremu mu dai kada Allah ya kawo ranar da zamu cuce wani...." Ameen yaa Allah baffa..
" jiya naji makarantar su yasmin tace agaida ki sosai kuma takusa gama jarabawar saura guda biyu2...
" To Allah yabada saa.. " Ameen
Yusra ce tace lallai yasmin soyayyar ku da uncle nafee'u karfi takeyi fa dubi yadda kika damu ak'ansa....
Murmushi yasmin tayi tace duk da malamin irs dinmu ne wallahi addinin sa yana burgeni kinga tun lokacin da yace yana sona shikenan naji ya kwanta mini...
" yasmin kenan ina guje miki fadawa tarkon da bazaki iya fita ba kicere soyayyar nan yanzu...
" Tohm kawata zanceri inshaa Allahu bari naje na tambayi shi littafan mu koya gama dubawa kinga gobe exam din muke dashi ..
" Yauwa tohm shikenan...
" sallamar dayayi ita ta doki kunnan sa cikin murmushi yace yasmin?
" Naam daman nazo naga ki kagama marking din books din ne?
" Daman inason muyi magana dake ina fatan bazaki daukeni mai son zuciya ba??
" kada idonta tayi cikin rashin fahimta tace kamar yaya uncle?
" kindai san inasonki kuma ni ba dawasa nakeyi ba tabbas ina kaunarki inason kisani acikin zuciyar ki bangare mafi daraja please!!!..
" Murmushi tayi tace Allah ya zabamana abunda yafi alheri...
" Ameen tauraruwar taurari...
" Murmushi tayi tare da jin wani zafin soyayya acikin zuciyarta tace ban san so ba Amma ina daf da kamuwa dashi sannan ta shiga class.
Dai dai shigowar ta cikin gate sai wayar ta tafara ringing bata dauka ba sai da takarasa cikin gidan nan ta tarar da dr sageer yana kallon film zama tayi kusa dashi tace darling am back ...
" Kallonta yayi cike da kauna yace sannun ki yaya aikin??
" wallahi lafiya am hungry akwai abunda zan danci???
" Ga tea nan da burger sai kici...
" Dauka tayi sai data gama ci sannan taje tayi wanka nan tasaka kayan bacci tayi sallah yana zaune k'an gado sannan taci darling yanaji kayi shiru???
" Murmushi yayi yace nayi tunanin ke macece tagari da kowanne namiji yake bukatar yasamu? Duk kyan mace in bata bin umarnin mijin ba mace bace ba kinyi kirari cewa kina sona amma kuma bakyason abunda nakeso anya kuwa ke na kaunata??
" Rungume sa tayi tace please darling dina kayi hakuri inagama case dinnan zan ajiye aikin domin ina mutukar son naga nasamu damar taimakon sa please ina gamawa shikenan zan ajiye...
" Shiru yayi mata can yace mata babu komai Allah yataimaka....
" yadda yayi magana yasa ta tabbatar yana sonta sosai da sosai cikin shaukin soyayya ta rungume sa nan tafara gigitasa daga nan kuma suka fada wata sabuwar duniyar...
Kai baffa kai baffa uban wani ne yabaki kudi ne naga har kasiya mota...
" baffa ko kallan sa baiyi ba sannan yaja mota yafita..
" Kai isa kanacan wannan makiyin namu sai kudi yakeyi musan abunyi???
" bilal ne yace motar da yake hawa mu kanmu bamu da'ita bakuga yadda mutane suke bashi girma ba...
" alhaji haruna ne yace zanyi bincike akan lamarin..
Yana fita yaga abida tafito tana kuka tace baffa ina kwana?
" lafiya lou ya karatun?
" ban biya kudin makaranta ba gashi saura 1days kuma last semester ce...
" Baffa ne yace nawa ne kudin makarantar??
" dubu 50 ne kuma Alhaji ya hanani!!
" To munafika ke wannan mutumin kike sanarwa me zai baki kudin sata kokuma kudin yankan kai??
" baffa ne yabata kudin yace gashinan Allah yataimaka abida...
" Kuka tasaka tace tabbas nagani wallahi mutumin kirki daban yake tabbas kai mutum kirkine baffa har ka'iya biyamin kudin makaranta Amma lokacin da baka dashi babu wanda ya taimakawa yarinyar ka???
" ba dan kowa nayi ba nayi dan Alkah ne sannan yashiga cikin gida yana zaune suna tattaunawa sukaji sallamar yasmin tare da akwatinta...
" baffa kuna lafita??
" mama ce tace sannu da hanya yasmin Allah yasa kici jarabawar sai kuma jami'a...
" baffa ne yace jami'ar lafiya sai dai aure miji yana fitowa zatayi aurenta...
" ita dai dariya tayi tace Allah ubangiji yayimana zabi nagari..
" Ameen auta..
Shekaru sai wakana sukeyi yasmin kullum cikin kuka domin baffa har yagaji tafara makaranta tunda babu maganar miji da sunzo sai aji shiru ga abida tayi aurenta sai maryam kadai ga barazar da kullum khalil yake mata na yana sonta yauma kamar kullum uncle nafeeu yazo tashirya kenan sai ta zauna k'an kujera...
" mama ce tace wai yasmin ba baki kikayi ba??
" kuka tasaka tace mama kullum ace saurayi in yazo bazai dawo ba mama basa sona ace yayan mahaifinka su dinga korar maka samari gashi har ina kokarin gama jami'a kullum zagin da akemin naki aure sai mai kudi...
" Nima mahaifiyar ki sai danayi tunanin haka yasmin sai daga baya nagani akwai wani abun akasa yasmin karki damu jinkirin ki inshaa Allahu zai zama Alkhairi ki tashi kije bansanki da wulakanci ba kinji?
" Tohm tace sannan tafita tanayin sallama yace yasmin lafiya bakida wayane???
" eh wallahi banda ita baffa ne bai siyamin ba shiyasa...
" A daidai lokacin dr sageer yayi parking yana fitowa yatsaya amsa waya...
" yasmin daman nazo nasanar dake sai nadawo daga sudan za'a kawo kudin mu inason naje nakara karatu...
" kallonsa kawai takeyi hawaye na bin fuskarta tabbas tasan zatayi rashin masoyi nai kaunarta mai sonta shikenan tasan kuma balallai ta auru ba tunda shi kadaine yane idan alhaji haruna ko isa sunyi mata sharri sai yace bakomai yana son abarsa...
" Yasmin menene na kuka kinsan dai ina sonki kuma 5month kawai zanyi nadawo kima kafin lokacin kin karasa makarantar ki dan haka kada ki damu ina tare dake kinji?
" idonta daya riga yayi jajir tace to Allah yabaka saa tayi shigewar ta tana karasa gate Alhaji isa yace k'arya mai bakin jini yauma yazo ya gudu kenan ke da aure sai dai kiga anayi , aguje ta takarasa gida tana shiga ta kifa kai sai kuka...
" wai ciwo kikeso kisawa kanki ne so kike nima nakamu da ciwon?? Yasmin ina hakurin naki...
" kuka takara fashewa dashi sannan tace mama kinji me baban bilal yace min wai bazantaba auruwa ba kullum sai ya zageni kullum kuma samarina basa zama, yanzuma uncle yatafi bansaniba ko shima guduwa zaiyi sannan takara saka kuka tace mama shi kadai nakeso inason uncle nafee'u tayaya zuciyata zata rabu dashi...
" Dr sageer ne yayu sallama ya shigo amma basuji ba sai tsorata da yayi da irin kukan da yasmin takeyi...
" mama ce tace to kibar kukan...
" kukan takara fashewa dashi tare da fadin kibarni nayi ko naji dadi inason uncle nafee'u yaya zanyi yanzu mama??
" mama ce kwallah suka cikomata idonta tare da barin gurin ta shiga daki...
" Dr sageer ne ya tuna da irin rayuwar da yayi abaya sannan yazo yazauna akusa da yasmin hannunta ya riki yace haba kanwata me isa kike damun kanki haka???
" bakinta ta cije tace dr so shakuwa su ba'a boyesu ina mutukar sonsa kamar yadda yake sona shi ya koyamin sonsa in yatafi yabarni yaya zanyi ina zan saka kaina???
" Yasmin kenan bakisan akwai wanda yakeson ki ba fiye da kanki fiye da masoyanki??
" shine uncle nafee'u yaya har yanzu bakasan zafin soyayya ba tunda kana tare da wacce kakeso dan haka ka kyaleni kada...sannan tasaka kuka mai cike da tausayi ta shiga dak'inta...
" yanayin da yashiga yasa shi barin gidab gabadaya yana isa yaga ramlat bata dawo ba tana dawowa ya kifa mata mari ke wai bazakiji maganata ba to menene amfaninki ban isa na baki umarni ba kullum kina titi tunda nayi auren nan gaba daya na rame wai ahaka ina da mace meke damunki wai aikin ince sai da izinin miji???
" in kagaji ka sakeni kokuma ka auro mai yimaka bauta dan ni bazanyi ba...
" eh aure babu fashi wannan watan zan kainm kudi zan kawo wacce zan koya mata soyayyata...
" tsaki tasaka sannan tace kakaro uku idan ka'isa...
Tana shiga daki mumy ta kirata tace mumy kuna lpya??
" lou tambayarki zanyi daman mijinki yayarda kidinga aikine kullum kina tafe? Banson hauka ramlat ina gayamiki gidan ki shine rufun asirinki kuma kawaye ba nakibani ba in bahaka ba sai sun kashe miki aure...
" mumy yafa yarda har kaini yakanyi..
" to Allah yarufa asiri...
'" Nan takirawo rabia cikin rawar murya tace ke wai aure zai kara dr fa???
" haba? To kidaina gyara gidan kidaina girki kidaina komai kizama kazama hakan zai taimaka miki sosai yace yafasa??
" Tohm kawata angama!!!
Yasmin ke kusa da mama tana karatu sai wayar mama tayi ringing tana dauka tayi salama yusra ce ta dauka tace kawata kina lafiya???
" yasmin tace kwana biyu shiru baki da kirki!
" kinsan ina benin sai next 4month zan dawo dama kiranki nayi ingaya miki wata magana Amma inaso ki fahimce ni kikuma yarda cewa matar mutum kabarinsa kuma mijin wata baya aurar matar wani, soyayyar da kukayi abaya ki dauka kaddara ce kuma kidaina damun kanki akan abu domin Almah kadaine keyi...
" Nifa bansan inda kika dosa ba?
" uncle nafee'u yayi aure suntafi tare da matar sudan tun 4days back!..
" Tohm nagode Allah yasaka min yaudarata da yayi...
" kitsaya ki saurare ni yasmin sannan ta katse wayar kan kafadar mama ta kwanta tana kuka nan tasanar da'ita...
" mama tace bakomai Allah yabaki wanda yafisa...
"Tun daga ranar ta rage magana tama daina kula kowa sai gaisuwa yau baffa yana kan kujera mama tace kaga yasmin zata kashe kanta fa kullum kuka!
" Dak'in ta yashiga da kansa yace auta??
" Naam baffa..
Ki shirya zamuje benin gobe kuma kada nakara ganin ki kina wani tunanin kinji..
" tohm baffa inshaa Allahu fuskarta ta kumbura saboda kuka...
Dr sageer yana zaune a office yace kai khalifa karin aure dole fa...
" please kabar zancen nan menene aibun ramlat???
" fitsara karya kazanta ....dan haka soon zankara aure...
" Toh Allah yabada tagari...
"Daga nan ya dauki motarsa direct sai gida bayan yagaisa dasu ummi sai yayi hanyar su yasmin yana shiga tazo fita zata karasa kenan ya riko hannun ta tajiyo tace lafiya???
" Yasmin zaki aure ne danAllah ki taimakawa zuciyar data dadi tana begenki tana kaunarki...
Kada kasoma kada kafara uncle yana cikin zuciyata bam tunanin akwai mai ciremin sonsa kagane...
" yasmin pleass kitsaya taja hannunta sannan tafice...
_*Love you oll for being this awesome readers..please do vote and comment...*_
_Let me know what you think about this page...Ku gayan ra'ayoyin ku..._
*i request you to avoid spelling and grammar error....#TEAM DS*
*Urs Nana diso*
Deejarh berver
http//:deejarhberver.wordpress.com
Email:kabba43@yahoo.com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO
[11/6, 8:23 AM] +234 703 475 7034: 25-30
*_DOCTOR_*
_*SAGEER*_
_NA NANA DISO_
http://deejarhberver.wordpress.com
© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
Dr sageer da yafi minti talatin atsaye bak'omai yake tunani ba face in Allah ya rubuta yasmin ba martar sa bace ba dole ne ya hakura, cikin yanayi yaja numfashin sa sannan yace ya Allah ka dubi ne, motar sa yakarasa ya bude bai isa ko'ina ba sai asubuti nan ya duba wasu marasa lafiya sannan ya huce office yana zama yana kokarin cike wasi files sai wayars tafara ringing dauk'a yayi yace hello ramlat ina lafiya??
" eh lafiya! Please ka tawo mana da abinci a resturant cuz bazan dawo da wuri ba!...
" wai ke ramlat zamanki nakeyi kokuma zamana kikeyi?? Tunda kikazo gida 3times kika dafa abinci kullum ina hanyar gidan ABinci yanzu abunda kikeyi adalci ne??
" Kaga dr gwara kadaina bata bakin ka cuz ba fahimtar maganganun ka zanyi ba danhaka sai kadaina yimun ihu aka idan kaga dama sai kasiyo wa kanka ni zanci anan...
" Dr sageer ne yace yayi kyau ramlat zaki gani k'urunki..
" wane tsaki taja mtseww na dade banganiba...
Juyawa yakeyi akan kujerar sa cike da tunanin mafita can nurse kwankwasa kofar..
" sir akwai marasa lafiyar da zakagani fa sunata jiranka..
" okay zasu iya shigowa wata matashiyar ce ta shigo tace ina yini dr?
" Lafiya file name?
" fatima idres.." meke damunki??
" wallahi dr inada matsala bakina sai ya dinga wari kuma gabana shima wani wari dr mijina bakaga yadda yake wulakanta ne ba doctor please ka taimaka min..
" okay zanyi miki abunda zan iya amma nafarko kinayin brush??
" eh doctor wane sa'in inayi amma ba sosaiba..
" to kice ke kazantar ki kikeyi kinsan kuwa babu abunda namiji ya tsana irin kazanta kidinga kokarin wanke bakinki ko sau biyu ne kuma kisiya mouth frshner kina kuskurewa kuma kada kici abinci kikwanta batare da kin kuskure bakinki ba inatunanin inkika bi hanyar nan bakin zai daina wari inshaa Allahu...
" Tohm likita zansiya brush ina fita inshaaAllahu sai dai kuma warin da gabana yakeyi likita...
" kafin nan amsamin tambayoyin nan idan kina shaving din gashin gabanki??
" Wallahi likita banayi tunda nayi kafin haihuwata naga kuraji sunfito min sai kawai nadaina...
" Ai ko amusulci babu kyau barin gashi yahuce 40days kuma babban abunda ke kawo warin gaba harda rashin aske duk wata kazanta ta dank'are agurin kuma dazarar kinsa pant zakiga yayi datti dan..kuma zancen kuraje dakikeyi halittane wane idan ya aske bayayi wani kuma yanayi dan haka yanzu sai ki aske sai kishafa mai agurin kuma kina askewa akai akai...
" tohm likita inshaa Allahu...
" idan kikayi fitsari bayan kinyi tsarki kidinga barin ruwan yana kafewa saboda wannan danshin da ragowar ruwan da zai jika miki pant dinki shima yana saka wari sosai kuma zaiyi miki illah..yana da kyau kidinga canja wando sau biyu kuma kidaina zama akasa kokuma guri mai danshi kidinga wanke gabanki da ruwa sosai kina canja sabon wando akai akai..kuma kidinga wanka janaba da wuri dan rashin wank'an da wuri kan iya saka warin gaba shima kodan ka kasance cikin tsarki da rahamar Allah kayi wankan da wuri..kuma ki daina yawo babu takalmi kina saka safa inda hali kuma kidinga yawan shan kayan marmari wayo fruit zasu taimaka miki inshaa Allahu in dai kika lura da wannan to zaki daina wari...
" To likita hammata fa?
" ita kuma menene matsalarki??
" wallahi babu wuya nayi wanka ko 1daya banayi sai wari har banaso nashiga cikin mutane kuma koyaya nasaka kaya wari mai idan nasaka turaren warinsa daban warin hammatar daban warin sure daban...
"eh gaskiya abunda ke kawo warin hammata shine rashin askewa dazarar gashi yafito mutum sai ya aske zaiga baya irin warin nan amma idan gashi yayi yawa kowanne irin sure zaki saka bazai dauka ba, Amma idan kinayin wanka kisa soso kidirje hammatar sai ki aske kikara wankewa inkika fito ki shafa turaren hammatar ki ko baki shafa ba indai bakya barin gashi yayi yawa to zakiga bakya warin nan dan haka sai kikula da aske da kuma shafa turaren hammata da dirje hammatar idan anje wanka kuma ku masu miji kudinga daurewa kuna wanka sau biyu...
" likita me zance maka da wannan sharawa naje asubuti da yawa babu wanda yagayamin gaskiyar daka fadamin nagode nagode kuma inshaa Allah zanyi yadda kace daman sonjiki ne irin nawa Amma yanzu naga son jiki baidace ga mace ba...
" juya kujerar sa yayi sannan ya danna bell dinsa next person ya shigo...
Yasmin ke zaune k'an sallaya tagama sallar walhar ta sai jin wayatayi cikin rashin kulawa ta dauka tace yaya aisha kuna lafiya??.
" bansaniba wai meke damunki kowa yazo kice bakya sonki abunda makiya sukeso kenan wayagamiki asiri akai miki ke ma harda halinki idan anyi miki asirin kema sai kina kokartawa ai amma kowa yazo sai kice bakyaso ba dole suji dadi ba sudinga tunani mugun tuggun da suka hada yayi ba..
" Haba yaya aisha ke fahimce ne mana wallahi...
" dakata yasmin dazu mama takirani kin dage ke sai nafee'u mutum makaryace mara sonki wanda yayi miki karya yace karatu zaitafi bayan aure zaiyi kina tunanin miji to wallahi kiyi tunani kuma kikula kada mama ciwon ta yatashi akankk kowa ai mijinsa yake aure inma abun duniya kike hanga sai ki daina shi arzuki na Allah ne kiyi fata kisamu mai addini mai kuma rufin asiri ba mai kudi ba...
" Cikin kuka tace nagode sannan ta katse wayar cikin kuka mai ban tausayi tace yaAllah in zunubi nakeyi dan yarasulillahi ka yafemin kayimin afuwa ya Allah kazabamin abunda yake alkhairi agareni...
" mama ce ta liko au kukan kikeyi uwar kuka kidaije kisawa kanki ciwo...
" sauri tayi ta goge fuskar tace aa mama..
" To ki bari kije ki doramana abinci Allah yana sane dake!..
" tashi tayi ta sun kuyar dakanta..
" Mama da hawaye ya wanke mata fuska ta goge tace Allah yayi miki albarka yasmin..
K'wance take kan gado tana faman danna waya cikin zafin nama ya k'wace wayar ramlat wai ni banida lokacin ki ne??
Haba ya zaka kwacen waya wai sokake na goyaka?? Kokuma sokakeyi na daukeka naga kwance nake akusa dakai..
" Amma kinsan ina bukatar hankalij ki ko ina bukatar ki yanzu...
" Tsaki tayi tace to gani ai kabani please nakarasa chat dina...
" Shiru yayi mata sannan yace kiyi ahankali ramlat banjin dadi sosai fa, rungumeshi tayi sannan ta sumbace shi cike da son mijinta tace sannu husby Allah yasawake yakara sauki...
" Rungumeta yayi cikin yanayin soyayya yafara kissing dinta cikin soyayya tafara mayar masa da martani daga nan suka wada wata sabuwar duniyar...
Da asuba dakyar yasamu yaje masallaci saboda zazzabin da yarufeshi bayan karfe 6 ramlat tatashi tana kokarin hada tea sai kuwa cewa tayi jikin nakane??
" Daga mata kai yayi tace bari ta kira dr yace aa basai ta kiraba nan ta shiga kitchen takirawo rabia tace kwalliya yaufa bazan zoba jikin dr yayi tsanani...
" ke brstr bakida hankalin namiji zaki tsaya kina kulawa dashi ki wacce irin shasha sha ce??
" Kina nufin natsallake shi nafito?..
" kwarai ma kuwa ai namiji ba dangoyo bani inda kece bakida lafiya fitarsa zaiyi kifito muje gurin bikinnan kinji?
" hahha angama aminiya yanzu zan shirya sai natawo...
" tea din data dora takashe sannan ta shiga wanka tana shirayawa dr yace ina zakije?
" Office mana akwai abu mai mahimmanci da zanyi but kafin 3 ma zandawo sannan tadauki jakarta cikin zafin ciwo ya lalubo wayar mama bugu daya ta dauka tace lafiya sageeru???
" Mama danAllah ki dafamin abinci akawomin kinji...
" Tohm shikenan ta kashe wayar ta kalli yasmin tace dora couscous da miyar hanta sai ki hada salad da lemon kankana...
" cikin biyayya tace baffa me kace nahada maka ma??
" auta kiyi duka iri daya sai azubamin...
" baffa ne yace lafiya naga wayar sageeru??
" to dai lafiya ba lafiya ba tabbas yaronnan yanada wata matsalar wallhi dan bakaji muryarsa ba,abinci yace adafa musu...
" To in zanfita sai yasmin tabini sai takaimasa, yanzu bari naje nayi wanka dan hajiya suwaiba tana hanya amma gidan dr zata sauka...
" Tohm shikenan
Alhaji isa ne yace kai bilal ina kudin daka dauka?? Banson iskanci fa yanzu alhaji mudi ya dauke motata abashin da yake bini.
" Bilsl ne yace haba baba ai kudinnan munriga mun kashe tuntuni...
" mamee ce tace oho muku dai nidai abani kudin ankon dana fada...
" Abida datazo tace gaskiya baba da kaida Alhaji kubawa baffa hakuri ko kwasamu wani rangwamen...
" Alhaji ne yace zakici ubanki mahaukaciya sai mun wuhulakanta shi kuma kitsaya kigani...
" Shi dai alhaki kwikwiyoni duk abunda kayi babu makawa sai anyi maka kuma wallahi babu ta inda azzalumi zaiyi gaba gashinan nayi auren amma kullum ina gida abunda kuka shuka sai bibiyarmu yakeyi...
" Mamee ce ta rufeta da duk'a tana zazzagenta har tashiga dak'i..
Dr sageer daya jingina ajikin gado sallamar hajiyarsa yaji cikin rashin karfi yataso da daddafawa yakarasa..
" Sageeru lafiya dai subhnlhi ina ramlatun??
" Dakyar yazauna akan kujera sannan yajingina yace sannu da zuwa hajiya..
" Ai kai zanyiwa sannu sageeru yaushe jikin yayi haka???
" dazu ne.." toh ina ramlatun??
" Ta tafi gurin aiki..
" yanzu dan rashin imani da tausayi ahaka tafita tabarka subhanallahi anya kayi sa'ar mata kuwa??
" Sallamar yasmin sukaji tasaka doguwar riga blue da farin mayafinta sai k'wandu na a hannun ta ahhh hajiyarmu yaushe kika karaso??
" Ja'ira bayan kinki zuwa garin namu?
" hajiya kenan bazaki gani ba garin nan fa banason sa kwata kwata yanzu dai yagida ya hanya??
" Lpyalou ....ina samarin naki??
" Murmushin karya tayi tace samari sunanan sannan ta kalli dr cikin dakewa tace ina kwana ya sageer...
" dakyar yace lafiya sannan yayi shiru abunka da mai haske duk fuskarsa tayi ja gakuma idonsa dayayi jajir sai dan karamin nishi dayakeyi...
" hajiya ta kalla tace bashida lafiya ne??
" Yanzu nazo naganshi ahaka tunda kinzo taimaka wa yayan naki kibashi abinci wannan wawiyar matar tasa tafita...
" Dan shiru tayi sai jitayi yace DanAllah..
" Ni bari nashiga gidan hajiya hansatu mugaisa...
" yasmin ce ta zuba masa abincin sannan ta ajiye masa akusa dashi amma sam yakasa motsawa sai dakyar yadau cokalin yana dauka ya wadi saboda rawar da hannun yakeyi...
" Yasmin dake satar kallonsa ta tausaya masa sosai aranta tace wannan wacce irin matace mijinta na wannan halin zatafita?
" zai dakko cokalin yasmin ta tashi ta dau abinci cikin sunkuyar da kai ta bashi sai da yagama ci tabashi lemon riki hannunta yayi da hannunsa dake dauke da zafi yace yasmin DanAllah kisoni danAllah..
" Shiru tayi tana tausaya masa tace yaya so fa kace?? Kaima yaudarata zakayi kenan?
" yasmin ke dai ki aminci min kigani inhar da yaudara nazo...
" hmm tatashi zata tafi sannan tace kanemi wata ba dai niba kagani..
" haka tatafi tabarshi yana wani irin tare mai gigicewa...
" mumy din ramlat ce tana sallama taganshi acikin jini caba caba aguje takarasa tana innalillahi wainna illahirrajiun dr sageer??
*Assalamu Alaikum*
_Tabbas kun cancanci yabo da kuma godiya masoyana nagode da irin kaunar da kukeyiwa wannan littafin ina kuma fatan kuna amfana da abunda ke cikinsa? Kuma ina neman afuwarku abisa jimawa danayi banyi rubutuba wani uzuri ne ya rikine...lurv u oll_
_*Love you oll for being this awesome readers..please do vote and comment...*_
_Let me know what you think about this page...Ku gayan ra'ayoyin ku..._
*i request you to avoid spelling and grammar error....#TEAM DS*
_Mumini na qwarai shi ne wanda yake yarda/amincewa da duk abin da Allah SWT ya tsãra kuma ya zartar, abin da yafi alheri shi ne duk abin da Allah SWT ya zã'barwa bãwansa mumini; bã abin da shi muminin ya yake so ba ko ya zã'barwa kansa.._
*Urs Nana diso*
Deejarh berver
http//:deejarhberver.wordpress.com
Email:kabba43@yahoo.com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO
[11/6, 8:24 AM] +234 703 475 7034: 35-40
*_DOCTOR_*
_*SAGEER*_
_NA NANA DISO_
http://deejarhberver.wordpress.com
© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
Yasmin dake faman kokarin samun mota sai ga hajiya suwaiba nan ta karaso cikin karamci da dadtaku irin na manyan mutane tace yasmin har kin fito??
" Eh hajiya naga dare yanayi kuma zan shiga makaranta da safe kinga na kwanta da wuri ko??
" Eh nima din tare zamu tafi sai kitsaya su baffan su fito ko?
"Au ai nayi tunanin ke zaki zauna dashi tare da ramlat?
" aa mamanki zata zauna dashi ramlat gida zata koma...
Suna tsaye sai ga baffa sunfito bayan sunyi sallama suka shiga mota sannan suka tafi suna isa suka bude gidan bilal ne yazo hucewa yace yasmin dama magana zamuyi?
" tsaki tayi tashige gida can sai yayi ihu yace daman rufamiki asiri zanyi tunda babu mijin aure sai kizo a taimake ki in aure ki shine zakiyi min iskanci to indai muna gidannan maga masu kwasar ki....
" Hajiya suwaiba ce ta rufe kofar tare da fadin ohhh su dai sun tsotso tsiya marasa kunya da tarbiya Haka zaku kare dai....
" brstr ramlat tunda tabar asubutin ta tafi gida sai take ganin kamar mumy zasu kashe mata aure can sai ta kirawo rabia awaya cikin yanayin bacci tace lafiya??
" ke ina lafiya ana cikin wannan hali miji ba lafiya iyaye sunyi fushi dani sosai fa...
" To aikece doluwa aikin banza sai me in anyi fushi dake wayasani ma ko matar da zai aura ce tayi masa wani asirin? Kinga ki watsar dasu kitawo aiki gobe in bahaka ba ina tabbatar miki sai sun haifa miki ciwon zuciya waye kula da namiji yanzu? Sai sokuwar mace?
" Haba rabia mijina shine rayuwata fa banda kamarsa shida iyayena kina nufin na bujere musu?
" kaji banza tsaya su hada miki damuwa kema ace ciwon hauka ya kamaki kifito mu shakata yarinya....
" kumafa hakane kawata shawarar ki ta karbu kinga kinfine iya case fa??
" hahaha..sannan rabia ta kashe wayar cike da dariya acikin fuskarta can tayi wani tafe tare da fadin ai wallahi sai na kashe miki aure sai kingane kawance ba da kowa akeyi ba...
Cikin ikon Allah jikin dr sageer yayi dadi dan har sallar asuba yayi suna 'yar hira da mama yace mama aure nakeson karawa Amma kuma ina tsoron matan...
" Murmushi tayi tace sageeru kenan yaushe kasamu lafiyar ma? Kabar zancen nan sai an kwana biyu..
" Tohm na amince amma ke nakeso kisamo min yarinya mai tarbiya mai ilimin addini DanAllah kinji??
" To Ni yaya zanyi sageeru dama hajiya kagayawa tafini hulda da mutane ai...
" Ai duk maccen dake jure akwai da babu itace mace..
" sageeru kenan yanzu sai zuwa kwana biyu sai a sallameka kenan??
" Ai na warke anjima karfe 4 akwai wacce zanyiwa cs...
" Haba sageeru yaushe ka warke din ka hadata da wani likitan sai ya yimata....
" Mama banga amfanin aikina ba idan bana taimakon talakawa domin wannan matar danake gayamiki satinta daya a asubuti batasan wake kanta ba sai shekaran ko abincin da zataci batada shi ko kudin ganin likita tana cikin halin taimako sosai...
" Tohm shikenan sageeru Allah yakara budi da takawa da imani ...
" Ameen mama....
Yasmin ce ke zaune tanacin abinci sai kuwa hajiya cewa tayi kinga har an sallamesu har ya huce asubutin sa...
" kai amma anya ya warke kuwa??
" ina wata warkewa? Kawai dai kinsan mutum ne mai taimako...
" Allah sarki Allah to yakara lafiya..
" Ameen ... Nikuwa yasmin har yanzu babu tsayayye??
" Murmushi tayi zuciyarta cike da kunci tace Allah bai tsayar ba,Amma munata addu'a..
"Hajiya tace ai dama abun na Allah ...Allah yabada nagari ..ameen tace sannan tatashi tayi cikin dakinta da wayarta ke faman ringing...
" Hello yasmin ykke yusra ce .....
" Banza sai yau kikaga damar kulani to kinkyauta.....
" wayata aka sacemin shiyasa ankawo kudina ansa wata 5 fa..
Haba danAllah congrat Allah yasa damu za'ayi...
" Ameen yasmin DanAllah ki amince da dr sageer ba lallai sai mara mata ba kowa fa da zabinsa da Allah yayi masa ke dai kiyita Addua Allah ya tabbatar muku da Alherinsa...
" bazaki gani ba yusra bafa wani sona yakeyi ba kawai yaudarata yakeyi...
" kada ki yanke wannan hukuncin kibashi dama yasmin...kuma kisani wayake auren soyayya yanzu? Malama anayin aureni dan kauna in akwai kauna ai babu wulakanci da tozarci kuma dan a rufawa juna asiri ne, dukiya ba itace aure mai wadatar zuci mai tsoron Allah wanda zai kula dake wannan shine mai sonki...
" Yasmin ce tace tabbas hakane dan bazan manta maganan malamin mu ba da yace idan kuntashi adduar miji kuce in talakane Allah yabaku mai addini mai kuma sanaa in kuma mai kudine Allah yabaku mai addini mai kuma aiki dashi...
Hakane kawata nagode sai kinjini, sannan suka kashe wayar...
Dr sageer dake zaune akan kujerar sa yana cin abinci wayarsa ce tafara ringing salama yayi sannan yace wake magana...
" yasmin cikin rashin kulawa tace nice dama mama tace mekakeso adafa maka??
" cikin murmushi kamar tana kallon sa yace duk abunda kika dafa ai zanci...
" yajin naka?
" Naji sauki ai.." Allah yakara lafiya..
" Ameen nagode my queen Allah ya mallaka min ke a matsayin matata yadda nake sonki Allah kadai zai shaida...
" Batare da tace komai ba ta kashe wayar cike da murmushi tana fadin kai kasani...
Hajiya suwaiba ce tashiga cikin part din su mamee ko sallama batayi ba tace tabbas kun nunamin ku makiya nane kunsaka hassada da bakin ciki acikin ranku tayaya zakuyi gaba to sageeru dai bai mutu ba, haruna kuma sharrin ka kai da isa akanku sai kare marasa mutunci kawai...
" Dukkan su babu wanda yayi magana dan suna shayenta sosai da sosai...
Abida dake faman kuka tana kaci amanata garba baka kula dani baka sona har yaushe mukai auren zakaci kishiya hatta kusa dabi baka zuwa ...
" Garba ne yace ai ko jaki yanason kulawa da hutu ballantana ne mutum, menene bana yimiki acikin gidan nan menene bana baki tundaga kan ruwa har reza? Bakya tsafta kwata kwata dubi dakinki sai kace na mahaukaciya naga har tsintsiya sai na siyo?? Bakya kitso akan kari bakya dan kunshin nan da mata sukeyi ke harma irin style dinkinnan bakyayi wanda zan kalleki naji sha'awar ki komai ina baki har kudi kaya abinci komai akwai ayimin naji dadi ne baza'ayi ba ba? Dan haka aure babu fashi, karatun Alkur'ani tunda muke agidannan banga kinayi ba to uban me kikeso nayi miki??
" Kuka tasaka tace inshaa Allahu zangyara har sallah ma zantsayar inshaa Allahu kayi hakuri sannan ta durkasa...
" bakomai abida ni ina kaunarki shiyasa natsaya ina gayamiki gaskiya...
" zangyara inshaa Allahu mijina...
Ramlat ce ta fito daga wanka tana amsa waya nan dr sageer ya shigo jakarsa kawai ya ajiye sannan ya rungumeta my brstr kullum kyau kiketa karati sannan ya sumbaci bakinta...
" shiru tayi sannan tace wane irin so kakeyimin dr?
" kara rungumeta yayi sannan yace wanda bazai fadu ba...
" Nan tafara sakashi fita hayyacin sa tabbas mijinta daya tamkar dubu ne samun mai hakuri irinsa sai an tona...
" Nan suka shiga wata duniyar cike da soyayya da farantawa juna...
Da safe baffa ya shirya zai tafi kasuwa sai yasmin tace baffa kudin wayar anjima zanje nasiyo...
" Auta kenan gwara da kika tunamin sai kisiya biyu ke da maryam ko??
" Hajiya suwaiba ce tace wannan marasa mutuncin kaima dai narasa irin ka dakake jin tausayin su Alhalin su basuji naka ba...
" baffa ne yace haba babbar yaya ai komai rubewar hannu baka yanke ka yarba...
" Sallamar dr sageer ce ta katsesu nan suka gaggaisa sannan ya zauna yasmin dake barandar tsakar gida tana gyara wasu abubuwan ta ...
" mama ina yasmin ta shiga ne ko tana makaranta?..." aa tana can baranda kaje ku gaisa mana...
" Ita dai hajiya suwaiba takasa cewa komai sai adduar Allah yasa ta amince...
Amincin Allah ya tabbata ga sarauniyar sarakai hasken zuciyata...
" Dagowa tayi ta kalleshi nan idonsa yakara rikita ta ta, can tace katashi lafiya...
" lafiya kalou ina mamakin kin yarda dakikayi da maganata yasmin kuma ke kanki kinsan bazan yaudareki ba...
" Shiru tayi sannan tace idan ma ka yaudare ni ai kaikaga zaka iya domin shi alhaki kwuikuyo ne ai...
" yasmin kalli cikin idona magiya nake ki kauna ce ne danAllah!!! Banda ke bazan yabi kowacce 'ya ba kinsani.. tabbas tun kina karama nasa kaki acikin zuciyata.. kinsan zafin soyayya tunda kinyi kuma kinsan wahalar ta..yasmin dita mai kyan hali ga kuma kyan halitta kwayar idonk'i yana riketar dani har na k'asa dauk'e idanuwa na akanta......
Shiru tayi sannan tace danAllah doctor ka rufamin Asiri ka hakura da soyayyar mu...please sannan ta goge hawayenta...
" Tabbas yasmin idan kika yimin haka baki kyauta ba kuma zaki sakani halin da yafi nada...DanAllah ki taimaka min sannan ya zauna ...yau zakiji labari na
Sunana sageer...
Assalamu alaikum
Naga Sak'onin ku nagode Allah yasakada alheri...kuyi hakuri da shiru na da kukeji..lurv u oll
_I can't stop apologized for the spelling and grammar mistake's_
*How was the page???*
_Please do vote comments and like my story really need your comments and vote#TEAM....DS
*Urs Nana diso*
Deejarh berver
http//:deejarhberver.wordpress.com
Email:kabba43@yahoo.com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO
[11/6, 8:24 AM] +234 703 475 7034: 30-35
*_DOCTOR_*
_*SAGEER*_
_NA NANA DISO_
http://deejarhberver.wordpress.com
© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
Yanayin da momy ta tarar dashi ko motsi bayayi nan takira mai gadi ya taimaka mata suka nufi asubuti directly emergency sukayi nan akayi dak'in dashi sannan babban amininsa wato dr khalifa yashiga domin ya dubasa...
Mumy dake faman sintiri da salati abunda yafi tsaya mata ina ramlat tashiga?? Aikin tatafi mijinta na wannan halin?? Cikin kankanin lokaci takira dady nan yakaraso yanata salati da fadin sai ya sabawa ramlat...
" mumy ce ta kalli Dady idonta cike da hawaye tace to yanzu yaya zamu sanar da mahaifansa??
" Tun ahanya nakirawo baffa dan shine mai sauki kuma sai yafi fahimtar abun cikin sauki....
Baffa dake faman sauri mama tace ina zakaji ne??
Au namanta bangaya miki ba sageeru ne babu lafiya rai ahannun Allah suna can asubuti...
" Innalilahi kuma yasmin tacemin jikin da dan sauki kaga yanzu yayi tsanani to innakarasa aiki matawo ko??
" tohm bari nasanar da alhaji haruna da isa ko??
" Toh a sanar dasu kuwa kasan dai halinsu dama dai ka kyalesu ko??
" Ai shi zama da mutum sai kayi hakuri ballantana hakkin maqotak'a...
Yana fitowa daga part dinsa yatarar dasu harda su maryam bilal da mamee zasu fita babu wanda ya k'alli shi sannan ya dubesu yace sageeru babu lafiya ankwantar dashi asubuti...
" Alhaji haruna ne yace wannan matsalarka ce, Alhaji isa kuma yace ai da mutuwa yayi kaga sai muci gado ko??
" mamee data tamutse fuska tace ku dayake wahaltawa ai sai kuje kuyi jinyarsa sannan suka fita...
" Dai dai lokacin da zai shiga mota hajiya suwaiba tashigo nan yace mata tatawo suje asubuti, Akan hanyarsu tatafiya tace kaddai ciwon sageeru ne ya tashi???
" Eh hajiya shine abundai sai addua... " D'ana bai samu macen kwarai ba ina tabbatar ita zata karasa shi...
" Baffa ne yace hajiya kamar yaya?? " Nan ta kwashi labarin duk abunda ramlat take masa ayadda aka bata labari...
" kidaina kuka Allah yana sani dashi kuma za'a daidaita su inshaa Allahu...
" kallon baffa datayi tace babu yarinyar dakake ganin za'a hadasu??
" Shiru yayi yace kina nufin yakara aure wai?? Haba hajiya abu abun asannu tukunna...
Suna karasawa asubutin sukayi gurinsu nam suka gaisa dasu mumy sannan likita yafito yace ina mahaifansa??
" Gamu cewar baffa daga nan suka bisa office shi da hajiya kallonsu yayi yace kunsan yanada ciwon zuciya ko??
" Kwarai kuwa cewar hajiya... " To yanzu dai jikin nasa Alhamdulilahi zai farka nan da 10hours inshaa Allah amma inasu ku lura kukuma kula sosai akwai matsala atare dashi...
" Kamar ta tunani saka abu arai da damuwa gakuma yunwa har ulcer takamashi yana da kyau alura da lafiyarsa..
" Inshaa Allahu za'ayi...
Brstr ramlat da ita da rabi suke hira nan ramlat tace kawata cikine fa dani???
" Wani bakin ciki ne ya tokari mata wuya wato har ramlat tasamu jindadi da mijinta tabbas tasan abunda zatayi...
" Dake fa nake magana brstr rabia??
" Nan da nan kwallar bakin ciki ta cika idonta nan ta goge hawayen ta tace ina tausaya miki ramlat ace ashekarunki kin haihu? Mijinki zai gujeki daga nan yafarayi miki wulakanci daga karshe kuma sai kishiya...
" Ramlat ce tace anya kuwa kinsan yadda dr yakeson haihuwa kuwa?
" Tohm shikenan zakiga yanason haihu akan idonki zai wulakanta ki kuma babu yadda zakiyi kuma acikin manyan mata ma kallon raini zasu dinga yimiki kina babbar hajiya araina ki...
" wallahi hakane yanzu yaza'ayi to??
" ki tashi muje azubar shine kawai mafita...
" To wanne asubutin zamuje??
" Babban asubuti zamuje akwai kawata acikin asubutin ai... " awanne bangare take?? " tana bangaren emergency...
" Okay tashi muje sannan suka huce zuwa asubutin ...
Yasmin dake k'an gado tana tunanin irin kalaman dr sageer tabbas namijin mazaje ne mijin da kowacce mace ke fatan ta samu wani murmushi tayi sannan tace ya Allah karabani da auren da ba soyayya...
" yasmin zanje asubuti kafin nadawo ki dora abinci...
" Mama wane babu lafiya?? " Sageeru mana ...
" Shiru tayi sannan tace tohm Allah yabashi lafiya sannan taje tayi alwala nan tayi sallah tare da addua Allah yabashi lafiya..
Su ramlat suna sauka tace rabia mijina fa babu lafiya muyi sauri ji nakeyi kamar wani abu zaifaru...
Ke kinfiya matsala wallahi aikin banza zo muje suna shiga sai kuwa sukayi karo da dady nan yakifa mata mari sau biyu da sauri baffa yace haba alhaji menene haka???
Dan ubanki mijinki bai baki daman fitaba kike fita ?? Sai yanzu kikaga damar zuwa??
Gabanta ne yayi mummunan faduwa sannan tace wallahi ...
" mumy ce tace kada kice komai munafuka...
Rabia ce ta salallaba tayi sauri tafita bata tsaya ko'ina ba si motarta cike da dariya hahaha har iyayenki sai nasaka sun tsinemiki hahaha taja motarta tatafi....
Ramlat ce ke kuka tana fadin nashiga uku ina mijina yake??
Mumy ce ta dakatar da ita mijinki din uban wa mara tarbiya??
" hajiya ce tace haba mumy ai bahaka ake ba har yanzu fa yarinya ce ramlat kiyi mata ahankali kikasani ko wane case din takeyi mai mahimmanci...
" mumy ce tace wane irin case ne daya huce cutar mijinta eh??
Haka sukayi jugum jugum mumy tace ramlat bazata zauna dashi ba mama ce zata zauna ....
" Har karfe tara shiru har ya huce 20hours har yanzu bai farka ba...
" hajiyar sageeru ce tayi cikin dakin nasa ta zauna akusa dashi inbanda kuka da addua babu abunda takeyi...
Yasmin dake zaune a palour tarasa menene yake mata dadi, tun dazu sai tunanin dr sageer takeyi cikin yanayin kunci tace why my heart nan hankalinta yakara tashi taga har goma basu dawo ba abinci ta zuba sannan ta nufi hanyar fita tare da rufe kofar su tana kokarin fita bilal yace uwar gantali inakuma za'aje??
" Gidan uban da ka aikine sannan ta bude kofa tafita nan tasamu mota tahuce asubutin...
Lokacin data isa gaba dayansu sunyi jugum jugum tana karasawa dakin taga hajiya tanata kuka... cikin tashin hankali tace hajiya lafiya shiru tayi mata sai alamar kuka...
" a tunanin ta mutuwa yayi cikin tashin hankali ta matsa kusa da gadonsa tana kuka hannunsa ta ruki tace ya sageer please karka mutu danAllah karka barmu tana wani kuka mai cike da tashin hankali...
" A hankali ya bude idonsa kalmar da tazo bakinsa shine yasmin...yasmin..yasmin....zaki aure ne???
" batasan lokacin data miki sannan tayi waje ba tana kuka nan dukk'an su suka tashi sukayi hanyar ciki ba kowa yana kallonsa yana Alhamdulilhi ramlat ce ta matsa gurinsa tana kuka...
" likitane yashigo sannan yakara yimasa allura..
" Alokacin hajiya suwaiba ta miki tabi yasmin...
Assalamu alaikum!!!
*Please and please kuyimin afuwa da yawan shuruna da kukeji,Allah yasaka muku da Alheri ina ganin sakon ninku....Nana diso love u so much....*
_I can't stop apologized for the spelling and grammar mistake's_
*How was the page???*
_Please do vote comments and like my story really need your comments and vote#TEAM....DS
Wato haqiqar haquri shi ne bãwa ya gudãnar da rãyuwarsa a lõkacin musiba/balã'i kamar yadda yake gudãnar da rãyuwar lõkacin zaman lãfiya !
Dõmin Allah SWT bã ya qar'bar wani abun daga wajen bãwa; fãce sai dan ya bãwan yayi haquri, haqurin kuma ya sanya Allah SWT ya so bãwan kamar yadda Allah SWT ya fad'a cewa:
(( Kuma Allah Yana son mãsu haquri )).
Bisa ga haka idan Allah SWT Yana son bãwa sai ya zã'bar masa abin da yafi alheri gare shi da ma duk abin da zai zama maslaha a gare shi, don haka sai bãwa ya yarda da hakan.
*Urs Nana diso*
Deejarh berver
http//:deejarhberver.wordpress.com
Email:kabba43@yahoo.com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO
[11/6, 8:24 AM] +234 703 475 7034: 45-50
*_DOCTOR_*
_*SAGEER*_
_NA NANA DISO_
http://deejarhberver.wordpress.com
© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
Dago k'anta tayi sannan ta k'alli yadda ya rike hannun ta, cikin kuzari ta zare hannun ta sannan tace lok'aci fa yana kurewa?
" batare da yace mata komai ba ya cigaba da driving sai da yaje daidai kofar jami'ar sannan yatsaya...
" jiyowa tayi tace nagode... " har tayi gaba sannan yace yasmin?
" Cikin nutsuwa ta karaso har inda yake sannan tace Naam!
" cikin daure fuska kada taki gayamasa yace karfe nawa zaki tashi???
" sai lokacin da malamar tazo nayi mata submitting ai...
" Okay to kikula da kanki bye bye..." wata harara tayi sannan tace tuntuni bai taba cewa in kula da kaina ba sai yanzu...
Wallahi mamee dr son yasmin yakeyi Allah bazan yarda ba sau dai ni ya aure ne...
" ke ki kwantar da hankalin ki indai nice bai isa ya aure yasmin ba tabbijan ki kwantar da hankalin ki nasan me zanyi...
" Maryam ce tace yauwa mamee ta ai yasmin da mai gadi ta dace wallahi...
" Alhaji haruna ne yace ai sageeru sai nasa yan fashi sun nakasa shi ina tambayar sa bashin kudi sai cewa yayi kowa zai bashi kudi amma banda ne ai wannan raini ne zaici ubansa....
" lallai wuyansa yayi kauri Daman ai shi dan Adam butulu ne...
Barister ramlat dake zaune a office dinta duk cikin yanayin damuwa, irin rashin kulawa da dr yake mata har yafara taba mata zuciya tana cikin tunani sai ga rabia ta shigo....
" ke dai sai kinsawa kanki hawan jini baki da tunani sai na namiji to sai kiyi tayi su hada miki hawan jini ai ki rabu dashi nahada ki da sugar dady wanda sukafi miji ki komai....
" me kike Nufi rabia?
Dallah ina nufin maza mana ki rabu da dr nahada ki da wasu ku shakata akwai wani sabon Alhaji da aka hadani dashi sai na barmiki shi...
" Allah yakiyaye wallahi ai ni bana zina ingayamiki ko shekara nawa dr zaiyi baya kulani bazan bi maza ba...
" kinga kar kigayamin babu dadi kikasan irin shi matan dayake kula? Ya dirka miki cikk yabarki da sha'awar sa kuma yayi ficewar sa dan love dinnan bai nunamiki shine zaki dinga fiffiga akansa??
" aa rabia komai fa lefe nane abubuwa nawa nakeyi baya kulanani yayi hakuri dani sai yanzu zanje haushi, ciki kuma kinsan babu maganin da ban shaba yake barewa ke duk ba wannan ke damuna ba aure da zai kara...
" ke kikasani malama ainaga nakya daukar shawarata sai kiyi abund kikaga shine daidai...
Mtsww ke fa rabia matsalata dake fushi dallah kigayamin zan dauka...
" kinsan namiji ba'ayi masa sanyi in kin koma ki yimasa rashin mutunci kikuma yimasa kashidi ke in san samune ki gudu gida zakiga ya janyi ko kefa yanzu kikayi magana me kyau ni bari natafi sai gobe...
Okay bye bye...tana fita rabia tasa dariya tare da fadin ai sai na kashe miki aure bake kawa ba...
Karfe 5 yasmin ta dawo daga skull abinci tace sannan tazauna bakomai take ba sai tunanin dr sageer tabas tabbas tana tsoron shiga tarkon soyayya Amma kuma gwara tayi aurenta itama ta huta cikin wannan tunanin hajiya tashigo tace yasmin?..
" Naam hajiya .... " wai meke tsakanin ki da dr ne? Naga duk ya mutu akanki ko soyayya kukeyi...
" Murmushi tayi tace lahhh hajiya bakomai fa kawai jinin mu yazo daya ne... " Da bakyason sa bazakiyi wannan murmushin ba bazakuma kiyi magana a hankali ba abunda nakeso kigani shi miji nagare shine wanda zai soka koda mutane na zagin ka kuma kigane cewa ita soyayya masu hankali akan saba kuma a daidai ta, kuma ki daina tunanin sai wanda ranki yakeso aa kiyi adduar nagari mai addini wanda zai tararrayi ki, tabbas nasan sageeru yana sonki Amma kuma ya kamata ki amince bawai ina goyan bayansa bani aa kinsan yana da matsalar zuciya kuma zanso ki kasance akusa dashi...
" Ita dai yasmin batace komai ba har hajiya tafita palour...
" wayar ta ta kunna hotonan sa ta shiga dannawa kallonsa takeyi cike da kauna..
Mama ce tace daman hajiya inaso muyi magana kafin ki tafi?
" Akan me fa?
" A kan sageeru ne dayace a nemar masa mata ni kinga ba harka nake da mutane ba kamar ki ko ke zaki duba masa dannaga yana bukatar karin aure...
" To ke banda abunki ga yasmin nan me zai hana ahadasu...
" Nasan halin yasmin hajiya ba lallai ta soshi ba kuma kinga shima dr sageer din ba lallai yasota taba kina ganin yadda ake sokarta cewa taki auruwa nafeson daidai da'ita ya aure ta....
" Mama kenan ne zanyiwa baffan magana inyaso sai abasu lokaci zakiga in suna son junan su...
" Mama ce tatashi tashiga daki nan takira aisha tagayamata...Aisha ce tace ai mama kece baki saniba yasmin ta dade azuciyar dr ai ke dai kawai kiyimata addua Allah yasa alkhairi ne ...." inshaa Allah sannan ta goge hawayen ta dama zanga auren yasmin Allah nagode maka...
Alhaji haruna ne yafito yaga baffa ya chanja mota tsayawa yayi yana kallon ta can yace kace kafara sayar da kawonan mutane kazama dan fashi ko dan mafiya in ba mafiya ba uban wa zai baka kudinnan dakake samu...
" Baffa babu abunda yace sannan ya huce bangarensa....
" Nan hankalin su isa haruna har su khalil ma duk yatashi sai jafa'i suke jawo mada... matar isa inna itace tayi magana tace ai bakuga komai ba tunda zalunci kuka saka agaba...
A lokacin dr sageer ya shigo kallon motar yayi tayi bala'in kyau sannan yace musu sannunku ya shiga part din baffa bayan sun gaisa da baffa sannan ya shiga cikin palour hajiya da mama suna zaune suna hira yayi musu sannun su sannan yace mama ina yasmin?
" hajiya ce tace me zakayi mata da tsohon daren nan?
" hajiya sak'ona zan karba
" Tana daki bari na kirawo ta tana fitowa yarasa me zaici mata sai kallon ta yake sai kuma yace turamin suratul bakara please...
" hajiya tace ina na wayarka? " hajiya nayi deleting dazu bansaniba....
" Yasmin tace bari na dakko maka memory din sai kayi copying...
" sauri nakeyi please ki mikomin mota..
Tana fita ta tarar dasu carko carko suna ta gulma karasawa tayi tace ya dr gashi karba yayi yace wallahi nakasa sukuni kwatakwata so nakeyi kawai naganki shiyasa na biyo domin naganki zani gayamiki son da nake miki cikin raina zankula dake please ki kula dani...
" Shiru tayi tana kallonsa domin kalar tasa kaunar tana burgeta...
" Darajarki a zuciyata tana karuwa, Wahalar sonki nashata sam bana damuwa, wallahi banki ace yau zaa daura auren mu ....
" Murmushi tayintace kayi ahankali karsu mamee suji please...
" To yaushe zaki bani amsata??
" zanbaka ga wannan sannan ta juya tana zuwa gurin su mamee maryam tace iyayan asiri za'a asurce shine, khalil ne yace ai dr bazai aureta ba komai nacinta a daije akare da masu faskare....
" Yasmin ce tace Allah ko ke ai zai soki sai kije ki aure shi tunda ansaba bin dutse...can tace ko bahaka ba Alhaji....
" Nace ubanki ne yake bin kan dutsen banza masu yankan kai....
" ubana yafi karfin ku wallahi nangani nan bari nagaba yayi gaba sannan nan tashige....
" Hajiya tace ke dawa yasmin nida wayannan 'yan rainin hankalin...
" Mama tace banson tsokana salan suzo su zazzageki...
Dr yana shiga brstr ramlat tace munafiki tsinanne mai bin mata kagama kazantar taka shine kashigo???
" Cikin zafin rai yakifa mata mari mara mutunci naga take taken ki wallahi sai kingane kuranki mara mutunci duk hakurin danakeyi dake??
" hakurin me to wallahi sai dai kazaba ko kafasa kara aure kokuma nabar gidan ....
" Waya hanaki bari tafi yanzu ma sai kindawo kuma aure nan da 2month sannan yashiga daki kuka takara saka gashi tajawo sunyi fada gashi tana bukatar mijinta dakin ta shiga ta kwanta akan gado kusan awanta 2 tanata juye ahaka har dr ya fahimce ta nan yafara sarrafata har hankalin ta yatashi daga nan tafara kissing dinsa cikin kidemewa har sai da suka shiga wata sabuwar duniya....
Da asuba rabia ta kirata tace lallai kibar gidan kitafi gida yazaba ko ke ko aure...aikuwa ta biyewa rabia da safe tatafi....
" ya shirya zai tafi aiki ya kirata ta gaggaya masa magana cikin zafin rai dakyar yake tukin har ya'isa kofar gidan ya kira yasmin yace please tafito zata ga black mota...
" Mayafin ta ta yafa sannan tafito ta bude motar tashiga cikin damuwa da idanun sa sukayi jajir yace zaki aure ne yasmin please kada namutu...
" Yasmin ce tace so ai baya kisa...
" Amma kema kwanakin baya aikin san zafin soyayya da masoyin ki ya gujeki ko??
" Shiru tayi tana kallonsa...
Dani dake akwai alak'ar mu ta 'yan uwa, zuciya tawa ke ta kama, komai wahala dake zani kasance, Alkawari ki rik'e komai wuya kar mu rabu kinji... rashin yarda dani zaisa nafada halaka ki taimakawa ruhina kisoni danAllah ni ke nake so yasmin...
" Cikin hawaye tace kai daya na yarda muyi soyayya acikin ruhina, banyi zaton zan kamu da soyayya a nan kusa ba, Na baka dama kasan kaunar ka, tabbas nagani bani da tamka kaine kadai zabina, kai kagwadamini son da kakemin dan na shaqu da da kai, sannan ta rike hannun sa tace na baka amanar kai na...
Assalamu alaikum
Kuyi hakuri masoyan wannan littafin tabbas ina cikin busy ne shiyasa banayin post akai akai Kuyi min afuwa masoyana ina tare daku....
Ko yakuke ganin wannan soyayya???
Yasmin da dr sageer sun dace??
Barister ramlat wane hali zata shiga in taji labarin yasmin zai aura???
Wacce irin k'awace rabi'a??
Ko yaya auren su dr zai kasance???
*WANNAN SHAFIN SADAUKAR WACE GAREKI MATAR KIRKI MATAR K'WARAI UWA GA 'YAN BIYU WATO ANTY MAI JIDDA ALLAH YASAKA MIKI DA ALKHAIRI YAKARA SOYAYYA DA MAIGIDA*
_I can't stop apologized for the spelling and grammar mistake's_
*How was the page???*
_Please do vote comments and like my story really need your comments and vote#TEAM....DS
*Wadãtar zuci {Qanã'a}*
Duk wanda ya wadãtu da abin da Allah SWT ya bã shi; to, zai sãmu nutsuwar zuciya da kuma dãcewa a rãyuwar duniya da qiyãma.
Allah SWT yana fad'a cikin suratun Nahl ãya ta (97) cewa:
(( Wanda ya aikata aiki na qwarai daga namiji kõ kuwa mace, alhãli yanã mumini, to, haqiqa, Muna rãyar da shi, rãyuwa mai dãd'i. Kuma haqiqa, Muna sãkã musu lãdarsu da mafi kyawun abin da suka kasance sunã aikatãwa )).
Manyan Malaman Tafsirin Alqur'ãni da yawa sunce game da wannan ãyar shi ne:
( Rãyuwa mai dãd'i a duniya shi ne wadãtar zuci ).
Sannan kuma duk mai wadãtar zuci yã rabauta bisa ga abin da Allah SWT ya bã shi, kuma ya kasance arziqinsa dai-dai buqãtunsa, wato ya kasance tsakãnin yalwar kud'i da kuma talauci.
Don kasantuwar komai tsakã-tsaki shi yafi; Nawa nawa ne mai kud'in da kud'insa ya shagaltar da shi ga barin sanin Ubangijinsa ! Kuma nawa nawa ne talaka wanda talaucinsa da neman abincinsa ya shagaltar da shi ga barin bautar Ubangijinsa !!!
*Urs Nana diso*
Deejarh berver
http//:deejarhberver.wordpress.com
Email:kabba43@yahoo.com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO
[11/6, 8:24 AM] +234 703 475 7034: 50-55
*_DOCTOR_*
_*SAGEER*_
_NA NANA DISO_
http://deejarhberver.wordpress.com
© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
Doctor sageer ne gaba daya ya gigice don bai taba tunanin wayannan zafafan kalaman daga yasmin ba kallonta yayi sannan yaja motarsa sai wane babban super market Nan yadinga kwasar mata kaya har sai da tace doctor lafiya kuwa...
" kallonta yayi yace samun mace irinki sai an tona yasmin bansan me zanyi na faranta miki ba nidai nasan banda kamarki ina cikin damuwa Amma gaba daya k'in yayemin ita lokaci guda ina kaunar ki matata to be...
" wane murmushi tayi dayakara fito da kyanta tace Lallai dr ma yanzu da k'a dakko ne me zancewa su mama in nakoma?
" yasmin kenan har yanzu soyayyar tawa batayi nisa cikin zuciyar ki ba kenan?
" Bahaka bani kasan dai da kunya nagaya musu ai...
" oyaa muje kisha drinks wane bakery suka shiga suna zaune kowannen su yana kallon juna yasmin kuwa mamaki duk ya rudeta wai dr sageer ne ke sonta tabbas ta yarda wane hanin ga Allah baiwa ce babu irin kalar soyyayar da bata gani ba daga karshe suka gujeta...
" baby yasmin me kike tunani??
" Murmushi tayi tace rayuwa.. " banson kina dogon tunani please tohm shikenan...
" Barister rabia adaidai lokacin ta shigo bakery din ba mamaki dr sageer tagani da yasmin, dariya tayi sannan tace lallai nasamu babbar hanyar kashe miki aure ramlat, zama tayi nisa dasu sannan ta kirawo barister ramlat tace ke hau whatsapp yasmin tanata murmushi ta daukesu ta tura mata..." kai rabia ai yasmin ce wannan..." To koma wacece gatanan sai soyayya suke da mijinki laahhh kinga ma yakusa kissing dinta subhanallahi.. " kuka ramlat tasaka sannan tace wallahi sai anraba auren mu tasa kuka...." rabia tace koni ce ai saina sa yasakeni daman nace miki iskancin sa kawai yakeyi kuma aikin gani...
Mumy ce tace Yarinyar banza da wofi ni banga amfanin ilimin kiba ramlat tayaya miji bazai karo aure ba? Kinzama kazama mara ladafi ga dinbin hauka to wallahi ni bazaki zauna agida na ba adinga zagina ana nunani da baki ana kirana da asararriyar uwa sam kafin ubanki yadawo yayi miki duka kitattara ki koma danni ba irin sha sha shen iyaye bani...
" Mumy bin mata fa yakeyi yanzu ma rabia taturomin hotonsa da wata...
" koba kawaba ai sai takashe auren zata hutu sau nawa ina miki kashedin rabuwa da rabia baki jiniba ko? To wallahi nakarajin kincewa dr dan iska sai kingane kuranki ..
" Ai dama bakwa sona yana cutata amma kun goyi bayansa...
" dallah yimun shiru akwai son da yahuce nayi miki addua kikasami miji nagare wacce kowacce mace take fata nakuma aura miki shi sannan nace kizauna dakinki ki neme aljannar ki??
" Amma ai...
" yimun shiru ja'ira kawai ki dau mota kikoma gidanki...
" cousin din ramlat ce tace aikam kawai wasu neman auren ma sukeyi amma ke kinsamu sai iskanci kikeyi sai ki kaso auren ki dawo kiga ko damai kwasarki...
" brstr ramlat dataga bazata samu goyon baya agurin su ba, cikin ikon Allah sai ga dr sageer ya kirata after magrib yace tafito su tafi cikin borin kunya tafita Amma shi bai ce mata kala ba...
Tunda suka dawo babu wanda yayiwa juna magana sai ma wanka da barister tashiga tana fitowa ta tarar da miss call din rabia sauri tayi ta kirawo ta tace kee lafiya da daddaren nan....
" Dallah kinyi masa zancen yasmin din danagan su tare? To karkiyi kizama mara yanci gwara ki sanar dashi yasan kinsani...
" Ai daman zangaya masa hauka nakeyi nayi shiru aikinsan abunda bazai yihuba kenan...
" bayam ta katse wayar sai tasa kayan baccin ta nan ta kalli cikin ta har yafara fitowa murmushi tayi takara turoshi sannan ta nufi dak'insa, tunda tashiga yake faman kallonta saboda tsabagen kyan datayi masa shi daman doctor yana bala'in son yaga matarsa da sleeping dress...
Zama tayi tace wannan yarinyar ta nuna hoton yasmin awayarta tace menene Alakar ku?
" kallonta yayi yace budurwa tace kuma itace wacce zan aura...
" Ashe kuwa baka siyawa kanka farin ciki ba indai kayi auren nan zaga yadda ake hauka wallahi...
" Murmushi yayi yace au kinfasa tafiya ne? " kuka tasaka masa daman ni baka sona baka kaunata ai shiyasa kakemin abunda kakeso...
" Tasowa yayi ya zauna kusa da'ita ne ina sonki ina kaunarki matata sai dai kuma narasa wa'yanda suke zugamin ke, shafa cikinta yafara yana this my baby endless lurv for you...
" Rungumesa tayi daga nan kuma yafara kissing dinta batasan lokacin datace inasonka dr i can't live without you nan ya shiga sarrafata sai gurin 10 yasaketa yayi wanka....
Mama ce tace Baffa kaga siyayar da sageeru yayiwa yasmin kuwa nidai lamarin nan yana bani tsoro...
" hajiya suwaiba tayimin bayanin zan tambayi yasmin din ko tana sonsa tukunna...
" Allah mai iko kaga sai yanzu Allah yakawo mijin anata abu ashe shi mijin nata yana kusa da'ita ma...
" Ai daman haka sha'anin Allah yake sai dai in mutum baiyi hakuri ba, sai ki kirawomin yasmin din ..
Tana shiga ta tarar da ita azaune tace yasmin..
" Naam mama? " kizo inji baffa yana kiranki...
Tana fita ta zauna akusa dashi tace gani baffa...
" Yauwa auta maganar sageeru ce yazo akan cewa zasu turo sati mai zuwa kuma nayi miki alkawarin bazan yi miki auren dole ba sai ki sanar dani ko kina sonsa?? Banson bata kunya ke 'yatace kina ban shawarwari ballantana kuma maganar rayuwarki ki bude baki kigayamin da kanki banson na zalinci ki...
" Shiru tayi nadan lokaci har sai da yakara maimaita magana sannan tace eh baba sannan tamiki tabar gurin tana shiga ta rufe kofar dakinta tare da murna daman zanyi aure nan ta kwanta cike da murna...
Yau ramlat da zazzabi tatashi sosai har sai da yasaka mata karin ruwa sai shagwaba take masa saboda sha'awa datake tada masa yasa yabar gidan...
Hajiya ce tace yasmin taimaka mini danAllah kije min gidan sageeru ga atampopin matarsa sai kuma kiyi mata sannu...
Gaskiya hajiya matarsa bada kirki kinga kartayi min sharri wallahi...
Mama ce tace au bazaki je ba kike nufi tashi kitafi kafin ranki ya baci, ai babba baya aikin ka kace aa..
" Hajiya ce tace ai yasmin da gaskiyarta ramlat bata da ta ido kwatakwata daman sageerun yace bazai fito ba yau ramlat din ba lafiya shiyasa...
" yasmin dai ba'ason ranta ba ta yafa mayafi daman wata duguwar rigace ajikinta tana fitowa ta dau kayan...
" Hajiya tace kiyi shatar abun hawa kina kaimata sai ki dawo...
" Tohm hajiya...
Lokacin da yasmin tafita ta tarar da ahmadu mai adaidaita ko zaka kaine sabuwar unguwa??
" Muje mana yasmin sunatafi suna hira har suka isa dataje gidan shiru tayi sallama yayi sau 10 apalour din amma ramlat batace uffan ba...
" yasmin aranta tace ai wallahi ni bazan dau rainin nan ba sannan tace gashi inji hajiya in yadawo abashi...
" ramlat ce tace to dan mikomin wannan bazan iya tashi ba..
" ita kuma yasmin taga daidai cikint ne shine taji tsoro amma dataganta akwance sai ta taimaka mata ai kuwa tana durkusawa zata miko mata sai ga dr sageer nan ihuuu ramlat tasaka sannan tace wayoooo zata kashemin baby muguwa azzaluma....
Yasmin da gaba daya tatsorata sannan ta jiyo taga dr sageer ya shigo idonsa har wank jayayi...
" ramlat ce takara da cewa wayyoo cikina nashiga uku wallahi indai da'ana ya mutu sai nima na kashe ki kuka tasaka ramlat yasmin kuwa da ta miki sanin kanta dr yans bala'in son yara bata ankara ba sai taji mari...
" Daga aiko ki cikin gidana shine zaki gular mata ciki da hannu yasmin kashemin ita zakiyi da baby na???
" ramlat ce tace Allah yaso kagani da idon ka da sai ace sharri nayi mata...
" yasmin batace komai ba sai kuka haka tabar gidan mota ta hau sai kuka take har ta'isa gida mama da hajiya na palour tazo ta hucesu tana kuka hankalin mama yayi mugun tashi amma sai tayi ta maza ta dake...
" Hajiya tace ohh ni suwaiba me kuma yafaru?? Duk sukayi dak'in...
" yasmin tace daga nashiga gidan sai takarasa musu labarin tana kuka amma batace dr ya mareta saboda mama zata iya shiga damuwa hajiya kuwa sai tace sai ta rama mata...
" Mama ce tace Allah yasawake ke kuma da kuka bayayi miki wahala ai sai kiyita yi....
" Hajiya tace yi hakuri auta kinji aniyarta ta bita Allah ai baya zalunci...
Abida kenan cewar Amal irin wannan kyau haka kinsa rake da zuma sai sha kikeyi inci dai dawani sirrin???
Wallahi amal ban cushe cushen kayan matan nan wannan fruit din idan nadinga sha sun isheni ke bakiga oga yadda yake gigicewa ba wallahi, kuma kinsan wani abu harda rashin tsafta yakansa maza suja baya da kai ke dana gyara bakiga yadda yake mutuwa akaina ba...
" Ke wallahi gaskiyar ki wata makociyata zainabu bata rabo dasu kwakwa da aya ke har kantu kullum cikin tauna da lemo takeyi innaci mata ke bakya gajiya da cinsu sai tacemin ke gyarane ba kadan ba ai sirrin su sai mai yi...
" Wallahi kam ai indai mace ta dage da biyayya da kula da kanta ai sai sambarka wallahi...
Hakane wallahi..
Yau kusan sati guda kenan yasmin ko wayarsa bata dauka bama tabari su hadu gashi ankawo kudin aurenta dubu dare biyu ansa biki wata 4..
" mama ce takira yasmin dak'in tace lallai yasmin nalura fushi kikeyi da dr kenan?
Mama goyan bayanta fayayi kuma yasan karya takeyi..." haba yasmin mutum akan abunda yakeso ai makaho ne kin manta son yara irin na sageeru to bari kiji wata rayuwa zaki fara wacce gaba dayanta hakuri indai kinason ganin daidai kinaso kuma ki dace, dole sai kin kau da kanki kinyi kuma hakuri sosai kuma ki tsaya ki karanci mijin ki sosai, bakiga komai na makirci ba kwata kwata saboda bama kufara zama guri daya ba kissa zaki koya karki zama ballagaza, kina gani dai ni mahaifiyar ki kwata kwata banda kishiya amma kinga dai da idonki abunda facaloli sukeyi min ko kadan basa sona kina dai ganin sharri kala kala.
Akwai lokacin da mamee tacewa mahaifin ki wai nasatar mata kudi yadauka yabiya Yazo yanata bala'i ko uffan banci ba sai ma hakuri dana bashi lokacin da yazo cin abinci muna hirar mu mai dadi sai ce masa nayi tunda muke da kai ai bantaba yimaka sata ba kuma duk halin da muke ciki ai bangayawa kowa, kinsan me yace?? Sai cewa yayi sai daga baya naga bankyauta miki ba Amma kiyimin afuwa wani sa'in in aka gayamaka wanda kafiso yayi maka laifi burin ka kayimasa hukunci adaidai lokacin...
To kinga ita rayuwa tagaji haka hakuri zakiyita yi kuma ki tararrayi mijinki kinji...
" inshaa Allahu mamata inasonki tunda natashi baki taba yimin hudubar tsiya ba ba ki taba cewa in zagi wani ba baki taba cewa muyi wane mugun abu ba tabbas kincika uwa tagari Allah yasaka miki da Alheri...
" Ameen auta
Yasmin na zaune tasaka wata blue rigarta irin sun matseta mikewa tayi ta dau wayarta suna magana da wata 'yar ajin alokacin dr sageer yayi sallah dawowar sa daga asubuti kenan babu kowa adak'in sai ita daya...
Tashi tayi ta cigaba da wayarta batare da tace masa uffan ba tashiga daki...
Dr sageer gaba daya hankalin sa ya tashi wai yasmin dinsa itace take bada dashi yau through out yakasa cin abinci yasan yayi kuskure but yasmin time ne da zatayi masa uzuri...
" Aa dr kaine agidan namu? " eh wallahi mama daga office na biyo yinwa nakeji please kunyi abinci... " Tausayin sa mama taji sannan tace munyi bari nakira yasmin ta zuba maka ni zan lika makota anyi rasuwa... " yasmin fito ki zubawa yayanki abinci ni nafita... " Toh kawai yasmin tace sannan tayi banza da zancen yafi 30minute azaune dakin ya shiga yaganta akwance tana chatting dayayi sallama a hankali ta amsa ko daga kai batayi ba ballantana ta kallesa...
" zama yayi gefenta sannan yace yasmin DanAllah kiyi hakuri wallahi nayi kuskure kaidin ramlat ce kuma itama tagane kuranta, wallahi tunanin ki yana kokarin nakasa ne please my yasmin sannan ya durkusa please yasmin ki saurari ne...
" Kaga is better ka rabu dani daman ai naga so iriri na shafama, kanunamin gidanka yafi karfin ka ko kiyashi akace maka nakashi bada dalili ba ai ka tuhomeni ballantana dan zalunci na dak'ar mata ciki goge hawayen dake fuskarta tayi sannan tace ahaka kuma ka mari ne, Ni ba marin ne matsalata ba aa yadda dakayi zanyi mata wannan muguntar...
" yasmin am your husband to be, yakamata ki fahimce ni please wallahi inasonki ina kaunarki but nasan nayi kuskure ga fuskata rama marin to...
" tashi tayi zata fita sai ya rik'ota jiyo tayi sai idanuwan su sukayi arba da juna kusan minti uku kenan a hankali yariki hannunta sannan yadaga shi to rama marinki...
" cikin shagwaba tace ni kacika ni bazan rama ba kakyaleni sai tasa kuka...
" To kice kin yafemin cikin wani yanayi yayi maganar aikuwa sai ta fuzge hannunta yakara dankota wallahi in bakiyi dariya ba sai nayi kissing din wannam hot lips dinki...
" cikin tsoro tace sai kace...
Kafin takarasa yakai bakinsa sauri tayi ta turesa Allah ba ruwana sai Allah yasaka min ni ba'yar iska bace ba sannan takara saka kuka....
" au bazakiyi shiru ba sokike ki nakara???
" Cikin wani yanayi da ita kanta batasan irinsa ba tayi dariya sannan tafita zama tayi kan kujera yafito ya zauna kusa da'ita ni nasan kanwata bazatayi fushi dani ba....
A daidai lokacin maryam tashigo yasmin ita kuma tana cewa aikaini baka...
" dr sageer ne yasa dariya kinsan Allah wannan shagwabar taki tana rikirkita ni sosai kyau kuma kikeyi in kikayi fushi... amma fa kin azabtar dani sosai 9days please karki karayimin irin wannan....
" Da yasmin ta lura maryam tana tsaye sai ta kashe ido tace tabbas inasonka amma narasa ta'inda zan fayyace maka soyayyar danake maka....
" Murmushi yayi yace nifa dazasu taimaki ne 4 month yayi nisa abarshi 2 please...
" mik'ewa tayi tace nidama 1year akasaka.... " Ai sai ajawo na zuzuce..." bari nazubo maka abinci...
" Tana fita maryam ta gudu takoma bangaren su kuka tasakawa mamee wallahi mamee soyayya sukeyi kuma kinsan ina bala'in son yaya mamee zaku iya rasani wallahi...
" ki kyale marasa mutunci zanyi maganin su aure kuma basu isa ba...
Yasmin na zaune tana chatting dr sageer yace tashi muje ki rakani mota...
" Batare da musu ba ta rakashi sai da taga khalil yana kallonta sannan tace sai anjima yayana take care of your self please...
" ki kunna wayarki da daddare...
Khalil ne yace an asirce shi kenan asashi yaso 'yar iska irinki...
" kai iya bakin ka babban mara mutunci kuuu da kuke kiran wasu 'yan iska uban wa yakaiku iskanci...
" Ni kike gayawa haka hahaha ki zuba ido kiga wallahi sai na bata miki rayuwa...
" jahili kawai jahilci ke damunka banza kakoma skul please....
" Alhaji haruna ne yace ubanki ne zai koma ba khalil ba...
" Dariya tasaka tace Alhaji ai sai ku koma tare tayi shigewarta cikin gidana tana dariya...Nayi alwashin duk wanda yayimin sai nai masa tunda basuda kirki....
Assalamu alaikum
BARAKALLAHU FIYKUM BAZAN KUMA DAINA GODIYA AGAREKU BA BISA SAKONNIN KU ALLAH YABIYA BUKATU NA ALHERI.._
*_How was the page???_*
_*I can't stop apologized for the spelling and grammar mistake's*_
_Please do vote comments and like.. And I call my silent readers please do vote and comment my story really need your comment and vote#TEAM .....DS....DS LOVER'S__
Kuma ya zo a hadisin da aka kar'bo daga Abi Sa'eed da Abi Huraira (RA) cewa Manzon Allah (SAW) yace:
*Bãbu wata musiba/jarraba da zãta sãmi musulmi na daga gajiya/wahala da rashin lãfiya ko dãmuwa ko baqin ciki, ko cuta ko bacin rai...*
*...Har - qayar da zai tãka- fãce sai Allah ya rufe/kankare masa da ita - musibar/jarrabawar - wasu daga cikin kusa-kuransa )Bukhari & Muslim.*
Wato yin haquri abu ne mai girma, don haka Malamai suka ce haquri ya kasu kaso uku:
*1- Hakuri wajen biyayya ga Allah, ko da rai ba ta son hakan.*
2- Hakuri wajen gujewa sã'bon Allah, ko da rai na matuqar buqãtar hakan.
*3- Hakuri kan duk wasu abubuwa da ke kai-kawo, domin Allah ya rigã da ya tsãra yadda rayuwa zã ta kasance tun kafin halittar Annabi Ãdam da shekaru d'ari biyar (500)*
*Sa'an nan yana daga cikin addu'ar Manzon Allah SAW ya yin da farin ciki ya sãmu:( Dukkan gõdiya ta qara tabbata ga wannan da ni'imarsa ce ta ke cika dukkan kyãwawan abubuwa )*.
*A halin baqin ciki kuma: (( Dukkan gõdiya ta qara tabbata ga Allah a bisa ko wane hãli )*
*Urs Nana diso*
Deejarh berver
http//:deejarhberver.wordpress.com
Email:kabba43@yahoo.com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO
[11/6, 8:25 AM] +234 703 475 7034: 55-60
*_DOCTOR_*
_*SAGEER*_
_NA NANA DISO_
http://deejarhberver.wordpress.com
© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
Lokacin da dr sageer ya koma gida brstr ramlat yatarar sai kuka takeyi cike da rashin mamaki yazo ya huce ta gabanta..
" brstr dataga bai kulata ba sai cewa tayi ai daman namiji hankaka ne gabansa fari bayansa baki, har ka kai kudin aure amma baka sanar dani ba me nayi maka da zaka yimin kishiya menene bana yi maka??
" Baki da hankali ramlat kije kiyo karatun tanuzu tukunna, kuma bari in gayamiki babu ke babu yasmin wallahi naji ance kinyi mata abu sai na sassaba miki nagaya miki...
" Wallahi sai nayi mata ta aure mijina tagani tsabagen rashin mutunci naka wacce irin bukatar kace bana biya maka?
" Tsaki dr sageer yayu yace ina abinci na??
" ban dafaba? " baki dafa ba? Allah yaso naci awaje da haka zaki barni da yunwa ke bari kiji duk duniya babu abunda namiji yake bukata sama da kulawar mace amma ke ko ohoo babu abunda ya dameki sannan yashiga daki.....
" kuka tasaka sannan takira rabia awaya sannan tace wallahi rabia auren yaki yafasa narasa yadda zanyi zuciyata sai bugawa takeyi please i need some advice please...
" dariyar mugunta rabia tayi sannan tace kije kikara yimasa masifa zama zakiyi kina kallonsa idan kika bude masa huta zakiga yafasa.... " cikin kuka tace toh sannan ta kashe wayar dak'in tabisa cikin masifa tace wallahi tallahi kai dai ba d'an halak baniba kuma baka haifu ba, ko haihu banyi ba zaka karamin kishiya sannan tasa kuka...
" k'allon ta kawai yakeyi sannan yace tabbas inason ki rike hannun ta yayi kafin yayi magana ta fizge sannan tace wallahi zakaga tashin hankali indai kayi auren nan don wallahi sai na takura mata...
" Murmushi yayi yace ai ba jahila zan auro ba nutsetsiyar yarinya wacce tai ilimi kuma tana aiki dashi wacce zata kula dani da ita...
" Kuka tasaka wanda har sai da ya tausaya mata amma ina brstr ramlat jitakeyi kamar zuciyarta zata buga saboda kishi...
Yasmin tana kwance bacci yana kokarin kwashe ta sai kuwa jitayi an kirata dauka tayi tare da sallama...
" wallahi bakida kirki yasmin wato ankawo kudin auren ki ko kisanar dani to nagode sosai...
" DanAllah kiyi hakuri yusra wallahi nakira wayar mamanku bansamu ba kuma inata kokarin kiran daya layin naki amma wayar ki akashe kiyimin afuwa please aminiyata...
" dariya tasa tace Matar doctor bada kanki asare amarya gidan sageeru Allah yasa kina shiga ki haifi twins...
" Dariya tasaka sannan suka cigaba da hira bayan wasu mintuna sukayi salama...
Yasmin yasmin kiranki kifa naketayi...
" mama ina waya banji ba wallahi bari nafito tana sanyi da kayan bacci sannan tafito takarbi wayar...
" ke yasmin ki biyo hajiya kutawo kizo muyi miki irin gyaran jikin mu kuma akwai abubuwan da zamu tattauna dake...
" Au yaya aisha ygida? Gaskiya ni garin nan naku bana sonsa ayimin anan...
" Nifa dadi na dake shirme please kibiyota kinji 'yar kanwata wallahi ina missing dinki gasu umar nan sai kuka suke kinki zuwa...
" Karki damu 'yar uwa zan biyota inshaa Allahu...
Tana kashe wayar sannan ta nufi dakin da hajiya take bayan tayi mata sannu sannan tace hajiya gobe zaki tafi ko?
" eh wallahi bansan halin da yayanki suke ciki ba gashi anyi rasuwa sai gab da bikin ku zandawo...
" DanAllah hajiya zanbiki zanje gidan yaya Aisha kinji...
" Hajiya ce tayi murmushi tace ko kefa?? Sai ki shirya jirgin 12 zamu bi nagaya babanki anjima...
" yauwa hajiya tamu nagode sosai...
Mamee ke faman sintiri a palour can tace wai Alhaji babu wani boka akasa ne?? Da za'asa ya hana auren nan...
" Alhaji haruna ne yace ina wani boka ina kudin ai boka sai da kudi ki duba yadda kullum yarinyar nan take cigaba gashi sageeru sai kantuna yake budewa...
" Na shiga uku na lallace to yanzu ga dankune na kasiyar DanAllah ahana auren nan...
" To yace sannan ya karba yana fita waje alhaji mukhtar yace ku dai anyi asararru kabiya ni kudina dubu sittin dita wallahi sai kabiya ni...
" Wallahi banda ko sisi...
" Dallah yimun shiru ku ba abun atausaya bani malam bani kudina kokuma yanzu nasa atara maka gajiya...
" Ga dank'une dubu hamsin ne kudinsa zan ciko maka dubu ashirin...
" kai baka isaba malam bani cikon kudin bai ankaraba yaji ankifa masa mari gaba daya mutane sun tsaya kallonsa baffa ne ya karaso gurin da mota yana zuwa yace haba bawan Allah me yayi zafi haka .....
" Alhaji mukhtar ne yace kudina yakarbar min sama da shekara daya amma yaki biya na wannan mutumin ba abin tausayi bani wallahi...
" To sakeshi nawa ne kudin naka?
" Dubu ashirin ne sauran...
" Kayi hakuri danAllah ga kudinka...
Wallahi kayi sa'a anbiya maka da kaga yadda ake gunduwa gunduwa da mutum banza mai bakar zuciya...
" Cikin borin kunya yashiga gida baffa ne shima ya biyo bayansa Alhaji haruna ne yace kai baffa banson munafurci kudin da ba'asan asalin su ba kada kakara kwatar mana riga ko ance maka mu fak'irai ne? Banza mai kudin yankan kai banza mai yarinya karuwa...
" Abunka da mutumin kirki baffa murmushi yayi sannan ya huce cikin gidansa...
Yasmin da ke faman shiryawa tasa wata blue atampha riga da siket gaba daya shape dinta yafito kayan ta ta'iba sannan tafito palour nan ta tarar da baffa sannu da dawowa baffa...
" Yauwa sannu auta sai ki kasance cikin shiri sai karfe 5 jirgen zai tashi...
Tohm baba kwana biyu ni zanyi fa kasan basan benin din nan nake ba...
" Tohm shikenan dan soyamin danKali da kwai...
Tashi tayi tashiga kitchen tana cikin soyawa taji sallamar dr murmushi tayi sannan tajiyo...
" kallonta kawai yakeyi saboda kyan datayi masa ga halittun ta duk sun fito ina zakije kika cancada wannan adon??
" benin zamu tafi nida hajiya...
" aikowa sai dai nima atafi dani...
" dariya tayi tace kafiya tsokana aikin naka fa??
" yasmin kenan kinki ki fahimce ni kenan??
Hajiya ce tace au hirama kika tsaya yi bazaki maza ki gama ba???
" durkusawa yayi har kasa yagaida hajiya...
" lafiya lou yajikin mai dakin naka??
" Alhamdulilahi hajiya DanAllah nima zanje benin din sau mu tawo tare da yasmin...
" haba sageeru aikin naka fa nibanason sha shanci kayi zamanka kaga zai iya yuwa akawo mara lafiya...
" Toh hajiya itama tayi zamanta yasmin din menene amfanin zuwan nata...
" Kasan Allah sageeru babu inda zakaje kazauna kaje ka duba kanin babanka ance zaayi masa aiki babu kudi...
" haba hajiya kin manta abunda sukayi min?? Irin tsanar da suka nunamin?? Shine fa...
" haba sageer kaifa ba yaro bani ai zamani yazo idan mutum yayi maka sharri sai kayi masa alheri kamanta dabaya ka fuskanci gaba Allah yayi maka albarka...
" Ameen yaa hayyu yaa qayyum sannan tafita yasmin tace yanaji kayi shiru yaya??
" Please ki hakura da zuwa banson kiyi nisa dani please...
" Dariya tasaka sai kace wata matarka?? Lallai kai dinnan zuwana babu fashe sannan ta fita gurin misalin karfe hudu suka shirya dr sageer ne ya kaisu har airport amma ko kulata baiyi ba sai hajiya da yabawa uban kudi tana ta shimasa albarka harsunyi gaba tayi sauri tadawo tace yaya lafiya kaki kulani...
" tsaki yayi tare da fadin tunda ban isa dake ba sai kije kiyi abunda kikeso in har kinaso na sai ki fasa tafiya...
" Nafasa tafiya?? Cikin mamaki tazaro idanuwanta haba doctor karkayimun wannan hukuncin...
" shiru yayi yana kallonta hajiya tace yasmin yi sauri mana...
" tafiya ta dinga yi tana kallonsa tana jiyowa har yatafi ahanya yatsa yana cin abinci sannan ya zauna tabbas yana son yasmin soyayyar da bazata fadu ba amma shi yayi rashin sa'a bata sonsa...
Lokacin da suka isa mijin ya Aisha yazo ya dauke su suna karasawa gida yasmin ta rungume aisha kai haka aka gyara gidanki??
" zama sukayi suka ci abinci hajiya gidanta ta huce tana isa tatarar dasu dukkanin su agida kudin da dr yabata ta kasa musu sannan tace ku daure ku samu sana'a DanAllah kuduba kuga fa yaranku duk sungirma amma kullum sai dai abaku...
" Murmushi sukayi duk'an su...
Yau aka kawo lefen yasmin akwati 10 gashi biki har yarage saura sati daya a bikin yasmin doctor bakaramin fushi yayi daita ba har takai baya daukar wayarta tana zaune akan kujera tace ya Aisha nifa gaskiya tafiya zanyi dr yaki daukar wayata...
" Haba yasmin please kibari sai gobe ke akwai abunda nakeso kisani namiji kamar jariri ne sai kina tararrayar sa kuma idan kuka samu matsala babu ke bagayawa wasu mutane hakuri zaki kishiyarki tsakanin ku sallama kuma ki cire kunya ki farantawa mijinki kinasa fitinannun kaya kikuma dinga sarrafa masa girkuna kinji...
" Ita dai hankalin ta ba akwance yake ba kawai binta takeyi da to...
" Mama ce takira waya tace aisha wai menene hakane mazamaza yasmin tatawo banson shirme...
" Toh mama nan suka shirya gaba dayan su sukabi jirgin rana suna isa yasmin wanka tayi kawai tayi sallah sannan takira doctor da wayar mama Kuka tasaka masa lokaci daya jikinsa ya mutu cikin zafin nama yace wacece??
" Kuka tasaka bazan iya jure fushin ka ba, bazan iya boye soyayyar ka ba ina sonka dr sageer, nasan nayi laifi please kayi hakuri, ...
" Kashe wayar yayi sannan yayi ajiyar zuciya wata sabuwar soyayyar tace take harbawa a kirjinsa...
Tun daga ranar baizo ba mama tabata kayan da zata kai dinki washe gari aka shirya ayimata jire kannin mama dasu baffa duk sun cika nan yasmin ta dan mikawa kawayenta kati wayanda bata samu zuwa ba tayi musu text a
Wayarta yusra ce tayi sallama suna zaune apalour rungume juna sukayi sannan anty barira kanwar mama da sakina sukace irin wannan kiba yasmin ko zaki 'yan mun...
Nifa namanta daku ace kuna dangin mu amma ko kuzo inda muke sai yanzu dayake biki ne zaku kwaso kafa...
" mama ce tace banson fitsara ne goggo babar su mama tace haba jikalle kiyi musu afuwa mana kema babar taki ai bazuwa takeyi ba...
" Dariya suka saka sannan akatafi jira kayan dak'in ta mashaa Allah part din yasmin yayi bala'in kyau dan baffa yayi mata orders din kaya masu bala'in kyau kowa sai yabon kayan yakeyi da gidan...
Tun safe su yasmin suke gidan kunshi basu gama ba sai yamma sannan suka nufi saloon ta karbo dinkinta kuma wayar yusra takarba takira dr bugu daya ya dauka sannan ya katse cikin rashin jindadi aka gyara mata jikinta...
Abida dake faman fadin ai wallahi indai baku cire mugunta ba to nasara ma yanzu kuka fara gani ku dubi mutane da suka cika gidan sai kace bikin yarinyar shugaban kasa..
Mamee ce cikin kuka tace wato sai an daura auren nan wayoo ....
Abida ce tace ai daman idan kun kita wasu zasu sota...
Barister ramlat gida taje ta yini mumy sai tausar ta takeyi gashi har andaura aure yau jumma'a akan sadaki dubu dari da hamsin, hankalin ta bai tashi ba sai dataga part din yaamin yafi nata kaya nan dady yace anjima zaa zuba mata sabbi karta damu Amma kina ganin barstr kin san bata cikin hankalin ta sai kuka....
Bayan ansakko daga sallar jumma'a yasmin tasaka wani hadaddan les dinta tasaka head pink sannan tasa sarka pink jakarta da takalmin ta kuma farari kasancewa yusra ta iya kwalliya nan ta rangada mata mashaa Allah maganar kyau ma ba'ayi mamace tace auta kece??
Dariya tasa ta rungumeta akayi yimusu hoto daga nan ango da abokanan sa sukazo kallonta kawai dr yakeyi ji yakeyi kamar ya rungumeta sai da suka gama hotonan su sannan sukaje cikin gidan su mamee dakyar akayi hotunan saboda habaici idon yasmin gaba daya yakawo hawaye bayan sunfito yatsaya asoro tazo shiga gidan yace yasmin anjima da da daddare zaayi dinner tsaki taja sannan tasa kuka bazanje ba bazanje ba bai san lokacin da yafara kissing dinta ba gashi ta kasa tureshi sai bayan mintuna ya saketa idonta sai hawaye yake fitar sau nawa ina baka hakuri baka damu dani ba...
" kissing din bakin ta yakarayi kin tabbatar ina sonki ina kaunarki matata na yarda dake ko'ina nashige ke zan nuna, ke tawace, na soki zuciya ta daya, rungumeta yayi sann kara da cewa bana nadama nasan sona ne yakamaki...
" Hawayen ta ta cigaba da zubar sannan tace wazai tabamin kai na barshi akanka zanyi komai, rayuwa da kai zanyi ta so zama farinciki dan yakore damuwa ta, ina kaunarka mijina, Ni dai taka ce danAllah kada ki yadani, kai kadai nabawa yarda cikin zuciya...
" To ki daina kuka kinji? Zanyi alfahari dake in kika zamo acikin gidana..anjima ki shirya za'ayi dinner..
" To ta tacemasa tare dayimasa wani rikitaccen kallo sannan ta shiga cikin gidan...
" yana isa mota khalifa yace yau dai burin ka yacika yakamata kaje gurin ramlat bakaji muryarta ba ...
" Dole natafi gurinta na lallashi matata...
ASSALAMU ALAIKUM
~INa gaisuwa da jinjina gareku d'inbin masoyana, adduo'in dakuke min nagode sosai....Nayi tafiya Nakuma dawo lafiya!
*Tell me your opinion about this page!*
~*...Again apologized for the spelling and grammar mistake....bansamun cikkakin lokaci na kara bin labarin...ballantana nagyara...*
_Rayuwa tafi take da matsala da jarabawa kalakala...hakurin ka shine kawai nasararka... Ba za ka sauka tashar nasara ba sai ka hau motar hakuri da kokari da sadaukarwa..... Yana da kayu ka yafe idan aka yi ma laifi. Abin da ya fi haka kyau shi ne ka manta da laifin da aka yi ma ka......Rayuwa komai me wucewa ce..._
*Please do vote comments and like..your comment give me more courage to continue writing my story...and it helps me to write better...#TEAM...DS....DSLOVER'S*
Alqur'ãni mai girma shi ne tushe na farko cikin abubuwanda suka shãfi shari'ar Musulunci, kuma zuwa gare shi musulmai ke kõmawa yãyin da wani abun ya rikitar da su cikin lamarin duniya da lãhira.
Mumini na qwarai yana yin duba zuwa ga Alqur'ãni a matsayin abin d'auke kewa ta yarda yake karantã shi kullum, sã'ilin nan yake tin-tin-tini cikin izinar da ke cikinsa da misãlai da ya qunsa, kuma ya nemi fahimtar Alqur'ãnin da hukunce-hukunce da ya qunsa.
Sai kula da aikata duk abin da Alqur'ani yayi umurni da shi, da nesantar abin da ya hana, don shi ne kad'ai litattafin da ya dãce ga rayuwar d'an Ãdam kuma yana nan a kiyãye kamar yadda Allah SWT ya fad'a cewa:
(( Lalle Mu ne, Muka saukar da Ambato (Alqur'ãni), kuma lalle Mu, haqiqa, Mãsu kiyãyewa ne gare shi )).
Bisa ga haka mumini na qwarai shi ne wanda ba ya nesantar karatun Alqur'ãni a kõda yaushe, sannan kuma yake qõqarin bibiyar ma'anar abin da yake karantãwa da neman sanin wasu darussa wad'anda suka shãfi Alqur'ãni.
Shi Alqur'ãni igiyar Allah SWT ne wanda yake miqaqqe, duk wanda ke son Allah SWT da gaske, to, zai so littafin Allah ya kuma girmamã shi da ma'abõtansa.
*Urs Nana diso*
Deejarh berver
http//:deejarhberver.wordpress.com
Email:kabba43@yahoo.com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO
[11/6, 8:25 AM] +234 703 475 7034: 60-65
*_DOCTOR_*
_*SAGEER*_
_NA NANA DISO_
http://deejarhberver.wordpress.com
© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
Anty najiba ce kanwar mumy tace haba barister menene abun damu ak'an kishiya common sai kace jahila kinfi yarinyar nan komai da komai fa akasari ba ke ba'ajin ta bace ba ki manta da'ita tashi muje kiyi wanka ki shirya kema kinji my barister...
" Har cikin ranta ramlat ta d'anji dadin kalaman ta goge hawayen fuskar ta tayi sannan ta shiga wanka...
Dr sageer ne yakaraso cikin gidan su ramlat mumy yafara tarar wa sannan suka gaisa cikin farin ciki tace Allah yasanya Alheri doctor ya hada maka kansu...
" Har cikin ransa yarasa irin mumy tabbas wata suruka ce da babu ruwanta gata dai 'yar boko Amma tafi masu ilimin dayawa aiki dashi cikin murmushi yace Ameen mumy....
" Ramlat din tana cikin daki kaga ko abinci tun safe ta kasaci narasa irinta wallahi sai kana hakuri da'ita dr kana kuma yimata wa'azi...
" Murmushi yayi yace inshaa Allahu mumy sannan yashiga dak'in da take nan yaganta zaune ko kaya bata saka ba tayi tagumi rufe kofar yayi yazauna kusa da'ita cikin bacin rai yajanye hannun sannan yace haba matata haba sirrin zuciyata, ke tawa ce iyalina sannan ya rungumeta wane kuka tasaka mai cike da tausayi dagota yayi ya goge hawayen sannan ya kalleta haba ramlat so kikeyi ki illata kanki da baby din cikin ki???
" Shiru tayi batai magana ba sai da yagama goge hawayen fuskar ta sannan tace ai duk kai kajawomin da kakoyamin soyayyar ka kasaka min dafi acikin raina, yanzu itama haka zaka tararrayi ta kenan??
" Haba my wife haba ramlat ba dan bana sonki yasa nayi miki kishiya ba badan in muzanta miki ba wallahi ina mutukar son mata biyu wannan kaddarace daga Allah kici abincin sai kisha maganin ki kinji?
" Wane murmushi tayi da yakaraso da hawayen fuskarta tace ni sai dai k'abani bazan iya ci ba...
" Uwargida rangida duk yadda kikace haka za'ayi ai karbi to kici...
" Kallon sa kawai takeyi tabbas sageer dole mace ta sosa cikin maza dare kadan ne irinsu yadda yake tararrayar matarsa sai da tagama ci sannan yabata ruwa..
" kwanciya tayi kan kafadarsa sannan tace yau zakuyi dinner ko?
" Eh yau za'ayi ga kayanki can apalour zakije ko??
" cikin murmushi mai cike da boye damuwa tace kanaso naje?
" Ai abunda kikeso shi nakeso in hakan zai haifar miki da damuwa ai bai kamata kije ba...
" kumatun sa tashafa tace farin cikin ka shine nawa inasonka da yawa mijina...
" Bakinta ya sumbata yace nima haka matata uwar 'yayana ina bala'in sonki...
" yana shafata yana danyi mata hira har bacci ya kwashe shi sallar azahar yayi sannan yanufi asubuti dan yanada aiki...
Anty najiba ce tashigo taga yadda ya kwantar da'ita ga kuma kayanta da rafar 'yan dari bibbiyu akusa da'ita murmushi tayi tace dama mijin mu muma zai dinga yimana adalci kamar yadda dr yake yiwa su ramlat tana cikin tunanin nan taji wayar ta text ya shigo tana budewa taga rabia tana cewa wai ke meke damunki da baki kashe auren ba tabbijan kina gani yana rawar jiki akan yarinyar kina zaune su hada miki hawan jini bikin ma kiyi zaman ku agidan ku karki je... najiba bata tsaya ko'ina ba sai dak'in mumy nan tabata takaranta mumy ce tafara blocking dinta kafin nan tace...
" Wallahi narasa irin ramlat tarasa kawar da zaau dinga mu'amala sai rabia shiyasa in ramlat tayi wani abun nake tunanin sata akai zata kashe min yarinya....
" najiba ce ta kada kai tace abunda kawaye sukeyi kenan su kashe maka aure su aure mijin naka, kuma su saka ayawon duniya, ai duk mai hankali yasan kawa ba abar anemi shawarar ta bace...
" Wallahi kam bani wayar tata boyeta zanyi..
" Ai dr sageer sai son barka wallahi ba'acewa komai saboda namiji ne mai kokari...
" mumy tace shine ai suje mata bakin cikin su rabata dashi...
Anty barira ce taja hannun yasmin tayi cikin daki da'ita ke zo kikaebi tawa tsarabar...
" Turo baki tayi tace nifa tsarabobin nan sun 'isheni gaskiya...
" Dariya anty barira tayi tace ke tawa ta dabance shanye wannan zallar aya da dabino ne da zuma ki shanye duka roba biyun..
" dakyar ta'iya shanyi wa sannan tace wash cikina fa yacika...
" karbi wannan kazar da nonon nan kishanye ma..." dakyar ta karasa sannan tace yau kinsa nayi over ci...
" Zakiji ajikin ki ai da kanki zaki nemi ne...Anty aisha ce ta shigo tana cewa haba anty barira 'yan ubanci zaa nunamin ne ansata a dak'a ana gyara mu anshanya mu...
" Haba aisha jiya zuwa yau nawa kikasha...
" hahaha ai ni nafeson wanda zai burkice in muka hadu....
" Toh uwar magana kyalemu nayiwa 'yata wa'azi ke yasmin ki saurari ni kijini shi namiji ke zaki gyarashi duk kazantar sa zaki gyara abunki, Amma fa sai kina gyarawa kema duk wani lungu da sako na jikin ki ki tabbatar kina dirjeshi da sabulo, warin baki kada ki sake kice zaki zauna dashi ki dau makilin kiwanke hakoranki, duk yadda kika kai da son jiki kada ki bare gashin hammata dana mara su tarar miki su sukesa warin jiki ki aski kina ta ammali da turari in mijinki yaji wari ajikin ki to kin kade, kishiyar ki 'yar gayu ce kema sai ki dage da gayu, kuma kada kice zaki zauna da faso ki wanke kafarki ke kada ki zauna lebenki ya bushe dinga shafa ko basilin ne kuma girki kikara dagewa kada kisake mijinki ya dawo ki barshi da yunwa kinji...
" Inshaa Allahu Anty barira zan kokarta inshaa Allahu...
" Yauwa 'yar gidana Allah yasa Albarka a auren naku...
Karfe 7 da rabi nadare yasmin tafito sanyi da gown dinta red and white tayi masifar kyau ga kwalliyar zamani ta dauki fuskarta jambakin ta ma abun A kallane ga jikinta yajik'o da tsumi jitakeyi kamar tana jik'ewa, Dr ta sageer da yasha farar shaddar sa mai adon ja tayi masa kyau koya ya murmusa sai kiga hushiryar sa ta bayyana kallon ta yatsaya yi kai mashaa Allah matata ta takaina...
" Mota tashiga sanadiyar babu kowa aciki su yusra basu karasa fitowa ba yace yasmin cikin jin kunya takasa kallonsa...
" Gaskiya kinyi bala'in kyau mashaa Allah... " da karamin bakin ta da yaaha jambaki tace nagode..
"Jiya yi gabadaya jikin sa ya mutu yasmin please ki goge janbakin ki wallahi kina sakani cikin wani hali ga wata muguwar sha'awa, yana daga cikin abunda ke tayar min da hankali especially innaga ansa kuma ana magana kingA kada acikin mutane nayi abun kunya ko??
" Murmushi tayi sannan ta dakko tushu ajakarta za goge..
" Basai kin wahalar da kanki ba yasa bakin sa yafara kissing dinta tas sai da ya goge...wani numfashi yasmin ta sake jikinta har wani yar yar yakeyi..
" Turo baki tayi tace to ai duk ka kwashe...." kibarshi haka yafi kyau daga nan suka huce gurin dinner kai ramlat ma tayi bala'in kyau har inda suke taje ta rungumesu aka dau hoto ya'ilahi tace saboda kawai kokartawa takeyi amma zuciyarta kamar ta buga intaga yana yiwa yasmin magana, baau tashi ba sai 12 dinner tayi kyau sosai....
Washe gari tun karfi biyu akayi kamu da yamma baffa yayi mata waazi bayan karfi 6 mutocin kai amarya sunzo mama tace yasmin kije kuyi sallama da mamee mana dasu maryam ...." tohm mama tana shiga mamee ta dinga jawo mata bala'i kala kala amma bata kulasu ba nan tayi wanka sannan tashirya daga nan aka dau motoci sai gidan yasmin....
Barister ramlat ke zaune duk abun duniya ya isheta sai jitayi ance ke kin isa nakiraki kiyi blocking dina...
" Ramlat ce tace banza wayake ta waya ina cikin bala'in nan narasa inda zansa kaina...
" Karki damu aminiyas shiyasa na tako nabaki shawara wacce zaki hanasa kusantar ta koma suyi soyayyar yau ki ruguza musu farin cikin su yadda kema yayi miki...
" Ramlat ce tace barister rabi'a wacce shawara ce wannan???
" Hmmm bayan kowa yatafi ki fito tsakiyar palour kisa kara sannan ki fasa kwalba ki caka ahannun ki yadda jikin zaita zuba...
" Yauwa rabia wannan ce kam mafita dannasan inyaga jinin hankalin sa zai tashi sosai...
" eh mana bari ni natafi sauri nakeyi...tohm sai kinjini...
" Dariya brstr rabia tasaka ahanya tace ni ai ban taba ganin jakar mace irin ramlat ba komai dauka takeyi hahaha ai sai nakashe auren nan kuma na aure doctor namijin mazaje...
Bangaren yasmin badai kyau ba duk irin gudar da akeyi duk ramlat tanaji sai karfe 1 sannan doctor ya shigo yana shigowa ya fara shiga dakin ramlat nan sukayi sallah har da tuntuben sauri...
" Amarya yasmin mata ga doctoe sageer yau Allah yayarda...
" Murmushi tayi cike da sonsa...
Sai kitashi muje muyi sallah ko? Sai da sukayi alwala sukayi sallah yana tayi mata addu'oi tace nifa bacci nakeji...
" to ai yanzu sai kijirani ko ya watsa ruwa ita kuma ta riga ta kwanta bacci har yana kokarin surarta can taji mutum abakin ta dakyar yakarasa adduar ma cikin kidemewa yafara shafata yana kokarin rabata da riga sai kuwa wani mahaukacin ihu sukaji....
" da sauro ya fito yasmin kuma mayafi kawai tasaka...
" ramlat da 'idonta yayi faman ja tafasa kwalbar sai caccakawa takeyi ahannun ta....da gudu dr sageer yazo ina yana kokarin kwacewa har ta suma....
" Yasmin kuwa cikin gigicewa tace anya lafiyar ta kalou da daddaren nan zata...
" dakko min jakun kunana yasmi i sauri ramlat ramlat daki yayi da'ita sai da ya gyara gurin sannan ya saka mata robar ruwa ya kwantar da'ita ya lullubeta ....
" yasmin da macce ki ibarta doctor yace jiki kwanta yasmin...
" Tunda ta samu bacci ai sai ka taso kaima...
" Sai kace mara imani kina ganin ta suma taza'ayi natafi na barta ko farfadowa batayi ba?
" Tsaya wa tayi tana kallonsa can tace ince ita tajawowa kanta ai naga...
" to kitafi ni anan zan kwana kije ki kwanta ke daya, danyan ciki ne fa da'ita...
" Yasmin ce tace Allah yabata lafiya sannan ta huce dak'inta tabbas ramlat ba karamar makira bace ba.. Amma indai akan mijina ne muzuba mugani...
" Ramlat dake kokarin bude idonta tace mijina mijina ina sonka please...
" Gani akusa dake ramlat me isa zakiyiwa kanki haka nifa nakine har abada ...
" kanta tasaka kan cinyarsa sannan tace karka tafi kabarni tsoro nakeji...
" karki damu anan zan kwanna kusa dake...
" Murmushi tayi sannan tace to karufe kofar kazo ka kwanta...
" tohm yace mata sannan yayi yadda takeso cikin jin zafin hannun ta tace banzan nayi ba...
" Haba my sweety kwanta kiyi baccib ki kinji ni nakine har abada....
" Murmushin mugunta tayi sannan tace acikin zuciyar ta ai yasmin bakiga komai ba ma...
Yasmin dake faman zubda hawaye da kyar bacci ya kwashe ta...
Assalamu alaikum
Gaisuwa gareku masoya ina godiya da addu'oi Allah yabar kauna...
Ya kukaji shafin nan??
Menene ra'ayin ku dangane da shafin nan??
Anya zaman yasmin da ramlat zaiyi dadi kuwa zaman doya da manja??
*Please do vote comments and like..your comment give me more courage to continue writing my story...and it helps me to write better...#TEAM...DS....DSLOVER'S*
Nana Aisha RA tace: Na tambayi Manzon Allah SAW -game da wannan ãyar-:
(( Da wad'anda ke bãyar da abin da suka bãyar, alhãli kuwa zukãtansu sunã tsõrace dõmin sunã kõmãwa zuwa ga Ubangijinsu )).
Shin shi ne wanda yake sãta yake zina yake shan giya? Sai yace:
(( A'a, Mutumin da yake azumi yake sallah kuma yake sadaka, amma yana jin tsoro kada - Allah SWT- yaqi kar'bar aikin da yayi )).
Sã'ilin nan bãwa yaji tsoron tãlãlar da Allah SWT ke yi masa, a duk lõkacin da bãwa yaga alãmun dãcewa da nutsuwar zuciya, to, kada ya rud'i kansa da hakan, A'a abin da ake so ya qãra dãgewa wajen biyayyar Allah SWT.
Domin shi shaid'an yana iya 'batar da bãwa ta kõwace hanya, idan muna aikin alheri sai ya zo mana ta 'bangaren da nuna mana cewa ai mu wasu na musamman ne a gurin Allah SWT.
Abin da ya wajaba ga mumini shi ne jin tsoron zunuban da ke aikatãwa, komai qanqantarsu, in kuma shaid'an ya rinjãye shi sai ayi saurin tuba zuwa ga Allah SWT.
Kada bãwa ya rud'u da yawan aikin alherinsa; don wani laifin guda d'aya zai iya sanya rushewar ayyukan bãwa a tsawon shekarunsa har ya kai kansa cikin wad'anda Allah SWT yake cewa:
(( Shin fa, sun amince wa makarun Allah? To, bãbu mai amince wa makarun Allah fãce mutãne mãsu hasãra ! ))....
*Urs Nana diso*
Deejarh berver
http//:deejarhberver.wordpress.com
Email:kabba43@yahoo.com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO
[11/6, 8:25 AM] +234 703 475 7034: 65-67
*_DOCTOR_*
_*SAGEER*_
_NA NANA DISO_
http://deejarhberver.wordpress.com
© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
Yasmin tun karfe 6 na safe ta farka jitayi gabadaya jikinta yana ciwo ga wani ciwon mara dake da wainiya da ita cikin salati da zikiri tatashi wanka tashiga tana fitowa ta saka wani material dinta da akayi mata riga da siket rigarta irin mai buda d'an saman nan wato rabin kafada awaje, kayan sunyi carasras ajikinta kwanciya tayi tana karewa da'kin kallo yayi bala'in kyau can kuma tafara lalubar wayar ta tanata kiran mama bata dauka ba sai takira yusra tace ta kaiwa mama wayar..
" salamu alaiki auta kuntashi lafiya? " lafiya lou mama wallahi nayi missing dinki... " mamace tayi dariya tace nima haka yasmin yauwa alhaji madu yabaki atampha shabiyar da mayafai baffa kuma ya siyo miki dogayen riguna guda 5 na dauke daya...
" A'a mama kikara daya, su anty barira sukuma sai abasu atamphar kowa daya mayafin kuma abawa su mamee...
" To yusra fa? " Akwai takalmi da jaka acikin akwatin ki da sarka da wani less sai abata dauran kawayen nawa kuma akwai turare da man shafawa suma sai ki rarraba musu...
" Tohm shikenan Allah yayimiki albarka yabaku zaman lafiya, yasmin banason fitina da tsokana kinji ko kizauna kiyiwa mijinki biyayya...
" Inshaa Allahu mamata zanyi yadda kikace...
Sunayin sallama sai ga muryar su anty barira,sumayya,yusra,da abida da saurin ta tatashi tafito palour tana sai yanzu kukazo haba karfe fa 9?
" Dariya suka sa au karfe shida kikeso muzo..." eh mana yagajiyar ku?
" Ai tabi lafiya...Toh mashaa Allah nan suka dinga hira can yasmin tace ya abida ina maryam?
" hmm wannan sarakan bakin cikin ai bazata iya zuwa ba..." kai anty abida bakin cikin lafiya ke dai kawai dan bakwa shirine...
" Yasmin kenan sai dai ki boye gaskiya Amma kinsan dai halinsu...
Sumayya ce tace ga abinci nan da taliya da macroni da pepper chicken da fried rice sai lemo zobo dana kankana...
" sannunku Amma kun kyauta wallahi sosai wayar tace tayi ringing tana dauka dr sageer yace zo...
" tashi tayi tace ina zuwa kukunna kallo sama ta hau tana hawa taga wasu kujeru masu kyau ga wani daki da bandaki ga setroom da toilet sai kuma wani dak'in daban wanda ya tabbatar mata acikin dak'in yake sallama tayi sannan ta durkusa har kasa ta gaishe shi...
" kallom ta kawai yakeyi kayan sun kama ko'ina najikinta gaskiya Allah yayiwa yasmin halitta zama tayi bakin gado tace yajikin nata??
" Ai taji dadi yanzu dakko min kaya mara nauyi... " Tohm tace sannan tace fita zakayi ne?? " Eh inada aikin da zanyiwa wasu mata har su biyu karfe 11...
" Allah yabasu lafiya..." Ameen yace sannan ta taimaka masa yasaka rigarta tasa masa takalmi sannan ta samasa hula...
" gaskiya kayi kyau my dr karfa wata ta kyasamin kai..." Dariya yayi yace ai ni nakine nahar abada kinyi kyau yasmin kayan nan sun karbi jikinki...
" Kara juyawa tayi tana wani fari tace danAllah fa... " Allah kuwa bari na tashi natafi...
" katsaya nazuba maka abinci mama takawo...
" aa basai ma naci ba nasha shayi a office...
" Haba my dr ya za'ayi kafita baka ci komai ba ni wallahi bazan yarda ba salan adingayi da mijina...
" Toh naji Amma banason abu mai nayi..
" Tohm ina zuwa palour tafito ta biya kitchen ta dakko plate da spoon da cup taliyar ta zuba masa sannan ta zuba lemon...
" yusra tace lallai dadi miji anmanta damu ma... " Yasmin ce taci ai dole abawa mai gida hakkinsa..." dariya suka saka...
" zama tayi agefensa ga taliya da salad ai su basuda nauyi..." yanzu cinma ai aiki ne yasmin da kinbarni natafi...
" Abincin ta dauka tafara bashi abaku yanata kallonta sai data gama tace menene amfanin mu in bamu kula da kaiba???
" murmushi yayi tare da wani mayantaccen kallo can yace mata to mikomin lemon.... " cikin wata irin shagwaba tace to A'a bude bakinka bashi tayi tace bari itama nazuba mata sannan nakai mata...
" Yauwa my sweetheart gaskiya kayannan sunyi kyau this your jambaki i love it yakai bakinga kusan 1mint yana kissing dinta sannan ya saketa wani iri taji ajikinta ta sunkuyar da kanta..." rungumeta yayi yana dariya sannan yaja hancin ta yace inasonki yasmin, zuciya da raina duk kin sace...
Wata kunyarsa taji tatashi zata fita yariko ta jiyowa tayi yana kallonta itama kallonsa takeyi.." kece muradina in babu ke ba lafiya bazan rabu dake ba, farin ciki zan samarki sannan kara sumbatar bakinta ....
" Karfa ka makara... " Toh muje ki rakani sakkowa sukayi abun sha'awa Su yusra suka gaishe shi yana amsawa yashiga part din ramlat kwance take ko wanka batayi ba wani urin bugawa zuciyar ramlat tayi dataga yadda yasmin take tayi kyau sosai ga diri ga kuma kyau yasmin ce tace yajikin naki??
" Dakyar tace da sauki.. " zama yayi kusa da ramlat yace ni zanfita kina bukatar wani abun??..
" cikin kissa tace ni kai nake bukata.." murmushi yayi yace in badole ba ai bazan fita na barku ba...
" Toh bari nima narakaka... " yasmin cikin tata kissar tace haba ke da baki da lafiya kiyi hutawarki na rakasa...
" Dr sageer ne yace aikuwa kinga kina bukatar hutawa sannan ya sunbaci goshinta ya tashi...
" yasmin ce ta riki masa hannu zuciyar ramlat kamar ta buga amma takasa cewa komai har zuka fita sai da yasmin ta rakashi har kofar motarsa sannan tace Allah yatsaremin kai yabaka nasara a abunda zakayi...
" Dariya yayi yace kyakyawa Allah ya mallaka mini ke, ki daina kunyata please! Ki kular min da kanki...
" Karka manta da adduar fita daga gida karkuma kamanta da bismillah a kowanne abu zaka fara...bye bye...
Tohm inshaa Allahu yashiga cikin mota mai gadi ya bude mata gate..
Tana komawa cikin gida yusra tace sannu dadi miji kin barmu anan?
" Anty barira ce tace ina kishiyar taki mugaisa?
" hmm ai jiya da daddare ta caccakawa hannunta kwalba tana daki tana fama da zazzabi...
" abida ce tace mata wasu ai mahaukata ne wallahi basu da cikakkin hankali yanzu ai kanta tayi wa, kutashi muje sai mu dubata...
" yasmin ce tace Allah dai yasawake sumayya ku tafar mata da taliyar nan da miyar...
" Basu minti biyar ba suka dawo anty barira tace ohh ahaka kyace mutuniyar kirki ce suka sa dariya haka suka dinga hira basu tafi ba sai 6 na yamma yasmin tagama sallah kenan ta dauki ledar dasuka kawo mata nan taga mama har da always ta hado mata ga dubu 5 acikin leda cikin murmushi ta dauka daga nan fa marar ta tadan dinga juyawa har sai da jinin yafara zuba wanka taje tayi sannan tasaka pad din tana fitowa ta shirya cikin kananan kaya riga da siketa tayi kyau sannan tajira masa abincin a dinning table ba'afi minti biyu da zamanta ba sai gashi ya shigo zama yayi yana mai da idonsa kanta cikin gigita yace sweetheart zo muga kwalliya tashi tayi taje kusa dashi tace sannu da dawowa ya akai??
" Lafiya lou yaron ne balafiya gashi dr nafiu yace sai gobe zai shigo garin... " wayyo Allah yabashi lafiya to katashi kaci abinci sai kayi wanka ko??
" dining din yazauna sannan ta zuba masa kallon ta yayi yace nagaji sosai da sosai.." bari nabaka to sai dasuka gama sannan yayi wanka yana kallon mudubi gaba daya jikinsa ya mutu dayaga always can yace yasmin bakyajin dadi ne?
" eh wallahi amma ai na warware mara tace dama, Shiru yayi baice komai ba irin feeling din dayaji baisan yaya zaiyi dashi ba fita yayi dakin ramlat..
" Yasmin tayi saurin dauke ragowar always din tasaka a durowa sai bayan karfi goma yashigo yana ta mata wasu dan wasanni sai wayarsa ta fara ringing yana dauka ramlat tace itafa tsoro takeji ga kuma ciwon kai...
" yasmin bari naje nadawo...
" yana zuwa ramlat tasa kuka ita bazata iya kwana ita kadai ba sai dai su kwana tare yarasa yarda zaiyi da'ita yakira yasmin awaya yace jikin ramlat ne ba lafiya ki kwanta sai da safe...
" Maganar tayi mata takaici aranta Amma tace toh Allah yakara sauki...
" Ramlat kuma tafara zancen zuci ai sai kinsan kin aure mijina sai na rabaki dashi ta karfi dayaji...
Assalamu alaikum BARAKALLAHU FIYKUM!!!
*Please do vote comments and like..your comment give me more courage to continue writing my story...and it helps me to write better...#TEAM...DS....DSLOVER'S*
Ya zo a hadisin da Abdullahi d'an Abbas RA yace: Wata rana Manzon Allah SAW yã gõya/d'auke ne -a bãyan abar hawa- sai yace:...
(( Yã kai wannan yãron ! Tabbas zan sanar da kai wasu kalmõmi, ka kiyãye/biyayya ga Ubangiji, sai Ubangiji ya kikyãye/kãre ka, ka kiyãye/biyayya ga Ubangiji za ka sãme Shi daura da kai...
...Idan za kayi rõqo/tambaya/neman abu; to, ka rõqi Ubangiji, idan kuma za ka nemi taimako; to, ka nemi taimakon Ubangiji...
...Kuma ka sani, dã ace dukkan al'umma za ta had'u bisa ga su amfãnar da kai; ba za su amfã ne ka ba, sai da abin da Allah SWT ya rigã da ya rubuta/qaddara a gare ka...
...Kuma da za su had'u bisa su cutar da kai; ba za su iya cutar da kai ba, fãce da abin da Allah SWT ya rigã da ya qaddara a kanka...
...An rigã da an d'auke alqaluma -na Malã'iku- kuma takardun sun bushe )).
Imãm Ahmad & At-trimizy.
Wato ana son bãwa ya kula da duk wani abu da Allah SWT ya umurce shi da aikatãwa, da kuma nesantar duk abin da ya hana, idan bãwa yayi hakan; to, Allah SWT zai kãre bãwansa ya shiryar da shi ya ninka masa lãdan ayyukan da yayi, sa'an nan ya sauwaqqe masa al'amura.
*Urs Nana diso*
Deejarh berver
http//:deejarhberver.wordpress.com
Email:kabba43@yahoo.com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO
[11/6, 8:25 AM] +234 703 475 7034: 67-70
*_DOCTOR_*
_*SAGEER*_
_NA NANA DISO_
http://deejarhberver.wordpress.com
© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
Yasmin cike da bakin ciki da damuwa tatashi wanka tayi sannan ta saka wasu fitinannun doguwar rigar ya kama jikinta sosai da sosai wayar ta ta dauka tana karanta azkar...
" Dr sageer ne yashigo fuskar sa cike da murmushi sweetheart har kin tashi??
" Tsugunnawa tayi har kasa tace ina kwana.. " wani dadi yaji tare da janta zuwa k'an gado kinyi bala'in kyau my wifey nagode wa Allah da ya mallaka min ke...
" Murmushi tayi wanda bai ji ranta ba tace yajikin ramlat??
" Dr sageer ne yace kinsan abunki da mai ciki yau laulayi gobe lafiya jikin nata dai da sauki kam...
" To tahada breakfast din? " No ke zaki hada ai bazata iya ita tace dole sai ana tausaya mata ana kuma tararrayar ta..
" Cikin mamaki ta kalleshi sannan tace toh mikewar da zatayi yabita da kallo ko'ina ajikin kadawa yakeyi atake yaji wata muguwar sha'awar ta ta kamashi cikin ransa yace Allah kataimaki ne yasmin yau tagama period dinta, yanzu ramlat bata gamsar dani yadda yakamata...
Sai karfe 9 sannan yasmin tagama komai tajira a dinning din babban palour shiga tayi part din ramlat tana kwance kan kujira tace kifito muyi breakfast...
" Nifa banason munafurci haba shigeyar yarinya sai nacin tsiya kin wani mannewa doctor haba to bari kiji sai nasa kin karbi takardar sakinki da hannun ki kuma munafurci da bakin ciki bakima fara gani ba sai kiyi ready....
" Murmushi yasmin tayi tace ai mai abin fada baya fada sai tabar gurin tana fita ta tarar dashi azaune kamar ita yaje jira ita wannan kallon da yake mata shine bata so...
" dr sageer ne yace yanaji ku shiru ramlat dake karasowa tana turo ciki...
" sai da ramlat ta zaun yasmin tace muntsaya hira ne shiyasa.. " Wata harara ramlat ta sakar mata...
" yasmin ce tatashi ta zubawa dr shayi da chips da kwai sai kifi data gasa shi...
Kowa yana cikin ci ramlat tasa kuka Ni wallahi bazan iya ci da kaina ba sai dai kabani...
" Yasmin ce taja wani mugun tsaki dabatasan yafito ba Amma dayake yasmin yaran zamani ne sai cewa tayi sweatheart ka taimaka kabata kodan lafiyar babyn mu...
" Ko nasa bai fara ci ba sannan yabata yana gama bata tace inasonka mijina nagode...
" yasmin ce tatashi daga inda take ta koma kusa tashi plate dinsa ta matso dashi tace to bude bakin ka na baka abaki..
" cikin wani nishadi yace da k'inbarsa yasmin kefa kikayi duk delicious dinnan kinga kuma kin gaji...
" Wata rikirkitacciyar shagwaba tasaka masa tare da turo baki ni wallahi sai kaci wallahi ..." bude bakinsa yayi tana bashi har tea din sai da tabashi...
" Ramlat kuwa kamar tafashi dan bakin ciki...
Yasmin ce tace bari nasha cikin ka naji ko ka koshi, Tana cikin maganar nan kafin takarasa yasa bakinsa anata kusan 3minute yana kissing dinta shi yama manta ramlat tana nan...
" Yasmin ce tace bari naje nayi wanka.....
" Brst ramlat ce tace idan an isa adore sannan tatashi tabar palour din...
" Yasmin itakanta tayi mamakin yadda take abubuwan nan..
" wanka tashi tana fitowa daure da wani towel mai kamar roba yafito da shape dinta sosai bama boobs dinta tana kokarin fitowa dr sageer ya shigo yana shigowa hankalinsa yafara kokarin tashi baisan lokacin da ya rungumeta ba yayi kan gado da'ita gaba daya yafita hankalin sa kissing dinta yakeyi ko ta'ina yana kokarin rabata da towel din tace..
" DanAllah kabari kakyale please..." yasmin sha'awar ki zata illata ni please kibarni yasa mata wani irin kuka...
" Cikin tsoro doctor sageer da kuka?? mamaki ne yakamata dataga gabadaya yakara kidemiwa ai yana kokarin cire towel din tace kakyaleni wallahi banda tsarki jikinsa ne duk yamutu sai ya kuma bari dan bayason yaje yayi barna sai kuma ya rungumeta can yace please yasmin ina bukatar ki am seriously in need please ramlat tayi min kadan please...
" Ita yasmin kunya ce ma ta'isheta babban mutum ace yana kuka akan sha'awa tabbijan...
" yaushe zakiyi tsarki?
" Dariya tayi tace sai nan da wata daya zanyi...aikuwa da sai nayi miki allura ya dauke gaba daya....
" Toh ni kafita nasa kayana duk kabata min wanka na...
" Ranki yadade duk yadda kikace haka zaayi sannan ya miki yafita gidansu khalifa ya huce...
Ya Aisha ce ta biyo mama cikin part din su mamee...
Tana shiga taji mamee da maryam suna fadin kayan tsafi kayan asiri aikin ku kenan wannan uban atamphar wanene yabaku...
" maryam ce tace kema mamee wurga mata abunta wurga mata maryam data dauki ledar sai kuwa ta cilla mata...
" Afusace aisha ta shigo sai da tajirawa maryam mari biyar sannan tace dan uwarki mamee dan ubanki haruna kika kara yiwa uwata rashin kunya sai nasa an kulleki jaka jahila ke kuma mamee wallahi baki cika uwaba tunda har kike saka yaranki rashin kunya kuma kema kijira kiga alhakin da zai biki, ita mama ba irin ku bace ba kunyi mata sharri tana binku da alheri amma baku gabe ba saboda shigen bakin ciki da hassada irin taku to kusani kundai cin komai namu kuma haka zaku mutu..
Tana fito tashiga cikin gidan su mama ce ta biyota sannan ta kifa mata mari agaban su anty barira dan rashin kunya mamee sa'arki ce ehh dan maryam tayi min rashin kunya shine zaki marita kuma ki gaya musu magana ni bahaka nake ba kuma wallahi kuma bazaku zama haka ba ai shi sharri baa mai dasu...
" cikin kuka aisha tace haba mama haba goggo wallahi yarinyar bata da kunya kuma cillo mata kayan fa tayi ni wacce irin 'yace da zaayiwa uwata abu ina tsayi..Amma mama allah yabaki hakuri banason ranki yabaci...
" Ni ba fushi nayi ba Amma dai kada ki kuma nagaya miki....
" Tohm mamata...
Goggo ce tace ku lokacin da mahaifiyar ku tana yarinya batada rigima sai yara su daketa amma sai tayi kukanta bata gayamin ba idan nafita ina masifa sai ta dinga kidaina goggo danAllah...
" anty barira ce tace gaskiya maman yasmin hakurin ku yayi yawa adinga takaki ana gayamuku magana kuma kice 'yayanki bazasuyi magana ba haba..
" Mama ce tace yimun shiru ke bagashi ba dakike biyewa kishiyoyin ki kullum jaraba kiyi dasu kiyi da mijinki ai abunda hakuri bai bayar ba rashinsa bazai bayar ba ai....
" Anty barira ce tace ai ke ta dabance ko acikin mata amma hu'unjan...
Gurin karfe 4 na yamma dr sageer yashigo gidan kenan yaga ankawo khalil akawo khalil duk akwance sai kace matacce...
" Inna ce tafara fitowa tace ai khalil bakaga komai ba wallahi indai duniya ce tafi bagaruwa iya jima, mama ce tace haba inna kefa uwace kidaina fadin haka...
" inna ce tace ai indai zai biyewa wannan tanuna mamee to baiga komai arayuwar sa ba...
" Dr sageer ne yace kai me yasameshi??
" Abokin nasa ne yace dama dama kusan kullum sai yaji ya nemi mace yabada kudi to yau kuma sai yaje gidan wabi soja ashe yana gida yana kokarin nimar yarinyarsa sai kuwa soja ya kamasa yayi masa karaya 4 akafa biyu abaya daya ahannu kuma yace sai ya kaishi koto...
" Inna ce tasa kuka tace neman mata ai duk wanda yace zina zai yi to wallahi zaiga zina ai ita bibiyar mutum takeyi... inna tace kai yaro ajiyeshi yakarasa mutuwa anan..
" mamee ce tace dama ai ke bakya sonsa komai rubewar hannun ka ai bazaka yankeshi kayarba...
Inna ce tace dallah yimun shiru ai inkikaga likitoci basu cire hannu ba to bai rube bani ba...
" mama ce tace sageer daukeshi kakaishi asubuti...
Tohm yace badan yanaso haka yakaishi aka kwantar dashi sunce sai gobe zasuyi masa aiki kuma kudin aikin million daya da rabi nan dr sageer ya barshi yana dawowa yasanar dasu har inna da mamee sai dasuka girgiza an ambaci kudi masu yawa...
Bai gayawa mama ba saboda yasan tsaf zata sa baffa yabiya...
Da daddare aka kai garar yasmin mashaa Allah shine kawai abun fada baffa ya cika mata kaya komai dozin ya kai mata hatta gishiri dasu daddawa sai da aka kaimusu...
Yaya Aisha ce ta shigo tace ina amaryar gidanne ramlat tanajinta duk bakin ciki ya isheta...
Part din yasmin ta shiga taganta da doguwar rigar atampha ke menene haka?.
Dallah jiki canja 'yan kanti ake sawa da dadda irin body hug dinnan atampha ai sai da rana..kuma ki kula wallahi kada kisake ki bawa kishiyar ki fuska ta raina ki ke karma kidinga sakar mata fuska...
Tohm yaya Aisha.." kuma kidinga likawa gida damutanen nan sun samana uwa agaba ke wai har da maryam azagen mama ni har fada tayimin akan nayi musu magana....
" Ai mama bataso ayimusu komai narasa dalili wallahi...
" ke ni bari natafi mijina yana jirana sai munyi waya..
Tohm..
Yana dawowa yasmin tasa riga da siket sun kamata gasu daman roba da taji dr yace yana palour din kasa yana ki ranta...
Tana zuwa tace sannu da dawowa yasu mama?
" Duk suna gaishe ku..
Ya K'alli ramlat yace maganar me kikace za'ayi??
" Eh naga kamar batasan almajirai ne suke mana gyaran gida ba har dak'in ka...
" yasmin ce tawani kada ido tare da daga dan yatsa tace no fa babu wanda zai gyaramin dakin miji wallahi ni zangyara abu na..
" Kinga malama tun kafin kizo gidan nan akeyin haka...
" yasmin tace yanzun kuma sai gashi nazo ba kuma babu wanda zai gyaramin dakin mijina ni zan gyara nasamu lada ...
" mtseww sai kiyita yi...
" Zantayi ai tunda neman aljannata nazo yi ba wasa ba...
Dr sageer ne yace ya'isa haka ke ramlat kina sawa ayi miki ranar girkin ki kekuma yasmin sai kiyi ranar naki girkin...
" Tohm tace sannan tatashi tabar musu gurin tana shiga tasamu guri ta zauna bayan wasu 'yan lokuta yashigo wanka yayi sanna ya kwanta tunda yashigo yasmin taga kamar ba'a yadda yafita ya dawo ba...
" kwanciya yayi ya jingina da gadon... " yasmin kuma fita tayi tazubo masa lemon kwakwa sannan tasa key adakin tarage fitila zama tayi kusa dashi tace ga lemo na markada maka?
" bazan iya shaba yasmin ki shanye ke... " batace komai ba ta ajiye tayi gefe da kanta... " haba sweetheart menene haka kuma kinsan amfanin kwakwa dai kuma kinga bakiyi tsarki ba idan nasha sha'awa ce zata dameni kada naje nayi barna adaren nan...
" Kwanciya tayi agefen kirjinsa wani irin kamshi ya shaga ga dukiyar fulanin ta duk sun ciko cikjn sanyin rai tace to meke damunka mijina..
" Nan yabata labarin khalil har kudin aikinsa da za'ayi masa...
" haba my doctor kanafa da arzukin biya masa danAllah ka biyamasa shi shi taimako ai baya karar da arzuki kuma dum sharrin dayayi aikaga kansa ya koma yanzu please ka biya masa...
" tabbas maganganun ki hakane inshaaAllahu zan biya matata inaji dake! Wayarsa ta gani ramlat tana kiransa sauri tayi tafara kissing dinsa Sai da ta tabbatar ta katse ta sakeshi.. " cikin wata rarraunar murya yace ina sonki dake zan zauna yasmin, kina raina dan ke nagina soyayyata na shaida da halinki, idan nayi fushi ki rarrashine, idan gani ga ki sai naji ina cikin farin ciki, sonki yana cikin jikina, kisa ranki ni naki ne har abada bazaki bar gidana ba...
" dariya tayi tace farin ciki kai ne mai bani, kai kazamo muradi na, siyasa tayi ta kashe wayar, ya rungume matarsa har bacci ya kwashe ta yayi mata addua sannan shima ya kwanta....
Ramlat ce ke faman zageyi wallahi sai nayi maganin yar iskar yarinyar nan sai na koya mata hankali shima harda kashemin waya aikuwa wallahi zai gane kuransa...
Hello rabia gobe kizo akwai matsala..." tohm ramlat sannan tasa dariya lokacin da zan kashe miki aure yazo hahaha....
Assalamu alaikum!!!
*ALLAH YA RABAMU DA HASSADA... DA WULAKANTA MUTUM DA KUMA FASIQANCI YARABAMU DA KARYA ALLAH KATSAREMU SHARRIN ABUNKI...BAMU SHARRI ALLAH YATSARE MU DA MASU SHARRI*
_Ina gaisuwa da jinjina gareki kuyi hakuri da shiruna da kukaji ubangiji Allah yabiya muku bukatun ku na alheri_
*Endless lurv ...oll your comment make me happy...soyayyar da kukeyiwa wanga littafi bazata faduba but still ina godiya..*
~ *I can't stop saying..please avoid all the grammatical And spelling errors..*~*
*Ina Kuma fatan kuna amfanuwa da abunda nake rubuta??..* (Abunda muke ba daidai Allah yayafe mana) Ameen
_
*Please do vote comment and like your vote and comments give me more courage to continue writing my story...and it helps me to write better...#TEAM...DS....DS LOVERS*_
*Urs Nana diso*
Deejarh berver
http//:deejarhberver.wordpress.com
Email:kabba43@yahoo.com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO
[11/6, 8:25 AM] +234 703 475 7034: 70-75
*_DOCTOR_*
_*SAGEER*_
_NA NANA DISO_
http://deejarhberver.wordpress.com
© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
Tun asuba bayan dr sageer yafita yasmin ta gyara dak'in sannan taje ta gyara nasa daga nan bata tsaya ko'ina ba sai kitchen nan tagara feraye dankali tana cikin soyawa taji an rungume ta ta baya murmushi tayi sannan tace har ka dawo..
" sumbatar ta yayi ta gefe yace nadawo my swewtheart me zan tayaki dashi..
" haha tohm kayi mana blending din kankanar nan sai kisa a jug, angama cikin kan kanin lokaci yagama sannan yadawo kusa da'ita nagana my queen!..
" Amma fa najidadi wallahi kaje kayi wanka tukun kafin nakarasa...
" No! Ai ni ke zakiyimin.. " zaro ido waje tayi tace aini ba'a koyamin yiwa manya wanka ba sai yara kanana.....
" bata rai yayi yace aini jaririnki ne sai yadda kika sarrafa ni oya yisauri inajiranki...
" shagwabe masa tayi tace ni Allah ban iya ba kaje kawai kayi abunka..
" ransa ne ya baci batare da yace komai ba ya fita ya nufi dak'insa tabbas yana mutukar bukatar yasmin ga soyayyar ta dake dawainiya dashi nan ya kwanta a kan gado yakasa tashi...
Yasmin nata maganar ta amma taji shiru tana juyawa taga bata ganshi ba nan tace tabbas tasan baiji dadi ba tana karasa farfesun sannan ta huce zuwa dak'inta wanka tayi tasaka wata doguwar riga duk ta matseta duk shape dinta yafito nan tashafa hoda sannan tasa pink lipstick tayi kyau sosai....
Ramlat ce tafito ga cikinta yayi nauyi dariya tayi taga anshirya dinning nan ta zauna ta zuba tafaraci..
" sallama yasmin tayiwa dr yana kwance ahankali ya amsa cikin mamaki tace au bakayi wanka bane??
" Banza yayi mata har ta karaso kusa dashi gaba daya shaawar ta ta lullubesa baisan lokacin daya kamo ta ba kissing dinta yafara kota'ina duk yakusa zauce wa, da sauri tayi baya tace lafiyarka kuwa??
Yasmin kada kisa na hauka ce please kibani hakkina yasmin please..
Mamaki ne duk ya cikata yadda taga duk yafita hayyacinsa cikin sanyin murya tace banyi tsarki ba fa...
" zan baki magani kisha ya dauke please ina mutukar sonki yasmin please yakara kallon shigar datayi yayi mata mutukar kyau...
" Shiru kawai tayi masa dan ita wallhi bazata sha magani ba can tayi siyasa tace kada ka makara a office please ka tashi kayi wanka...
" ciremin rigar to.." a hankali ta fara kokarin cirewa tana matsowa kusa dashi zata balle botul din yakara sumbatar ta... " cikin murmushi tana hararar sa tace nifa kada kaceremin bakina gaskiya... " Hahaha naga na wane bakin ai ko nacereshi babu komai...
" wanka yashiga yana fitowa yasa kayansa sannan suka sauko daga sama nan suka tadda ramlat tanata cin abinci yasmin daman ta fahimta don taji haushi tayi hakan aikuwa sai tayi dariya tace mai ciki ai gwara dakika fito..
" Dr sageer ne yace yajikin naki? Kallonsa tayi tace da sauki abincin yadanyi yaji please arage cika yaji..
" yasmin ce tace na manta ai sorry za'arage kinsan ku bakomai kukejin taste din ba..
" ramlat kallon ta tayi ta dallah mata harara tace anjima zanje gida..
" yasmin ce tace maje tare na gaida momy... "ramlat ce tace kije kiyi mai??
" Opps sorry namanta ma mijina baison yawan fita in kinje kya gaisheta yana ganawa ya sumbace ramlat agoshi yace kina bukatar wani abunne? " eh katawomana da abarba da pear...
" yaamin ce tatashi ya rakashi har bakin motarsa sannan tace Allah yatsaremin kai mijina yakareka kakula da kanka please...
" ki kularmin ke ma da kanki please kiyi wanka kuma danAllah sweetheart kinji...
" murmushi tayi ta koma cikin gida bai tafiba sai bayan tashiga ciki...
" Zanyi maganinki da kaina sai kin bar gidan nan cewar ramlat munafuka kawai matseya ciya...
" yasmin ce tayi gaba ko kallonta batayi ba sannan ta shige part dinta...
Baffa ke zaune yana cin tuwo, mama ce tace khalil fa ba lafiya bakaje kayi musu sannu ba...
" subhnallahi bansaniba amma zan lika in nagama...
" Mamee ce ke faman masifa haba alhaji haruna mutuwar zuciyarka tayi yawa ko abinci bamu dashi nifa nagaji...
" To ya kikeso nayi kowa yaki daukata sana'a...
" Aikuwa bazaiyihu ba ehee..
Sallamar baffa ce ta katse su babu wanda ya amsa masa dakin inna yashiga tace sannu da zuwa yauwa ina yini ya mai jiki kuma?
" jiki alhamdulilahi ai yaron arzuki sageeru ya biya kudin aiki sai dai Allah yabiyasa...
To mashaa Allah ga dubu dare kyayi jinyarsa...
" Allah yasaka da alheri...
Inna ta nuna alhaji isa tace ahaka zaka mutu da bakin ciki wallahi wannan danuwan naku yayi gaba ku kuma alhakin sa bai kama ku ba...
Bayan yafito alhaji isa yace bani ko dubu biyu ne danAllah...
" Dallah matsa ficeka bazan baka ba wallhi nagayamaka banza mai mutacciyar zuciya...
" DanAllah dan annabi ki taimaka biyar bani dashi haba matata...
" Ga hamsin nan akan taga sai ka dauka...
Yau tana girkin ramlat tana zaune suna waya da rabia tana gayamata irin rashin mutuncin da zatayi wa yasmin sai gab da magriba ta dafa indomie...
" yasmin kuwa bayan tayi wankanta tayi cake sannan sannan tayi lemon kwakwa da dabino...
Dr sageer yana dawowa dakin ramlat yafara shiga sannan yace kunci abincin ko?
" ai yasmin tace bataci ga naka nan kan dinning..
" Me zaci to idan bataci abinci ba bari nayi wanka sai na sakko...
" bayan yayi wanka ya huce dak'in yasmin sallah yatarar tanayi sannan yaje yakarasa wani aikinsa a computer daga nan kuma ya koma tana zaune tasa wani half gown tayi mata kyau sannu da zuwa..
" to me zakaci kikace bazaki ci abinci ba ..
" kaga cake nayi kuma nayi lemo shiyasa.. " zama kusa da'ita yayi yace muji cikin to.. " dariya tayi tace Allah na koshi..
Jan bakin nan naki yayi kyau sosai kafin tayi magana yasa bakinsa anata janye kanta tayi tace bafa girki na bani...
" jikinsa yana rawa yace danAllah yasmin please yakara kamota kan gado ya cillata nan yafara sarrafata yana kokarin cire botul dinta ta gartsa masa cizo tayi sauri ta miki tayi bandaki aguje ta rufe tana haki...
" yasmin yasmin danAllah ki bude ki taimaka kada na mutu danAllah...
" Bafa girki na bani ba, wannan ai cin amana ne...
" ki tsaya kiga sai na bude kofar bari na dakko daya mukullin...
" yana fita tafito tasaka sakata aduk ko fofin sannan ta saka mukulli...
" yana dawowa duk hankalin sa atashi yafara bude kofofin sai dayazo ta karshe sannan ta bude tana kan gado tana kuka danAllah kabari doctor please babu kyau wallahi ba girki na bani....
" kallon ta kawai yakeyi yana kokarin nufota yasmin kibarni kada nasamu matsala ita dai tana ta kallonsa yana kokarin tabata sai ya wadi kada sumamme....
ASSALAMU ALAIKUM
LAFIYA UWAR JIKI BABU MAI FUSHI DAKE...
_Ina gaisuwa da jinjina gareki kuyi hakuri da shiruna da kukaji ubangiji Allah yabiya muku bukatun ku na alheri_
*soyayyar da kukeyiwa wanga littafi bazata faduba but still ina godiya..*
~ *I can't stop saying..please avoid all the grammatical And spelling errors..*~*
*Ina Kuma fatan kuna amfanuwa da abunda nake rubuta??..* (Abunda muke ba daidai Allah yayafe mana) Ameen
_
*Please do vote comment and like your vote and comments give me more courage to continue writing my story...and it helps me to write better...#TEAM...DS....DS LOVERS*_
*Urs Nana diso*
http//:deejarhberver.wordpress.com
Email:kabba43@yahoo.com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO
[11/6, 1:18 PM] +234 703 475 7034: 75-78
*DOCTOR*
*SAGEER*
_NA NANA DISO_
http://nanadisoo.blogspot.com
© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
Yasmin ce ki kokarin kallon inda dr ya wadi nan ta gigice cikin rudewa ta sakko tana jijjiga shi tare da fadin danAllah katashi mijina wallhi badan na bata maka bani ba kuka takeyi sosai da sosai, cikin hanzari ta kirawo dr khalifa bugu daya ya dauka yace lafiya yasmin naji kina kuka??
" Dr zai mutu danAllah kataimaki ne.." Lokacin yace me yafaru cikin kuka tagaya masa shiru yadanyi na lokaci sannan yace gaskiya yasmin baki kyauta ba mijinki ne fa kuma kinsan bashida cikakkiyar lafiya kuma kinsan illar sha'awa kuwa? To takansa mutum cikin hauka mutum yafi mahaukaci zaucewa idan ta motsa masa..
" Nasan nayi kuskure wallahi amma ni banyi tunanin abun zai kai haka ba, yanzu yazanyi ya tashi...
" karki damu nan da 1hours zai miki amma ki dakko ruwan sanyin kina danna masa jikinsa...
" cikin hanzari ta kashe wayar sannan ta dakko towel da ruwa tayi yadda akace mata sannan tafito dan tasan ramlat sai tafito kiransa..
" Ramlat ce ta dallawa yasmin harara ke kin manta girkina ne? Banson ni iskanci yaza"ayi ki janye shi??
" Yariga yayi bacci bansaniba ko ciccibo miki shi zanyi sannan ta shiga dakinta tasaka key...
Ramlat ce tace lallai yarinyar nan sai na koya mata hankali wallhi zakigani sannan ta koma part dinta...
" zama tayi agefensa tana ta kallon sa har ya bude idonsa da yayi jajir dashi jiyowa yayi yana kallonta cikin damuwa tace sannu yaya..
Ko kara kallonta baiyi ba sannan ya fita dakin sa yashiga wasu magunguna yasha sannan yasamu yayi wanka yasmin ce hankalin ta atashe ta biyosa dak'in kafin takaro cikin wata irin tsawa yace fitar min a dak'i...
" hawaye ne yafara wanke mata fuska amma haka ta hakura tafita tana zuwa dak'in ta wada kangado sai kuka ahaka bacci ya kamani...
Khalil an salamo shi daga asubuti yakoma baki yarame yayi kamar ya mutu inna ke kusa dashi tana sannu ba dan halin ka shigen son duniyar tsiya gashinan ka hadu da wanda yakusa kaika lahira...
" wallahi inna bazan kara yin komai ba danAllah ki yafemin wallhi nasan nayi kuskure...
Kadai nemi yafiyar Allah batawa ba..
Alhaji haruna yana fita yatarar da wasu mutane suna jiransa har zai koma cikin gida suka rikoshi daman munzo ne akan bashin da kukaci a kamfani na million 30 ashekarun ba munzo ku bada kudin...
Hankalin sa ne yatashi dan shi ya manta ma sunci, zara ido yafarayi yana rantse rantse zasu kawo musu karshen watannan...
" okay sukace sannan ya shiga ciki yana zuwa yadinga kwallawa isa kira to munshiga cikin bala'i isa mun shiga cikin masifa banki sunzo karbar gidansu...
" inna ce tace Allah yakara muku ai daman duk wanda ya dauki duniya da zafi to zaiga ta kuwa...
" motar khalil zamu siyar sai a harhada musu kudin ko..
Eh hakane kam, ko kuma musai karamin kudi mu barmusu su kwace gida hahaha kaga munsa baffa cikin tashin hankali shine baida inda zaije...
" yauwa d'an uwa kayi tunani mai kyau sosai da sosaima haka za'ayi kuma maganar yan fashin da mukace zamu tura masafa?
" ai munyi magana dasu yau zasuzo nace su kwashe masa komai da komai kar su barmasa komai...
Mamee ce tace kai amma kunyi tunani mai kyau wallahi...
Mama ke faman dariya labarin da baffa yake bata, wane satin zamu koma sabon gidanmu inshaa Allah..
" kace har ka gama? Mashaa Allah naji dadi Allah toh yakaimu da rai da lafiya ..
Yasmin tana tashi da safe sallah tayi sannan tatafi tayi wanka taje kitchen taga har andafa ruwan tea dankali da kwai ta soya sannan ta huce dinning table ramlat sai kallonta takeyi itakan ta kayan nata sunyi mata kyau zama tayi suna jiransa ya sakko basu jima ba sai gashi ya sakko kusa da ramlat yatafi yace am sorry matata nasan nayi miki laifi jiya bakijini ba banjin dadi ne da wuri na kwanta..
" murmushi tayi tace ai bazan iya fushi da kai ba mijina..
" to me kika dafa mana tea na kokarta nayi waccan kuma tayi dankali da kwai..
" To zubamin tea din kawai shi zansha...
" Yasmin kuwa zuciyarta kamar tafashi amma shiru tayi tana kallonsu....
" Shikuma sai satar kallon ta yakeyi wayar ta ce tafara ringing tashi tayi ta dakko nan da nan dr yafara gigicewa irin shigar datayi bashiri kuwa ya dauke kansa..
" hello yusra kina lpya cewar yasmin?
" lafiya kalou nake ke jibi kamuna fa nida dr khalifa..
" Toh zankiraki Allah yakaimu....
" Dr sageer ne ke shafa cikin ramlat yana fadin baby na yakusa fitowa...
" zanje wankin kai kaji?
" banza yayi mata sai da takara maimaitawa yace bazakijeba..
" ramlat ce tayi wata bazawarar dariya...
" tashi yayi zaitafi ya sumbaci ramlat yasmin tace bakaci dankali da kwai ba...
" Bazan ci ba..
" biyoshi tayi zata rakashi yace koma bana bukata...
" ramlat ce tasaka dariya miji ba sonka yake ba sai naniki masa akeyi..
" yasmin ce tace ai ko yanzu kasuwa tatashi dankoli yace riba..tahau sama..
Anty rabia ta kira tace ta turomata mai kunshi da kitso tace tohm shikenan zan turomiki da'ita anjima...
Da daddare gurin karfe tara su baffa sukaji an hauro musu cikin gigicewa da addua suka tashi su bakwai ne suka danno cikin dakin sa babban su ne cikin tsawa yace kudi kudi ko mu kasheka...
" baffa ne yace ko nawa kukeso zan baku kukwantar da hankalin ku amma kuma inaso kusani kuma bayin Almah ne kuma kunaso ku rabauta kuma bazakuso yadda kukazo ajiwa mahaifan ku..
" Maganganun baffa yasa sukayi sanyi fita sukayi suka nufi shashin su alhaju haruna kudin motar da suka siyar suka karbe sannan suka nufi hanyar tafiya....
" Baffa ne yayi sujjadar godiya ga Allah su alhaji haruna suna ta ihu....
" Sai gurin karfe 11 tukunna doctor sageer ya shigo dakin yasmin tasa kayan bacci kuma da alama game takeyi acci ya kwashe ta a hankali yacere wayar nan yaga lallan da akayi mata yayi masifar kyau ai kuwa sai yaji wani sabon sonta yana shigarsa sumbatar bakin tayayi sannan yabar dakin ...
" Da safe kuwa ko sakkowa batayi ba tayi zamanta adaki, dr sageer kuwa duk hankalinsa yayi kanta sai da zai tafi sannan ya hau dakin nata cikin fada yace au da yunwa kikeson zama??
"Kuka tasaka masa to ba kaibani nabaka hakuri kaki ka hakura kuma bakacin girkina...
" To yasmin yakikeso nayi dake kince bakyaso kuma idan muna tare hankalina tashi yakeyi duk na gigice so kike na zauna na halaka...
" DanAllah kayi hakuri tataso wani mini gown ne ajikinta cikin murmushi tace please tana taba hannunsa...
" jiyayi kamar an yarfa masa wani abu ajikin sa murmushi yayi yace aini bazan iya fushi dake ba kallonta yakarayi tundaga sama har kasa sannan yace nagodewa Allah da yabani ke...
Inaji dake kece ni, kinzama jinin jikina zan lura dake har abada yasmin sannan ya sumbace bakin ta..
" Murmushi tayi masa wanda yakara burkitashi, karfa ka makara..
" hakane kam kuma inada meeting sannan yatafi...
Rabia ce tazo tana zuwa taga yadda aka kara gyarawa ramlat daki bakin ciki ya cikata tana zama tace au ke har yanzu baki ci uban kishiyar taki ba??
" Ai yarinyar nana idon ta abude yake narasa yadda zanyi da'ita...
Sharri zakiyi ta yimata ai har tafita..
" Ke wanna yarinyar tafi karfin tunanin ki...
" yasmin ce ta sakko tace sannu da zuwa ashe bakuwa mukayi bari akawomiki ruwa taje ta dakko ta kawo mata sannan ta samu waje ta zauna...
" rabia ce tace yaushe mijin naku zai karo muku ta ukune??
" yasmin ce tace ko kina ciki ne?
" Ramlat ta harare ta tace tashi mukoma dakina ni banason harkar muna furci...
Su alhaji haruna suna can cikin wani yanayi sun tura 'yan fashi sunzo sunyi musu fashi har rana suna tunanin mafita babu ita...
Da daddare bayan sunyi dinner yasmin wanka taje tashiga tasa wasu arnar rigar bacci ta feshi jikinta da turare sannan taje ta kwanta sai gurin 11 dr ya shigo rufe kofar yayi sannan ya kashe fitilolin sai dayayi addu'oi kafin ya kwanta rungumeta yayi sannan yafara kissing dinta tun tana kawai ci har tace ya'isa haka nagaji Jikinsa na rawa yafara Sarrafata cikin gigicewa yayi addua sannan yakidemi mata tun tana daure wa har tafara kuka, ina doctor baisan inda kansa yake ba, karar datayi mai hade da gigicewa shiyasa ya dawo hankalin sa cikin rudewa yafara jijjiga ta yasmin yasmin danAllah kada ki mutu kice farin cikina kuka yasaka wayansa ya dakko sannan ya kirawo dr Mukhtar yace kai matata ta sume min.
Dr Mukhtar ya fahimci zancen sa, yace kace ka lahanta musu 'yar mutane kayi mata allurar nan zata warware Amma gaskiya dr kana binta ahankali.....
" To yakikeso nayi nima ba yin kaina bani ba bansan nayi ba wallahi sai anjima allura yayi mata sannan yayi wanka yagyara gurin cikin hawaye ta farka tana zafi nakeji zan mutu...
Rungumeta yayi yace bazaki mutu ba my wife ina tare da ke sai data yi kusan 1hour ta huta sannan ya taimaka mata tayi wanka yabata magani...
" kwanciya tayi bacci na kokarin kwashe ta taji yana kokarin zura hannunsa sai ta tureshi ni bacci nakeji..
" Murmushi yayi ba abunda zanyi miki kibarni ajikin ki kawai....
" addua yayi mata har bacci ya kwashe ta shi kuwa dakyar yasamu yadanyi baccin...
Assalamu alaikum
*Kuyi hakuri da rashin rubutuwa akan lokaci..!!!*
*_Sak'onin ku suna isa garine wannan shafin sadaukar GAREKU MUTANEN GIRKI..ANTY MAI JIDDA (MAMAN TWIN) DA KHADEEJA NA'ABBA , DA READER'S DINA NA WATTPAD DANA FACEBOOK KAI HARMA NA WHAT'SAPP SOYAYYAR KU GARENI BAZAKA MISALTU BA AMMA KUSANI TUKWUICIN ALHERI..ALHERI NE, ALLAH YABIYA BUKATU NA ALHERI...Nana Diso lurv you s much_*
_Let me all know your view about story and about this page..I will be waiting for your comments and please and please this time I want more comment on this page! So please kuyi comments.._
Please do vote comments and like 👏
Urs *Nana diso*
Email:kabba43@yahoo. com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO
[11/6, 1:18 PM] +234 703 475 7034: 78-80
*DOCTOR*
*SAGEER*
_NA NANA DISO_
http://nanadisoo.blogspot.com
© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
Gurin karfe 7 dr sageer ya shirya ya sakko kasa nan ya tarar da ramlat tana ta mutsu mutsu zama yayi akusa da'ita yace sannu mai ciki ko nakuda ce?
" wani kallo ta zabga masa mai cike da riketarwa, bayan kaje kayi zamanka sannan tasha kuka baka damu dani ba...
" haba maman unborn uwargida sarautar mata mata gurin doctor ai kema kinsan ina mutukar sonki...
Yasmin ce ta sakko daga sama hannunta rike da flask tana ina kwana?
" ramlat tayi mata banza, yasmin ta matso kusa da doctor tace saboda ita nagama abincin nan fa kasan mai tsohon ciki baa so abarta da yunwa, harara ramlat kawai take aika mata, ki dauri maman unborn ki tashi muje kiyi breakfast please..
" Dr sageer ne yashiga duniyar tunani tabbas Allah yabashi mace kamila mumina mai sonsa cikin murmushi yace oya muje gaba daya muci..
" Suna cikin karyawa yace jiya yan fashi sunji gida amma babu abunda sukayi sai su alhaji haruna da suka daka..
" Yasmin da hankalin ta gaba daya ya tashi cikin kinkina tace Baffa na fa tasa kuka...
" Babu abunda sukayi masu fa yanzu ma can zanje..
" DanAllah zan bika, aa yasmin kiyi zamanki..
" kuka ni gaba daya ya kauce mata cikin gigicewa ta hau sama garin tsoro sai kuwa ta gangaro da gudu dr yaje kafin yakaraso ta wado kuka takara sakawa ai kuwa jini duk jikinta ihu tasaka...
" Ramlat kuwa dariya tasaka har sai da dr yadaka mata tsawa..
" cikin yanayi yakalli yasmin yace yanxu kin kyauta kinyi min asara komai ke kuka..
" itama kuka takara sakawa bai ajiyeta ko ina ba sai toilet after sunfito yasa mata ledar ruwa yayi mata allura sannan ya zauna kusa da'ita sai da tayi bacci sannan yasakko ya fita...
" ramlat ce tace ai daman an asirci ka anyi maka asirin gado ka gyarata to sai kagyara kafar binin ma...
" tsaki yayi sannan yayi ficewar sa ramlat tace kai naji dadi cikin nan ya bare shigu har sunyi ciki kai wannan yarinya da jaraba take....
Lokacin da dr sageer yashiga gidan bai tarar da kowa ba sai da yashiga part din su haruna nan yatarar suna kwance a shime inna sai dariya takeyi...
Bayan sun gaisa sai cewa tayi sageeru kaga karshen mugaye ko to DanAllah dan annabi kada kabada kwandalar ka a kaisu asubuti...
Dr sageer ne yace duk wanda zai ce zai kwace arzukin da Allah yayiwa wani to yana cikin nada ba karama ba kuma shi zaita wahala,tun muna yara kuke cutar baffa kun cinye masa gado kun wulakanta sa Amma daidai da sakan bai taba ramawa ba ku duba kuga bakuda koma yanzu shi kuma sai gaba yakeyi to idan kun hankalta to idan kuma ba kuyi ba DUNIYA CE...
kuka suka saka sannan yabar bangaren su nan yatarar sun shirya bayan ya gaishe su yace baffa ina zakaje haka??
" zamu koma sabon gida ne akusa dakai..
" Kaddai gidan kusa damu wanda aka gama gini??
" Eh... " Amma baffa bakagaya min ba?
" Sageeru kenan shi sirri wani abuni da idan ka iya shi to zaka zauna lafiya kuma zakayi abunda zakayi cikin kwanciya hankali amma mutanen yanzu ai da baki suke lallata mata lamurukan ka...
Hakane baffa ashe kuma abunda yafaru kenan Allah ya kiyaye gaba..
Ameen bari naje inyi musu yajiki sai ki fito muyi musu sallama..
" Mama ce tace tohm sageeru ina matar taka ince dai ba matsala ko??
" wallahi inason yasmin mama amma yawan kukanta daga nace bazan barta tafita ba sai ta dinga kokarin fushi dani kokuma tadinga kokarin kuka mai tsanani, amma duk wani jindadi ina samu daga matata, yanzu haka ma tayi bari garin sauri ban barta tazo taganki ba..
" subhnallahi hukunta ta zakayi kuma zanyi mata magana ai kai yayanta ne zan kiraka anjima sai kabata...
" karkuma tace na hadata dake..
" Dariya mama tasaka tace au tsoronta kakeji.?
" dariya yasaka yace ai ita ce farin cikina banson bacin ranta...
" sai da mama ta shirya itama ta shiga rayi musu yajiki sannan tace mu Allah ya yimana tashi ga bangaren mu nan sai ku hada duka...
" mamee da gabanta yawadi tace kamar yaya??
" Allah ya hore mana munyi sabon gida...
" Mamee ce tace munshiga uku wato dai Allah ya daukaka ku..
" mama batace komai ba ta fito suka tafi...
" mamee tace Allah ya isa tsakani na dakai Alhaji haruna kai kajawo min kaine mugun miji kuma ka dorani akan mugunta wallhi van yafi maka ba...
" Inna ta kalli isa tace to babban azzalumi nima anjima gaba zanyi garin mu ke kuma mamee bakiga komai ba, khalil kuma dashi zan tafi nagyara yarona ka cuceni ka lallata masa rayuwa Allah yaisa tsakanina da kai...
Lokaci daya nakuda tazowa ramlat sai kara takeyi tana ihu yasmin ce ta cere abun hannunta ta liko nan ta ganta sai ihu takeyi ba'a dadi ba ta shirya taja mukullin motar ta dakyar tasamu suka isa mota tsaka ramlat sannan taja mota cikin kankanin lokaci suka isa asubuti nan Likitoci sukayi ciki da ita nan yasmin taketa kokarin samun dr sageer awaya amma shiru bata shiga...
Linda ce ta shigo tace yasmin ko??
Eh nice ya akayi..
Yanzu akayi mana waya dr sageer ba lafiya anyi gida dashi batasan lokacin da ta shiga mota ba taja sai da ta'isa gida taganshi kwance babu alamar buguwa Amma baya hankalinsa dan ko ganeta baiyi ba kuka tasaka tanata addua tana kallonsa mijina wayyo kamar daga sama taga mama da baffa akanta..
" na shiga uku wannan ba asiri bani ba kuwa?
" baffa ne yace asirin lafiya?
" Antaba yiwa mahaifin mu...
" yasmin dake faman kuka tace baffa akaishi asubuti aa yasmin wannan abun bazamu fitar dashi ba sai mungwada na musulunci mungani...
Ina ramlat?? " tana asubuti tatafi haihuwa..
" Nan mama takira mum tagayamusu ramlat na asubuti ta kuma gayamusu suyi gida daita idan ta haihu.....
" Baffa yagayawa hajiya Da ita da Aisha ba shire suka shirya ..
" Mama ce tace wai ke bakida hankali yasmin wannan uban kukan maganin me zaiyi miki??
" Toshi bakinta tayi tahau sama babu shiri tayi alwala sallah take tanayi wa Allah kirari yabawa abokin rayuwarta lafiya...
Kamar daga sama taji ance ke ke ke...
" Atsoraci tace Allah yafiku azzalumai...
Kika kara yiwa mijinki Addu a samun sauki sau kema mun hallakaki...
" cikin kidimewa tafara karatun Alkur'ani aguje ta sakko kasa mama mama sune sune zasu kashe shi wallahi sune...
Baffa ne ya riki hannun ta ta zaunar da ita kusa dashi yana tofa mata addua kuka kawai takeyi...
" Nan aka sanar ramlat ta haihu yarinya mace amma sanadiyar wasu magunguna da ramlat ke faman sha yarinyar babu lafiya ita walau tayi rai walau ta rayuwa...
" cikin ihu yasmin takara jin muryar dazu saura ke muntaba yarinyar kishiyar ki kuma mijinki bazai arzuki ba ba zai same matsayi ba hahaha....
" ihu takara sakawa tace sune sune sune...
" mama ce ta su wanene...
"Zatayi magana aikuwa sai ta sume...
" mama ce tasaka kuka wallahi duk wanda ya illatar dasu Allah bazai barsu ba...
Ki kwantar da hankalin ki cewar baffa bari nafara samo ganyen magarya...
Ramlat dake faman kuka ance yarinya ba lafiya miji ba lafiya mumy ce tace kidaina kuka komai zaizo karshe kinji...
" Dazu fa muka rabu dashi ...
Ai daman hukuncin Allah babu yadda bayayi...
Su hajiya da Aisha sai bayan magariba suka tawo tare da wani babban malamin kur'ani malamin ruqya...
Suna shiga yasmin ta zabure tafara ihu tana kafita nace ko kazo abanza bazamu fita ba...
Mama ce ta riketa bayan yasa anyi mata alwala sannan yazauna mintuna talatin yana karatun Alkur'ani yasmin tanata ihu shima a firgice ta mike dr sageer ya watsa musu wani ruwa sai maganganu zamu fita zamu fita ka daina zamu fita...
" malamin yace me kukazo yi a jikinsu?
" wallahi zamu fita turo mu akayi akace mu hanashi tafiya da magana saboda za'a bashi babban mukami a America jibi...
" Ita kuma matarsa mu muka saka tayi bari muna samun shiga jikinta idan bata sallah kuma muna shiga jikinta idan tana sauraron kida...
" wanene ya turo ku??
" munyi alkawari bazamu fada ba... " yanzu zan konaku yafara karanta surorin azaba sai suka fara haruna ne da isa da nazifi da Abokinsa auwal sune zamu cire ajiyar mu a kafarsa daman yasmin tafi karfin mu tana azkar sai bata cikin ibada muke samun shiga amma Zamu barsu mun ma dauke ajiyar da mukayi wa jaririyar..
" Malamin sai yacigaba da karatu sai sukace muncire a ajiyar mu kuma zamu fita wallhi mutanen kirki ne kuma su dage da addua dan mutanen da suka turo mu basuda imani su dinga azkar da zama da alwala da zama da dankwali ko sunzo bazasuyi nasara ba kuma su dinga sauraron suratul bakara acikin gidan su Aljanu bazasu zo ba.....
" Wannan bayanin dakuka gama kashe ku zanyi saboda agaba zaku iya shiga jikin wasu ai kuwa yaja wasu surori minti talatin sai yasmin tace dr...
" Dr sageer kuwa baice komai ba sai salati da yayi...
Hajiyar sageer ce take kuka tana tabbas zamani yazo da yan uwanka zasu cutar da kai, sageeru inshaaAllahu sai Allah yayi maka albarka kuma zai tsareka sharrin magauta....
" Hajiya yaushe kikazo yayi wannan fara'ar tasa mai bayyana wushiryar sa....
Malamin ne yace yakamata kuji tsoron Allah ku daina wasa da ita ko dan samun tsira ballanta na yanzu makiya sunyi yawa ka dinga karatun Alkur'ani akankai da yawan salati ke kuma ki guji wasa da sallah kidinga sauraron Alkur'ani da kuma yawan zama da alwala kuma kirage jin waka kidinga zama da dankwali kinji...
" yasmin ce tace inshaaAllahu...
Baffa ne yace ku dage da az'kar na safe da yamma..
Nan akayi asubuti gurin ramlat ....
Yasmin ce tace ina zakaje mijina?
" gurin baby na mana...
" To katsaya kaci abinci kayi sallah sai muje tare...
" Tohm yace yayi wanka ta dakko masa shadda tasaka masa turare sannan tace oya kaci abinci sai kayi sallah mu tafi binta yake da kallo kawai Allah yabashi mace tagari sai 9 sannan suka tafi asubuti dr sageer ne ya dauki yarinyar sannan yayi mata kiran sallah yayi mata huduba yace ai da ke take kama...
" yasmin ce tace aikam dai Allah yaraya mana ita..
" mumy ce tace to ni zan tafi su hajiya har sun tafi fa...
" ramlat ce tace nidai dr zanbi mutafi gida sai abu tazauna agurina...
" Mumy ce tace tunda Allah yabata lafiya kuma sun sallameku ai Alhmdlh sai ayi gida ko...
Yau kwana biyar da haihu dr sai nan nan yake dasu duk wasu aikin gida yasmin keyi ita da baki har abinci ma yau da anty aisha tazo ta kawo mata wani maganin mata tunda tasha duk wata kasala da Sha'awa ta rufeta bayan tayi sallar isha'i tasaka wata bodyhug ta kamata ko ina na jikinta ya bayyana cikin siyasa ta nufi dak'insa...
" cikin kissa tace au aiki kakeyi ko kace nazo na tayaka zama tayi kusa dashi sannan ta sumbaci bakinsa...
Cikin kankanin lokaci idonsa yayi ja kallonta yayi yace ina mutukar ji dake yau dinnan sai nasamar da baby inshaa Allahu..kara narke masa tayi ajiki tace nidai kayimin a hankali...
" yasmin idan ina tare dake ina shiga halin sha'awa da kauna hankali yakan gushe danAllah kisoni ni yadda nake sonki...
" cikin murmushi tace bari kaga tafara kissing dinsa daga nan suka fada birnin soyayya....
Bayan sunyi wanka suka sauka gurin mai jego dr sageer yana kusa da'ita ke 'yan bakwai zaki haifa min...
" ramlat tace dan daya ma ina mutum yacika ramlat tace daman ke ba lallai kiyi juriya ba...
" yasmin tace ai naga lokacin juriyar ki kina ta ihu suka saka dariya...
" Dr sageer ne yace jibi zanje karin matsayi dawa zamu tafi...
" yasmin tayi saurin cewa da ramlat zaka itace uwar gida..
" Ramlat tayi shiru to ai aini jego nakeyi kuje dai...
" kunga sai da safe da ke zai tafi ni banson zuwa fa..
" binta yayi har daki yace au dama bakyason a yasmin su kike nadinga sha'awar wasu matan?
" murmushi tayi tace kafata kafar mijina...
Assalamu alaikum
*Kuyi hakuri da rashin rubutuwa akan lokaci..!!!*
*_Sak'onin ku suna isa garine wannan shafin sadaukar GAREKU MUTANEN GIRKI..
Please do vote comments and like 👏
Urs *Nana diso*
Email:kabba43@yahoo. com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO
[11/6, 1:19 PM] +234 703 475 7034: 80-85
*DOCTOR*
*SAGEER*
_NA NANA DISO_
http://nanadisoo.blogspot.com
© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
Murmushi tayi tace kafata kafar mijina...
Kallon ta yayi yace sai da safe sai kifara shiri ko??
My dear inason zuwa gidan mama kaga babu nisa damu..
No! Kibari idan mundawo sai kije ina tunanin zaifi...
DanAllah mijina kataimaka wallahi nayi missing ummata please..
Kinga babu inda zakije yafita tare da rufe kofar bai tsaya ko'ina ba sai dak'in ramlat tana zaune tana ta kallon boy dinsu...
" cikin mamaki tace ya naganka anan??
"Nifa bazan iya nisa da baby naba nagayamiki bani shi...
" murmushin mugunta tayi tabbas tasamu wani makaman kuntatawa yasmin...
" Sunan sa muhammad, bayan mundawo daga tafiyar tun 3 days zamuyi sai ayi sunan zanmiki transfer duk abunda kike bukata sai ayi ko??
" kwanciya ramlat tayi ak'an kafadarsa inbanda murna babu abunda takeyi ina alfahari dakai mijina ina mutukar sonka wallahi akanka zan iya komai..
" Ramlat kenan nima ina mutukar sonki sosai..
Yasmin da takaici ya isheta kuka tasaka sai gurin 2 sannan bacci ya dauketa da safe bayan ta hada breakfast tashirya cikin wani material goduwar riga ya kamata tayi rolling sannan tasa janbaki...
" ramlat ce tafara cewa irin wannan kwalliya ina zakije??
Matsowa tayi ta karbi boy tace yarona sannan ta sumbace shi..
Juyawa tayi tace ina kwana yaya??
" sai da yadan jima sannan yace lafiya lou..
" yadda ya amsa mata ita kanta bataji dadi ba ramlat kuwa sai faraa takeyi...
" yasmin kuwa tahada komai na breakfast sannan ta zauna..
" ramlat tace yaushe zakije gidan su mama ne??
" Yau zanje inshaa Allahu..
" Ki gaishe su in kinje please.." dr sageer dake danna waya yajiyo yace babu inda zakije fa..
" wani malolo ne yatsaya mata a wuya cikin takaici tace Tohm...
Tashi tayi zata hau sama.." dr ne yayi saurin kiran sunanta sai tajiyo zo ki zauna ina zakije??
" Bacci nakeji idonta cike da hawaye zo to kikwanta kusa dani..
" Shiru tayi bataci komai ba.." ramlat tace karfe nawa jirgin zai tashi ne??
" karfe biyu yanzu karfe 12 ai...
" To bari naje nayi wanka nima...
" Yasmin da takasa magana tashi tayi itama dak'inta tashiga wayar ta ta dauka ta kirawo hajiya tana kuka...
" Lafiya yasmin lafiya??
" Hajiya yaya sageer yahanani zuwa inga su baffa tunda suka tare banje ba babu magiyar da banyi masa ba yaki, kuma ni banason nabishi kasar wajen nan danAllah kiyi masa magana sannan tasaka kuka...
" Daina kuka tagurina inshaaAllahu zan kirasa kuma kwana 2 ma zakiyi agidan..." goge hawayenta yasmin tayi tace hajiya nagode sosai...
Yasmin na zaune akan gado taje dr sageer yaturo kofa yace mata au baki shirya ba??
" Tace ina zanje?? " Au Tambayata kikeyi? Wato yasmin ban isa nasaka ki abu ba ki bazanji dadinki ba kenan? Da ramlat ce nace tashirya datuni tashirya ko so kikeyi indinga neman mata?? Kinsan yanayi na...
" kuka tasaka ta fara ciro kayanta sai kuma wayar hajiya ta shigo cikin murna ta kallisa dataji yana gaidata...
" Ko amsawa batayi ba takamashi da fada kuma kabarta taje ta gaida iyayenta taje tayi kwana biyu in zakadawo sai ta dawo... " doctor bashir da ransa ya bace yace hajiya amm... " Umarni na baka ta kashe wayar...
" Kallon yasmin yayi idonsa duk yayi jaa yace kishirya kije kiga su umma..
" Cikin fara'a tace kwana nawa zanyi???
" Duk yadda yayi miki... "har da dantsallen ta nagode my habiby...
" Tsako yajaaa sannan yafita shiryawa yayi sannan ya rungume ramlat yace inasonki uwargida na kiyimin addu'a kinji...
" Ramlat cikin mamaki tace ina yasmin din?? " No ni kadai zantafi sai nadawo 3days kawai zanyi tunda babaa tananan to sai ku zauna ita yasmin zataje gurin baffah..
" Ramlat ce take kokarin yin kuka ni kadai?? ... " DanAllah Ramlat kada kisani cikib tunani pls.." tohm Allah yatsaremin kai yadawo dakai lafiya...
" Yasmin kuwa sai ibar kaya takeyi ta dauki kusan kala 7 sannan ta rufe koina ta sakko bata tarar da kowa a palour din ba abunda yabata haushi ko sallama dr sageer baiyi mata ba tana isa gida ta rungume mama lallai baba ya zuba dukiya agidan nan mashaaAllah..
" Yasmin yanaganki da akwati??
" sati daya zanyi mama ..." haba auta sati daya yayi yawa kwana biyu dai...
" Toh mama nan tashiga dakunan..
Mamee ce tace yanzu Alhaji babu wani boka dakasani ma aiki kamar yankan wuka???
" Alhaji isa ne yace to inma akwai bokan ina kudin aikin...
" Khalil ne yace DanAllah mutuba mudaina abunda mukeyi tun ina yaro kuke illatar da baffa Amma kullum gaba yakeyi...Dr sageer kunyi masa asiri kan kar yasamu karin girma gashinan asirin ya karye kukallah ya kunna musu wayarsa yadda turawan America suka girmamashi tare da kyaututuka...
" Basu gigice ba sai dasukaji uban kudin da suka bashi tare da motoci..
Alhaji haruna ne yayi cilli da wayar tare dacewa wallahi sai munga bayansa bazaiyi kudi ba...
" inna ce tace kudi na nawa kuma ku dai da zuciyar ku ta mutu kai kuma isa Allah ya'isa tsakanina da kai khalil katashi mutafi ka koma makaranta kayi noma agarenmu idan kasamu mata sai kayi auren ka Ai yanzu kaji jiki kakuma gane sharri dan aike ne ko karufe kofa sai ka bude masa...
" Khalil ne yace tabbas hakane inna zan biki kukuma Allah yaganar daku...
" Mamee tace to waya rikiko?? "Ku tafi mana kunga Alhaji isa asaida gidan dasuka tashi sai akaiwa boka ko???
" Alhaji isa yace gaskiya kin kawo shawara mai kyau sai Haruna ya samo dillalai...
Bayan Angama karrama Dr sageer da karamasa girma wani hotel suka kaishi yana kokarin cire safa wata baturiya tashigo tasaka wasu shaidanun kaya bakinta dauke da red lipstick tana bude kofa tace...excuse me please Dr sageer...
Dagowa yayi da kansa yace ...hope fine??
" she smile and say am happy for your success...
" he reply to her by saying thanking...
" am juliet am here to help you sleep well..
" I don't understand...
" she just smile and started to remove his shoes...
" cikin gigicewa yace thank you please i appreciate...
" she smile again and say okay let me bath you please....
" Dr sageer shout and said i don't need any it please u can work out...
" she reply to him by saying do u need some kiss???
" cikin zafin nama yace getout...
" cikin tsoro tafita innalilahi kawai yake ambata da'irin shigar datayi...
Wayansa ya dakko yafara neman lambar yasmin har zai buga yakatse..yakirawo ramlat sukafara video call...
" Mashaa Allah dr na yazama tauraron taurari Alhamdulilahi naji dadi..
" nagode matata kinyi wankan tsarki??
" No kofa sati baayi da haihuwar ba banyi ba meke damunka??
" Hawaye ne ke zuba a idonsa tare da fadin kinsan matsalata kinsani ai...
" Cikin rashin jindadi tace shiyasa nace ka tafi da yasmin ai... " yasmin batasona bata kaunata ba nine agabanta ba...
" Shiru tayi tace ai jibi zaka tawo dear kayi azumi mana...
" Tohm nagode kikularmin da kanki da muhammad kinji...
" Tohm tace tare da fadin ilove u so much... sannan ta kashe..
" Hoton yasmin yafara kallo yana hucewa cikin jindadi yace Allah ne yasamin sonki... wasu magunguna ya hadiya sannan yayi sallah yayi bacci...
Fadila ce tashigo gurin mama ta zauna tanata dariya mama yau baki nemi ne ba...
" yasmin ce tace sannu..
" mama tace fadila ga yarinyar tawa laa itace yasmin din kice kinzo mana..
" mama ce tace yasmin wannan yarinyar kanwata ce hadiza kinganeta kusa damu take kullum tana tayani aiki da zama...
" Murmushi yasmin tayi hankalin ta duk yana kan dr sageer bai kirata ba har ynzu...
Mama ai kallo natsaya yi ingayamiki wani matashin mutum america ta karrama kinga yadda kawaye na suketa ihu dama zai aure su gaskiya yayi bawan Allah kinsan ya sunansa??
Mama tayi dariya tace dr sageer ko??? " fadila ce tasaka dariya tace ashe kema kinkala..
" D'a nane ai , shine mijin yasmin...
" yasmin wani kishinsa taji , " fadila tace wallahi ki rikeshi hannu bibbiyu don baki yadda yanmmata ke sonsa ba...
" shiru tayi tashiga daki duk sai taji ta tsane gidan ma tabbas miji wani niima ne daga Allah wayanta dauka ta dinga kiranshi amma bai dauka ba message babu wanda bata turaba bai kulata ba..
Washegari ana karyawa baffa yace gobe mijinki zai dawo misalin 6 na yamma sai ki tafe gida da wuri koh?
" sauri tayi tace inshaa Allahu baffa...
" baffa yace kunyi waya ko??
" Cikin sauri tace eh munyi azuciyar ta kuma kuka take kokarin yi...wayan mama ta dauka ta shiga wani room takirawo shi bugu daya ya dauka yace mamata ina yini??
" kuka tasaka tace yaya nicefa danAllah kayi hakuri wallhi nayi kuskure.. " sauri yayi yakatse wayar sannan yace yasmin bazaki illatamin rayuwata ba sannan yafita...
Washegari da safe tasa fadila ta nemo mata mai kunshi da kitso sannan tasa aka siyo mata kwakwa tayi lemo dayawa sannan tayi white rice da farfesu tayi hadin salad duk tasa aka kaimata gida ita gurin 5 ta shirya tsaf mama tace kiji tsoron Allah yasmin kije tsoron Allah kikula da dr kiyimasa biyayya danAllah...
Tohm mama inshaaAllahu..." Allah yayimiki albarka.." Ameen!!!
Yasmin nakarasawa cikin gidan taga ramlat tanata video call da dr harda su kiss cikin kishi tace sallamata nakeyi...
" ramlat tace ina nan muna soyewa da mijina banjiki ba sannunki da zuwa...
Tsaki tayi tahau sama ta bude dak'inta turaren wuta tasaka sannan ta gyara dakinsa tayi waka wata riga da siket tasaka duk saman kirjinta abude siket din duk yadameta dankwali ta daura tanajin shigowarsa ta rungumesa tureta yayi ahankali sannan yace ina muhammad gobe suna inshaa Allahu...
Ramlat ya sumbata ta mika masa yaron yasmin kuwa duk jikinta yayi sanyi dakyar tace sannu da zuwa ya hanya??
Banza yayi mata ya kalle ramlat sunata hira..
Yasmin da batasan lok'acin da kuka yacita ba tatashi ta hau sama kallonta kawai yakeyi dr duk jikinsa ya mutu, kuka tayi sosai sannan tayi sallar isha'i tafesa turare ta nufi dak'insa tana shiga taga yana kwanci cikinsa nata ciyo sa juye yakeyi a tsoraci tace lafiya yaya tasaka kuka...
Maganin da yake nunawa ta dakko tabashi...kuka tasaka tace DANALLAH kayi hakuri wallhi nayi kuskure DanAllah kada kayi fushi dani zanshiga wani hali...
Bakyasona ko? zan iya shiga mugun hali yasmin bakya kaunata? Zan sakike sai ki aure wanda kikeso... sai ya sume..
" A furgice ta mike tana A'a A'a A'a yaya ina sonka ina sonka Tasa wani mahaukacin ihu ai kuwa sai tawadi aguje ramlat tashigo....
Assalamu alaikum
*Kuyi hakuri da rashin rubutuwa akan lokaci..!!!*
*_Sak'onin ku suna isa garine wannan shafin sadaukar GAREKU MUTANEN GIRKI..
Please do vote comments and like 👏
Urs *Nana diso*
Email:kabba43@yahoo. com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO
[11/6, 1:19 PM] +234 703 475 7034: 85-90
*DOCTOR*
*SAGEER*
_NA NANA DISO_
http://deejarhberver.wordpress.com
© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
A furgice ta mike tana A'a A'a A'a yaya ina sonka ina sonka Tasa wani mahaukacin ihu ai kuwa sai tawadi aguje ramlat tashigo....
Hank'alin Ramlat bai tashi ba sai dataga doctor sageer baya motse kwata kwata batasan lokacin da ta ajiye muhammad ba tana kuka takirawo dr khalifa dakyar ya dauka yace matar dr ya'akayi??
" kuka tasaka tace mijina ya mutu, wallahi yasmin ce wayoo ka taimakeni danAllah...
" Kashe wayar yayi yajuya kan motarsa sai gidan dr sageer yana shiga ya hau sama hankalin sa bai tashi ba sai dayaga yasmin akwance bai bi takan dr sageer ba yafara dubata...
" Dr khalifa yazaka biyewa wannan mahaukaciyar yarinyar batason shi bata kaunar shi, itace sanadin komai tasa kuka...
" dakata ramlat karya kikeyi wallahu yasmin bazatayi haka ba da dai kece kowa yasan zaki aikata haka, bazaki fadi kyakyawar kalma ba haba sai kace ba musulma ba...
" Ai daman nasan haka zakace yayi mata banza ya dudduba yasmin nan yasa ramlat ta kwantar da'ita wata allura yayi mata sannan yayi hanyar fita..
" Dr mijina fa dr kataimaka, mijinki nan da minti biyar ma zai watsake matsalar sa mai sauki ce wallahi kuji tsoron hakkin yasmin kuji tsoron hakkin ta yarinya karama ace jininta yana hawa...
" Ramlat ce tajaa tsaki ta mutu mana sai me sai me kuma ai nasanar dasu mama duk abunda takeyi..
" Bai saurareta ba yatafi...
Mama ke faman sintiri apalour tana innalillahi..
" fadila tace haba mama wallahi yasmin bazatayi haka ba sharrin kishiya ce wallahi bazatayi ba, to kinkirawo ta kinji ta bakinta???
" Mama cikin fada tace ai tasan tayi laifi bazata dauka ba...
" DanAllah mama kidaina fadin haka please...
" Wani numfashi mama tajaa sannan ta goge hawayenta so kikeyi ace ninake zugata idan ta kashe musu yaro fa...
" Makiyi ai duk abunda bayaso babu sharrin da bazaiyi ba kiyi hakuri danAllah...
Tunda doctor sageer ya tashi idonsa yayi jajir wanka yayi ramlat sai sannu takeyi masa...
" Kallon yasmin dake kwance yayu yace wannan fa??
" ina tunanin bacci takeyi, tsaki yajaa sannan yace yunwa nakeji sosai cikin murmushi tace katashi muje kaci abinci..
" murmushi yayi yace ina babyna??
" yana gurin iya bari nakarbo shi suna hira yace abinci sannan ya zauna kallo nan ramlat da matsa kusa dashi tana ta bashi labarin budirin da za'ayi gobe yanata dariya...
" wasa yake tayi da muhammad yace ita bazata tashi ba kenan???
" ramlat ce tace uhm kaikama damu da wanda bai damu dakai ba..
" Shiru yayi baice komai ba..
Yasmin dake kokarin bude idonta hawaye ne yabiyo bayan budewa tashi tayi zaune tace tabbas da namiji hankaka ne gabansa fari bayansa baki, yaya baya sona baya kaunata gashi yace zai sakeni yanzu in yasakeni ina zanje mama bazara barni na zauna gurinta ba hajiya kuma yaronta ne tasaka kuka mai cikin da kuna, A hankali tace inshaa Allahu bazan sake cewa komai ba daga gaisuwa sai kuma in yace nayi wani abun... hannun ta tazata daga taji alamar alura zafi taji nan taje dakinta tayi wanka sannan ta zauna ga yunwa da takeji...
Hijjabi tasaka har kasa sannan ta sakko daga benen tana kallon su sunta hira ramlat rungume da muhammad dining ta duba taga shinkafa jallop haka ta zuba ta zauna taci, wata kasala taji sannan tace sai da safenku...
" Ramlat tasa dariya tace yauwa...
" yasmin tana shiga dakinta tace tabbas dr baya kaunata baya sona har yaushe mukayi auren yafara wulakanta ni wayoo Allah na tasaka kuka mai cike da kunci tare da fadin tabbas wannan shine KUNCIN RAYUW ramlat bata kyauta ba tunda tasaka SON ZUCIYA acikin aikinta wayarta tadakko number mama tagani kusan kira 20 cikin tashin hankali ta bi kiran to ko ya sakeni naga bai kalleni ba shikenan nashiga uku takara saka kuka ....
Alhaji haruna ne ke cikin dokar daji yanata wasu abubuwa har ya'isa bayan wani dutse yana zuwa boka yace nasani nasani ka ajiye dubu hamsin zamu gama maka dasu..
" Murmushi alhaji haruna yayi yace ga dubu hamsin nan muna godiya boka..
" tashi katafi zamuyi hahahaha...
" yana tafiya boka yace ai ku matsalar ku kenan kada wani yafiku bansan komai ba yasa dariya yau dilu zataci kaji inba da harkar karyarba babu mai bani dubu hamsin haha yashige gida...
Alhaji haruna tunda yakarasa gida yake fadin ai kawai sai dai kuji labarin mutuwar baffa da sageeru...
" mamee ce tayi guda tace damun zama masu arzuki...
" Alhaji isa dake faman washe baki yace ai bokan yafa'iya aiki sosai karku damu..
Yau kwana 5 kenan tsakanin yasmin da dr sai kallo tun tana sakkowa taci abincin har ta daina takama azumi tabbas mai samun kulawar miji dan gatane don ranar suna ma sai da momy tace tazo ayi hoto da ita sannan ta dan sakko...
" Hankalin dr sageer baitashi akan yasmin ba sai dayaga bata bude ko kofarta tabbas yasan bai kyauta ba amma kuma haka shine daidai kodan ya hukuntata kuma irin kalaman da ramlat take gaya masa yasmin tace abun nabasa tsoro...
"Bayan sallar isha'i yasmin na zaune akan sallaya takara kiran wayar mama dakyar ta dauka tace lafiya kiketa kirana mara kunya???
" Mama kitsaya ki saurari ne wallahi banyi komai ba Allah inason yaya Allah mama inasonsa shine...
" dakata shine me kice kullum cikin kuntata masa har dacewa ramlat wai tace abaki takardar sake to baffa zangayawa wallahi wallahi kika kaso aurenki sai dai wata uwar bani ba haka kika inayi eh...
" Nashiga uku nashiga uku wallahi mama ban fada ba yaza'ayi nace haka wallahi...
" ki cigaba da duk abunda kikaga shine daidai kuma kika kashe sageer kema kashiki zaayi...
" ummata ke kike fadin haka ke dakikafi kowa sanin halina tasa kuka...
" yasmin ta da nasani ba yasmin ta yanzu ba mara jin magana takashe wayar...
" Wani abune ya tokari mata awuya sai hawaye dake zuba a idonta ahankali ta kwanta soyayyar su da dr sageer kawai take tunawa to ita kuwa me tayi masa haka yatsaneta bakomai ji tayi tana son cin indomie...
" Doctor sageer ke faman kallon hotunan yasmin can yace ramlat yasmin ta sakko yau???
" Ta sakko tabani sako ingayamaka wai in kanada zuciya ka saketa tunda ku ba dangin mayu bani...
" Kallonta yayi da mamaki ita tagayamiki haka...
" hmmm ai yafi haka kadan nagayamaka...
" Baice komai ba yacigaba da aikinsa a system..
" Cikin hijjabi har kasa yasmin ta sakko bataci komai ba ta huce kitchen indomie tayi da shayi tahadu indomie din taji vegetable palour ta zauna tabbas duk dr sageer ya rami ta lura kallon plate dinta kawai yakeyi ramlat tace bari na dakko muhammad...
" Dr sageer yace kidaina barinsa shi kadai...
Tashi yasmin tayi zata tafi sama ramlat tace ina zakije?? Ai baki ci ba...
" in kinaso ke kicinye bana sha'awar su yanzu..
" Dr sageer ne ya cinye har da tea din cikin ransa sai son yasmin kara bugar ransa yakeyi ba shiri yaja mota yaje yasiyo mata gashashiyar kaza da yogurt da yadawo duk sun kwanta sama yayi direct dakin yasmin yana shiga yaga ta rufe kofar da mukulli babban mukulli ya dakko ya bude yashiga ta cikin bargo ta dugungune kallonta kawai yake yana me nayi miki bakyasona yasmin? Idan na rabu dake zanshiga mugun hali hannunta ya riki alokacin duk tanajin abunda yake cewa amma tayi luf sai hawaye...
" cikin kakkausar murya yace yasmin yasmin yasmin tayi masa banza...
Hannunsa yasa abargon yana kokarin shafata tayi saurin tashi tana kuka banaso kabari..
" To tashi kici kaza gashi nasiyo miki...
" banaci banaci tasaka kuka..
Cikin murya mai sanyi yace haba kanwata danAllah kici ko kadanni banson kina kwana da yunwa wallahi dazu baki koshi da indomie ba kinyi hakan ne don kinsan banci abinci ba yasmin ni fa ina sonki wallahi wallahi amma kuma kalaman dakike gayawa ramlat kullum tagayamin suna batamin rai jiya harda ce mata ni asalin mu mayu ne?
" hawaye takeyi kawai tabbas me ramlat take shirya mata dole wasan yazo karshe...
" karbi kici danAllah.." karba tayi tanaci tana hawaye idonta duk sun kunbura...
" yasmin dita ba haka take ba mai son mijin tace ga kula dashi ga jin maganarsa Amma bansan wa yacanja minke ba dubi yadda kika saka kanki kuka...
" tana gamaci ta sha ruwa ta koma zata kwanta yace aa yanzu fa kikaci abinci haba my sweetheart..
" kuka tasaka ni kakyaleni, kwanciya yayi ya rungumota tashi tayi tace kaje ka rungume wacce kakeso baniba...
" to ai ke nakeso kenake kauna...
" Kaje ka hadani da mama ta daina kulani kullum sai fada takemin batasona tasaka kuka..
" haba yasmin yaya zanyi nahadaki da mama haba yasmin kema kinsani bazan taba ba...
" To waya gayamata inba kaiba tasa kuka.. wayarsa ya dakko yasa handsfree mamata ina yini...
" Sageeru lafiya lou danAllah kayi hakuri da halin yasmin ramlat kullum sai tagayamin abunda tayi kuma yanzu tafara fuskantar fushina..
" mama ba dai yasmin ditaba wallahi batayi min komai inbanda kuka ni bana batamin kuma bata taba gayamin maganganu na bacin rai ba...
" mamace tayi diriss tabbass fadila tayi gaskiya datace sharrin wanda bayason ne...Mama ce tace to harnaji dadi duk dahaka zanmata fada...
" DanAllah mama kudaina biyewa maganar mutane ni yasmin batayimin komai sai soyayya da kulawa ina son matata har abada...
Toh agabana sai anjima...
" kinji dai da bakinki ko kinji abunda tace yaya zaayi inkai karar ki?? Kinsan kuwa yadda nake sonki? Zan gwada miki son danake miki kinsan duk sirrina ina mutukar sonki nasan nayi kuskure sosai da sosai Amma danAllah kiyi hakuri yana kokarin durkusawa tajuya kanta yasmin bataci komai ba tashi yayi yakashe fitila alwala tayi tayi sallah tare da adduar Allah yabarta da mijinta kuma sai ta nunawa ramlat ita karamar makirace...
" Da safe wayarta tayi ringing bataga suna ajikin number ba ta dauka tare da yin sallama...
" fadila ce yasmin nasan kina cikin damuwa wallahi bakowace silaba face kishiyar ki ita ke hadamiki wannan gwaramar tasha kiran mama tace kinci Wallahi kitashi ki kwaci mijinki kada ta kashe miki aure nasan ke ba yarinya bace...
" Murmushi tayi tace inshaa Allahu nagode fadila...
Bayan ta sauka ta hada breakfast kwalliya tace wasu mini skirt tasa tare da wata riga mai kamar vest gaba daya kirjinta awaje dankwali tasaka sannan ta sakko ramlat nazaune tana karyawa tunda taganta tasaki baki dr yana shigowa yasmin taje ta rungumeshi tana wata irin shagwaba cikin wani salo tace nayi missing din kissing dinka..
" Kallonta kawai yakeyi tare da wani narkakken sonta ga wata kasala tafara kissing dinsa...
" Ramlat ce cikin takaici tace kinada hankali kuwa...
" yasmin ce tasa kuka ta nuna masa sanan kirjinta tace kaekayi yaya kasosamin " cikin rawar murya yace to yafara sosawa nan da nan yashiga wani yaniyi sannan taja hannunsa tace kaxo muje ka karya...
Binta kawai yake da kallo ramlat dake faman zagin yasmin ko takanta batayi ba...
" ramlat tace dr ga muhammad cikin wata kasallaliyar murya yace yasmin nake bukata...
" Ahankali yasmin ta kara sumbatar bakin shi sannan tace ga tea nan ni nayi sama tana hawa ya biyo ta yana shigowa tare da magiya tace dakata yaya dakata kada kasake ka tabani ...
" kuka yake kokarin yi yasmin please please ..tsaki taja ta bar dakin...
Wani salati yasaka tare da ambaton sunan Allah baisan lokacin da bacci ya kwashe shi ba...
" yasmin tana palour dinta tana dariya tace yanzu muka fara wasan da kai har ita sai kunji abunda naji...
Ramlat dake zagaye tace lallai yasmin wani asirin tayo tayaya zan bullo mata ko nakira rabia??
Yasmin ce tace ramlatu ramlatu...
" wannan wani iskanci ne yasmin.
" yasmin ce tace iskanciin dakika iya ne..
" lallai bakida kunya yarinyar nan wallahi sai na wanke ki da mari...
" ai ke naganki da kunyar inji yasmin kuma inkin isa mari ni wallahi sai nayi miki biyar banza katuwar wofi uwargida ko uwar hauka kuma muzuma mugani abunda kikayimin yanzu zaki kwasa...
" jikin ramlat ne yayi sanyi ta dake tace ai gwarane yanasona wata ma yasota...
" yasmin tasa dariya tare da fadin see u..wai so to kizuba ido kiga kauna sai na haukatashi da sona...
Wani irin zama ramlat tayi tare da ajiyar zuciya...
Ai yanzu kikafara ajiyar zuciya...
Assalamu alaikum
*how was the page??*
*_Sak'onin ku suna isa garine wannan shafin sadaukar GAREKU MUTANEN GIRKI..
Please do vote comments and like 👏
Urs *Nana diso*
Email:kabba43@yahoo. com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO
[11/6, 1:19 PM] +234 703 475 7034: 90-95
*DOCTOR*
*SAGEER*
_NA NANA DISO_
https://www.youtube.com/channel/UCvopCYalw1ooSYq-rMhjm5g
© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
Ai yanzu kikafara ajiyar zuciya, cewar yasmin..
Dakin kasa tashiga nan tayi kallo sai gurin 9 taji bacci yana kokarin dauketa babu shiri ta mik'e zata hau sama ramlat tace wai har yanzu bai tashi ba??
" Wata harara yasmin tayi mata tace auke jiransa kikeyi??
" eh mana naga mijina ne kuma adakina yake kwana yaronsa ma bazai iya bacci ba sai dashi...
" mtseww sai kiyita zama aiki ne ya sameki sai da safe yasmin tana shiga dakinta tayi mamaki dataga har yanzu bacci yakeyi wanka tashiga bayan tafito tana goge jikinta da towel sai kawai taga ya farka...
" Dr sageer yana bude idonsa yayi karo da yasmin tafito daga bandaki cikin yanayin damuwa ya tashi yana kokarin zama...
" cikin kissa ta karaso gurinsa tace sannu da tashi honey, ko nahada maka ruwan wanka??
" Cikin murmushin sa da ya bayyana wushiryar sa yace da k'in kyauta kuwa...
" Tashi tayi tahada masa, kallonta kawai yakeyi sai da ta busa masa ido sannan yafahimci tana magana, cikin kashe ido tace wannan kallo haka yaya sai kace baka saba ganina ba...
" Dariya yayi yace ai naga kinkara kyau ne..
" Murmushi tayi mai cike da shagwaba tace nagode mijina nakaina oya ta riki hannunsa katashi kayi wanka to...
" Nifa inkinaso nayi wanka sai dai kiyimin...
" To tashi muje yana shiga tace to bari nazo sai ta rufe kofa...
" Cikin dariya tace idan na rabu dakai yaya bansan yaya zanyi rayuwa ba, kayan bacci tasaka ta kunna turaren wuta....
"Dr sageer ne ya fito yana fitowa yace matata, dariya yasmin tayi tace mijina..
" bari nasaka kaya sai mu kwanta ko??
" Sai dai da safe..." Shiru yayi yafita yana saka wasu riga marasa nauyi yafito yana shiga yaga ta rufe kofar mukulli yasaka ya bude yace yasmin wai me nayi miki ne kike guduna...
" Shiru tayi sannan ta kara lulluba yana kokarin jan bargon yaji wayarsa tafara ringing hello yasmin?
" yasmin kuma haba sageer wannan wani irin abune wallahi baka adalci ni bazan iya kwana baka nan ba Allah kuwa...
" To yanzu mekikeso nayi miki naga kunyi vacci??
" muhammad sai kuka yakeyi missing din dad dinsa kawai yakeyi...
" Toh ganinan, yana kashe wayar sai yafara kokarin mikewa..
" yasmin ce tayi sauri ta rungumesa Sai tasa kuka...
" Kara rungumeta yayi daman abunda yakeso kenan sannan yace my wifey ya akayi menene na kuka??
" Tafiya fa zakayi ka barni kuma kasan nafi kowa bukatarka..
" Ai kinsan kema bazan iya tafiya ba...
" Turo baki tayi tace har fa..kafin takarasa yasa bakinsa a nata kusan 3mint duk ya rudi yace please yasmin nayi sau daya please my lovely wife please DanAllah...
" Aa gaskiya wallahi ni babu abunda zakayi zazzabi nakeyi tayi murmushin mugunta inkuma gurin ramlat zaka tafi sai katashi katafi...
" Rungumeta yakarayi yace ai ko hug din dakika van zanji sa'ida...
Ramlat data gaji da jiranshi Lallai yasmin wallahi sai naci uban ta...
Tun safiyar yau mamee ke sintiri tana jiran Alhaji haruna shigowa yayi yace ga turaren da boka yabayar yace musaka acikin gidan su ita yasmin zaasaketa dan haka sai ku shirya har maryam mutafi...
" Hahaha mamee tasaka dariya yauwa bari na shirya gaskiya idan yasmin bata fito daga gidan mijinta ba zan iya hauka yarinya sai jindadi takeyi ba mamaki ma kuga tayi ciki...
Ai wallahi da sai an zubar wallahi inji Alhaji haruna..
Yasmin tana palour sai dariya takeyi suna waya da yusrah, ramlat ce tace ke asalin matsiyata dangin talauci...
" yasmin ce cikin masifa tace ubanki ne talakan banza jahila ke naga kina tutiya da wannan gidan to ni mai gidan nakeso ba wannan dukiyar tashi ba ki zauna kiyi biyayya bawai hada masifa da munafurci ba...
" kutmar ni kike gayawa wannan wallahi sai kinsan kingayamin karaman dabba kawai...
" yasmin ce wayarta tafara ringing cikin sauri ta dauka sannan ta zauna kiss tafara aika masa darling ya office nayi missing dika wallahi....
" Murmushi yayi yace nima da kyar nakeyin aikin tunaninki duk ya addabeni wallahi in banda kin matsamin nafita zama zanyi ina kallon ki...
" mijina kenan baka rabo da barkwanci...
" yauwa anjima su mamee zasuzo kishirya musu wani abun..
" Tohm in kaga gwanda kasiyomin please...
" Anya banyi ajiya ba kuwa??
" hahaha adakin wa?
" Acikin ki mana...? " cikin kunya ta kashe wayar ta kalli ramlat tace lafiya kika tsayamin aka??
" Tsaki tayi ta shiga palour dinta nan da nan yasmin tashiga kitchen tunani tayi menene abu mai sauki dazata sarrafa musu?
Can tace bari nayi musu CP DRINK'S , abarba ta dakko ta yankata sai ta dakko cocumber ita ta yanka guda biyu sai ta zuba su acikin blender tasa ruwa ta markada ta tace sannan ta juyeshi acikin jug tasa sugar directly fridge ta sakashi..
Bari to Na hada musu da cake alokacin ramlat tashigo wai me kikeyi ne??
" Abunda kika sakani atake ta dakko kwai guda huda ta zubo flour cokalin cin abinci goma, ta dakko flavour dinta vanillah essences ta ta ebo sugar cokalin cin abinci 6 sai butter dinta simas ta zuba cokali 4 sai baking powder dinta ta gwangwani...
" Ramlat dake ta saki saki acikin ranta tabbas yasmin indai gurin girki ne ta'iya yadda na dade inasom koyan cake bari nayi shiru na koya...
" Atake yasmin ta dauki karamar muciya ta zuba butter da sugar a dan bowl kusan minti 5 tanata juyasu har suka fara canjawa sai tafasa kwai ta jujjuya sannan tasaka flour da flavour 1table spoon da baking powder 1tea spoon ta jujjuyasu har sai da suka hade jikin su sannan ta dakko papers na cupcake ta zuzzuba aciki ta kunna abun gashinta ta kunna wutar sama da kasa ta jajjirasu...
" yasmin tayi dariya acikin ranta tace ni bazan koreki ba duk tsiya kya koya sannan tafito ta gyara palour din kamshi koina ramlat sai tazama yar kauye cikin ranta tace maccen da bataiya girki ba tabbas da sauran ta, duk girmana dr bai ce nayi ba sai ya kirawo wacce ta'iya ....
" yasmij tazo tacero cake din yayi bala'in kyau ga kamshi nan ta barshi yasha iska sannan tasaka shi a cikin wani bowl ta rufe da abar rufe abinci Sallama taji alamub su mamee sun karaso...
Alhaji haruna ne yace iyayen rashin tarbiya ko bakuji anata sallama ba??
" ramlat ce tace sassanun ku da zuwa...
" Alhaji isa yace ina ita karuwan??
" Tana kitchen ...
Yasmin ce tafito dauke da plate da jug da cups tana aa manya iyayen kirki ne to sassanunku..
" Mamee ce taja tsaki tace dai kace mutuniyar kirki...
" yasmin ce tace alhaji ya kasuwa??
" Alhaji isa ne yace kasuwar uwarki bayan ubanki yacinye gadon..
" Jikinta ne ya mutu tace ina zuwa tayi sama tashiga wanka don taji karar motar dr tana saka turare dauke da towel ta tsaya maganar da suka gayamata ita ke yawo akanta sai hawaye...
Dr sageer yana shigowa yace au kun karaso sassanun ku yagida kuna lafiya??
" Cikin faraa mamee ta amsa tace ga turaren danasa a hada maka inata Allah Allah akawo maka namanta...
" Toh madallah nagode, ramlat ina yasmin?? " cikin gyatsene fuska tace tana sama...
" Alhaji haruna ne yace au kaima sun asirce ka lallai..
Batare da yace musu komai ba ya hau sama yana shiga yaganta tana zaune ko kaya bata saka ba tanata hawaye...
" zama yayi kusa da ita yace my one? Me sukayi miki??
" Cikin shagwaba tace mamee ce fa tacemin karu.. " kafin takarasa yasa bakinta acikin nasa kusan minti 3 yana kokarin zame towel din tace yaya baki fa mukayi..
" Allah yasmin zan iya haukacewa shaawa ta takai label din da bazan iya daukar kaina dangirman Allah kiyi hakuri kibarni...
" Haba yaya munyi baki fa kuma jiranka sukeyi... janta yayi kusa dashi nooo yasmin zan iya mutuwa please please sannan yaja towel dinta...
" To naji kabari su tafi.." yasmin DanAllah karna zauce please..bakinsa yasa anata kukan da taketayi yasa ya saketa kinyi min alkawari ko?
" Aa ni banyi maka ba tana kokarin tashi.." Aikuwa takarfi sai na karbi hakkina wannan horon dakikeyi min yayi yawa ..
" Tashi tayi sannan tacanja kaya shima yayi wanka ya canja kaya sakkowa yayi yaga sunata gulmar yasmin itama sakkowa tayi takaimusu abinci da cake ..
Zata zauna dr sageer yace my one dawo kusa dani, murmusho tayi ta zauna kusa dashi duk suka saki baki...
" Mamee ce tace kutashi mutafi maryam dakkomin cake din ke kuma zakici ubanki sai munfitar dake wallahi...
" yasmin tayi dariya ta rungume dr tace kaji fa???
" yama manta suna palour yace please my one kada ki haukatani da sonki ...
" Alhaji haruna saboda takaici sai yabar gurin cikin zage zage suka bar gurin...
" ramlat tace Allah yaisa tsakanina dakai ka dauki son duniya ka dorawa karuwa...
A gigice ya kifa mata mari yakara kifa mata mari are u idiot yasmin ce karuwar how idiot are you to call her with such name???
Yasmin ce tace haba mijina kayimata afuwa mana kasan bata danjindadi...
Wallahi wallahi kikara gayamata sunan nan sai na saba miki ina muhammad kuma???
" cikin kuka ta mikamasa shi...
" YASMIN Takarba tace yarona muje yau agurina zaka kwana...
" ramlat tace babu inda zaije babu inda zaije..
" Dr sageer zaiyi magana yasmin tace aa karkace komai yaro ai sai uwarsa muje kace abinci please...
" cikin kuka tabar palour din tana zagezage...
" yasmin ce tace miji nagare baya dukan matarsa dan Allah mijina karka kara marinta...
" ramlat ce tace munafuka tsinanniya wallahi sai nayi maganinki...
" dr da idonsa yakada yace kinji ko ni bazan samu nutsuwa ba daga wannan sai waccan wannan wani irin bala'i ne??
"Hannun sa ta kama tace kayi hakuri danAllah..
" yasmin wallahi akanki kowa sai na bata dashi inasonki yasmin ina kaunarki DanAllah nima kisoni please...
" Tashi tayi ta hau sama...
Binta yayi da kallo yana cin abinci...
Ramlat takasa zama babu shiri ta kirawo rabia kawata yaya akayi??
" ramlat tagayamata komai rabiaa tace aini jira nakeyi ki kashe aurenki na aure dr...
Kinada hankali rabia kinasona kuwa?? " Ai duk duniya babu wacce natsana sama da ke kuma ko ta halin yaya sai na kashe miki aure...
" Ramlat ce takashe wayar tana ambatar innalilahi...tabbas silar kawa zankashe wa kaina aure na shiga uku...
Assalamu alaikum
*how was the page??*
SOYAYYAR YASMIN DA DOCTOR TANA BURGE KU???
*ina fata kuna daukar darasi acikin wannan littafin kunga sharrin kawa da makircin kishiya ga kuma kiyayyar kanin uba...
NA SADAUKAR DA WANNAN PAGE DIN GA DUKKAN MASOYAN LITTAFIN NAN UBANGIJI ALLAH YASA KUNA ANFANA DA ABUNDA YAKE CIKI NA DARASI ABUNDA BANYI DAIDAI BA ALLAH YAYAFEMIN...
INA GODIYA DA SOYAYYAR DAKUKE NUNAWA WANNAN LITTAFIN ALLAH YASAKA DA ALHERI...
Please do vote comments and like 👏
GO AND SUBSCRIBE TO THAT YOUTUBE CHANNEL GA SHI CAN NAYI POSTING A FARKON PAGE DIN...FOR THOSE WHO WANT TO LEARN FOOD,SNACKS AND DRINKS....👆🏼
👆🏼👆🏼please click the link and subscribe ..
Urs *Nana diso*
Email:kabba43@yahoo. com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO
[11/6, 1:19 PM] +234 703 475 7034: 95-97
*DOCTOR*
*SAGEER*
_NA NANA DISO_
https://www.youtube.com/channel/UCvopCYalw1ooSYq-rMhjm5g
© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
" Ramlat ce takashe wayar tana ambatar innalilahi...tabbas silar kawa zankashe wa kaina aure na shiga uku...
Rabia ke faman dariya tana juya wayarta tabbas lokacin auren dr sageer yayi namiji mai son matansa ga nutsuwa ga ilimi ga arzuki duniya ma yi takeyi dashi zan kokarta shawo hankalin sa naga....
" Tun da safe dr sageer yafita domin yanada almost 6 hospital da zaiga marasa lafiya ko'ina haka yaje last asubutin da yaje matashi ne bai fisa ba matansa da yaransa suka saka masa hawan jini, tabbas ba karamin girgiza yayi ba especially da ciwon mara lafiyan yayi tsanane har takai sunyi masa aiki yana komawa office tuninsa kawai yakeyi, Tabbas idan bantashi nagyara gidana ba to nima zan samu matsala datafi ta wannan mutumin...
" nurse ce tashigo tace doctor kayi bakuwa tace kasan da zuwanta...
" Kinsan dai natashi I can't see anyone yanzu sai dai ce nemata ta shigo...
" Nurse dince tace mata you can come in dear...
" Wasu red gown rabia tasaka half kirjinta abude sai wani mayafi data yafa da bai huce iya saman kanta ba ga black jaka tasaka gum abaki ga kuma glass tana shiga tace....
" Can i seat down??
" Batare da ya kalleta yace yes?? What your problem?
" Sunan wani babban likita ta fada tace shine ya turoni gurin ka..
" Har yanzu bai dago ba, yace menene matsalarki lokacin tafiyata yayi...
" uhm doctor sageer inada matsala acikin vigina ta...
" bag dinsa ya dauka sannan yace u can work out ni ba likitan wannan bangaren bani ba...
" Dr sageer husband to yasmin and ramlat, matanka kullum cikin rigima and ba sonka sukeyi ba...
" jiyowa yayi cikin mamaki yace how dere u...
" Am sorry karka karasa nasan gidanka sosai yasmin bata sonka kwanaki ma cikinta yabare duk dan dai karta haihu da kai..And ramlat tana zaune dakai dan taci dukiya...
" ke wacece dazaki zo kina zance akan sirrin gidana how idiot are u getout of my office kafin na baki dirty slap...
" I will get out basai ka marini ba Amma kuma nasan kanacikin tsananin shaawa ne cuz ramlat na jego and yasmin bataso ta hada jini da kai kawai dai biyayyar iyaye takeyi, and the last thing da zangaya maka sai ka aure ne...
" Kasa cewa komai yayi sai zuciyar sa datake tafarfasa sauri yayi yaja mota dakyar yake driving din yana isa yaga yasmin na zaune ramlat sai faman zage zage takeyi...
" Ramlat sai saukar mari taji cikin gigicewa tajiyo tana kuka...
" from today duk macen da ta kara shigomin gida sai dai kubita kuma wallahi bazaku sakamin cuta ba kullum bala'i babu kwanciyar hankali kun maidani shashasha to nagaya muku baku ba kawa kuma kusani zanyanke babban hukunci aure zan kara...
" yasmin da abinci ke bakinta tayi saurin fito dashi aure yaya??
Ramlat kuwa shiru tayi tana kuka tana DanAllah kayi hakuri...
" bana zance biyu dukanku babu mai kula dani kun maidani...
Sai kuma yayi sauri ya hau sama dakinsa ya shiga wanka yayi sannan yafara aiki yana cikin aikin yatashi tsaye zantukan rabia ke yawo a kwakwalwar sa " ai yasmin dinma bata sonka biyayyar iyaye takeyi taki hada zuria dakai.."
Yasmin duk hankalin ta yatashi abincin takai masa tana shiga yace fitarmin da abincin nan kafin ranki ya bace...
" Cikin sanyin jiki tafita dashi wanka taji tayi ta dau qurani tana karantawa sai jitayi dr yana cewa ramlat wallahi zaki tafi gida kika kara biyoni daki nace kifita...
" yasmin Dake innalillahi wa'inna illahir raji'un Ya Allah meke damun mijina...
" Bayan yayi adduo'in sa sannan yatofi wayarsa tafara ringing yana dauka tace sannu da hutawa mijin mace hudu kayi hankali da matanka don basa kaunarka nasan kayi fushi dasu ko?? amma babu wacce ta damu wannan shine kiyayya...
" kashe wayar yayi yace kema zanyi maganinki sannan ya kwanta..
Yau kusan sati Doctor ko girkinsu bayaci ko kulasu bayayi kullum da safe yake fita baya dawowa sai 9 wane lokacin sunyi bacci lokaci daya yayi baki yarame ga tunani da yayi masa yawa tun suna basa hakuri yana fada har yadaina ce musu komai yasmin tafi kowa zama marainiya ga cikinta yadan fito dakyar rigarta tashiga tabbas tana bukatar mijinta wani yanayi datake shiga kullum....
" Ramlat dake ta faman wasa da muhammad tace babanka munyi masa laifi yadaina kulamu gashinan duk munyi wani iri...
" Dr sageer murmushi yayi batasan yana bayanta ba Amma tana jiyowa ya kulle fuskarshi..zama yayi gefen kujira...
" yasmin ce tasakko daga bene tunda ta sakko yake binta da kallo yanzu ya tabbatar cikin ne don gashinan ya dan fito,kirjinta yakara cikowa yayi bulbul kallonta kawai yakeyi ....
" Sannu da zuwa yaya DanAllah kayi hakuri wallhi bazamu kara ba DanAllah dubi yadda karame...
" abban muh'd please we are sorry please...
" Babu abunda yace musu sai ce musu yayi ina turaren da mamee ta kawomin ramlat...
" Tashi tayi ta dakko tace gashi...
" yasmin ce taji kirjinta ya buga tace mamee kuma??
" Ramlat tace eh ita takawo masa...
" haba duk turaren sa me zakayi dashi darling..??
Budewa yake kokarin yi babu shiri dabara tazo mata tayi hanyar bene zana hau sai tayi kamar zata wade babu shiri yace yasmin cikin sauri ya dagata yana mata wani kallo so kikeyi kiyimin wata asarar DanAllah muje kaci abinci kayi wanka...
" okay natafi kikawomin abincin...
" Sauri tayi taje ta dauke turaren hanyar waje tayi tace baba mai gadi danAllah kazubar da turaren nan acan waje...
" Tohm hajja ju abinci ta kaimasa sannan yace bani abaki...
" zama tayi tabashi har lemon..cikin shagwaba tace me kakeso kuma ayimaka tambayar ki kuma zanyi DanAllah kina sona yasmin???
" Dariya tasaka tace So mai sonka...
" Au dariya nabaki lallai yasa mijin...
" kwantowa tayi akan kafadarsa tace abunda ke raina zan tona ba son rai ba,dukkan tunani na shine in rayu dakai, ko bayan raina zan alfahari da kai mijina, sannan hawaye ya zubo mata..kai ne burin ruhina kai ne zabina mijina..babbar burina mutuwa zata rabamu,Ni nayi dacen samun ka mijina iya wuya ina tare dakai..kaunarka ta ratsa cikin jiki da kalbi,duk Umarnin ka zanbi..
" Wani dadi yaji yace azuciyata ni ke nake muradi,tunda nasameki hankali ya kwanta,kisa aranki kece mamallakin raina...son da nake miki wasu suke tunanin wani abun kin cancanci fin haka matata inasonki...
Wayarsa ce tafara ringing yana dauka yace ina yini mamee??
" Lafiya lou..nace turaren nan kayi amfani dashi kuwa???
" Yasmin tayi masa Alamar eh..eh dadi kamshin nagode Allah yakara girma...
" mamee ce tace yauwa sageeru Allah ya taimaka nagode agaidasu takatse wayar...
Alhaji haruna ne yace yayi ko??
" Mamee tace zance ai yagama kafin gobe ansako yasmin shikuma bazai kara samun lafiyar tafiya ba wayyoo dadi...
" yasmin me isa kikayi karya?? " Hakan ina ganin yafi Alheri mijina ko? Saboda mutanen kirki su akeyiwa shaidar abun arzuki muna zaune lafiyar mu kaga bazaiyihu a hargetsa mana zama ba duk da komai sai Allah yayarda Amma muma yakamata mu kiyaye...
" To ki zubar dashi ashara Allah yashirye su...
" Ameen bari naje nayi sallah, rikota yayi yace A'a nefa babu inda zakije kiyi anan..murmushi tayi tace ai sai nayi wanka...toh muje nayi miki,.." A'a yaya da girmana tayi saurin fita..
Da daddare bayan ta kwanta ta lulluba taji ana shafa cikin ta cikin zabura tadago fuskarta yaya me kake nema??
" Baby na nake shafawa daga nan yafara zarci gona da iri tana bude bakinta zatayi magana yafara kissing dinta yayi adduar saduwa..hanakalin ta bai tashi ba sai dataga halin da dr yashiga babu kukan da batayi ba amma bai kula taba abun mamaki har 2 sannan ya saketa,..cikin wata kasallaliyar murya yace Ai hutawa zanyi ke kikajawo da kike vari yana taruwa i really miss u my wife bari nayi wanka sai nayi miki...
Yana fita tatashi tayi wanka jikinta kamar tamutu dan gajiya kwanciya tayi bacci yana kokarin surar ta taji yana kara tabata tace DanAllah yaya kar na mutu kataimaka..." Yanzu please kadan ki taimaka yasmin i really miss u... " Da safe saboda tsabar gajiya kasakomai tayi ranar babu yadda ba'ayi dashi ba yace shi ba babu inda zaije bashida mara lafiya...
" ramlat ce ta hada breakfast yasmin tanayiwa muh'd wasa dr yace saura naki twins din... " hmm tace batace komai ba ta salallaba tayi sama bacci ke damunta dama bayan tayi nisa yazo ya kunna mata ac sannan ya kwantar da ita a kirjinsa shima ahaka baccin ya koshi sa...
Ramlat ke zaune tana kallo taji sallama muryar rabia taje..
" Me kikazo yimun agida?? " ke dallah sabon boka nasamu wannan kizuba wa kishiyarki zakiga aiki da cikawa..
" Babbar jahila asararriyar kawa nayi danasanin saninki rabia Allah ya'isa duk abunda kike saka ni kuma wallhi kije da Allah zai isar mini...
" Hahaha banza jaka cewar rabia ai sai na fitar dake daga daular nan sai kin koma yawo atiti da mota kuma sai na shigo gidannan ko kinaso ko bakyaso dan haka ki tsaya ki gani...
" Fitar min daga gida kuma nakara ganin kafarki wallahi sai na karyata...
" Zan fita Amma kema kiyi ready kin kusa fita nice fa Rabia uwar munafukai...
Assalamu alaikum
*how was the page??*
YAKUKAGA SOYAYYAR DOCTOR DA YASMIN??
*ina fata kuna daukar darasi acikin wannan littafin kunga sharrin kawa da illarta da makircin ta...
Kuna tunanin Ramlat zata shiryu baki daya?? Ya rikicinta da rabia??
Ya zancen kuma kara auren dr..??
NA SADAUKAR DA WANNAN PAGE DIN GA DUKKAN MASOYAN LITTAFIN NAN UBANGIJI ALLAH YASA KUNA ANFANA DA ABUNDA YAKE CIKI NA DARASI ABUNDA BANYI DAIDAI BA ALLAH YAYAFEMIN...
INA GODIYA DA SOYAYYAR DAKUKE NUNAWA WANNAN LITTAFIN ALLAH YASAKA DA ALHERI...
Please do vote comments and like 👏
👆🏼👆🏼GO AND SUBSCRIBE TO THAT YOUTUBE CHANNEL GA SHI CAN NAYI POSTING A FARKON PAGE DIN...FOR THOSE WHO WANT TO LEARN FOOD,SNACKS AND DRINKS....👆🏼
👆🏼👆🏼please click the link and subscribe ..
Urs *Nana diso*
Email:kabba43@yahoo. com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO
[11/6, 1:20 PM] +234 703 475 7034: 97-100
*DOCTOR*
*SAGEER*
_NA NANA DISO_
https://www.youtube.com/channel/UCvopCYalw1ooSYq-rMhjm5g
© *HASKE WRITER'S ASSOCIATION*
Tun lok'acin da rabia ta fita hankalin ramlat bai kwanta ba tunanin abubuwan datayi abaya takeyi tabbas tayi nadamar haduwa da rabia bata taba tunanin *MUGUWAR KAWA* bace tabbas duk wanda yace zai biyewa kawaye domin suji dadi a duniya kullum basa tunamasa lahira zaiyi asara ba karama ba tabbas kawa ta rudeni datuno na kashewa kai na aure Allah na gode maka Allah ka yafemin duk abunda nayiwa Dr sageer sannan tasaka kuka, Muhammad dake jin yunwa ta dauka tabashi abincin sa sannan tashiga kitchen don hada abinci....
" yasmin Sai gurin 4:00 saura tatashi bata nufi ko'ina ba sai toilet wanka tayi sannan tasa kaya doguwar riga ga cikinta da yadan fito, sallah tayi sannan ta matsa kusa da dr sageer tana latsa hannunsa cikin k'ankanin lokaci yafarka bude idonsa da zaiyi yaganta akusa dashi murmushi yayi yace lokacin sallah yayi ko??
" Eh yayi katashi kaje masallaci kada ka makara ko??
" Tohm yace bai tsaya ko'ina ba sai masallaci...
Yasmin ce tasakko taga har ramlat tajera komai a dinning samun guri tayi ta zauna tace sannu maman muhd nabarki da aiki yau dinne banajin dadi...
" Murmushi ramlat tayi tace ni sau nawa ina barinki da aikin ai ko kaso daya banyi ba daga cikin abunda kikayi duk kin kwashe ladan..
" Hmmm yasmin kawai tace bata kara cewa komai ba ramlat ce ta kunna tv shirin tambaya mabudin ilimi na aminu daurawa...
" Dr sageer yana dawowa daga masallaci ya zauna sunayi masa sannu da zuwa muhd ya dauka yana my boy sai wayo kakeyi Allah yayi maka albarka...
" yasmin ce tace Ga abinci a dinning kutashi muje muci...
" Suna cikin ci sai sukaji anci malam tambayata itace kullum idan na nemi matata sai tak'i sai nayi mata magiya wani zubin kuma idan na bata mata rai sai tadinga ramawa da hanani hakk'ina..
Malam yace kamar yadda yazo a hadisi cewa duk maccen da mijinta yanemeta taki amincewa batare da tana cikin larurar da aka haramta kusantar juna wata ko tsanin cuta ba to mala'iku zasu kwana suna tsine mata, mata kusan wannan tabbas babban kuskure ne dakuma asara dumin aljannar mijinku tana tafin kafarsa akwai hanyoyi da yawa na ramuwa amma banda wannan tunda zatajawo wa kanta tsinewar mala'iku kuma babbar asara ce wannan, tabbas rayuwar Aure sai hakuri dole in zaa zauna sai wani ya cuce wani ko wani ya kware wani ko wani ya batawa wani danhaka hakuri shine babbar ribar wannan zama dan duk wanda kuka sundade to su kadai suka san hakurin da sukayi,kuma Allah da kansa yace kuma kuyi bushara ga masu hakuri,kuma kusani Allah baya zalunci koma duk wanda aka zalunta zai saka masa kuma Allah baya yafe hakk'in wani..
" Yasmin dake cin abinci tayi saurin kwarewa, cikin sauri dr sageer ya mikomata ruwa sannu sannu...
" ramlat ma shiru tayi batace komai ba domin ada ta wahalar da dr sageer tabbas lokaci yayi dazata bashi hakuri..
Dr sageer yafi kowa jindadin wa'azin nan don halin da yake ciki kenan cikin fara'a yace yakamata mufara tulawar al kurani ko zuwa gobe da daddare ne..
" Sukace toh Allah ya kaimu..
Alhaji haruna ne yace to wallahi kusani boka yasanar dani cewa indai basuyi amfani da turaren nan ba duk mu ukun cutar baras ko kuraje masu wari zasu samemu ina fatan kun tabbatar sunyi amfani dashi...
" mamee ce tace amfani na nawa ai yanzu babu mamaki yasmin tana gidanta dr kuwa balafiya...
" Alhaji isa yace kwarai kuwa don jiya a gabana kika kirasu awaya kuma sunji sunyi amfani dashi...
" Toh shikenan kar mushiga matsala shiya bamu da mai bamu magani...
" mamee tace matsala ai sun dade da shigar ta amma mu bazata samemu ba...
Da safe dr ya shirya zai fita yanata sauri yasmin tace honey yace yes menene sakkowa tayi ta sumbaci bakinsa tace please zan dan lika gidan anty hauwa kanwar mama anjima kaji?
" Banson fita yasmin innadawo maje, Nan da nan din haba yayana please nikadai fa agida...
" okay tohm sai kin dawo dear ki gaisheta ki kula da kanki ..
" rike hannun sa tayi tace thank you ban yarda kowacce mace ta kallarmin kai ba kaji please ka kula da kanka i love u so much..
" murmushi yayi yafita yaja mota yasmin ta samu guri ta zauna kogin tunani tashiga abu na farko da tafara tunawa shine irin rayuwar talauci da sukayi da irin tsanar da yayan baffa suka nuna musu ashe dama baffana zai samu sana'a tayi murmushi tare da fadin tabbas mai hakuri yana tare da nasara, wani kukane ya kwace mata cikin ranta tace bantaba tunanin zanyi aure ba nasha wulakancin samari su zo su gudu ashe lokaci na ne baiyiba Allah nagode maka kaicon wanda baiyi hakuri ba, duk samarina akorar min ayimin sharri nazo nagam jamia ashe inada rabo daga karshe nazo na aure wanda ko amafarki ban taba tunanin zai soni ba Allah mai girma kayi mana afuwa Allah ka yafemana kakara mana hakuri ta shafa cikinta tana murmushi gashi baby na yakusa zuwa Allah kayi masa albarka sannan ta hau sama...
Sai karfe hudu yasmin ta shirya zata fita tacewa ramlat ni nafita ynzu zandawo..
" Toh kawai tace mata batare da ta bata doguwar amsaba tunanin rabia kawai takeyi domin shaidancin rabia yafi karfin tunanin ta...
Yasmin batayi wata doguwar tafiya ba ta'isa gidansu fadila..anty hauwa ce tace sai yau?? Ai nayi fushi...
" gaisheta tayi sannan taga wasu matan guda biyu ta gaishesu, anty kenan mijin nawa ne bayason fita shiyasa...
" Fadila tace yasmin ya gida ya kishiyarki?? " yasmin tayi dariya tace tana gaisheki.." ina amsawa...
" Wata ta kusa da fadila ce tace kinsan Allah anty hauwa duk zafin ran namiji da yawan fushinsa yana gani kinci kananan kaya ko'ina ajikinki ya matsu ga turare nan danan zakiga ya sakko...
" tace tabbas especially idan kikayi shigar sannan kika bashi hakuri dai kiji labari ya canza daga fada zuwa tarairaya...
" yasmin tace ai rayuwar ce komai zakayi sai dai da hakuri... " fadila tace hakane yasmin bikina saura 3weeks fa...
" A'a Allah yakaimu bari natafi kunga har 6 takusa sukayi sallama fadila ta rakota suna tafi suna hira sai gani sukayi ansha gabansu da mota...
" Fadila ce tace haba malam da hankalin ka daka bugemu fa...
" Allah ya huce zuciyar ku yasmin nakeson yiwa magana please..
" Cikin sauri ta dago uncle jabir?? Ko cikin bacci bazata taba manta muryar nan ba...
" yasmin nine ashe kinyi aure wallahi nadadi ina nemanki nabaki hakuri wallahi ba yaudararki nayi ba ummata ce ta matsamin sai na aure fatima gatanan ku gaisa kiyi hakuri...
" Murmushi tayi mai cike da takaici dr sageer da yashigo layin yaganta tare da jabir cikin zazAfan kishi yakara jan motar yashiga cikin gida...
" yasmin tana ganin haka tace nagode bakomai sai anjima fadila nagode duk ta rudi takarasa cikin gida tana shiga palour taganshi sai jujjuya key yake tana shigowa cikin tsawa yace da uban wa kika tsaya kina yimasa dariya wanene...
" yasmin da kuka ke kokarin kwace mata tace uncle jabir ne ....
" Taina yazama uncle dinki ko muharramin ki ne yama zaayi ku gaisa for what reason??
" Wallahi bakomai yace min ba ha..
" is okay daman nasan u don't love me she kikeso ko harda yimasa fara kina kallonsa ohh my god my wife yaza'ayi yatsaya dake for what reason baisan hukuncin aure ba??
Shiru tayi Sannan tace Allah yabaka hakuri wallahi batsaya dashi don komai ba kayi hakuri inshaa Allahu bazan kuma ba nayi kuskure sannan ta durkusa har kasa...ramlat ce duk jikinta yayi sanyi tace kayi hakuri baban muh'd...
" Wallahi yasmin bazan iya jure ganin ki da wani ba inasonki ina kaunarki too much Amma na hakura danAllah karki ki kara kinji???
Yadda yafada har cikin ranta tace too inshaa Allahu bari naje nayi sallah sannan ta hau sama kuka tasaka sai tayi mai isarta sannan ta ta saka kayan bacci tare da addua ta kwanta...
Ramlat ce tace tun dazu yasmin fa bata sakko ba ni bari naje na kwanta sai da safe...
" Allah yakaimu samn ya hau yaje yayi wanka shafa'i da witr yayi sanna ya nufi dakin yasmin gani yayi har ta kwanta bude bargon yayi shima yashiga cikin sauti kasakasa yace yasmin dita...
Naam yayasanna tasa kuka ai kaine baka yarda dani ba kawai hakuri bani wallahi babu abunda yacemin...
Dr sageer ne ya rungumeta sannan yace akanki zan shiga kowanne yanayi ke dayace na kira ki sarauniya , Nashiga yanayi lokacin da naganki dashi kiyimin uzuri kiyi hakuri,Ni nadamu dake kema ki damu dani DanAllah...
" murmushi tayi tace ina alfahari dakai mijina sannan ta sumbace sa ahaka ya rungumeta har sukayi bacci...
Da sassafe mamee tafito tana ihu tana nashiga uku na lallace kuraje kuraje innalillahi yau nashiga uku na lallace??
Alhaji haruna ne yafito da sauri yace kutmar wallahi sai dai ki barmin gida kije nasakeki saki uku....
Amma kacika shege mara mutunci azzalumi zan barmaka gida amma ban yafe maka ba...
" zatashiga daki yace Wallahi bazaki dauki komai ba bazaki shafa mana ba kitashi kitafi ya hankadata...
" Tana ihu tana kuka takama hanya..
Assalamu alaikum
BARAKALLAHU FIYKUM BAZAN KUMA DAINA GODIYA AGAREKU BA BISA SAKONNIN KU ALLAH YABIYA BUKATU NA ALHERI.._
*_How was the page???_*
_*I can't stop apologized for the spelling and grammar mistake's*_
_Please do vote comments and like.. And I call my silent readers please do vote and comment my story really need your comment and vote#TEAM .....DS....DS LOVER'S__
Please do vote comments and like 👏
👆🏼👆🏼GO AND SUBSCRIBE TO THAT YOUTUBE CHANNEL GA SHI CAN NAYI POSTING A FARKON PAGE DIN...FOR THOSE WHO WANT TO LEARN FOOD,SNACKS AND DRINKS....👆🏼
👆🏼👆🏼please click the link and subscribe ..
*Ya zo a Hadisin da aka karɓo daga Abi Huraira RA yace: Manzon Allah SAW yace: (( Mai yin zina bã zai yi zinar ba alhãli yana mumini, kuma mai yin sãta bã zai yi sãtar ba alhãli yana mumini, haka mai shan giya bã zai shã giyar ba alhãli yana mumini...))*
Bukhary & Muslim
Wato duk lõkacin da bãyi za suyi waɗancan ɓarna to sai a cire imãni daga zuciyarsu a sanda suke yin ɓarnar.
Allah SWT ya haramta zina sannan kuma aka sanya uƙuba mai tsanani ga mãsu aikata zinar, kai har ma kusantar zina sai da Allah SWT ya hama kamar inda yake cewa:
(( Kuma kada ku kusanci zina. Lalle ne ita ta kasance alfãsha ce kuma tã munãna ga zama hanya )).
Bisa ga haka duk wani abu da ke ita kai wa kusa da zina to haram ne kamar sumbanta da shigar banza/nuna tsaraici da bayyanar da kwalliya a fili don tãyar da sha'awa da yãɗa hoton banza da faɗar maganar da ta shãfi tãyar da sha'awa.
Wani mai hikima yana cewa: "Abu shida shi ke haifar da zina: Kallo, murmushi, sallama, zance/magana, wajen haɗuwa sai kuma yin ɓarnar". Shi ya sanya addini ya hane tushen zina wato kalle-kalle !
*Allah Ya dãtar da mu*
Urs *Nana diso*
Email:kabba43@yahoo. com
Gmail:nanadiso100@gmail.com
Wattpad:NEIRNAHDISO
No comments