Ba Sonta Nake Ba Complete Hausa Novel
*BA SON TA NAKE BA*🌹
{ Tausayi ne }
NA
*AUTAR MANYA*
HOME OF QUALITIES WRT ASS....
001
*KANO STATE*
_CITY STAR HOTEL_
Da sauri ta sunkuya tana mai dafe tarin takardun dasuka watse zuwa ƙasa wanda hakan yayi dai dai da shima sanda yakai nashi hannun zuwa ƙasan cikin rashin sa'a kuma hannunsu ya sarƙe dana juna atake anan taji wani baƙon yanayi ajikinta mai wuyar ta fassara shi.
Saɓanin shi dayay saurin ɗauke hannunsa daga saman nata gefe guda kuma yana jefa mata kallon raini da ƙasƙanci.
Sam bata lura da hakan ba face ƙarasa tattare mai takaddun nashi datai tana sakin wani irin lallausan murmushi.
Hannunta har yanzu rawa yake sakama kon baƙon lamarin daya faru agareta yanzu.
Seda ta kammala tattara mai sannan ta ɗago fuskarta cike da murmushi mai ƙayatarwa ta dube shi da matsakaitan idanunta.
Wanda kallo guda tayi masa takasa cigaba da kallon nashi murya na rawa kamar zatai kuka ta furta!
"Afuwan yallaɓai ban kula ba"
Tafaɗa tana mai janyo maganar da kyar tsintar kanta tayi dajin wata irin wawiyar faɗuwar gaba marar misali acikin kirjinta zuciyarta kuma kamar zata fasa kirjinta ta faɗo dan tsabar rawan data keyi.
Bai amshi takaddun ba kuma bai dena kallonta ta ƙasan idanunshi ba yarinyace wadda batafi shekaru goma sha takwas ba sanye take cikin ɗamammun kaya waɗanda suka bayyana baiwar kyan surar da Allah ya bata gawani dogon gashi data zubo dashi har gaba da dokin wuyanta kallo ɗaya yayi mata yagane ainihin itan wacece.
Tayi mai kama da karuwa marar aji kokuma tantiriyar ƴar iska marar aji! Abin da ya faɗi kenan aranshi yana mai lumshe kyawawan idanunshi.
Totaly batafi sa'ar ƴar ƙaramar ƙanwarshi ba to mai yasa zata ɓata rayuwarta ta nakasa kanta.
"Yallaɓai ka amsa hannuna"
Taja maganar cikin ƙosawa.
Tana mai tsareshi da nata idanun wannan lokacin ta ɗan ƙare mai kallo kaɗan.
Ataƙaice Shiɗin dogon namijine ƙaƙƙarfa baƙi mai ɗauke da manyan idanu da yalwatacciyar gira kallo ɗaya zaka masa kasan yana cikin jerin maza masu aji tare da izza da taƙama uwa uba kuma hutu gayu da ƴaƴan banki sun sami muhalli atare dashi.
Har yanzu hannunshi na naɗe a saman kirjinshi idanunshi lumshe wanda shi kallonta yake batare data farga da hakan ba.
"A'a ya subuhanallahi A'A yana ga baka ƙarasa ciki ba"
Maganar wani magidancin farin namiji daya karaso wajansu yanzu wanda hakan yasanya yarinyar zube mai takaddun ajikinsa ta ƙara gaba cikin sauri tabar wajan.
Cikin sauri yarinyar take sauka ƙasa har tana haɗawa da ɗan gudu kafin ta fita compound na hotel ɗin wata baƙar mota ta buɗe da sauri ta shiga taja murfin tana maida numfashi.
"Ke Ummul lafiya naga duk babu nutsuwa atare dake kodai...?"
Bata bar wadda ke mazaunin drivern tai magana ba tai saurin tarar numfashinta.
"Ameera ja mota mutafi yau nai gamo da ƙaddarata"
Wadda ta kira da ameerah itake mazaunin driver wadda daga gani zata girmewa ummul da sauri tai revars haɗi da nufar gate ta fita a hotel ɗin baki ɗaya.
Titi tahau tare da kunna redion motar.
Seda suka bar arean sannan Ameera dai ta kuma juyowa ta dubi ummul ɗin haɗi da ce mata.
"Ina mukai can ko nan?"
Lumshe idanu ummul tayi tare da cewa.
"muje rufaida ki mana order babu wani target yau kam mu tara gobe insha Allahu"
Tafaɗa har yanzu kirjinta bai dena rawa ba wanda tun haɗuwarta da A'A kamar yadda taji ɗayan ya faɗi ta tsinci kanta tare da hakan.
Gangara motar ameera tayi zuwa Rufaida fita tayi zuwa cikin wajan ta siyo musu ta dawo har lokacin idanun ummul suna lumshe haka ameera taja motar tare da ɗaukar hanyarsu kai tsaye hotoro ta nufa da motar tafe da ƙwarewa.
"Ameera yau naso shiga cikin gari amman hakan baze samu ba"
Tafaɗa tana mai cije lips ɗinta ameera batai magana ba sabida wayarta datai ringing ɗauka tai tana magana cike da barikanci still idanunta yana bisa kwalta.
Hotoro tsamiyar boka dai dai rakat ameera tasha kwana layi na uku ta shiga wanda yake tsit babu alamun jama'a awajan.
Abakin wani dogon gate ta tsaya tare da kashe motar ta ɗauki ledar data siyo musu rufaidan tayi waje itama ummul cike da sanyi ta balle nata murfin ta fita.
Gate ɗin suka karasa ameera taja kofar ta shiga itama ummul taja ta shiga ciki wanda tundaga farkon gidan har zuwa ciki matane zaune wasu na lido wasu na karta wasu tabar sigarice agabansu wasu kuma shisha gefe ɗaya kuma dogayen ɗakuna ne masu layi layi kallo ɗaya zakama gidan kasan gidane na karuwai amman na haya.
Kowani ɗaki akwai number ajikinsa hakan yasa ameera nufar ɗaki mai lamba ta hamsin ta buɗe da key suka shiga ita da ummul.
Ɗakine madaidaici domin babu tarkacen komai aciki daga gado se wadrobe na kaya se gas karami da frij babu toilet sabida gaba ɗaya bayi yana can waje kowa da kowa shiga yake.
Ameera ta aje ledar tare da faɗawa gado tana furta.
"washh kawata yaufa naci ubana na gurzu babu karya komai na jikina ciwo yake lallai Alhaji motar daya bani ba abanza ba"
Murmushi ummul tai kafin tayi magana wata mace kakkaura baƙa ta shigo ɗakin nasu.
"Yau akwai gayu zasu zo da daddare acikinku idan da wadda bata da M point sedai magana domin babbar fita ce"
Ummul batai magana ba sema tashin datai zuwa gaban wadrobe tana kokarin ɗaukar zani ta ɗaura Ameera ce ta kada baki tace.
"nikam yau naci azaba sedai ummul"
Tafaɗa tana mai kallon ummul dake tube kaya tare da zira hijab akan zanin data daura.
"Nima bana jin fita yau bana jin daɗi sam"
Murmushi matar tayi tare da cewa.
"Haba keko ina hasko alkairi atare da fitar nan taki gaskiya kiɗan daure sabida sunfi son irinku ƴan yara shakaf sekinfi kawo light"
Tafaɗa tana mai kashe idanu irin na ƴan duniya.
Rabeta ummul tai haɗi da ɗaukar boket tabar ɗakin.
Da kallo ameera da matar suka bita.
"Rabu da ita Anty ladi lafiya lau muka fita amman duk tai wani iri kamar wadda akama sukuwa"
Ameera ta faɗa tana dariyar iskanci.
Taɓe baki anty ladi tai tare da cewa.
"Ki shawo kanta ami sabida wannan fitar mai lasisi ce ok sena jiki yadda kukai"
Tafaɗa haɗi da ficewa daga ɗakin gaba ɗaya.
Da sanyi jiki ta ƙarasa gaban famfo ruwa ta tara haɗi da nufar toilet ɗinsu dake tsakiyar gidan..........
*AYI HAƘURI ABI LABARIN DA YADDA SALON YAZO AUTA 08142105218**BA SON TA NAKE BA*🌹
{ Tausayi ne }
NA
*AUTAR MANYA*
HOME OF QUALITIES WRT ASS....
002
Da sanyin jiki take watsa ruwan ajikinta batare data sanya sabulu ko soso ba,har ta kammala ta ɗauro zani tare da saka hijab a samanta ta ɗauki bokitin datai wankan dashi ta fito zuwa waje.
A bakin famfo ta ɗaura alwala ta wuce ɗakinsu.
Zaune ta tarar da Ameera ta baje Shisha a gabanta tana zuƙa.
Lumshe idanu tayi haɗi da raɓewa ta isa gaban wadrobe ta ɗauki doguwar riga mai sauƙin nauyi ta sanya ajikinta sallaya ta shinfiɗa ta soma gabatar da sallar la'asar.
Tajima tana addu'a acikin sujjadarta ta ƙarshe kafin ta ɗago tana share hawayenta haɗi da sallama tai addu'a sosai acikin tafikan hanna yenta, ta shafa batare data zare hijabinta ba, Ta kwanta a saman sallayar idanunta lumshe tana hasko Kamannin A'A kamar yadda taji abokinshi ya faɗa.
Hannunta dafe da saitin zuciyarta ita kaɗai tasan mai takeji game dashi.
"Kekam lafiyan ki duk kin sauya kuma ba haka kika tashi ba ko furar rufaidar ma da kikace nayo miki order baki shaba?"
Ameera ta dafe mata kafaɗa cike da kulawa.
Daga kwancen ta furta magana cikin sanyin jiki kamar ba ita ba.
"Ameera kaina ke ciwo sannan ina son naje city star,naga wannan guy ɗin?"
Da sauri Ami ta zabura tana washe bakinta tare da cewa.
"Kardai Bangis wayyo kice mutumina ya taki sa'a kinsan kwa bai jima da turon sakon kuɗi akan nasha mai kanki ba"
Ami tafaɗa da saurin ta cike kuma da murna marar iyaka.
Tashi tayi zaune tana girgizama Ameerah kanta.
"Ami bafa bangis ba, wallahi ɗazu naje city star wajan Alhaji mudi kwatsam nazo zan sauka na haɗu da wani Haɗaɗɗan mutum wanda atake anan naji ya tafi da dukkan tunanina sedai kallo ɗaya nai masa nasan ba harkarmu guda ba don naga kallon rainin da ƙyamar daya kemin, Ameera yaya zanyi zuciyar data tashi da tsanar ɗa namiji sabida tabon dayay mata ayau ta afka ga son wanda bai son tana yi ba ƙilama bazan kuma ganinshi ba har abada"
Tafaɗa tana mai sakin marayan kuka.
Baki da hanci Ameera ta saki yau UMMUL-KHAIRI mai sa maza jinya itake kuka akan wani namiji? lallai so makahon zuciya ne inji bahaushe.
Cikin tattausan lafazi mai daɗi ameera ta janyota jikinta.
Tana mai share mata hawayenta.
"Dena kuka Ummul babu wani ɗa namiji daze ganki baiji wani abuba idan bai soki dan komai ba yasoki dan baiwar kyau da sura da Rabbi ya baki ina ji ajikina zaki sami soyayyarshi domin nasanki babu wasa"
Tafaɗa cike da ƙarfafa gwiwa.
"Baze soni ba kallon tsana yake min ba ajina bane"
Tafaɗa tana wani taɓe baki kamar wata karamar yarinya.
"Dena faɗin haka babu wani ɗa namijin daze fi karfin ɗiya mace muddin tasan lagonshi tofa magana ta ƙare maza share hawayenki ƴar ƙanwata dena kuka insha Allahu komai zezo mana cikin matiƙar sauƙi"
Ameera ta faɗa mata hakan cike da kulawa tare da kwantar mata da hankalinta.
Kamar sokuwa tahau goge hawayen sedai Batajin zata iya kai komai cikin bakinta a halin data ke ciki a yanzu Seda ameerah taga ta dena kukan sannan ta mike zuwa mazauninta tana cigaba da zuƙar shishar ta.
**********
Tsaki yaja ƙasa ƙasa tare da tattare takardun nashi masu matiƙar mahimmanci agare shi.
Batare daya yima Abokin nashi magana ba ya wuce Ɗaki mai number ta biyar abin mamaki ƙofar room ɗin abuɗe take sannan da alamun anyi amfani da ɗakin sedai ba'a ɓata shi ba sannan ma'aikatan Hotel ɗin basu gyarashi ba da alamun yayi mistake ɗakin daze shigane, agajiye ya zube takardun dake hannun shi tare da zama akan stool ɗin gefen gadon ɗakin yana dafe kanshi dake mai ciwo ya gaji over domin tuƙi daga abuja zuwa kano akwai ɗunbin gajiya wayarsa dake aljihun gaban rigarshi ita ke ringing da lumsassun idanun shi ya ke kallon screen na wayar bayan ya zarota.
My Baby aka rubuta a saman da wani tsadaddan murmushi ya ɗauka yana karawa a saman kunnen shi.
Daga cikin wayar.
"Hellow nawan nika ɗai ina ta jera maka kira baka ɗauka ba?"
Daddaɗar muryar matarshi abar sonshi Basmah ita ke dukan cikin dodon kunnen shi.
Miƙa yayi daga zaunan alamun gajiya taci karfinsa alamun bai saba dogon driving ba kana yace.
"I'm sorry my love ina driving ne ban lura ba yanzun nan na sauka kano ko kayana ma ba'a kawo min ba"
Yafaɗa cike da nuna mata kulawa.
Shagwaɓe mai tayi tare da cewa.
"Ayyah baby sannu bara na barka hakan amman pls kayi wanka seka sha tea nasan ze rage maka gajiya"
Tafaɗa kamar zata mai kuka!
Lumshe idanu ya kumayi tare da mannawa wayar hot kiss batare dayay magana ba ya katse tare da jefa wayar shi tsakiyar gadon.
Da sauri ɗaya daga cikin ma'aikatan Hotel ɗin ya turo ƙofa rissuna wa yayi har ƙasa tare da cewa.
"Yallaɓai ba nan ne ɗakin dasuka kama maka ba room number 1 ne nan anyi amfani dashi bamu ma gyara ba no need ka zauna ciki"
Shafa saisayen sumar kanshi yayi.
"No problem kawai a gyaran bathroom nai wanka nan ɗin ma is ok"
Yafaɗa tare da kama yatsun shi yana matsawa suna bada sautin ƙas-ƙas.
Cikin mintuna goma wannan ma'aikacin ya kuma gyara ɗakin ya sauya bedshirt haɗi da gyara toilet wanda ba'ama ɓata shiba, Bayan ya kammala ya miƙa mai keyn ɗakin haɗi da amsar nashi wancan ɗin.
Sannan ya juya yana ƙoƙarin fita.
"Dan Allah ga keyn motana ka ɗauko min bags ɗina suna boot in ban takuraka ba"
Haɗaɗɗiyar muryarshi ta karade ɗakin cikin sauri ma'aikacin ya karɓa haɗi da fita mintuna kaɗan ya dawo mai da jakun kuna guda2 godiya yayi masa haɗi da ɗaukarsu ya fara firfito da kayan cikinta.
Sosai ya gyara kayanshi tsaf ya fito da system ɗinshi ya jona a caji sannan ya nufi Toilet sedai tsananin ƙyamƙyami irin nashi ya hanashi shiga sabida bai san adadin mutanan da sukai amfani dashi ba.
Dafe kanshi yayi yana ta jan tsaki akai akai ahaka ya faɗa bayin amman seda ya kuma wankewa tass sannan ya iya watsawa jikinsa ruwa........
*DOMIN SHAWARA/ GYRA/SHARHI INA MARABA 08142105218*
_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah. Please don Allah duk wacce ta san ba siyan maganin za tayi ba kada ta dauki number ko ta kira waya, kada mu 'batawa kai lokaci🙏🏻_
_*infection*_
_Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin mu'amula mussaman ga ma'aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za'a dace_ _*SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI*_
_07084653262_*BA SON TA NAKE BA*🌹
{ Tausayi ne }
NA
*AUTAR MANYA*
HOME OF QUALITIES WRT ASS....
003
Ya fito ɗaure da faffaɗan tawul a ƙugunshi tare da ɗan ƙarami a hannunshi yana goge sumar kanshi dake ɗigar da danshi lemar ruwan wanka a gaban ƙaton dressing mirrow ya tsaya yana cigaba da tsane jikinshi kasancewar shi mai zafin nama irin na lafiyayyun maza yasa cikin ƙanƙanin lokaci ya kammala tsane jikin nashi tsaf ya rataye ƙaramin tawul ɗin yana ƙoƙarin ɗaukar Cream daze shafa wayar shi ta kuma ringing da ɗan sauri ya ƙarasa gabanta ganin.
MY BABY yasa shi sakin wani ƙayataccen murmushin daya ƙara bayyana zatin kyanshi kafin yay rejecting kana shi ya kirata murya a shagwaɓe take furta.
"My one and only kayi wankan kasha tea ɗin wallahi duk na damu"
Takai maganar cikin salon kirsa.
Har yanzu tsadaddan murmushin nasa bai gushe ba cike da shauki da jin daɗin kulawarta gare shi ya furta mata.
"yes baby yanzun haka nai wanka tea ɗinne ban shaba shima kuma zan sha dana kammala shiryawa"
Yafaɗa mata hakan cikin lallausar muryarshi mai kashe jiki.
Tura baki tayi gaba kamar yana ganinta kana ta marai raice kamar wata ƙaramar yarinya.
"Nidai ka kunna data zan kiraka VD call yanzu na shirya ka ta wayan"
Tafaɗa tana wani irin narkar masa da murya wadda tasa sauran kaɗan ya sume a wajan dan tsabar daɗin muryar tata.
Cikin lafazin so ya furta.
"Not now my baby sabida ina da ayyuka agabana kinga yanzu mutumin dana zo gani ze shigo mu zauna please ki bari zuwa dare se muyi kafin nan ma kin saka min sleeping dress masu kyau sena fi kallon ki na more"
Yafaɗi maganar yana wani ɗage gira kamar tana gabanshi.
Cikin barikancin data saba ɗauke mai hankalin sa akan kowa ta soma rera mai kuka! wanda zahiri na karya ne amman shi bai san hakan ba sema susucewa dayay yana rarrashinta kamar ze tsaga wayar ya shiga ya kamota ya cigaba da rarrashinta haka yake ji aranshi.
Ta jima tana Hargitsa mai lissafi ta cikin wayar na salon kirsa da shagwaɓa kafin suyi sallama ya koma bakin gado jagwab ya zauna yana fesar da zazzafar iska, ga wani uban feeling daya ke ƙoƙarin taso masa.
Hannunshi dafe da tawul ɗinshi ya janyo ƙasan lips ɗinshi da sauri yake tsotsa kamar ya sami alewa ko kaɗan bai da juriya akan buƙatar shi wannan tasa yaso yazo da Basmah amman fafur taƙi binshi sabida wurin aikinta.
Ya jima yana kokawa da numfashin sa kafin ya sami dai daiton nutsuwarshi kana ya kuma ƙoƙarin miƙewa a karo na biyu sedai still ringing na biyu daya kuma shigowa wayarshi shiya katse masa hanzarin sa.
A ɗan tsorace yake kallon screen ɗin wayar yawani zaro idanunshi waje waɗanda suka ƙara haska tsantsar kyawun da Allah ya bashi.
Batare daya iya ɗaukar wayar ba haka ta katse wani kiran ya sake shigowa aro jarumta yayi haɗi da ɗauka muryar shi can ƙasa ya furta.
"Assalamu alaikum Ammi barka da yammah"
Murya a rarrabe kamar na mai tsoron wani abu.
Cikin kamilalliyar muryarta wadda ta bayyana dattakon ma'abociyar maganar tace.
"Amin wa'alaikassalam Baffa ina wuni?"
Wata kunya ce ta kamashi da sauri ya zame kamar tana gabanshi yau ammi ta kira sunan shi gatsal duk irin ɗunbin kunyarta gareshi tabbas da alamun akwai laifin dayay mata wanda shi baida masaniyya akan hakan.
"Ammi dan Allah kiyi haƙuri bai dace ke ki fara gaishe dani ba, kina matsayin uwa mahaifiya afuwan ammi idan laifi nayi kiyi haƙuri"
Yafaɗa yana mai ƙasƙantar da kanshi gareta.
Muryarta a kwance ta furta.
"A'a baffa bakai mini komai ba rayuwarka ce duk yadda ka tsarata hakan zaka tafi da ita naji labarin kayi tafiya zuwa kano ina maka addu'ar nasara da haske idan da hali ina mai roƙonka da ka kira Abban ka,ka shaida masa da bakin ka sannan kuma karka baro kano a wannan karon bakaje gaida Hajja ba"
Tana faɗin hakan ta datse kiran.
Kamar wani sakarai yabi wayar da kallo kafin daga bisani ya fara niman layin nata da zafin shi sedai har tai ringing ta gama Ammi bata ɗauka ba.
Zubewa yayi a ƙasan lallausan carfet ɗin.
Yana mai shafo sumar kanshi dayay mata saisaye maike Damuna? ya faɗa a bayyane.
Cikin nadama ya mike yasan bai kyautawa mahaifanshi ba, har yayi tafiya daga garinsu zuwa wani garin amman ya kasa gayawa mahaifanshi waɗanda suke a gari guda? mai yasa yayi hakan idan bai manta ba har maman basma matarshi yaje yayi ma sallama a jiya amman why beje wajan AMMI da ABBA yayi masu sallama ba sannan hajja kakarshi wadda ta haifi Ammin shi tana cikin garin kano amman sam hankalinshi bai ma kai daya je mata ba seda Ammi ta tuna masa.
Sosai ya zurfafa a tunanin lamarin shi gaba ɗaya kanshi ya kulle yama rasa mai yakamata yayi.
Da azama ya miƙe ya nufi gaban mirrow a sanyaye yake gyara jikinshi bayan yayi ma kanshi ɓarin turarukan shi masu tsada kana ya nufi wajan kayanshi shirya kanshi yayi cikin wani lallausan yadi milk colour mai aikin baƙin zare yayi wani mugun kyau kasancewar shi black beauty se kayan suka amshi jikinsa hula kalar kayan ya sanya akanshi ya ɗora black shoe a ƙafafunshi se shigar tai masa mugun kyau don ya fito a ainihin yarenshi na hausa fulani.
Da sassarfa ya ƙarasa gaban takardun ɗazu ya ɗauki guda acikinsu anan ma seda yayi tsaki tuno wannan banzar yarinyar data watsar mai dasu.
Kafin ya mike wayarshi tai ringing ya ɗauka tare da ƙaro hands free.
"*BARRISTER ALIYU ALI DIKKO* idan ka kammala ina compound na hotel ɗin ina jiran ka"
Daga cikin wayar muryar wani babban mutum ta karaɗe wayar.
Lumshe idanu yayi har zara zaran gashin idanunshi na kwanciya kana ya warasu yana mai taune ƙasan laɓɓansa cike da tarin damuwar furucin Amminsa ya furta.
"Okey give me five minutes insha Allahu gani nan"
Yafaɗa da wani irin sauri yake ƙoƙarin juyawa domin fita sedai sabon kiran mai ɗauke da sabon ringing shiya cika ɗakin
Duru-duru ya shigayi don shikam ban da wayarshi mai ƙirar iphone 13 pro max bai san da wata wayar a wajan ba,
Bin inda yake jin ringing ɗin yake harya ƙarasa dai dai gefen gadon, da sauri ya ware idanunshi kan black phone ɗin dake faman ringing wadda akai save numbern da ke kira da Sis meerah.
Ƙyam ya tsaya yana noticing kafin yayi kokarin kai hannu kai harta katse still sega wani kiran ya ƙara shigowa cikin dakiya ya sanya hannu ya ɗauka tare da danna green side don ya sami damar amsa kiran da aketa faman yi cikin wayar wanda babu ƙaƙƙauta wa da alamu duk wanda ke kiran ya dangan ci mai wayar ne.
Da sauri ya kara wayar cikin kunnenshi cikin wata irin........
*TOFA*
Ko wayar waye?
Ko waye ke kiran?
Ya zata kasance da Barrister Ali dikko.......
Muje zuwa page 4
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218
_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah. Please don Allah duk wacce ta san ba siyan maganin za tayi ba kada ta dauki number ko ta kira waya, kada mu 'batawa kai lokaci🙏🏻_
_*infection*_
_Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin mu'amula mussaman ga ma'aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za'a dace_ _*SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI*_
_07084653262_*BA SON TA NAKE BA*🌹
{ Tausayi ne }
NA
*AUTAR MANYA*
HOME OF QUALITIES WRT ASS....
003
Ya fito ɗaure da faffaɗan tawul a ƙugunshi tare da ɗan ƙarami a hannunshi yana goge sumar kanshi dake ɗigar da danshi lemar ruwan wanka a gaban ƙaton dressing mirrow ya tsaya yana cigaba da tsane jikinshi kasancewar shi mai zafin nama irin na lafiyayyun maza yasa cikin ƙanƙanin lokaci ya kammala tsane jikin nashi tsaf ya rataye ƙaramin tawul ɗin yana ƙoƙarin ɗaukar Cream daze shafa wayar shi ta kuma ringing da ɗan sauri ya ƙarasa gabanta ganin.
MY BABY yasa shi sakin wani ƙayataccen murmushin daya ƙara bayyana zatin kyanshi kafin yay rejecting kana shi ya kirata murya a shagwaɓe take furta.
"My one and only kayi wankan kasha tea ɗin wallahi duk na damu"
Takai maganar cikin salon kirsa.
Har yanzu tsadaddan murmushin nasa bai gushe ba cike da shauki da jin daɗin kulawarta gare shi ya furta mata.
"yes baby yanzun haka nai wanka tea ɗinne ban shaba shima kuma zan sha dana kammala shiryawa"
Yafaɗa mata hakan cikin lallausar muryarshi mai kashe jiki.
Tura baki tayi gaba kamar yana ganinta kana ta marai raice kamar wata ƙaramar yarinya.
"Nidai ka kunna data zan kiraka VD call yanzu na shirya ka ta wayan"
Tafaɗa tana wani irin narkar masa da murya wadda tasa sauran kaɗan ya sume a wajan dan tsabar daɗin muryar tata.
Cikin lafazin so ya furta.
"Not now my baby sabida ina da ayyuka agabana kinga yanzu mutumin dana zo gani ze shigo mu zauna please ki bari zuwa dare se muyi kafin nan ma kin saka min sleeping dress masu kyau sena fi kallon ki na more"
Yafaɗi maganar yana wani ɗage gira kamar tana gabanshi.
Cikin barikancin data saba ɗauke mai hankalin sa akan kowa ta soma rera mai kuka! wanda zahiri na karya ne amman shi bai san hakan ba sema susucewa dayay yana rarrashinta kamar ze tsaga wayar ya shiga ya kamota ya cigaba da rarrashinta haka yake ji aranshi.
Ta jima tana Hargitsa mai lissafi ta cikin wayar na salon kirsa da shagwaɓa kafin suyi sallama ya koma bakin gado jagwab ya zauna yana fesar da zazzafar iska, ga wani uban feeling daya ke ƙoƙarin taso masa.
Hannunshi dafe da tawul ɗinshi ya janyo ƙasan lips ɗinshi da sauri yake tsotsa kamar ya sami alewa ko kaɗan bai da juriya akan buƙatar shi wannan tasa yaso yazo da Basmah amman fafur taƙi binshi sabida wurin aikinta.
Ya jima yana kokawa da numfashin sa kafin ya sami dai daiton nutsuwarshi kana ya kuma ƙoƙarin miƙewa a karo na biyu sedai still ringing na biyu daya kuma shigowa wayarshi shiya katse masa hanzarin sa.
A ɗan tsorace yake kallon screen ɗin wayar yawani zaro idanunshi waje waɗanda suka ƙara haska tsantsar kyawun da Allah ya bashi.
Batare daya iya ɗaukar wayar ba haka ta katse wani kiran ya sake shigowa aro jarumta yayi haɗi da ɗauka muryar shi can ƙasa ya furta.
"Assalamu alaikum Ammi barka da yammah"
Murya a rarrabe kamar na mai tsoron wani abu.
Cikin kamilalliyar muryarta wadda ta bayyana dattakon ma'abociyar maganar tace.
"Amin wa'alaikassalam Baffa ina wuni?"
Wata kunya ce ta kamashi da sauri ya zame kamar tana gabanshi yau ammi ta kira sunan shi gatsal duk irin ɗunbin kunyarta gareshi tabbas da alamun akwai laifin dayay mata wanda shi baida masaniyya akan hakan.
"Ammi dan Allah kiyi haƙuri bai dace ke ki fara gaishe dani ba, kina matsayin uwa mahaifiya afuwan ammi idan laifi nayi kiyi haƙuri"
Yafaɗa yana mai ƙasƙantar da kanshi gareta.
Muryarta a kwance ta furta.
"A'a baffa bakai mini komai ba rayuwarka ce duk yadda ka tsarata hakan zaka tafi da ita naji labarin kayi tafiya zuwa kano ina maka addu'ar nasara da haske idan da hali ina mai roƙonka da ka kira Abban ka,ka shaida masa da bakin ka sannan kuma karka baro kano a wannan karon bakaje gaida Hajja ba"
Tana faɗin hakan ta datse kiran.
Kamar wani sakarai yabi wayar da kallo kafin daga bisani ya fara niman layin nata da zafin shi sedai har tai ringing ta gama Ammi bata ɗauka ba.
Zubewa yayi a ƙasan lallausan carfet ɗin.
Yana mai shafo sumar kanshi dayay mata saisaye maike Damuna? ya faɗa a bayyane.
Cikin nadama ya mike yasan bai kyautawa mahaifanshi ba, har yayi tafiya daga garinsu zuwa wani garin amman ya kasa gayawa mahaifanshi waɗanda suke a gari guda? mai yasa yayi hakan idan bai manta ba har maman basma matarshi yaje yayi ma sallama a jiya amman why beje wajan AMMI da ABBA yayi masu sallama ba sannan hajja kakarshi wadda ta haifi Ammin shi tana cikin garin kano amman sam hankalinshi bai ma kai daya je mata ba seda Ammi ta tuna masa.
Sosai ya zurfafa a tunanin lamarin shi gaba ɗaya kanshi ya kulle yama rasa mai yakamata yayi.
Da azama ya miƙe ya nufi gaban mirrow a sanyaye yake gyara jikinshi bayan yayi ma kanshi ɓarin turarukan shi masu tsada kana ya nufi wajan kayanshi shirya kanshi yayi cikin wani lallausan yadi milk colour mai aikin baƙin zare yayi wani mugun kyau kasancewar shi black beauty se kayan suka amshi jikinsa hula kalar kayan ya sanya akanshi ya ɗora black shoe a ƙafafunshi se shigar tai masa mugun kyau don ya fito a ainihin yarenshi na hausa fulani.
Da sassarfa ya ƙarasa gaban takardun ɗazu ya ɗauki guda acikinsu anan ma seda yayi tsaki tuno wannan banzar yarinyar data watsar mai dasu.
Kafin ya mike wayarshi tai ringing ya ɗauka tare da ƙaro hands free.
"*BARRISTER ALIYU ALI DIKKO* idan ka kammala ina compound na hotel ɗin ina jiran ka"
Daga cikin wayar muryar wani babban mutum ta karaɗe wayar.
Lumshe idanu yayi har zara zaran gashin idanunshi na kwanciya kana ya warasu yana mai taune ƙasan laɓɓansa cike da tarin damuwar furucin Amminsa ya furta.
"Okey give me five minutes insha Allahu gani nan"
Yafaɗa da wani irin sauri yake ƙoƙarin juyawa domin fita sedai sabon kiran mai ɗauke da sabon ringing shiya cika ɗakin
Duru-duru ya shigayi don shikam ban da wayarshi mai ƙirar iphone 13 pro max bai san da wata wayar a wajan ba,
Bin inda yake jin ringing ɗin yake harya ƙarasa dai dai gefen gadon, da sauri ya ware idanunshi kan black phone ɗin dake faman ringing wadda akai save numbern da ke kira da Sis meerah.
Ƙyam ya tsaya yana noticing kafin yayi kokarin kai hannu kai harta katse still sega wani kiran ya ƙara shigowa cikin dakiya ya sanya hannu ya ɗauka tare da danna green side don ya sami damar amsa kiran da aketa faman yi cikin wayar wanda babu ƙaƙƙauta wa da alamu duk wanda ke kiran ya dangan ci mai wayar ne.
Da sauri ya kara wayar cikin kunnenshi cikin wata irin........
*TOFA*
Ko wayar waye?
Ko waye ke kiran?
Ya zata kasance da Barrister Ali dikko.......
Muje zuwa page 4
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218
_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah. Please don Allah duk wacce ta san ba siyan maganin za tayi ba kada ta dauki number ko ta kira waya, kada mu 'batawa kai lokaci🙏🏻_
_*infection*_
_Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin mu'amula mussaman ga ma'aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za'a dace_ _*SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI*_
_07084653262_*BA SON TA NAKE BA*🌹
{ Tausayi ne }
NA
*AUTAR MANYA*
HOME OF QUALITIES WRT ASS....
004
Kwantacciyar murya mai kama data wanda ke jin bacci koya tashi daga zazzaɓi koya kejin sanyi muryar Ummul dake kwance a gefen gadon su riƙe da wayar Ameerah tana kiran layinta data ke zaton tabar wayar tane a hotel ta karaɗe cikin kunnen.
Barrister A'A Dikko.
Da sauri ya zame wayar daga cikin kunnen shi tare da ɗan tsirama numbern idanu batare daya katse kiran ba kuma bai mayar da wayar kunnen shiba sannan kuma bai yi magana ba.
"mai wayar ce please a ina zan sameta?"
Wannan furucin ummul ke faman nana tawa ta cikin wayar meerah tare da tsananin jin haushin shurun da aka mata duk zaton ta ma baza'a bata wayar tata ba sabida yadda akai mata shuru don haka cike da ƙosawa da jin haushi ta ja dogon tsaki tare da cewa.
"Koba za'a bani wayar ba dan Allah abani sim card ɗina ni waya ba damuwa ta bace"
Ta kuma faɗin hakan cike da jin haushi har tana ƙoƙarin datse kiran da sauri Ameerah ta dakatar da ita sabida fatan su' samun layin koda bazasu sami wayar ba domin layin yana da matiƙar amfani wajanta don duk numbers ɗinta akan shi tai serving.
Cike da wata irin izzah wadda a zahiri shi bai ganta ba sedai ga duk wanda zewa magana ko wanda yake tare dashi ze gane yana da ita.
Cikin wata irin dakakkiyar murya mai cike da amo! ya furta.
"Idan kinje kin koyo sallama tare da iya magana seki faɗi inda za'a kawo maki babu mace mai daraja dazatai irin abun da kikai nonses"
Ya ƙarasa faɗin hakan yana jan dogon tsaki mai ƙarfi.
Sarai ya gane muryar sedai yana kokonto a inda ya santa, Jim yayi tare da hasko fuskar yarinyar da sukai karo ɗazu dashi tabbas babu ko tam tama muryarta ce acikin wayar tsakin ya kuma ja tare da zira wayar cikin Aljihunsa yabar ɗakin yana sauri domin nufar wajan baƙon shi dake jiran sa.
Da zafi zafi yake tafiya tamkar ze tashi sama sabida sauri wanda hakan shine al'adarshi komai nashi yana yinshi da zafinshi wanda har hakan yana sanyawa wasu nai masa kallon mafaɗaci ko mai zafin rai tsananin zafin namanshi yasa bai sanya akan komai daya shafi rayuwarshi.
A harabar hotel ɗin wata haɗaɗɗiyar farar mota tai parking daga ɓarin da mutumin yayi mai kwatance kai tsaye wajan motar ya nufa wanda murfin motar duk suke a buɗe emty side ya shiga ya zauna tare da aje takardar daya ɗauka a saman cinyar sa tare dayin sallama a nutse, cikin sakin fuska sukai musabaha da mutumin wanda ze girmewa A'A sosai maganganu sukai akan shari'ar dazasu soma gabatar wa A gobe talata wanda shi Aliyu shine lauyan da mutumin ya ɗauka wanda ze kareshi a kotu wanda ya kasance lauya ne mai zaman kanshi, Tambayoyi Aliyu ke jefawa Alhaji mahmud a nutse yana bashi amsa yana rubutawa wanda hakan ya sanya suka ɗauki tsayin lokaci suna tattaunawa.
Wurgi Ummul-khairi tayi da wayar Ameera tare da sanya kuka! wanda baya mata wahalar yi.
Da sauri Ameera tai wajan wayar tare da ɗaukarta tana duba wa kota fasa mata.
"Haba ummul yaya zaki jefar min da waya kinsan wuyar dana ci wajan Alhaji kafin ya bani ita?"
Tafaɗa tare da aje wayar bisa gefen gado sannan ta tsirama ummul idanu data ke faman jan numfashi mai haɗe da kuka.
"Ni banga abin kuka ba anan wayar ce aka ce baza'a baki ba? har kike yin kuka kinga in ma baza,a baki ba share zanma bangis waya yanzu ya aiko miki da wata idan yaso gobe muje mtn shop ai maki well come back daman nasan ba lallai ki sami wayar ba duba da yadda zamani ya lalace yanzu waya ma a hannun ka nuna ka ake da makami a ƙwace to bare kuma ka yarda se mutum yaga dama yake baka wani ma baze baka ba ta tafi har abada"
Ameera takai maganar tana mai sharewa ummul hawayen dake ambaliya a saman fuskarta wadda tai jajir abin ka da farar fata.
"Nifa ba wayar ce damuwa ta ba sim card ɗina sannan kuma harda gaya min baƙar magana wai bani da daraja ko a ina yasan ban da darajar oho masa"
Tafaɗa cikin kukan takaicin baƙar maganar daya gaya matan.
ɗan jim ameerah tayi tare da kallon yadda wani hawayen ke kuma zubowa ummul cike da mamaki tace.
"Kiyi haƙuri kinsa mutane kala-kala ne ina zaton shi mutum ne mai zafi ki ƙara kiranshi ki basa haƙuri ki amshi wayarki kawai a wuce wurin"
Ameerah take kuma miƙo mata wayar a karo na biyu.
"Rabu dashi na haƙura duk da nasan dagajin muryar shi yafi ƙarfin ya riƙe min wayata sedai daga duk inda ya fito mutum ne mai taƙama da izzah"
Tafaɗa tana mai share hawayen ta batare data jira amsar ameerah ba ta cigaba.
"Nifa ameerah duk damuwata a yanzu bata wuce inda zan sake ganin mutumin ɗazu ba wallahi kirjina har zafi yake ina tausaya ma kaina ban taɓa zaton soyayya na shiga tafarar ɗaya zuciyar mutum ba"
Ta kuma share hawaye.
Sakin baki ameerah tayi tana kallonta cike da ɗunbin mamakin furucinta.
"Hmm kar dai kice wannan kukan naki bana iya baƙar maganar da kika ce mai wayarki ya faɗa maki bane har da ma tarin damuwar rashin sanin inda zaki ƙara ganin masoyin ki?"
Ameerah ta jefa mata tambayar.
Ɗago da idanunta tayi.
"Hakane ameerah ina mai so na haƙiƙa ina masa wani irin zazzafan so daga kallo ɗaya naji duk na kamu na damu na ɗimautu yaya zanyi ne damuwar waya ba komai bace domin damuwa dashi tafi damuwa da kaina bare wata abar banza waya"
Tafaɗa a haukace.
"Cool down my sister kibi komai a sannu shiɗin kinsan waye? yaya yake yana da mata? ko baya da ita ze amshi soyayyarki ko baze amsa ba mai yasa zaki sanya ma zuciyarki damuwar abin da ba lallai ki samu ba nifa a yanzu kuɗi da kayan more rayuwa sunfiye min soyayya sau dubu duk mazan dana ke hulɗa dasu babu wanda nake so fatan kawai ka hauni ka bani kuɗi a bariki kuɗi nazo nema ba soyayya ba kuma bana zaton ze soki tunda duk namijin arziki baze so auran karu......."
"Dakata Ameerah"!!
Ummu ta faɗa a haukace kamar ba ita ba.
"na shanye dukkan maganganunki amman bana shanye wannan ƙazantaccen furucin naki gareni ba karuwa ita ba halitta bace koba Allah ne ya jarabceta ba.......
"Dakata ummul akwai gyara karuwa halitta ce itama Allah ne ya halicce ta amman ba a karuwa ya halicce taba A mutum bil adam ya halitto ta sedai daga baya ƙaddarar rayuwa ta mayar ta haka wata kuma son zuciya da son duniya ya mayar ta haka wata kuma hakan cikin ƙaddararta yazo kamar ni nagaya maki ƙaddara ce ta jefoni nan toke wani dalili ne ya kawo ki nan wanda ga mahaifanki a raye amman ki kasa zama gabansu se gidan karuwai Wanda duk zamana dake kin kasa gayan dalilin zaman ki anan kin kasa gayan mai yasa kika zaɓi zaman bariki akan zaman gaban iyayenki dubeki yarinya santala mai kyau wadda zata iya tsayawa ayi gasar kyau da ita amman kash kin zaɓama kanki zaman dadiro"
Cewar ameerah cikin tsananin jin haushin ummul.wadda har yanzu taƙi sakin jiki taci arzikin jikinta duk da dandazon mazan dake rubibi akanta.
Se wani banza can daga karo dashi zata ɗaga ma kanta hankali akan shi.
"Ameerah duk naji furucin ki gareni amman ki sani hakan bai sanya naji komai ba kuma banji na tsaneki ba don kinmin halacci a rayuwa sedai akan wancan mutumin tabbas zamu iya samun matsala dake idan har zaki shiga hurumin soyayyata dashi dalilin zamana anan kuma akwai lokaci idan yaxo zakiji komai sedai idan kin gaji da zamana a kusa dake zan iya tashi daga gidan ma gaba ɗaya na matsa na baki waje, maganar karuwanci kuwa tabbas wasu da son zuciya wasu kuma ƙaddarar suce tazo da hakan sau tari wasu mutanan suna aikata kuskure ne batare da son zuciyarsu ba kamar yadda ƙaddara kan shigowa mutum batare dayay tsumin taba haka ƙaddarar soyayyar A'A ta shiga zuciyata batare dana tsammace taba kuma soyayyata dashi bata buƙatar kishiya sabida haka dukkan kalaman ki gareshi yazamana kin sanya ɗa'ar harshe cikinsu"
Tafaɗa da sauri tare da tashi tana mai kokarin nufar wajan kayansu.
Da wani irin hanzari ameerah tabi bayanta tare da rungumeta ta sanya kuka.
"Kiyi haƙuri da dukkan kalamai na dan Allah karki gujeni tsananin haushin shiga damuwarki ga wanda bai damu dake bane ya sanya na gaggaya maki magana amman zomu mu zauna nima na goyi bayanki ƴar ƙanwata
Ta janyota suka koma gado suka zauna.
Share hawayenta tai tare da kallon yatsun hannunta tana wasa dasu batare data ƙara furta komai ba.
"Babu ɗa namijin daya isa ya ganki bai ƙyasa ba komai izzarsa ina son kiyi amfani da bariki da kirsa tare da albarkatun jikin ki wajan janyo hankalinshi duk ranar da kikai ido biyu dashi ki tabbatar jikinki ya haɗu da nashi daga ranar nasan dole ya darajaki ya martabaki yakuma amshi soyayyarki ta ƙarfi da yaji"
ANYA HAKA NE?
Dayake idanun ummul rufe yake daso yasa take amsar darasin ameerah har ta aminta da hakan don yanzu yadda maza suka zama mayun mata dole in kana son jan hankalinsu seka haɗa da wannan.
Sakin ranta tayi ta cigaba da sauraran darasin ameerah mai cike da bariki tsantsa wadda ba mis.
Seda ameerah ta gama cika ummul da maganganu kamar tana da sanin ummul zata haɗu da A'A kafin tai murmushi haɗi da cewa.
"Ki saki ranki maza karɓi waya ki ƙara kiran wancan guy ɗin ya kawo mana wayarki sabida kinga akwai numbern mutanan mu ciki nima duk na damu"
Dayake Ameerah ta bata shawara akan sahibin ta yasa ba musu ta amshi wayar ta kuma danna kiran layinta.
Lokacin Barrister A'A Dikko har sun kammala magana da baƙonsa sunyi sallama tuni ya koma ɗakin daya sauka sanye yake da guntun wando yana zaune bakin gado hannunshi da black tea yana waya da basmah tana ta zabga mai shagwaɓa gaba ɗaya ta gama kashe mai jikinshi.
Jin kiran wayar daya tsinta wadda ya aje gefen gadon shi ya sanya yaɗan katse kiran basmah saninta mai zafin kishi akansa taji ƙarar wata wayar yanzu se ai gurmi.
Da ɗan sauri ya ɗauki wayar tare da karawa a kunnenshi.
"Assalamu alaikum dan Allah a ina zan amshi wayata"
Ummul ta faɗa sakamakon tirsasawar da ameerah tayi mata.
Lumshe idanu yayi haɗi da cewa.
"Ashe kin gane kuskuren da kikai a farko ok ina city star hotel room 5 amman sanin darajar ƴa mace yasa zan maki alfarma da ki bari zuwa gobe insha Allahu zan kawo maki har gida"
Yafaɗa yana ƙoƙarin kashe wayar.
"A,a nikam yau nake buƙatar wayata zanzo na amsa na hutash sheka base kazo ba"
Ƙittt! ta katse kiran tare da kallon ameera data gama sauraran maganarsu domin wayar tana hands free ne.
Ganin da sauran lokaci kafin ayi kiran sallar magarib yasa ummul tashi tsaye batare data wani tsaya dogon shiriba da hijabin datai sallar la'asar ta nufi hanyar fita hannunta riƙe da keyn motar ameerah data ɗauka domin ta iya draving
Tasan city star ɗakin ma data zauna a ɗazu yake dan haka babu wani ɓata lokaci ta fice motar ta hau tare da nufar hotel ɗin.
Shiko tsananin mamakin yarinyar ya kamashi amman dayake nan ɗin ba baƙonta bane dalilin ganin tan dayay a ɗazu yasan ya bai wani sha mamakin hakan sosai ba wayar shi ya cigaba dayi da basmah data kuma kiranshi har tsayin lokaci gaba ɗaya jikinsa ya mutu da salon shagwaɓar data ke mai ta cikin wayar.
"Please Baby zan ƙara watsa ruwa kafin ayi kiran magrib don duk kin sakar min da kasala ina jin yammmm ajikina"
Yafaɗa tare da datse kiran tashi yayi tare da nufar bathroom hannunshi dafe da hajiyarshi datake son fara harbawa.
A tsaye ya dafe bango yana sakarma kanshi ruwa yana lumshe idanun shi tsayin lokaci ya ɗauka a hakan kafin yaji ɗan sauƙin feeling ɗin dake taso mai ya ɗaura tawul ya fito a gaban mirrow ya tsaya tare da tsirama fuskarshi idanun shi dasu kai jajir.
Dai dai lokacin Ummul ta ƙaraso cikin hotel ɗin da sauri take taka step harta hau saman adai dai inda suka haɗu ta dakata kafin ta watsar da damuwar ta nufi room 5 jan handle ɗin ƙofar tayi duk zaton ta xataji ta a rufe da key amman cikin mamaki setaji ta a buɗe amman batai mamaki ba don tace mai zata zo amsar wayarta dan haka babu wani dogon tunani ta tura ƙofar ta kutsa cikin ɗakin kai tsaye.
Sallamar dake bakinta ita ta maƙale sakamon idanu biyun da sukai da wanda bata kawo ko zato ko tsammanin ganin shiba da sauri ta ƙara ware idanu a jikin madubin dakin dake hasko mata fuskarsa, mai ya kamata tayi kuka ko dariya? da wani irin sauri shawarar ameerah data bata, ta faɗo mata aranta babu wani dogon lissafi ta nufeshi da sauri wanda shikam baima san da shigowarta ba sakamon bayan daya bawa kofar da kuma tunanin daya ke faman yi cikin zuciyarshi.
Ƙwatsam seyaji...........
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218
_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah. Please don Allah duk wacce ta san ba siyan maganin za tayi ba kada ta dauki number ko ta kira waya, kada mu 'batawa kai lokaci🙏🏻_
_*infection*_
_Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin mu'amula mussaman ga ma'aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za'a dace_ _*SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI*_
_07084653262_*BA SON TA NAKE BA*🌹
{ Tausayi ne }
NA
*AUTAR MANYA*
HOME OF QUALITIES WRT ASS....
005
Saukar tattausan hannu agadon bayanshi tare da wani irin ƙamshin shu'umin daddaɗan turare mai kashe jikin mutum.
Tsintar kanshi yayi da lumshe idanunshi nan da nan jikinshi yahau rawa bakinshi na fitar da wani irin zazzafan huci, kamo ƙasan laɓɓanshi yayi yana faman tsotsa yana fitar da hucin zazzafan feeling ɗin dake taso masa.
Kwanciya tayi lamo a faffaɗan gadon bayanshi idanunta lumshe tana jin tamkar ba'a duniya take ba sabida tsabar shauƙin soyayyarshi dake huɗa sassan jikinta tana jin daman su dauwa ma a haka.
Kanta ta ziro ta gefen wuyanshi hannunta takai dai dai saitin cream ɗinshi ta ɗauko da wani irin salo ta buɗe tare da lakatowa tana kokarin shafa masa agadon bayanshi ƙara manne masa tayi ajikinshi tana goga masa tudun cikakkun kirjinta masu firgita maza.
Cikin wani irin salo mai kama dana tafiyar tsutsa take shafo man a tsakiyar allon bayanshi tsintar hannunta tayi da cigaba da mirzawa aguri ɗaya haka nan kanta har yanzu na saƙale da gefen wuyanshi tana fesa mai sassanyan numfashinta mai cike da wani irin ƙamshi mai kashe jiki.
Hannun ta sauke daga tsakiyar gadon bayanshi ta ƙara mayarwa dai dai saitin ƙugunshi tana wani irin matsawa tamkar tana mai tausa.
"Ashhhhhhh"
Barrister ya faɗa tare da matse cinyoyinshi yana wani irin fesar da huci gaba ɗaya jikinshi rawa yake da wani irin zafin nama yake ƙoƙarin juyowa domin ganin wadda take ƙoƙarin jefa rayuwarshi a masifa sedai juyowar daze yaci karo da tattausan laɓɓan ummul data tura masa cikin bakinshi cikin hatsabi banci irin nata take sarrafa harshenta acikin bakinshi kuma har lokacin hannunta yana bisa saman ƙugunshi gaba ɗaya sun manne sun zama abu ɗaya tamkar zata shige cikin jikinshi haka take faman sarrafa shi.
Ƙarar wayar shi ita tai saurin dawo dashi daga duniyar daya faɗa jikinshi na rawa ya tunkuɗeta ya turata gefe.
Dafe jikin madubin yayi yana wani irin fitar da zazzafan huci bakinshi baya ambaton komai se kalmar.
"Ƙanu innalillahi wa'innah ilahirraju'un"!!!
Kalmar hakan kaɗai itake yawo a saman laɓɓanshi.
Wannan wace irin rayuwa ce mace da ƙoƙarin yima namiji fyaɗe mai ma ya kaishi biye mata? abin da bai taɓa aikatawa ba tsayin rayuwarshi bai taɓa haɗa jiki da mace ba se matarshi wannan wace irin shaiɗaniyyar yarinyace zata biyo shi har ɗaki ta nemi jefashi cikin halaka?
Da ƙyar ya gyara zaman tawul ɗin dake ɗaure a ƙugunshi tare da azamar yayimo jallabiya black colour ya sanya gudun kartaga al'aurarshi kafin ya dai dai ta nutsuwar shi.
Ya tunkaro ta fuskarshi da zallar rashin imani tamkar bai taɓa wata aba wai ita dariya ba.
Raɓe take a gefen gado sakamakon jefawar dayay mata ta haifar mata da buguwa a ƙugunta wanda bata jin ko yatsa zata iya ɗagawa a halin yanzu bare ta iya fita daga ɗakin duk da tsananin tsoron shi dake nausarta wanda tana jin tamkar ta arta aguje domin ceton lafiyar jikinta.
Duk takunshi ɗaya zuwa gabanta yana mai dai dai, da dokawar kirjinta mai ɗauke da tsananin tsoronshi gami da wata irin kwantacciyar soyayyarshi dake huda mata dukkan sassan jikinta.
Agabanta ya zube tare da dafe hannunshi a ƙasa yana mai ƙureta da kallonshi mai nakasa dukkan sassan jikin ma'abocin kallonshi.
Tura kanta tayi tsakanin cinyoyinta tama kasa jure kallonshi gareta.
"Mai ya kawo ki ɗakina?"
Saukar sassanyar muryarshi ma'abociyar nutsuwa kamala da haiba ta dirar mata cikin kunnenta.
Bai jira amsarta ba ya cigaba da cewa.
"Kamar yadda kike gurɓa tacciya shine nima kike son gurɓata mini rayuwa? kamar yadda kike najasa shine kike son nima na zama najasa zaki biyoni har ɗakina kinemi cillani a tarkon shaiɗan?"
A wannan karon muryarshi cike da tsantsar ɓacin rai yake faɗin maganar sedai tsabar nutsuwar shi yasa bai ɗaga murya ba, inma ka gansu bazaka ɗauka magana yake jefa mata ba seka rantse maganar arziki suke duba da yadda yake fitar da maganar a sautin hankali da nutsuwa tare dayin ƙasa da murya tamkar mai yin raɗa.
"To zan baki shawara in ma kina ganin hakan waye wa ne to sam ba waye wa bane sema naƙasu daze janyo miki tare da zubewar mutunci kamarki yarinya ƙarama wadda a tsarin ilimi ba lallai kin kammala karatun secondry ba amman ki zaɓi wannan harkar ta jagaliyanci wadda baxata fusheki komai ba se taɓewa da wahalar rayuwa, ban taɓa ganin shaiɗaniya irin kiba hakan yasa na baki muhalli na matsayin karuwa ƴar jagaliya maiwa maza fyaɗe marar kamun kai daƙiƙiya marar tunani naji ina tausaya miki da wannan makauniyar rayuwar da kika zaɓa ma kanki tabbas idan kika yarda na kuma saka idanuna akan fuskarki zan sauya maki halittar zubinta zan maki mugun tabon da ƴan gidanku bazasu ƙara shaidaki ba"
yafaɗa tare da saurin tashi ya wurga mata wayarta se yanzu ya tuna ashe ɗazu garin sauri bai saka ma ƙofarshi key ba wannan dalilin ya bata damar ratso mai ɗaki harta so jefa rayuwarshi cikin bala'i da dana sani wanda wayar da sukai da basmah ita ce ummul'aba isin na shigar shi cikin halin feeling wanda idan yana ciki yake jimawa bai dawo dai dai ba wanda shine har ita wannan shaiɗaniyar yarinyar ta sami damar raɓar jikinshi.
Daga zaunan datake ta yunƙura kaɗan tana matse fuska alamar har yanzu akwai zafin buguwa a tare da ita amman hakan bai sa ta zauna ba seda ta cigaba da tashi har Allah ya bata ikon miƙewa gaba ɗaya tare da taimakon dafe bangon datai ta kai duba gareshi ya bata baya tare da zira hannu cikin aljihun jallabiyar jikinshi.
Murya can ƙasa mai cike da kukan nadamar abin da tai take furta.
"Nima ba laifina bane laifin zuciya tace wadda batai min adalci ba don ta kaini inda bazata sami muhalli ba! nagode da dukkan furucinka gareni amman kasani atun haɗuwarmu dakai a ɗazu naji duk duniya bani da Aminin zuci idan ba kai ba Ina sonka! ina son ka!! ina Sonka!!! wanda soyayyar ka ce tajani na afka maka kuma ka riƙe a ranka har abada Ummul khairi mai son kace.........
"Ƙarya kike munafuka ƴar iska ba sona kike ba sha'awa ta kike irin na matan bariki marasa aji irinki! to ki sani Ni ALIYU DIKKO nai miki nisan da har abada bazaki kamoni ba Domin wuta da ruwa basa haɗuwa kin taɓa ganin tsafta da najasa sun haɗu? to ni dake babu maganar soyayya domin bakya cikin types na matan dana ke burin mallaka a rayuwata"
Yafaɗa yana mai nufota kamar ze shaƙeta.
Da wani irin sauri ta juya har tana ƙara yarda wayarta a karo na biyu tai saurin nufar ƙofar fita muryarta a dakushe ta furta.
"I love you for ever Aliyu"
Tana faɗin hakan ta fice a ɗakin tare da datso ƙofar ta silale a wajan tare da sanya kuka! mai ƙarfi na jimamin Rashin Aliyu na har abada anya zata jure........?
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218*BA SON TA NAKE BA*🌹
{ Tausayi ne }
NA
*AUTAR MANYA*
HOME OF QUALITIES WRT ASS....
006
Girgiza kai ta shigayi tamkar wani naganinta.
"No! bazan iya ba soyayyar Dikko ajini na take bana jin koze cire dukkan naman jikina zan iya rabuwa dashi"
Tafaɗa tana mai cije jajayen laɓɓanta dasukai wata irin kumbura sakamakon tsotar dasuka sha a bakin barrister dikko.
Kafin ta miƙa hannunta a hankali tana ɗingishi take tafiya wadda da ƙyar take taka ƙafafunta.
Cikin mawuyacin hali takai gaban motar ameerah ta buɗe ta shiga taja aguje tabar harabar hotel ɗin wanda hakan yayi dai dai da sanda ake ta faman ƙwaɗa kiran sallar magariba.
Cikin rawar jiki ya faɗa saman faffaɗan lafiyayyan gadon dake ɗakin hannunshi duk suna zube a ƙasan mararshi yana shafa kwantaccen gashin dayay ma wajan ƙawanya idanunshi lumshe suke bakinshi na fitar da zazzafan huci wanda ya gauraye da zazzafan numfashin dayake ta faman fita da sauri da sauri duk irin uban kiran da Basmah ke mai acikin wayarshi bai sami zarafin ɗauka ba, Sabida yadda jikinshi yake a mace sakamakon waccan yarinyar data so kunno mai cajin batir ɗinshi.
Hancinshi har yanzu yana manne da wani irin sihirtaccen ƙamshin turarenta data bar mai wanda bai taɓa ji ko ganin turare mai kamshi kamar nata ba.
Wata irin lallausar fata gareta wadda take tamkar katifa dan tsabar laushi wanda laushin nata ba'a iya fatar jikinta ya tsaya ba har ma da kyawawan laɓɓanta datai nasarar jefasu cikin bakinshi.
Da wata irin kasala ya miƙe yana mai dafe sirrin girmansa data miƙe take neman agaji, A hankali yake taka ƙafafunshi har ya isa bathroom ruwa mai ɗumi ya haɗa A bathtube nan da nan ya shiga gasa jikinsa da ruwan sabida wani shegen zazzaɓi dake neman kawo mai bara, Kafin ya kammala ya ɗauro alwala ya fito agurguje ya sanya fara ƙal ɗin jallabiya yayi ma kanshi ɓarin haɗaɗɗan turarenshi kana ya shinfiɗa sallaya ya soma gabatar da sallar cike da nutsuwa har ya idar anan zaunan yayi azkar haɗi da karanta suratul baqrah wadda ya ɗauki tsayin lokaci yana karatun bayan ya kammala ya shafa kana ya miƙe domin gabatar da sallar isha'i wanda lokacin daya ɗauka yana karatu shine yakaishi har zuwa isha'i yana idar da sallar isha ya kuma bada nafila raka'a biyu ya jima yana addu'a cikin sujjadarshi ta ƙarshe kafin ya ɗago yayi sallama ya shafe jikinshi da addu'a tashi yayi tare da ninke sallayar gami da tube jallabiyar jikinshi waya ya kira da akawo masa Coffee.
Kana ya ƙarasa gaban gadon ya ciro laptop ɗinshi a chraging ya kunnata ya cigaba da aiki da ita har sanda akai mai knocking ya miƙe tare da raɓewa jikin kofar batare da mai miko mai coffeen ya ganshi ba ya zira hannu ya amsa ya mayar da ƙofar ya rufe.
Adai dai sanda ze koma wajan zamanshi yaga wayarta watse a wajan tsaki yaja tare da tsugunnawa ya ɗauka ya kunnata ya koma mazauninshi still aikin gabanshi ya cigaba dayi akan shari'ar daze gabatar a gobe, Gefe guda yana shan coffe wanda zafinshi ke saukar mai da kuzarin daya rasa a ɗazu
Bai kammala aikin ba se wajan taran dare sannan ya kashe laptop ɗin ya aje cup ɗin coffee ɗin a gefe ya mayar da kanshi saman pillow idanun shi na hasko mai kamannin yarinyar ɗazu........."Ina son ka! kalmar data ke mai yawo a kwanyar kanshi kenan wannan wace irin hatsabibiyar yarinya ce dazata iya furta kalmar so agareshi babu tsoro? watsar da shirmenta yayi tare da ɗaukar waya ya kamo numbern Amminshi duk da tarin kiran basmah daya gani amman seya share a wannan karon jin kewar ammi yake wadda ya jima bai jita ba, Jiki na rawa yake danna mata kira kuma a wannan karon yaci sa'a ta ɗauka cikin cool vioce yake gaisheta kafin tafara masa nasiha cikin tsanani da shauƙin soyayyah irin ta ɗa da mahaifi tsayin lokaci suna magana da ammi har sukai sallama zuciyarshi fes ya miƙe ya ɗauro alwala ya kashe ƙwan ɗakin bayan yayi addu'a ya kwanta ba jimawa bacci yayi gaba dashi sabida akwai tarin gajiya atare dashi.
Allah kaɗai yakai Ummul khairi Gidansu lafiya tana rangaji ta kashe motar tare da daddafawa da ƙyar ta ƙarasa cikin gidan nasu wanda ya koma kamar wata kasuwar mata banda kiɗa babu abin da yake tashi daga tsakar gidan mata ne birjik wasuma daga su se pant da bra suke faman tiƙar rawa cikin sautin wakar data cika gidan.
A hankali take dafa bango tana zubar da hawaye ta ƙarasa ɗakinsu wanda harta kai ga ɗakin babu wanda yasan data shigo ma bare a tanka mata.
BARIKI KENAN GIDAN KAZO NA ZO!
Duhu dumɗin ɗakin babu haske alamun ameerah bata ma ɗakin ahaka ta lallaɓa ta aje mata key ta kuma lallaɓawa ta ɗauki ruwa da dafe bango takai bayin tsakar gida ta kama ruwa haɗi da ɗauro alwala a zaune tayi sallah sabida yadda zazzaɓi da zafin jiki ke damunta ahaka ta zauna ta cusa kanta a tsakanin cinyoyinta tana kuka! idanunta jajir fuska jajir kamar mai afolo har lokacin isha'i yayi ta tayar anan saman dardumar bacci ya kwasheta wajan ƙarfe goman dare ameerah ta shigo ɗakin tana furta kalmar.
"washh yau fa kayana sunci ubansu! ke ummul yada bacci ga kaza na siyo mana"
Jin shuru yasa ta tsugunna ta tayar da ita wadda har lokacin zazzaɓin bai saketa ba da rarrabe tahau saman gado taja blanket jikinta nata karkarwa wahalallan baccine yayi gaba da ita.
Duk irin kiran da ameerah keyi mata bata iya farkawa ba haka tai ta baccinta wanda bata farka ba se asubahi.
Da ƙyar ta yunƙura tayi sallah wadda da ƙyar ta gabatar da ita haka ta takure a gefen gado tana rawar ɗari.
Ameerah bata farkaba se wajan goman safiya ganin ummul rakuɓe tana ta mayar da numfashi yasa taɗan tsorata tana furta.
"Ke ummul lafiyarki?"
Girgiza kai ta shigayi.
"Bani da lafiya amerah kaini gidan Hajjah seki je gidanmu ki gayama Bamu kice mata bani da lafiya jina ke kamar zan mutu"
Tafaɗa tana mayar da numfashi.
"a,a ummul bara na kaiki hospital"
Girgiza kai tayi wanda hakan yasa ameerah ta gane gida take so don haka da sauri tayo alwala rana gatsal tai sallar safe ta zira katon hijab bayan ta tarairayo ummul jikinta ta ɗauki keyn mota suka fita.
Motsi kaɗan ummul tace"washhh amerah kimin a hankali"
Wanda hakan ya tabba tar da tai muguwar buguwa a ƙugunta.
Da haka suka shiga mota domin nufar inda ta buƙata................
Barrister Aliyu Ali Dikko kuwa se.........
*Ada littafin naira 500 amman yadda wasu ke bina pc suna neman alfarma akan na barshi yadda na saba yasa na barshi a 300 kamar yadda na saba saka farashin ko wani novel nawa idan ina posting sabida haka wannan karon babu wanda zan bawa ta sp ko vip ko inna gama complt, iya normal grp 300 kaɗai zanyi sabida insha Allahu zanyi typing da iya yadda Allah ya horemin na tunani da basirata insha Allahu littafin baze ɗauki lokaci mai tsawo ba zan gama shi, sabida haka duk mai son ya biya kuɗinshi don ayi tafiyar dashi ga hanyar biya nan a ƙasa amman pls bana son katin waya*🙏🏻✍🏻
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218
*Fauzarh's Organic Skin Care*
*INSHA ALLAH YAU ZAMU FARA TRAINING ƊINMU DA MISALIN 8:30pm DUK MAI BUƘATAR SHIGA TAMIN MAGANA NA BATA ACCOUNT NO DA ZATA TURA KUƊINTA.*
_Ina kuke masu buƙatar koyan Sabulai, Creams, Oil, Scrub,?? Ga fa dama ta samu gareku, da kuɗin ki ƙalilan zaki koyi abubuwa da dama, domin yanzu wannan sana'ar tana ɗaya daga cikin abubuwan da kasuwarsu ta ke ci, ke dai maza ki garzayo wajen FAUZARH akan farashi mai kama da kyauta akan dubu ɗaya(1k) kacal za ki koyi abubuwa kamar haka👇_
*_Da farko zanyi bayani akan skin care, yadda za ki san kalar fatarki da rukunin da take. Sannan zan yi bayani akan Menene molato. Aikin molato a jikin fata. Yadda ake awo da muhimmancinsa_*
*YADDA AKE HAƊA SABULAI.*
1- Yadda ake molato body soap.
2- Yadda ake lightening black soap.
3- Yadda ake whitening black soap.
4- Yadda ake Acne/pimple set.
*YADDA AKE HAƊA OIL'S.*
1- Yadda ake carrot oil.
2- Yadda ake coconut oil.
3- Yadda ake molato oil.
4- Yadda ake pink lip balm.
*YADDA AKE HAƊA CREAM'S.*
1- Yadda ake molato body cream.
2- Yadda ake molato face cream.
3- Yadda ake molato scrub.
*BONUS*
Yadda ake haɗa shower gel.
Yadda ake haɗa papaya molato soap.
Sannan zan sanar daku inda zaku samu kayan haɗin duk garin da kuke.
*Domin neman karin bayani a tuntu6eni ta wannan no👉🏼http://wa.me/+2347065012071*BA SON TA NAKE BA*🌹
{ Tausayi ne }
NA
*AUTAR MANYA*
HOME OF QUALITIES WRT ASS....
007
Ƙarfe 4:30am ya farka bakinshi ɗauke da addu'ar tashi daga barci ya ziro da santala santalan ƙafafunshi zuwa ƙasa tare da miƙewa tsaye, yana mai yamutsa fuskarshi wadda take nuni da baccin nashi bai ma ishe shiba agurguje ya faɗa bathroom ya haɗa ruwan ɗumi ya watsa ajikinshi tare da ɗauro alwala.
Ya fito gami da shinfiɗa darduma ya soma gabatar da raka'atul fijir seda ya duba time yaga lokacin shiga masjid yayi sannan ya miƙe ya gabatar da asubahi bayan ya idar ya soma rera karatun alkur'ani mai girma wanda inba tsakanin jiya da yau ba ya ɗauki lokaci mai tsayi baiyi karatun kur'ani ba kuma Alhamdulillahi tun jiya daya karanta baqrah yaji daɗin azuciyarshi hakanan yau ma dayake karatun nan baƙaramin daɗi yake jiba.
Seda ya karanta shafi biyu nadaga cikin suratul kahfi sannan ya rufe qur'an appks ɗin dake wayarshi kana ya soma karanta azkarul subhi, Bayan ya kammala yayi salati ga Annabi muhammad (s.a.w)Tare da shafe jikinshi kana ya miƙe.
Gaban mirrow ya tsaya yana shafawa jikinshi cream ƙarfe shidda dai dai ya kammala shirinsa cikin haɗaɗɗun Ash colour suite waɗanda suka amshi kalar fatar jikinshi sukai mai wani irin kyau ɓarin turare yayi ma jikinshi haɗi da ɗaukar wata ƙaramar baƙar jaka wadda takardune masu yawa acikinta.
Wayarshi ya ɗauka tare da manna baƙin glass a saman fuskarshi ya nufi fita daga dakin yana zuba wani irin haɗaɗɗan ƙamshi.
Ƙofar ɗakin yayi ma key da sauri yake tafiya yana dannah layin mutumin dasukai magana dashi ajiya Cikin nutsuwa mutumin ya ɗauka suka soma gaisawa kafin ya sanar masa cewa gashi nan a hanya.
Direct wajan motar shi ya karasa ya buɗe ya shiga tare da bata wuta kai tsaye hanyar kotun da zasu fara shari'a ya wuce.
Tafiya kaɗan ya ƙarasa a bakin kotun suka haɗu da mutumin atare suka ƙarasa ciki inda shi ya wuce wajan alƙali shikuma mutumin ya zauna zaman jiranshi.
Ƙarfe 11:00am aka soma gabatar da shari'a wanda Barrister Aliyu Ali Dikko shiya tsayawa mutumin dake ƙarar Abokinsa daya cinye mai kuɗinshi wanda ya ranta mai waɗanda kuɗin suke da mugun yawa cikin nasara suka soma gabatar da shari'ar wanda mutumin bai musa ba sedai yace aɗan ɗaga mai ƙafa sabida halin rashin da ake fama dashi a ƙasarnan dan haka alƙali yayi rubutu tare da buƙatar kowani ɓangare su sanya hannun yarje jeniyar biyan kuɗin da mutumin ya amince zeyi nan da ƙarshen wata.
Alhamdulillahi Anyi shari'a lafiya angama lafiya don Kuwa komai ya tafi cikin tsanaki bayan an tashi Aliyu sukai musabaha da jama'ar wajan sannan ya hau motarshi yayi gidan kakarshi kamar yadda Yayi ma Ammin shi alƙawarin zuwa....
Banda rawa babu abin da jikin ummul keyi wanda hakan yayi matiƙar bawa ameerah tsoro aranta take ayyanah kodai Ummul tana da wata lalurar ne wadda ita bata san da ita ba Babu abin da take face saurin taje ta sadata da inda ta buƙata saboda gudun kar wata matsala ta afku duk da har zuwa wannan lokacin bata tunanin acikin Ahalin ummul da wanda yasan inda take da zama.
Tafiya ce mai shegen nisa kafin su ƙarasa cikin unguwar Tunga wadda anan gidan mahaifan ummul yake tafiya ameerah take a hankali tana bin yadda ummul ke nuna mata ada idan sunje har suka ƙarasa cikin layin gidan su ummul wanda ya cika da yara ana ta wasan ƙasa wasu kuma na ƴar gala gala alamar yawanci yaran basuje makaranta ba sabida anyi ruwan dare gari duk ya jiƙe.
Tunda motar ta doso layin yaran suka fara ihu! suna bin bayan motar suna shafata kafin ameerah ta sami waje adai dai bakin wani ɗan madaidaicin gida mai ɗauke da farin gate tai parking motar tata.
Dayake baƙin glass motar ameerah kedashi yasa na waje baya ganin na ciki dan haka seda yaran suka gama ihunsu sannan ameerah ta kashe motar tare da fitowa waje.
Itama ummul a hankali ta buɗe nata ɓarin tare da fitowa ta dubi wani ɓaɓurarran gidan ƙasa dayafi ko wani gida lalacewa a layin ta lumshe idanu tare da nufar wannan gidan mai farin gate gami da sanya hannu tana kwankwasawa.
Kamar zata faɗi ameerah tayi saurin tarota jikinta ahaka wata ƴar yarinya da bazata fi shekara goma sha biyar ba tazo ta buɗe musu gate ɗin tare da rabewa ta basu waje suka shiga ƙaramin tsakar gida se kofar falo wadda ɗakuna da kicin da toilet ke ciki wanda alamu sun nuna gidan mai komai acikine.
A ɗan ƙarami falo suka yada zango saman kujera ummul ta kwanta tana kiran.
"Hajjah hajjah hajjata kina ina?"
Muryarta a hankali tana mayar da numfashi.
Da sauri wata fara jajir ɗin tsohuwa wadda zata kai shekaru sittin a duniya ta fito daga cikin ɗakin dake kallonsu bakinta ɗauke da far'a take furta.
"wana keji kamar ummi agidan nawa?"
Tafaɗa tana ƙarasowa zuwa gaban ummul ganin ummu kwance saman kujera yasa wannan tsohuwa wadda ta kira da suna hajjah ta ɗagata da sauri ta ɗora saman cinyarta.
A kiɗime take kallon ameerah tare da cewa.
"Mai ya sami ummi kuma ke yarinya?"
tafaɗa duk hankalinta yana wajan ummul.dake zubar da hawaye.
"Hajja tun jiya take ta zazzaɓi shine yau tace akawota gidan ki"
Ameerah ta faɗa tana mai yaba karamcin tsohuwar.
"To sannu ummi salame zoki kawo mata magani tasha taje ta kwanta daman seda nace karki tafi ki zamanki anan kika kama hanya kika tafi yanzu wa gari ya waya kin bar ahalin ki cikin takaici"
Hajjah ta faɗa tare da amsar ruwan da salame ta miko mata.
Tashi ameerah tayi tare dayi ma hajja sallama ta kama gabanta wanda hajja ita kuma ta kamo ummul jikinta ta bata maganin tasha sannan tace ta kwanta bayan ta kunna mata fanka.
"Yi bacci anjima idan babanku ya fita se a aika akira babar taki, ni bana son ma ki ƙara tafiya ko ina"
Lumshe idanu ummul tayi tana mai jin hajja da tatsuniyarta amman tafiya kam seta koma
"Bara na koma kicin na ƙarasa girki wannan ɗan rigimar ne ze ƙaraso gidan tunda yayi aure shekara biyar yaron nan bai ƙara tako ƙafarshi gidana ba se yau"
Tafaɗa tare da nufar kicin.
Gyara kwanciya ummul tayi ba jimawa bacci yayi awon gaba da ita.....
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah. Please don Allah duk wacce ta san ba siyan maganin za tayi ba kada ta dauki number ko ta kira waya, kada mu 'batawa kai lokaci🙏🏻_
_*infection*_
_Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin mu'amula mussaman ga ma'aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za'a dace_ _*SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI*_
_07084653262_**BA SON TA NAKE BA*🌹
{ Tausayi ne }
NA
*AUTAR MANYA*
HOME OF QUALITIES WRT ASS....
008
Tuƙi yake cike da wata irin nutsuwa wadda a zahiri haka halittarshi take gaba ɗaya soya ke ya ƙarasa gidan hajja don ba ƙaramar wahala ya kwaso ba,da ƙyar yake tuƙin ga unguwar da hajja take mai azabar nisa daga inda ya fito.
Yana tafe yana duba tsarin sauye-sauyen da aka samu a garin sabida yaɗan jima bai shigo ba ahaka ya shiga cikin unguwar su hajja yana tuƙi yana jan tsaki akai akai sabida yadda wajan duk ya cika da tudu da kwari na ruwan sama da akai duk ya sanya hanyar tayi babu kyan gani.
A hankali ya ƙarasar da motar shi cikin layin sosai ya ware ido yana kallon yadda yara ke faman wasannin su rabon shi da gidan hajja tun kafin yayi aure shekaru biyar kenan se yau da Allah ya kawoshi yasan ba ƙaramar mita hajja zata yi mai ba tsintar kanshi yayi da ɗan sakin ƙaramin murmushi kafin ya kashe motar ya fito waje hannun shi riƙe da key tare da wayar shi wadda take faman zuba ringing na kiran da basmah take mai tun jiya wanda bai sami damar ɗagawa ba.
Cikin ɗan zafin nama kaɗan ya ƙarasa bakin gate ɗin lokaci wajan 12:30pm rana taɗan soma fitowa wannan yasa yake ta yamutsa fuskarshi kasance warshi mutum marar son zafin rana da zafi ko kaɗan, Azurfar dake yatsunshi yasa yake ɗan duka gate ɗin cikin ɗaga murya hajja dake ƙoƙarin fitowa take furta.
"Wani marar haƙurin ne ze karyan ƙofar?"
Dariya yaɗan ƙunshe yasan za'a rina hajja da mugun son abin duniya ita komai nata kif kif ne bata son wasa da abin duniya, Harta karaso ta buɗe mai gate ɗin tana faman mita shikuma bai yi magana ba.
tana buɗewa yayi wani irin sauri ya ɗaneta yana cusa kansa a saman wuyanta yana furta.
"I miss you hajjata"
Ture shi tai tare da cewa.
"Da Allah sakar ni gososo dakai zaka ɓallan ƙashi damma ƙashin bana rainon madara bane yasha jar dawar da ya horu"
Taɓe baki yayi tare da langwaɓar da kanshi gefe yayi kalar abin tausayi tare da ce mata.
"Haba hajjata duk duniya in kika cire su ammi wa nake dashi idan bake ba wa ze rungume ni yashafa kaina naji dadi idan bake ba amman shine zaki min haka"
Yafaɗa tamkar ba Aliyu miskilin da magana ma ke masa wuya ba.
"Dallah gafaracan ada dai kake min wannan soyayyar amman ban da yanzu da mace ta fi maka kowa ai yanzu tunda kana da Batsama ai kana da kowa"
Tafaɗa tare da wucewa cikin falonta tana jan mita.
"Wai batsama! ya mai maita sunan Basma da hajja ta lauya ya koma wani daban ya kuwa kwashe da dariyar da bai son ta fito ba wai mai yasa familyn shi suke ɗora laifin su ga Basmah wadda kullum ita burinta taga ta kyautata musu amman sukam kowa ita kowa ita basa duba busy da aikin shi keda sedai suce ta hanashi ziyara kota hanashi yi musu abu.
Shafa saisa yayyar sumar dake kanshi yayi tare da bin hajiya cikin falon haɗaɗɗan ƙamshin turaren wuta ya shaƙa wanda salame tai aikin gyara falon dashi zama yayi a saman three seater yana faman lumshe idanunshi.
"Washh hajja aka womin ruwa ko break fast ban yi ba"
Yafaɗa yana mai ɗora dogayen ƙafafun shi saman kujerar ya riƙe wayar shi yana mai duba tarin kiran da basmah ta bar masa daga jiya zuwa yau ban da messages rututu wanda duk ana lafiya bai ɗauki kiranta ba.
Layin ta ya shiga kira yana mai kwantar da kanshi saman seater ɗin dayake kai.
Ringing! ɗaya ta ɗauka tana mai sauke ajiyar zuciya mai mugun ƙarfi.
"Assalamu alaikum barka da rana"
Tafaɗa sanin bai son ka fara masa magana da hellow! yafi son sallama a tsarin shi.
"Lafiya lau baby ya gida?"
Murya can ƙasa tace.
"Cweet man lafiya tun jiya ina kira user busy amman kuma baka kirani ba?"
Kamar baze magana ba can kuma yace mata.
"Munyi waya da Amminah! shine kuma bacci ya ɗauke ni ɗazu kuma ina court bayan na fito na taho gidan Hajja"
Ya ƙarasa maganar murya cikin sanyi.
"Banji ba gidan hajja? ke nan ba zaka shigo yau ba?"
Tafaɗa muryarta a rarrabe da alamun maganar taɗan soke ta.
"Ban gane baki jiba ina da hausa nayi maki maganar?".
Ya jefa mata tambayar.
Da sauri ta waske sanin da wa take waya tare da cewa.
"Ce wa nai ka gaida hajja yau zaka shigo nai maka girki?"
Aranshi ya furta kamar ta iya amman a fili se cewa yayi.
"Nima ina son haka sedai na gaya maki naje wajan hajja kinga rabona da ita tun kafin muyi aure idan har na gama da wuri zan iya shigowa idan ban gama da gidan ta da wuri ba sedai gobe sabida tafiyar mota nayo kin sani"
Shuru tayi amman a ranta tana tsinewa Ammi don ita ce zata sanya yaje gidan magananniyar kakar shi wadda sam bata kaunar ya raɓi kowa amman a fili se cewa tayi.
"Allah sarki hajiya hajja tsohuwa mai ran ƙarfe inda ka gaya min zaka je dana bada saƙo an kai mata amman pls ka gaishe min da ita da kyau"
Murmushi yayi yana mai kallon saitin hajja data kawo mai ruwa ta dire mai agabanshi tana zaune ta zuba mai ido kamar ma harararshi take.
"Kona bata ku gaisa gata ma can a zaune"
Ya faɗa tare da miƙawa hajja wayar yana cewa.
"Amsa ga kishiyar ki"
Kamar Basmah zatayi kuka ta fara aro yadda zatai ta gaisar da hajja ɗin tun ma kafin tayi magana hajja ta soma cewa.
"A,a giwar mata bakya bora barka da rana Aci ai kashi ba jini bare cibi"
Dumm basmah tayi batare data ce komai ba shiko murmushi yake don bai kawo magana hajja take gayawa basma ba.
A daddafe suka gaisa basmah tayi saurin katse wayar tana auna maganganun hajja masu cike da harshan damo.
Shiko watsar da wayar yayi gefe tare da sauka ƙasa ya miƙe ƙafafu yana mai ɓalle murfin gorar ruwan data aje mai yay bisimillah ya kafa baki ya shanye.
Seda ya shanye tas sannan ya ajeta gefe yana hamdala.
Haɗaɗɗan tuwan shinkafa miyar shuwaka wadda taji tantaƙwashi se kunun aya dayaji kayan kamshi hajja ta tura mai gabanshi da kanshi ya buɗe flaks ɗin yana zuzzuba wa amman fa duk hankalin shi yana kan abincin wanda yayi missing girki mai daɗi don basmah bata iya wani abinci ba ada wajan ammi yake zuwa yaci daga baya ta hanashi dole suka koma siya a wajan saida abinci idan ko ita tayi baya ciyuwa yace taje ta koyi girki tayi biris.
Tanƙwashe ƙafafu yayi bayan ya wanke hannunshi a tasar wanke hannu yayi bisimillah ya soma kai lomar tuwan bakinshi.
Bai sami zarafin bawa hajja amsar tambayoyin data ke mai akan su ammi da ƴan uwanshi ba seda ya cinye malmala guda sabida bai da cin abinci sosai ko wannan ma dan yana jin yunwa ne.
Sannan ya wanke hannu ya tashi da kanshi ya kai kayan kicin ya kuma tattare wajan bai tsaya ba tsakar gida ya fita ya ɗaura alwala ya fice masallaci.
Wanda itama hajjan lokacin ne ta mike ta shiga ɗaki don gabatar da tata sallar.
Har ta idar ta fito falo ta zauna bai dawo ba wajan awa biyu da fitar shi sannan ya shigo gidan lokacin ya cire ƴar saman suite ɗin dake jikinshi yabar white shirt ya cillata mota hannu riƙe da key ya shigo gidan.
Sallama yayi hajja ta amsa.
"Kaiko Baffa a ina ka zauna har na kammala idar da sallah ta baka shigo ba?"
Shafa kanshi yayi tare da komawa ya zauna.
"Na ɗan zaga gari ne kawai kin san ban son zaman kaɗai ci"
Harara ta ɓalla mai tare da cewa.
"Ai ni ba mutum bace ko?"
murmushi ya sanya yana mai danna cikin wayarshi batare daya tanka mata ba.
Juyi ummul tayi wadda bata ma san duk wainar da su hajja ke toya wa ba sabida baccin data farka daga shi yanzu
"Washh bayana hajja ze karye"
Da wani irin sauri Aliyu ya dubi saitin daya ji maganar macen wadda bai san ko wacece ba sabida bayan data bashi kuma sam shi bai ma san da mutum a falon ba sabida rashin lura da hakan.
Cikin kiɗima hajja tai wajan ummul tare da zama a gefen ta.
"Ta shi ummi naga wajan tun ɗazu kike furta ƙugunki bayan ki in babu dama se Baffa ya kaiki wajan masu gyara a duba maki"
Ta faɗawa ummul wadda take ƙoƙarin yunƙura wa ta tashi daga kwanciyar data yi.
Sedai me? juyowar da zatai don ta dafa hajja ta miƙe idanunta ya shiga cikin nasa..........
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400*BA SON TA NAKE BA*🌹
{ Tausayi ne }
NA
*AUTAR MANYA*
HOME OF QUALITIES WRT ASS....
009
Lumshe kyawawan idanunta tayi tare da dafe saman kirjinta wanda ya tsananta bugawa tamkar zuciyarta zata faɗo Ƙasa.
Sake wara idanun nata tayi akanshi wanda ya wani kauda kai tamkar Bai taɓa ganinta acikin duniyarshi ba.
Kafe shi tayi da lumsassun idanunta tana cigaba da kallon shi tamkar zata lashe shi duk da ɗaure fuskar dayayi tare da cin magani kamar bai taɓa dariya ba, Ita hakan ma dayayi ba ƙaramin ƙara dilmiya zuciyarta cikin tafkin kogon son shi yayi ba.
"Hajja ina kika san shi?"
Fitar amon! sautin muryarta ya bayyana cikin tambayar data ke ma hajja.
"Ke ni bani son kankanba da shegiyar tambayarki kamar ta ƴan jarida tashi tsaye naga ina ke miki ciwo"
Cewar hajja dake ɓallo goron data kunce a gefen haɓar zaninta tana faman garza.
Tura baki tayi gaba cikin shagwabar data kema hajja idan suna tare gami da cewa.
"Nifa hajja bayana da gefen ƙuguna ke faman ciwo amman ina sanya ruwan zafi zanji daɗi"
Tafaɗa still idanunta kafe akan Aliyu wanda yayi kamar bai san da halittar ta a cikin falon ba.
Haushin yadda yayi banza da ita bai nuna yasan da ita wajan ba yasa ta miƙe da ƙarfin dayayi saura agareta tayi hanyar ɗakin hajja.
Sedai ko taku biyu bata kai ba ƙugunta ya riƙe gam da wani irin sauri take ƙoƙarin juyowa sedai yadda Bayanta yay mugun kawo damƙa yasa tai wani irin juyi ta zube bisa jikin Aliyu wanda yayi suman zaune.
Gaba ɗaya baƙon yanayi ya saukar mata ajikinta da sauri take kokarin tashi ya sanya hannu ya matse ƙugun nata yadda babu wanda ze lura da hakan wata irin ƙara ta sanya wadda hajja tai saurin tasowa zuwa gareta.
"Haba Aliko kaiko kamar mai zuciyar mutanan farko zuciya a dake kamar ta rodi kaga yarinya tana ƙarar azaba amman ka saketa ai ka tausaya mata"
Hajja ta sanya hannu ta janyo ummul jikinta da sauri ummul ta mike tana ɗingisawa ta wuce ɗakin hajja hancinta shaƙe da ƙamshin mayen turaren shi.
Tsaki hajja taja mai sauti tare da kokarin bin bayanta.
Shiko ya sanya hannu ya kamo hajja ya zaunar ta gefenshi cikin tattausar murya mai ɗauke da rashin Amo! ya fara magana.
"Haba hajja miye na ɗaukar zafin dan Allah karmuyi rabuwar haka dake please matar, Ita ɗin wacece har zata shiga tsakanin soyayyata dake?"
Ya faɗa yana wani janyo numfashin sa da ƙyar.
Goge ƙwallar dake saukar mata tayi da haɓar zaninta.
"Dole naji babu daɗi idan naga ana nunawa ummi ƙyama na fuskanci tunda ka haɗa idanu da ita kake jefa mata kallon ƙyamata to bari kaji ummi baiwar Allah ce wallahi kaji labarinta sekai kuka fatana dan Allah ku rabu lafiya bana son daga jinina inga wani na nuna mata ƙyamata a sanadin halin data tsinci kanta"
Hajja tai maganar tana mai tashi ta nufi cikin ɗakinta inda ummul ta shiga.
Da kallo Aliyu yabi bayan hajja yana mamakin wannan cakuɗaɗɗiyar magana da hajja tai masa wadda ko fahimtar mai take nufi bai yi ba.
Zaune ta tarar da ummul ta cusa kanta a tsakanin cinyoyinta tana riskar kuka!
Salati hajja taja tare da zama gefenta.
"Bari salame tazo ta siyo aboniki a shafa maki wancan miskilin baze je ya siyo miki ba sannu ummi ta yaya kika buge?"
Zumɓura baki tayi gaba.
"Nifa hajja ba ciwon bane nagaya miki a ina kika san shi kika hau yimin faɗa bari nayi tafiyata tunda kema ɗin dana kejin sanyi a wajan ki zaki fara hantarata"
Tafaɗa tana kokarin tashi.
Da sauri hajja ta kamota ta zaunar a gefenta.
Tahau share hawayen daya ke fitowa ta cikin idanunta.
"Bana Son inji kina ƙara faɗin zaki tafi ki barni ina fatan wannan zuwan da kikai ya zama shine zaman ki na din din din a wajena dama kinga ni ɗaya ce semu sha zamanmu na tabbata babu wanda zesan kina gidana"
"Shikuma wancan manta shi kikai Aliko ne fa ɗan wajan Ɗiyata Hafsatu dake aure a abuja wanda yake baki alewa idan kina kuka kin tuna shi lokacin dayazo wani ƙarashen karatu nan garin a jami'ar bayero har ya zauna a nan gidan"
Hajja ta faɗa mata cikin sigar murmushi.
Ɗan jimm tayi sannan ta ware idanu kamar yadda hakan ya zama al'ada cikin rayuwarta.
"Lahhhh hajja yaya Baffa daman shine amman ya nuna kamar be sanni ba?"
Tafaɗa tana zubo da wani hawayen.
"Ai baze nuna ba kinsan har yau halin shi na nan na miskilancin koda ma can da yake baki alewar ai wai kukan kine bai so"
Hajja ta faɗi hakan tana dariya.
"Amman ya jima da barin nan tunfa ina yawo ba riga"
Tafaɗa tana kunshe dariya tuno da datai lokacin kuruciya.
"A,a yazo gaf da bikinshi shekara biyar lokacin bakya gida shiyasa baki sani ba,Mace ce ya haɗu da ita shu'uma marar kirki ta karfin tsiya ta rabashi da kowa hatta uwarsa seya jima bai leƙata ba"
Hajja ta faɗa cike da tarin damuwa acikin ranta.
Dum!dum!!dum!!! gaban ummul ya bada sautin hakan cikin rawar murya ta furta.
"Hajja yana da mata kuma harta ma haihu kilan?"
Tafaɗa tana mai kokarin danne tsinin mashin kishin daya taso mata.
"Yana da mata amman bata haihu ba se faman zaga ƙasashe suke mukuma muna nan muna fatan karma ta haihun don irin su matarshi ba'a fatan haɗa zuri'a dasu domin irine na rashin imani! duk wanda ze raba soyayyar ɗa da mahaifi ka duba tsabar rashin imaninshi"
Fakar idanun hajja tai ta goge hawayenta da sauri kuma ta mike tayi cikin bayin dake dakin danne kukan dake neman tona mata asiri tayi tare da wanko fuskarta aranta tana ayyana shikenan yayi mata nisa don ita a duniya tana tsoron kishiya musamman irin matar shi da hajja ta gama faɗin halinta.
A daddafe ta dafo bango ta fito da kallo hajja ta bita kafin ta tashi ta fita minti ɗaya ta kuma dawowa.
"Ummi zo Aliko ya kaiki wajan masu gyara a duba ki dare ake ji"
Tana gama gaya mata hakan ta koma falo wajanshi wanda yaji wannan haɗasun da hajja tai tamkar ta ɗaura mai dala da gwauron dutse ne akan sa dan dai kawai baya son tayi ɓacin rai ne dan haka seya mike tare da daukar keyn mota ya fice.
Ummul kamar wadda aka shuka haka ta tsaya tana auna maganganun hajja kafin ta gyara hijabinta ta bi bayan hajja zuwa falon.
"Ki bishi baya son jira yana waje"
Babu yadda zatai haka tabi umarnin hajja tabi bayanshi seda ta kare fuskarta da hijabi gudun kar wani a yaran gidansu yaganta yaje yakai ma babansu rahoto sannan ta nufi motar gaban motar ta bude ta shiga kusa da shi ta zauna.
Bai ko bari ta karasa rufe kofar ba yaja motar aguje yabar layin a hankali ta dai dai ta zamanta tana mai tsirama hanya idanu...........
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400*BA SON TA NAKE BA*🌹
{ Tausayi ne }
NA
*AUTAR MANYA*
HOME OF QUALITIES WRT ASS....
10
Tafiya suke kamar ta kurame domin kaf cikinsu babu wanda yayi magana sedai kowanne acikin zuciyarsa akwai wani abun da yake saƙawa
Ajiyar zuciya Barrister Aliyu Dikko ya sauke wadda sautin fitar ta, Har cikin kunnen Ummul-khairi data sunkuyar da kanta ƙasa tana wasa da dogayen yatsun hannunta.
Kafin ya ƙara gyara dai daiton fuskarshi wadda take tamke kamar koda yaushe ba kasafai yake far'a ba.
Cikin cool voice ya furta.
"Kin matsa se lallai mun keɓe shine zakima kanki sharrin ƙugunki na ciwo tou ba ruwana asibiti zan kaiki idan yaso su fama inda bai taɓu bama sakarar banza"
Yayi maganar tamkar bashi ba gaba ɗaya hankalin shi da idanun shi suna kan kwalta ya mayar dasu akan tuƙin daya keyi.
Ɗan tura baki tayi cike da salon shagwaɓa mai jan hankali, Tare da bin Hannunshi dake riƙe da sitiyarin motar da kallo wanda ya cika da wata irin gargasa baƙa sidiƙ ga wata irin jijiya data miƙe daga saman damtsen shi ya murɗe irin na ƙarfafan maza masu jida lafiya tare da yawaita training don inganta lafiyarsu.
Murya can ƙasa kamar wadda aka ma dole ta furta.
"Nikam ba ƙarya nike ba, Allah ma ya sani ba kaine kaji min ciwo ba"
Tafaɗa tana wani tura bakinta gaba tare da juya mai ƙeya.
Wani irin fiddo idanu yayi waje kamar yaga abu na ban mamaki wanda hakan ya ƙarawa fuskarsa wani irin sahihin kyau mai tafiya da ruhin mutum.
Tsintar kanshi yayi da cewa.
"Lalala bani son sharri yaushe naji maki ciwo jimin yarinya"
Yafaɗa yana wani ɗage girar shi guda wanda hakan tun usuli al'adar rayuwarshi ce.
Hannu ta sanya tana murza idanunta kamar irin na ƙananun yara idan zasuyi rigima.
Ƙwaɓe fuska tayi tare da zuba mai dukkan idanunta tana kallonshi bako ƙiftawa cike da wata irin sahihiyar ƙaunarshi wadda Allah ya ɗauka ya dasa mata.
"Jiya fa a ɗakin ka na hotel"
Yaji saukar siririyar muryarta cikin kunnen shi.
Ɗan rintse idanunshi yayi cike daɗan zafin rai kaɗan ya juyo gareta.
"Dallah rufe min wawan bakin ki anan ke bakiji kunyar abin da kika faɗi ba yarinyar arziƙi ita zata je hotel mai kikaje yi ma acan ɗin tukunna don ba wannan ne kaɗai ganina dake ba?"
Yafaɗa batare daya kalleta ba.
"Karuwan ci mana kamar yadda ka faɗamin shine ya kaini can"
Ta basa amsa ranta na mata suyar tunowa da zafafan kalamin daya gaya mata masu kama da saukar dalma acikin ƙahon zuciyarta
Shuru yayi mata tamkar bada mutum take magana ba kuma tun daga nan bai ƙara cewa komai ba sedai yana da tarin tambayoyi akan ta wajan Hajja.
Huci mai zafi ya fesar tare da karya kwana ya ɗauki hanyar rijiyar zaki lokacin daya zo kano yayi wani course a B.u.k yasan garin sosai dan haka bai sha wahalar ƙarasawa bakin wani clinic ba wanda yake anan rijiyar zakin mai suna Norr clinic, Parking ya dai daita tare da kashe motar ya buɗe murfin motar ya fita batare daya mata magana ba.
Ganin haka yasanya ta miƙa hannu ta buɗe side ɗinta itama ta fito tana ɗan yamutsa fuskarta kaɗan.
Hannunta ɗaya yana dai dai inda ke mata zafin ta riƙe wajan tana ɗan dannawa kaɗan.
Ganin yana tafiya ciki ya sanya tabisa da sauri ta cimmasa wanda suka jera tare seka rantse Ango ne da amarya sukazo ganin likita ahaka suka ƙarasa cikin reciption ɗin saman kujera ta zauna shikuma ya ƙarasa wajan masu bada kati.
Maganganu sukai kaɗan ya kuma dawowa wajanta hannu zube cikin aljihu murya a daƙile yace.
"Muje"
Da ƙyar taji abin da yace sabida yadda yayi amfani da ƙaramin sauti wajan fitar da maganar.
Miƙewa tayi tabishi zuwa wajan masu bada kati matar ce ta dube ta tare da cewa.
"Ƙanwata yaya sunanki dana mahaifin ki"
Tana wasa da hannunta kanta a sunkuye tace.
"Ummul khairi Abubakar"
Rubutu matar tayi akan farar takadda sannan ta miƙowa Aliyu.
"Zakaje can ka biya kuɗin ganin likita sannan ka kawo mana shaidar biyan kuɗin"
Shafa kansa yayi tare da jan tsaki marar sauti cike da takaicinta yabar wajan rai ɓace ya biya kuɗin wanda shiba biyan kuɗinne ya ɓata mai rai ba wannan zaryar data sanya shi ta ɓata lokaci ita ta sanya yaji ranshi ya ɓaci.
Haka ya dawo har lokacin tana tsaye tana kuma lura da yadda yake faman cin magani.
Takardar shedar biyan kuɗin ya bawa matar ta shigar cikin system sannan ta sanya hannu kana ta miƙo masa tare da nuna mai step ɗin bene ta bashi kwatancen office ɗin likitan.
A hankali ummul taɗan matso shi hannu na ɗan karkarwa take ƙoƙarin amsar takardar hannun nashi.
"Kaje ka zauna bara naje wajan likitan naga kamar ranka a ɓace yake"
Tafaɗa cikin kalar tausayi.
Wani kallo ya watsa mata haɗi da raɓeta ya wuce abinshi.
Tabi bayanshi da kallo yadda yake tafiya cike da kuzarin shi.
Bin bayanshi tayi sannu a hankali har zuwa saman benen daya ke komai akwai a rubuce yasan ya bai wani sha wahalar gane office ɗin ba.
Jan handle ɗin ƙofar office ɗin yayi tare da turawa ya shiga sallama a ƙasan laɓɓanshi.
Matashiyar likita ce fara mai ƙaramin jiki zaune akan kujera tana rubuce-rubuce idanunta manne da farin glass ta ɗago tare da zare glass ɗin idanunta fuska cike da murmushi ta amsa mai sallamar tashi tare da nuna mai kujerar dake kallonta.
"Bisimillah zauna"!
Ba musu ya zauna yana mai aje takardar dake hannun shi.
"Sunana Dr Fauziyya yaya akai yallaɓai?"
Tafaɗi hakan wanda yayi dai dai da sanda ummul ta turo ƙofar ta shigo bakinta ɗauke da sallama wanda dr fauza ita ta amsa mata sallamar tata.
Bai amsawa dr fauziyya abin da ta tambayeshi ba sema wayar shi daya fiddo yana dannawa cike da nutsuwa.
"Tare kuke mijin kine?"
Dr take tambayar ummul data tsaya adai dai kan Aliyu tana mai sunkuyar da kanta a ƙasa.
"Eh likita mijina ne"
Ta tsinci bakinta da faɗin hakan.
Murmushi mai sauti Aliyu ya sauke haɗi da taune ƙasan lips ɗinshi aranshi yana mamakin naci da cusa kai irin na yarinyar.
"naga matsalar ki a takardar daya bani in bazaki damu ba zan ɗan maki wasu ƴan tambayoyi?"
Dr ta faɗa tare da kallon ummul ɗin.
"Ina jin ki"
Tafaɗa murya na rawa.
"Yana yawan kusantarki da ƙarfi ne lokacin mu'amalar aure hakan ma yana janyo matsalar taɓuwar ƙugu"
Da sauri ummul tai wani irin farrrr da idanunta shiko tsitt yayi yana son yaji tata kalar rashin kunyar.
"Da katakon gado na samu raunin shi lokacin ma bai gida"
Tafaɗa cikin kunya.
Murmushi Dr tayi tare da cewa matso muga wajan.
Da ɗan sanyin jiki take jan ƙafafunta idanunta a kanshi tana son taji yaɗan fita ya basu wuri amman yayi funfurus.
Ita kuma likita sanin tace mata mijinta ne yasa bata ce ya basu wuri ba
Ita ko ummul dana sanin wannan furucin tayishi yafi sau a ƙirga.
"Ɗan kunce zanin jikinki sena duba wurin"
Murya can ƙasa tace
"Ba zani bane doguwar riga ce"
"To ɗagata sama ai mijin kine ba wani abu"
Da tsananin jin kunya ummul ta ɗage rigar santala santalan dogayen fararen cinyoyinta jawur suka bayyana safar hannu dr ta sanya tare da cafkar wajan da ummul ta nuna mata da sauri ummul ta ƙwalla wata ƙara wadda tai dai dai da sanda Aliyu yayi saurin kai duban shi gareta.................
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400*BA SON TA NAKE BA*🌹
{ Tausayi ne }
NA
*AUTAR MANYA*
HOME OF QUALITIES WRT ASS....
11
Mayun lumsassun idanunshi suka sauka a kan santala santalan cinyoyin ummul waɗanda suke jawur kamar ka taɓa jini ya fito gasu acike babu alamar rama ko bushewa a tare dasu.
Wani irin yammm zittt yaji acikin dukkan ilahirin sassan jikinsa ga wata irin baƙuwar kasala dake kawo mai cafka bai da ikon koda ɗaga yatsan hannunshi.
Tsintar kanshi yayi da saurin sada kanshi a ƙasa tare da janyo ƙasan lips ɗinshi a wahalce yana tsotsa tamkar ze cire shi. zazzafan huci yake fesarwa da sauri da sauri nan da nan idanunshi sukai wani irin ja har wani ruwane ya kwanta a saman su.
Sannu a hankali kukan ummul ke tashi acikin kunnenshi wanda tana yinshine da iyakacin gaskiyar ta domin yadda Dr ke matsar wajan data buge bada wasa take yi mata ba.
Dai dai sanda zata matsa mata saman ƙugun ummul ta cije taƙi yarda seta fara mata magiya.
"Dan Allah likita ki barni haka wallahi da zafi kin famo har inda bai yi"
Murmushi Dr fauza ta sanya na ganin sakarcin ummul wanda yake ɗauke da wata irin shagwaɓa.
Kafin a hankali ta furta.
"Haba amarya kamar ba jaruma ba pls ki bari saura ƙiris na kammala miki bazaki ji zafin ba"
Tafaɗa mata hakan cike da son bata ƙwarin gwiwa domin ta tsaya.
Noƙe kafaɗa tayi tare da cewa.
"Umm umm! nidai ki rabu dani haka wallahi har zazzaɓin wahala nakeji"
Dariya dr fauza ta sanya tare da furta.
"Gaskiya wannan amaryar kin cika raki Yallaɓai kaɗan matso ka taimaka na gyara mata wallahi ta bugu sosai barin wajan ze zame mata illah don wataƙil yama hanata tafiya idan ba'a gyara ba"
Muryar Dr fauza ta fita lokacin data ke ƙoƙarin janye hannun ummul data ɗora akan ƙugun nata.
A hankali ya ɗago da idanunshi waɗanda suka ɗan ƙanƙance kaɗan, sabida yanayin daya tsinci kanshi a halin yanzun kasance warshi mutum mai saurin shiga yanayin buƙata.
A hankali yaɗan matso kaɗan ya tsira ma fuskar ummul idanunshi wadda fuskar tata tayi wani irin ja sakamakon kukan data ci har wani gumine na zafin azaba ya jiƙa mata saman rigarta.
Yawu mai ɗaci ya haɗiye tare da tattare hannun rigarshi, Kaɗan sannu a hankali yakai hannunshi dai dai ƙugun ummul yaɗan matse kaɗan yana wani kawar da kanshi ganin hakan yasa dr ta soma gabatar da aikinta inda ta cigaba da gyara mata wajan.
Kuka sosai ummul take duk ta gama matse shi batare data san ta aikata hakan ba murya cikin kuka take furta.
"Wayyo bamu wayyo babarmu kizo zasu kashe miki ƴarki wallahi se Allah ya sakamin dukkan ku mugayene"
Abin da take faɗi kenan tana ture Aliyu daga jikinta.
Baƙaramin dauriya yake ba sabida yadda take goga mai albarkatun kirjinta a jikinshi saukar kukan ta kuma yafi kama dana wadda ake having sex da ita tana raki wannan yanayin dayake ayyanawa shine yake ƙara jefa zuciyar sa da gangar jikinsa cikin wani irin shauƙin buƙatuwa kasancewar shi namiji mai muguwar sha'awa ta gasken gaske! danshi daya rasa wannan guri gwara ya rasa abincin daze ci.
Har aka kammala ummul bata daina kuka ba dr fauza miƙewa tayi ta shiga cikin wata ƴar ƙofa tana zame safar hannunta inda shikuma ya tsinci kanshi da fisgo ummul ta zauna saman cinyarshi.
Da wata irin taɓara ta shigar da kanta tsakiyar kirjinsa tana cigaba da kukanta.
Bai iya rarrashin mace ba don ko basmah itake rarrashin sa dan haka seyayi mata shuru yana kokawa da nutsuwar shi kafin A hankali ya rankwaɓa tare da kai kanshi dai dai saitin kunnenta ya wani buga mata hucin zafin bakin shi kafin ya aro jarumtar magana.
"Haba mana pls kibar kukan tashi mutafi"
Yafaɗi maganar kamar bai da niyyar furta ta.
Bata kula shi ba sema miƙewar datai ta kama hanyar barin office ɗin kuma har lokacin kukan dai take bata dena ba.
Dr fauza ta fito hannunta ɗauke da ledar drugs ta miƙawa Aliyu tana dariya.
"Yallaɓai wannan amaryar taka ta cika raki wannan ruwan ɗumi za,a samu se a gasa wajan se a shafa shi wannan kuma tasha sau biyu a rana Allah ya sawaqe"
Kamar baze magana ba seya miƙe ya zube hannun shi guda cikin aljihun wandon shi tare da furta.
"Thanks"!
A ƙasan laɓɓanshi ya ɗauki ledar ya fice yabarta da mayen ƙamshin sa.
Lumshe idanu dr fauza tayi a matsayin ta na budurwa wadda ta jima batai aure ba kuma tana fatan samun mijin aure nan da nan taji Wannan mutumin ya burgeta ba kaɗan ba cake biron hannunta tayi tana wani irin lumshe idanunta.
Sedai akwai tsantsar izzah da taƙama a haka ta faɗa tunanin banza na wanda bai san tana yiba.
Acan gaban mota ya iske ta har lokacin kuka take bata dena ba
Bai ko dubi inda take ba ya buɗe motar ya shiga.
Ganin ya shiga ya data yana kokarin barinta a wajan yasa ta kai hannunta ɓarin mai zaman banza ta bude ta zauna har lokacin hawaye na zuba a idanunta.
Ƙarar kukan ta dame shi matiƙa ga basmah na kiranshi a waya rediyon motar ya kunna sannan ya sami zarafin ɗaga wayar basmah magana suke yana faman sakin tsadaddan murmushinsa yayi kamar ma ya mance da wanzuwar ummul a cikin motar tashi.
Wanda hakan ba ƙaramin ɓatawa ummul zuciya yayi ba dan haka ta ƙara volume na kukan ta wanda yayi matiƙar ɓatawa Aliyu ranshi.
Saurin katse kiran basmah yayi tare dajan wawan birki ya dakatar da tuƙin idanun shi duk ya fito dasu waje tare da kallonta fuska babu walwala ya furta.
"Fitar min a mota na"
Yafaɗa daɗan ƙarfi kaɗan.
Amai makon ta fita seta gyara zama tare da ƙara sautin fitar kukan nata.
Sunkuyar da kanshi yayi tare da sanya hannu ya toshe dukkan kunnuwanshi yana furta kalmar.
"Hasbinallahu wani'imal wakil,dan girman Allah ki saurara min hakan nan jina ke kaina kamar zeyi bindiga bani son hayaniya da ƙara"
Yafaɗa idanunshi sunyi wani irin ja jijiyar kanshi ta tasa tai wani irin ruɗu ruɗu wanda hakan seda yaɗan so bata tsoro.
Ganin gaskiyar maganar daya gaya mata cikin idanuwan shi yasan ya ta fara rage sautin kukan nata.
A hankali ya kunna motar ya cigaba da tafiya cike da rashin kuzari.
Aranshi yana jin tsananin tausayin yarinyar don tabbas son dake masa ya zama son maso wani ƙoshin wahala dan shikam daga basmah ya rufe ƙofar aure ko soyayya duk macen daze kula sedai tausayi badai soyayyah ba..........
ANYA KUWA?
Muje zuwa........
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400*BA SON TA NAKE BA*🌹
{ Tausayi ne }
NA
*AUTAR MANYA*
ALHAMDULILLAHI INA TAYA ƊAUKA CIN AL'UMMAR MUSULMI MURNAR ZAGAYO WAR SABUWAR SHEKARAR MUSULUNCI ALLAH YASA MUN SHIGA A SA'A AMIN HAPPY ISLAMIC NE YEAR TO ALL MUSLIM UMMAH 1444.
*12*
Mayar da hankalin shi yayi ga tuƙin shi sedai ta cikin kunnen shi yana jiyo sautin fitar ajiyar zuciyarta akai akai lumshe kyawawan idanunshi yayi ya kuma waresu bisa kwalta yana jin jan ajiyar zuciyar tata har cikin ranshi.
Ba jimawa wahalallan bacci yayi gaba da ita ta langwaɓar da kanta a jikin kujerar motar tare da cusa hannunta a tsakiyar cinyoyinta kamar mai jin tsananin sanyi.
Ta wutsiyar idanu yake kallon yadda take sauke numfashi da alamun kukan data yine ya sanyata wannan baccin, sanya hannu yayi tare da ɗan ƙara ƙarfin na'urar sanyaya motar kana ya kunna rediyo ya cigaba da bin karatun alkur'ani mai girman dake tashi ta cikin rediyon daya kunnah.
Ahaka har suka ƙarasa cikin unguwar yayi parking a ƙofar gidan hajja Tare da kashe motar yayi jugum sabida rashin sanin yadda zeyi wajan tashinta daga baccin data keyi.
Wajan mintina biyar suna zaune cikin mota ganin lokaci naja yasa a hankali ya soma kiran sunanta kamar yadda ta gaya mai kuma hajja ma tagaya masa.
Murya can ƙasa kamar baya so yake furta.
"Khairy! khairy!! khairy!!! wanda seda ya kirawo har sau uku amman ummul ko gezau batayi ba sema sabon fitar numfashin dake fita ta cikin hancinta.
Tsaki yaɗan ja kaɗan aranshi yana ayyana matsalarta yawa gareta.
Sannu a hankali yakai hannun shi saman fuskarta yaɗan taɓa kumatunta kaɗan da sauri kuma ya janye hannunsa.
Tura baki tayi tana wani yamutsa fuska kamar yadda yara keyi idan suna mafarki cikin baccinsu.
Idanunshi ya tsira a saman fuskar tata yana kallon ikon Allah babu ko ƙiftawa yana mamakin yadda wani bin idan tayi abu take komawa kamar ƴar ƙaramar yarinya.
A hankali ya kuma kai hannunshi saman nata dake tsakanin cinyoyinta ɗumi yaji a saman fatar hannun wanda ya sanya yaɗan ji wani irin baƙon yanayi acikin jikinshi.
A hankali yasanya bayan hannunshi ya shafi saman fatar hannunta yana furta.
"Khairy wake up"!
Saukar sassanyar muryarshi taji acikin kunnenta tamkar cikin mafarkinta.
A hankali take buɗe kyawawan narkakkun idanunta waɗanda sukayi ɗan ja kaɗan suka kumbura sabida bacci da kuma kuka se hakan yasanya fuskarta ta ƙara cika da wani irin sahihin kyau mai shiga zuciya.
Cikin nutsuwa ta sauke ganinta a saman hannunshi daya ƙi ɗaukewa daga saman nata hannun wata irin kwantacciyar suma ce a kwance ajikin hannun nasa sannan kuma hannunshi yafi nata girma nesa ba kusa ba ahankali taɗan motsa kaɗan tana cino bakinta gaba kamar yadda take ma hajja ko bamu.
Kafin tayi wata irin hamma tare da ƙandarewa ajikin seat tana wata irin miƙa.
Da sauri ya ɗauke hannunshi a saman nata yana mai sosa kanshi da ɗayan hannunshi.
Ya wani basar tare da furta.
"Mun iso gidan hajja fitar min a mota"
Sannu a hankali ta wani juya kai tana kallon saitin windo babansu na waje yana wa yara faɗa kirjinta taji ya bada sautin dam! da karfi kwalla ta taru cikin idanunta.
"Khairey kina ɓata min lokaci na"
Wani irin mutuwa jikinta yayi ta wani kwantar da kirjinta a jikin glass ɗin motar dama ze dauwa ma yana kiran sunanta a haka tunda take bata taɓa jin wanda ya iya bawa sunanta haƙƙinshi kamar shiba.
Tsananin faɗuwar gaban ganin abbanta da kuma sanyin jikin kiran sunanta dayayi yasanya jikinta ya soma karkarwa ahankali sanyi ke ratsa saƙo da lungu na cikin gangar jikinta.
"Khairyyyyyy"
Ya kuma jan sunan a wannan karon daɗan zafin rai kaɗan.
Juyowa tayi tare da yin ƙwalƙwal da idanunta batare data iya furta mai ko kalma guda ɗaya ba se faman girgiza mai kanta data ke faman yi
"Dallah malama kimin magana ko kifita ina miki magana zaki mayar dani mahaukaci yaushe na zama abokin wasanki daga jiya zuwa yau zaki shiga rayuwata ki tarwatsan farin cikina"
Yafaɗi maganar tare da ware mata girman idanunshi masu sanya marar ji saurin nutsuwa.
"Dan Allah ka fita ka barni anan zuwa anjima babanmu ne a waje bani so ya ganni"
Tafaɗa tana wasa da yatsun hannayenta idanunta na zubar ƙwallah!!
Ɗan kallon ta yayi na mintina biyu kafin ya kawar da kanshi.
"Ni ban yarda ba ki fita kawai wani uban ne ze ƙi son yaga ƴarshi indai ba baki da gaskiya ba wato laifi kika ma mahaifanki shiyasa na ganki a hotel ko? ƙilan baya son yawon da kike ne shiyasa bakwa shiri"
Yafaɗa tare da kafe fuskarta da kallo yana son gano rashin gaskiyarta.
Rintse idanunta tayi don ko kaɗan bata son kallon daya ke mata hakan yana sanya zuciyarta tsalle tamkar zata faso ta fito mata daga kirjinta sannu a hankali ta sakar masa kyakykyawan murmushi mai ciwo tare da saurin ɓalle murfin motar ta fita.
Ya jima yana auna yanayin yarinyar kafin ya girgiza kafaɗun shi alamun su ta shafa tare da ɗaukar ledar drugs ɗin ya fice.
ƙofar karamin gida mai ginin ƙasa na kusa da gidan hajja ya ƙarasa tare da ɗan rissuna wa yana gaisar da wani dattijo fari dake faman masifa ga wasu ƙananun yara kamar ze duke su jin muryar Barrister yasan ya yaɗan sassauta tare da miƙawa Aliyu hannu suka gaisa kallon dattijon Aliyu yayi sosai wanda shigarshi ma kaɗai ta nuna talaka ne futik don babu alamar wadata atare dashi sedai akwai tsantsar kamanni atare dashi da waccan yarinyar.
Miƙewa yayi daga rissunawar tare dayi mai sallama yabar wajan wanda har lokacin dattijon bai dena masifar daya kema yaran ba.
Lokacin da ummul ta shiga gidan hajja ta tarar da wata mata fara zaune a saman kujera suna hira da hajja da ɗan sauri ummul ta ƙarasa wajan matar wadda bazata gaza shekaru 40 ba ta wani ɗane jikinta tare da sanya kuka tana furta.
"Bamu shine baki zo da wuri ba ko?"
Cikin tsananin tausayawa wannan matar da ummul ta kira da bamu take shafa kan ummul tana furta.
"Kiyi haƙuri Umminah nima ban so nakai wannan lokacin banzo gareki ba to kinsan halin gidan namu ne yanzu ma fakar idanun mutan gidan nayi na shigo"
Da sauri ummul ta ɗago tana furta.
"Aikam naga abba a waje yana sana'ar tasa wa yaran mutane"
Da alamar tsoro bamu ta ware idanu tare da furta.
"Hasbinallahu wani'imal wakil ya rabbi ka rufan asiri"
Tafaɗa tare sauri sanya hannu ta share zufar data karyo mata.
Dai dai nan Aliyu Dikko ya doko sallama cikin kamilalliyar muryarshi.
Duk suka amsa da hajja da bamu wadda ummul ke zaune ɗare ɗare saman cinyarta.
Ɗan rissunar da kanshi yayi tare da gaisar da bamu sannan ya mikowa hajja ledar tare da furta.
"Zani inda na sauka seda anjima zan dawo dan na makara a komawa gida yau"
Da sauri ya furta hakan kamar mai tsoron abin da ke kusa dashi.
Ba sakewa yabar falon hajja ta take mai baya tana furta.
"To bazaka tsaya kaci abinci ba?"
Murmushi ya sauke mai ƙayatarwa.
"Haba hajja wani abincin zanci kuma bayan wanda naci?"
Ɓata rai hajja tayi kana tace.
"Ai kace bakai kalacin safiya ba to kaga akwai na rana tunda wancan na safiya kaci ay"
Zira hannayen shi yayi cikin aljihun wandonshi.
Yayi taku ɗaya zuwa biyu
'zan dawo anjima kimin sakwara miyar agushi, waccan ledar kuma maganinta ne aciki za'a sami ruwa mai ɗumi a gasa wajan sannan a shafa maganin ɗayan kuma tasha Allah ya sawaqe"
Yafaɗa tare da cigaba da tafiyar shi.
Godiya hajja tayi masa kana ta koma ciki da murna hajja ke gayawa bamu cewar wannan fa jikanta ne Aliyu ɗan wajan ɗiyarta.
Sosai suka faɗa hirar Aliyu ita da bamu wanda ita kuma ummul ta lafe jikin mahaifiyarta tana jin ƙaunarta na ratsa mata jikinta.
Seda akai la'asar sannan bamu taima hajja sallama tare da godiya ta wuce gida.
Da ƙyar ummul tayi sallah taci abinci taɗan kwanta dan wajan na mata zafi sosai.
Wajan yamma ƙannenta suka shigo a sace sukai mata sannu suka koma.
Abu kamar wasa ummul taƙi shan magani duk da irin faɗan da hajja ke mata ga uban zugin da wajan keyi mata saka makon taɓawar da likita tayi, zuwa magariba zazzaɓi da ciwon kai ya kamata har tana sheƙa amai hankalin hajja yayi masifar tashi dan ko sallar magariba ma azaune tayi ta bayan ta idar ta jibga uban bargo ta kwanta saman gadon hajja tana rawar ɗari har tana shiɗewa faɗan duniya hajja tayi shi wanda ita bata san daman ummul ciwonta haka yake ba sam bata shan magani se taji kamar zata mutu.
Shiko Aliyu ya koma hotel cikin nutsuwa yayi wanka ya shirya cikin kayan shan iska coffee yaɗan sha sannan ya kwanta bacci wanda bashi ya farka ba se wajan karfe huɗu alwalwa ya ɗauro ya tayar da sallar la'asar bayan ya idar ya ɗauko system ɗinshi yana aiki da ita.
Bai tashi daga wajan taba se magariba alwala yayi tare da sauya kaya zuwa jallabiya fara ƙal mai dogon hannu tare da baƙin 3qtr acikinta sallah ya tayar bayan ya idar ya zauna karatu wanda a kwanakin nan kusan kullum seya yi.
Seda yayi sallar isha'i wajan ƙarfe 8:30 ya miƙe tare da nade sallayar yaɗan ƙara fesa turare ya ɗauki wayarshi da keyn mota ya fita.
A hara bar hotel ɗin ya kalli sararin samaniya walkiya tana tashi hadari na haɗowa alamar ruwan sama na gab da sauka.
Yana son yanayin damuna sedai baya son dukan ruwan sama dan muddin ruwa ya taɓa shi seyayi zazzaɓi ko mura mai zafi
Da sauri ya shiga motar ya kunna ya ɗauki hanyar gidan hajja
Dayake yayi sauri yasa ya ƙarasa wajan ƙarfe 9:00pm sabida akwai tazara nesa ba kusa ba a tsakaninsu parking ya gyara a kofar gidan tare da fitowa waje bayan ya kashe motar hadarin unguwar su hajja ma har yaso yafi nacan inda ya baro ɗin tura gate ɗin yayi ya shiga daya ke hajja tasan zezo shiyasa bata rufe gate ɗinta ba.
Sallama ɗauke cikin bakinshi ya shiga falon hajja.
Da sauri hajja dake zaune tai tsuku duk al'amarin ciwon ummul ya ɗaga mata hankali ta ɗago tare da amsa mai sallamar cikin kulawa.
Tsaida kallon sa yayi a fuskar hajja yana nazarin ta kafin ya furta.
"Hajja ta lafiya na ganki cikin rashin walwala? daman nace ma ammi a yaran can wani ya dawo nan tace kinki amman zaman kaɗaicin bai da daɗi"
Yafaɗa yana mai zama a gefenta.
"Kai nifa salame na zuwa yau ma biki taje shiyasa bata zo ba,nifa duk damuwata akan ummi ne kaganta can a gado se wani abu take gudu nake kar yarinyar mutane ta mutu"
Tafaɗa tana share hawayenta.
Ɗan jimm yayi tare da cewa.
"Au hajja bata sha maganin bane wani abunne kuma?"
Yafaɗa batare da ya nuna hakan ya dame shiba.
"Babu yadda banyi da ita ba wallahi taƙi sha gaya can zazzaɓi ya kamata tana ta rawar sanyi"
Hajja ta faɗa tare da share ƙwallar dake zubo mata.
Da mamakin yake kallon hajja wannan wace irin ƙauna take ma waccan yarinyar kosu in suna ciwo bata ɗaga hankalin ta haka.
Daɗan ɓacin rai ya dubi hajja.
"Ki dena kuka! dan iskanci abata magani a asibiti sannan taƙi sha dan ta rena ki, ina maganin yake?"
Yafaɗa cikin rashin walwala.
Da hannu ta nuna masa ledar da tunda ya ajeta babu wanda ya ɗauketa.
Da matiƙar ɓacin rai ya sanya hannu ya ɗauki ledar tare da nufar bedroom ɗin hajja wanda ummul ɗin ke cikinsa a kwance............
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400*BA SON TA NAKE BA*🌹
{ Tausayi ne }
NA
*AUTAR MANYA*
13
Cikin nutsuwa ya ƙarasa cikin bedroom ɗin hajja murya can ƙasa yayi sallama wadda ta tsaya a iya fatar bakinshi.
Tsaye yayi a bakin gadon ya zuba mata ido yana kallon yadda jikinta yake rawa ta cikin bargon data rufa ajikin nata.
Yafi ƙarfin mintuna goma a tsaye yana auna yadda zeyi ya tayar da ita acikin yanayin daya same ta.
A hankali yaja ƙafafunshi kamar mai tsoron ƙasa ya ƙarasa gaf da gadon ya sanya ƙafa yaɗan bugi gadon kaɗan A hankali ummul taɗan zabura tare da furta.
"Wayyo Allah! dan Allah karka kuma kayi haƙuri na dena na dena"
Muryarta ke tashi cikin wani irin ƙaraji! rintse idanu yayi alama ta nuna mafarki take wanda sautin maganar mafarkin nata ta fito fili, ɗan tsaki yaja ya kuma dukan gadon da ƙafarshi
Wannan karon ƙara tasan ya kaɗan tana jan ajiyar zuciya ƙaƙƙarfa.
"Khairy! khairy"
Yake kiran sunanta ahankali.
Cikin nutsuwa takejin saukar muryar wanda batai zato ba acikin kunnuwanta ahankali take dai dai ta nutsuwarta wadda ta rasa acikin mafarkinta.
Yun ƙurawa tayi ahankali tana rintse idanunta sannan ta tashi daga kwanciyar data yi.
Ganin yana gab da ita ya sanya taɗan ja baya ta matse jikinta acan ƙarshen gadon ta cure kamar mai jin sanyi wani irin ƙaƙƙarfan kuka ne ya tawo mata batare data shirya masa ba.
Kukan take da iyakacin ƙarfin ta tana jan ajiyar zuciya mai ƙarfi.
Rasa yadda zeyi da ita yayi, se kawai ya tsaya tare da harɗe hannunsa a saman kirjinsa ya zuba mata dukkan idanunsa yana binta da kallo.
Cikin nutsuwa ya ƙarasa inda ta raɓe murya can ƙasan maƙoshi yake furta mata.
"Ke bani son sha shanci miye aka maki kike faman ɓare baki kina ma mutane kuka?"
Bata bashi amsa ba se cigaba da kukan nata data yi.
Rintse idanu yayi ko kaɗan baya son hayaniya arayuwar shi musamman kukan mace yana sanya wa jikinsa ya mutu.
Wannan karon a hankali ya bita.
Samun waje yayi can gefenta ya zauna tare da kallonta kaɗan yace.
"Ɗago fuskar ki malama ki dube ni"
Yafaɗa muryarshi adake!
A hankali ta sanya hannu ta goge hawayen dake Zubo mata.
Tare da ɗago fuskar ta data yi jajir ta dube shi batare data iya janye idanunta akan shi ba.
Wani irin sahihin kyau yayi mata wanda take jin dama zasu dauwa ma a haka tana kallon shi.
Yana da wani irin baiwa ta musamman wanda ba kowa ne ze lura da hakan ba seya zauna dashi Allah ya bashi abubuwa da dama musamman nagarta tare da kyawun zuciya da tausayi.
Baya cikin jerin maza masu mugun kyau! sedai yana daga cikin jerin nagartattun maza waɗanda kowace mace take burin taga ta mallaka! kyawunsa sassanyan kyaune mai kwanciya a zuciya.
"Sabida karki sha magani yasa kika dame ni da kuka?"
Muryar shi ta katse ta acikin tunanin data faɗa.
Janye idanunta tayi daga cikin nasa tare da ɗan turo bakinta gaba kaɗan.
"Nifa bana jin daɗi zazzaɓi ke damuna shiya hanani shan maganin"
Tafaɗa tana wani haɗe fuska kamar wadda zatai kuka!
"Hajjah zatai maki ƙarya ne?"
Yafaɗa yana ƙoƙarin saka idanun sa cikin nata.
wasa take da yatsun ta a wannan karon batai magana ba.
Ɗan sassauta fuska yayi tare da ɗan matsota kaɗan.
Duk girmanshi ya cika mata idanu da ɗakin.
Murya can ƙasan maƙoshi ya furta.
"Kiyi haƙuri kisha magani duk wani ciwo in ba'a shan magani wallahi baya tafiya ta sauƙi ki ɗaure kisha ki shafa wannan cream ɗin shima in Allah ya yarda zuwa gobe zakiji kin warke"
Yafaɗa yana wani mayar da numfashi kaɗan kamar wanda yayi gudu!
Girgiza kai tashiga yi tana zubo da hawaye tasan maganarshi gaskiya ne gareta sedai ita ko kaɗan bata ƙaunar magani.
Bata kai dayi mai magana ba taga ya miƙe tsaye ya fita daga ɗakin ba jimawa ya dawo hannunsa riƙe da cup ya dire a gabanta.
Tare da ɓallo mata maganin guda ya miƙo mata babu musu ta karɓa yana tsaye akanta ta haɗiyi maganin tana wani yamutsa fuska kamar mai shan maɗaci.
Amsar cup ɗin yayi ya fita waje mintuna kusan biyu suka dawo shida hajja abin mamaki da kanshi ya shiga toilet ya haɗo ruwan ɗumi cikin bawo ya sanya tawul aciki ya fito ya miƙawa hajja tare da furta.
"Ina falo zan ci abinci kafin ku kammala ke kuma ki mata gardama karki fasa"
Yafaɗa tare da fita falo.
Da ƙyar ummul ta yarda hajja ta taimaka mata wajan gasa wajan ta shafa mata cream ɗin wanda babu abin da ummul take se kukan shagwaɓa tana matso hawaye!
A haka suka gama hajja takai bawon bayi ta dawo tana mata dariya tana cewa.
"Ke kam ummi raguwa ce ahaka zamuyi wankan jegon lallai duk mai maki wankan jego ze kwashi takaici"
Tafaɗa tana dariya.
Turo baki ummul dake zaune rashe rashe a carfet ɗin hajja tayi wadda take ta faman zubo da hawaye kafin tace.
"Allah hajja bakiji zafi ba wallahi Shikam yaci ka mugunta shine ze haɗo ruwan da zafi"
Murmushi hajja tayi tana cewa.
"Ai ni mamaki ma abin ya bani lallai kinci sa'ar Aliko da har ya tsaya ya kula dake! wanda ƙannen shima in suna ciwo suna kuka zane su yake amman ke ai kinci sa'ar shi"
Hajja ta faɗa tana ficewa a ɗakin.
"Nikam ba wani sa'a se wahalar daya hassasa mini"
Tafaɗa tana mai shafo wajan wanda yade na mata zafin kuma zazzaɓin ma yaɗan soma sauka ba kamar ɗazu ba.
Ya gama cin abincin ya kunna TV yana kallon labarai hajja tayo sallama falon.
Fuskarshi ɗauke da murmushi yake amsawa hajja tare da cewa.
"Har kun gama?"
Murmushi hajja tayi.
"Da ƙyar muka gama wannan yarinya badai kafiya ba,duk wanda ze mata wankan jego seya shirya dambe"
Lumshe idanu yayi batare daya ce mata komai ba ya miƙe yana duba wayar shi tare da fiddo dukkan girman idanunshi waje.
"Hajja 11 ta kusa fa bara na ƙarasa gobe nake son tafiya insha Allahu amman kafin na tafi zan shigo na maki sallama"
Yafaɗa yana ƙoƙarin fita.
"Amman meya sa bazaka kwana anan ba tunda akwai ɗakuna naga an fara yayyafi"
Murmushi yayi wanda ya ƙara haska kyawun fuskarshi.
Yaɗan shafo kanshi kaɗan.
"Haba hajja ada dai na kwana amman yanzu ina magidan ci ina zan kwana gidan......."
Filo ta kwaɗo mai tana cewa.
"Ni zaka cewa haka to babarka ma nina haifeta bare kai"
Dariya yake wadda tai masa mugun kyau yana mai kallon hajja data haƙiƙance tana ta surfa masifa.
"Allah ya huci zuciyarki hajja akwai ayyukan dazanyi da system shiyasa zan koma"
Yafaɗa yana mai dena dariyar daya keyi.
"ayyo to shikenan kaje ka ma ummi sallama seka wuce"
tafaɗa tana mai mayar da hankalinta wajan tv dan hajja tana tsananin son kallo.
Ɗan haɗe ran shi yayi kaɗan tare da cewa.
"Miye haɗina da ita hajja wannan ma bada maganin arziƙin ki taci ay"
Yafaɗa yana mai ƙoƙarin ya fice.
"Aliko karka fita kaje kawa ummi sallama ai babu daɗi yarinya babu lafiya ka kasa yi mata sallama"
Babu yadda zeyi haka ya koma da baya zuwa bedroom ɗin hajja daga Bakin ƙofar ya tsaya yana kallon ta yadda take ta faman saka hannu ta cikin rigarta tana shafo wajan ciwon.
A ranshi yake ayyana wannan yarinya ta cika raki.
Kafin ya ƙarasa ciki yayi sallama wadda ta bayyana gareta.
A hankali ta amsa mai batare data dubi inda yake ba.
"Ya jikin?"
Yafaɗa kamar an masa dole.
"Da sauƙi"
A hankali tai furucin.
"Zan tafi seda safe don gobe nake son komawa garin mu"
Yafaɗa kamar baya so.
Lumshe idanu tayi kirjinta na dokawa kaɗan kaɗan tace.
"Mai yasa baza ka kwana anan ba dare yayi fa sannan ruwa ake duba kaga window"
Tafaɗa tana mai nuna masa window ɗin da hannunta.
"Kawai sena kwana anan dan baki da hankali ke koda yaushe kin fi son mu keɓe da juna salon na kwana anan ki lallaɓa ki bini ɗakin dana kwanta ai ko rashin shan maganin ki ma gulma ce dan kinsan zan zo ne shiyasa kika ƙi sha dan mu keɓe ko?"
Yawani faɗi maganar cike da rainin hankali.
Ɗimauce wa ummul tayi da jin sharrin daya lafto mata.
Shura ƙafafunta take tana faman sakin kuka ƙasa-ƙasa.
"Allah ya saka mini ni wallahi ba haka bane"
Tafaɗa cikin kuka!
Dariya ya saki mai ƙayatarwa tare da saurin ficewa daga ɗakin ya tsincin kansa cikin nishaɗi da shagwaɓar datai mashi ayan zu.
Bai tsaya wajan hajja ba yayi saurin fita waje.
Wanda hakan yayi dai dai da sanda ruwan ya kuma gocewa da tsananin ƙarfin gaske............
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
Wanna shagon kayan kwalliya ko kayan Gyeran jiki zakaje kayi sayayyar aqalla Naira 32k sannan su baka kyeutar kayan 19k akan 1500?ko da kuwa sayayyarka ta Farko dasu kenan?
ORIFLEM sun bani garabasar kayan kimanin 19k💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽
Maza kiyi sayayyarki Dan kema ki Samu taki garabasar!wannan Garabasar zata qare a 5 ga watan nan.
Bata Qare anan ba,Kamfani yace daga nan zuwa 10 ga watan nan Register kyeuta ne,bazaki biya kudin Register 4490 ba.yar uwa me kike jira????
Maza Danna wannan link na kasa domin Amfana da wannan Kamfanin Mai Albarka.
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
https://wa.me/message/ARQS3KWKIYKQD1
Ko Number waya
08064400588*BA SON TA NAKE BA*🌹
{ Tausayi ne }
NA
*AUTAR MANYA*
GARKUWA WRITTER'S ASS....
*14*
Tun ma kafin yakai ga fita daga cikin gidan hajja ruwan ya gama jiƙe masa jikinshi sharkaf.
Amman sabida tsabar kafiya da taurin kai irin nashi bai juya ya koma gidan hajja kamar yadda ta bashi shawara ba haka ya shiga cikin motar duk jikinshi ya gama jiƙewa hatta ga saman kanshi ruwan ke ɗiga.
A haka ya tashi motar ya bar layin tafiya yake cikin ruwan wanda hatta fitilar motar shi seda ta dusashe sabida rashin wadatar haske sakamakon ruwan dake zuba kamar da bakin ƙwarya.
Ikon Allah kaɗai yakai Aliyu hotel ɗin daya sauka.
Anan ɗinma ruwan da ake tsulawa yafi na wanda ya baro agidan hajja horn ya danna masu gadi suka tawo aguje cikin lema suka wangale mai ƙaton gate ɗin da sauri ya shigar da hancin motar shi zuwa cikin parking lot na hotel ɗin ya jima yana saƙa yadda zeyi ya fita waje cikin wannan ruwa dubarar kiran Abokin shi nas wanda suka zo kano tare suka kuma sauka a hotel ɗin tare wannan wanda yayi mai magana a tun farkon page ɗinmu na baya, Sedai shi Nas ɗan sanda ne na farin kaya bincike shima ya kawoshi kano dan haka ma tunda suka sauka basu haɗu ba, Dan shi nas zeyi wajan sati ɗaya a kano saɓanin Aliyu daya gama aikin daya kawo shi aranar yau dan banda dalilin gidan hajja ma da tuni ya jima da wuce wa gida.
Wayarshi ya fiddo yana niman numbern nas sedai abin takaici taƙi shiga haka yayita trying amman wayar taƙi shiga tsaki! yaja mai ƙarfi tare da mayar da wayar aljihun jallabiyar yana kallon saukar ruwan ta glasess ɗin motar.
Kashe motar yayi tare da fita waje wanda nan da nan ruwan yayi mai caaa akanshi yana dukan shi.
Da sauri mai kama da gudu yake shiga ciki da gudu ya haye saman benen amman dukkan jikinshi rawar ɗari yake na rashin sabo dan tun asali Ali bayi son ruwa ya taɓashi dukan ruwa na saurin yi mai illah.
Da karkarwa yake buɗe ɗakin daya sauka yana gama buɗewa ya tura ƙofar ya shige ciki ya kunna ƙwai wayar shi ya cillah saman gado da sauri da zafin nama yake ƙwaɓe rigar jikinshi.
Ataƙaice tawul ya ɗaura ya shiga bathroom ya haɗa ruwa mai zafi yana watsa wa ajikinshi.
Wajan mintuna ashirin ya ɗiba kafin ya fito yana zabga atishawa dafe kanshi yayi a galabaice ya sauya kaya zuwa wata jallabiyar mai ruwan toka.
Wayar cikin ɗakin yayi amfani da ita ya kira ɗaya daga cikin ma'aikatan cikin hotel ɗin ya bashi umarnin ya kawo mai black coffee, Ba jimawa yaji bugun ƙofar ya buɗe ya amsa ya koma gefen gado yana kurɓar shi da zafinshi yana kammala wa ya koma bathroom yayi brush ya ɗauro alwalar kwanciya bacci.
Kwanciya yayi saman gado yana dafe kanshi wanda yake mai ciwo ga atishawar daya ke ta faman jerawa gaba ɗaya saman karan hancinsa yayi jajir yana fitar da gumi.
A haka wahalallan bacci ya kwashe shi wanda ko kaɗan baya jin daɗin sa..
Hawaye na zuba murmushi na sauka a saman kyakykyawar fuskarta ahaka hajja ta shigo ta tarar da ita.
Tsaye tayi akan ta tana kallon ta cike da mamaki kafin tai gyaran murya tace.
"Ummi lafiyar ki wannan wani irin shashanci ne kina kuka kina murmushi kamar sakarya?"
Hajja take mata wannan maganar bayan ta nemi guri gefen gadon ta zauna.
Turo mitsitsin bakinta tayi gaba cike da sabo da shaƙuwar da sukai da hajja tace.
"Yaya Aliyu ne"
Tafaɗa tana ƙunshe kanta cikin hijabinta.
Murmushi mai ƙayatarwa hajja tayi.
"Me Baffan yayi miki kike kuka da dariya?"
Ta cikin hijabin tace.
"Hajja inna gaya miki zaki yarda?"
Murmushi hajja tayi.
Tare da cewa.
"Haba ummi mahaifiyarki haifarki kawai tayi amman rainonki duk yana hannuna dan kin san ba da ban jarabar ubanki ba da babu yadda za'ai kibar hannuna sabida haka komai kika gayan inna gaskiya ne zan gane inma karya kike zan gane ummi haka kawai Allah ya ɗoran soyayyarki wadda bana wa jikokina dana haifi uwarsu"
Hajja ta ƙare tana dariya.
"Hajja wallahi ban san mai yasa na damu da yaya Aliyu ba tun ma kafin nasan jikan kine naji ina son shi dan Allah hajja ki roƙe shi ya soni"
Tafaɗa tana dunƙule wa waje ɗaya.
Murmushin dake saman fuskar hajja bai gushe ba ta furta.
"Kema kinsan baffa baze ce yana son ki tafarar ɗaya ba sedai muyi masa shigar sauri"
A razane ta ɗago tana kallon hajja dake jefa goro cikin bakinta.
Murya can ƙasa cike da ruɗani ta furta.
"Daman nima nayi wauta nasan ba kowani namijine ze dubi girman ƙaddara ta ya aure ni ba, Dan Allah hajja gaya min hanyar da zanbi domin na kankare faitin dake bibiyata kodan Aliyu ya zama mallakina?"
Tafaɗa tana kuka!
Jan yota jikinta hajja tayi tana shafa gadon bayanta.
"Ummi ba ina jifanki da baƙar magana bane ko ɗaya ni sema daɗin dana ji da kika ce kina son jinina kuma koda kowa ya gujeki wallahi ni bazan gujeki ba! idan har hafsatu ɗiyata ce ta halak! Aliyu ɗanta ne na halak to baya da mata seke ummi wannan karon zanyi masa shigar sauri sedai ko kaɗan bana tunanin Aliyu ze soki sedai yayi maki son tausayi sabida matar shi shu'umar mace ce, sedai kuma ko wace mace akwai tata kalar kirsar ban san taki baiwar ba wataƙil da ita ki janyo shi jikinki"
Hajjah takai maganar tana kokarin miƙewa.
"Hajja na haƙura dashi, Ina tsoron kishiya domin naga zahiri akan Bamu dan Allah hajja karma ki gaya ma Ammi tai masa dole akan ya aure ni bana son yadda mukai zaman boranci agidanmu agidan miji ma na mai maita"
Tafaɗa tana sakin kuka tare da cusa kanta tsakanin kafaɗun hajjah.
"Aifa tunda kika furta kina son jikana sefa kin aure shi rufe bakin ki babu maiji bare ya gani zamuyi abun mu cikin sauƙi"
Hajja takai tana dariya.
Turo baki tayi tare da sakin hajja ta koma gado ta kwanta.
Hajja ce ta fice a ɗakin tana furta.
"Munafuka kyayi kya gama"
Dariya ummul ta sanya tana rufe idanunta bata taɓa zaton komai zezo mata cikin sauƙi ba, Tabbas hajjah mai son ta ce.
Shiko Aliyu koda ze yanka ta gunduwa gunduwa tana son shi zata zauna a haka.
Da wannan tunani bacci mai daɗi ya kwasheta wanda ta jima bata sami irin shiba.
Koda asubahi ma da ƙyar Hajja ta tayar da ita sabida nannauyan baccin daya ci ƙarfinta.
Acikin sujjadar sallarta sosai ta dage tana jaddada neman zaɓin Allah a tsakaninta ita da Aliyu.
Sabida acikin kwana biyun data san shi taji kaf duniya acikin maza masoyan ta bata da gwani azuciyarta kamarshi.
Anan zaune tayi azkar ta miƙe tahau gyarawa hajja ɗakin seda ta kammala sannan ta wuce kicin.
Da kanta take sarrafa abin break fast wanda ta kammala komai tsaf ta jere a center table bayan ta baɗe ɗakin da haɗaɗɗan turaren wuta mai azabar ƙamshi.
Bata da kaya agidan hajja ko ɗaya sabida haka datai wanka seta aika gidansu wajan sadiya ƙanwarta mai bi mata ta amso doguwar rigar atamfa wadda ta matse ta gam
Ta gama komai taci kwalliyar jiran shi tana ta turo baki hajja ta shigo da kallo ta bita aranta tana ayyana lallai iska na wahalar da mai kayan kara.
"Hajja ki kira wayan shi mana harfa 10 ta kusa najishi shuru"
Ta faɗa babu kunya.
Tafa hannu hajja ta hau yi tana.
Cewa.
"Yau naga abin da yafi ƙarfina ni binta wai ummi bazaki hankali ba nikam zan wa hansatu waya akan dole ma a tursasa ɗannan ya aureki karki mace mana"
Shura ƙafafu take tana dariya.
"Amman hajja kika cewa ammi ina son shi zataji wani iri fa"
Tafaɗa tana ƙifta idanu.
"Dama kawai zan nemi auren ne a matsayina na wadda ta isa dashi ummi ina son ki auri baffa kodan ki kawo ƙarshen gwamnatin matar shi marar mutunci na tabbata mahaifiyar shi taji wannan batu zatai matiƙar murnar data xarta tawa,sanan kuma auren baffa ba abu ne mai sauƙi ba dama dole sedai ta silar haɗi amman in dan kanshi ne baze taɓa furta yana son ƙarin aure ba, sabida soyayyar daya ke yiwa matar shi"
Hajja ta faɗa tare da miƙowa ummul wayarta.
Amsa tayi hannu na karkarwa ta nemo numbern sa da aka rubuta.
ALIKO............
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
Wanne shagon kayan kwalliya ko kayan Gyeran jiki zakaje kayi sayayyar aqalla Naira 32k sannan su baka kyeutar kayan 19k akan 1500?ko da kuwa sayayyarka ta Farko dasu kenan?
ORIFLEM sun bani garabasar kayan kimanin 19k💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽
Maza kiyi sayayyarki Dan kema ki Samu taki garabasar!wannan Garabasar zata qare a 5 ga watan nan.
Bata Qare anan ba,Kamfani yace daga nan zuwa 10 ga watan nan Register kyeuta ne,bazaki biya kudin Register 4490 ba.yar uwa me kike jira????
Maza ki garzayo domin Amfana da wannan Kamfanin Mai Albarka.
Ku Tuntubeni A wannan lambar domin yin Register ko sayan Kaya
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
08064400588*BA SON TA NAKE BA*🌹
{ Tausayi ne }
NA
*AUTAR MANYA*
GARKUWA WRITTER'S ASS....
*15*
Ta shiga kira wadda seda ta kusan katsewa kafin Aliyu dake kwance saman sallayar dayayi sallar asubah ya ɗauka.
Muryar shi can ƙasa yayi sallama da sauri ummul ta ɗauke wayar daga saman kunnenta sabida yadda taji hucin numfashin sa ya daki zuciyarta.
"Kiyi magana mana ummi karfa kuɗina su ƙare cewar hajja"
Lumshe idanu tayi tare da mayar da wayar saman kunnenta muryar ta na rawa ta furta.
"Amin wa'alaikas salam ina kwana?"
Daga ɓarin Aliyu wanda ke kwance tun da yayi sallar asubahi sabida zafin murar data kamashi ya lumshe manyan idanunshi dasuka ƙan ƙance sabida azabar sarawar kai dake damunshi ya furta.
"Lafiya"
Shuru ya biyo baya.
"Shike nan?"
Taji saukar muryar shi cikin kunnenta.
Ƙifta idanuwa ta shiga yi kafin tace.
"Dama break fast hajja ta haɗa maka kuma tajika shuru koka wuce ne garin ku?"
Tafaɗa a rarrabe tana wasa da yatsan hannunta guda.
Murmushi ya sauke kaɗan yana auna rainin hankalinta wai hajja amman seya basar tare da cewa.
"Ban riga da na tafi ba sabida na kwana da zazzaɓi amman haka nan zan wuce"
Zaro idanu tayi waje tana ji kamar tai tsun tsuwa gare shi cike da ruɗani ta furta.
"Dama ai seda aka ce maka karka fita a ruwan nan shine ka fita ai gaya nan ka kwana da mashash shara"
Lumshe idanu yayi yana sauraran sassanyar muryarta tana magana kamar da sa'anta.
Muryarta ce ta kuma karaɗe mai dodon kunnen shi inda ta kuma cewa.
"Ga hajja zata maka sannu"
Bata jira ba ta miƙawa hajja wadda ta daskare a tsaye tana kallon rashin kunyar ƴaƴan wannan zamani.
Ta amshi wayar tana furta.
"Aliko kai nakeji kana baka da lafiya?"
Daga kwancen daya ke yayi ɗan murmushi a karo na barkatai tare da cewa.
"I Hajjah kinga ruwan jiya fa yayi mani mugun duka!"
Yafaɗa yana dafe saman kanshi.
Daga ɓangaren hajja tace.
"Ai daman kafar kanka Aliko seda nace akwai ɗaki anan ka kwana kaƙi yan zu dai ka zo kaci abinci anan kasha magani"
Murmushi ya sauke mai sauti tare da cewa.
"To hajja zan lallaɓo na zo amman kisa ma min shayin citta"
Yafaɗa tare da katse wayar.
Hajja mita tahau yi na daman tasan tun yana ƙarami baya son ruwa shine ya shiga ga ciwon shi mai naci.
Ita dai ummul da ido take bin hajja tana auna yadda hajja ke tsananin son jikan nata sabida yadda taga duk hankalinta ya tashi.
Da ƙyar yana rangaji ya ƙarasa wajan trolly bag ɗinsa ya fiddo da wasu haɗaɗɗun ƙananun kaya rigar fara ce ƙal mai gajeran hannu se baƙin wando ya sanya su ajikinsa waɗanda sukai mai tsananin kyau suka amshi kalar fatar shi mai tsananin sulɓi da kyawun gani.
Ya ƙarasa gaban mirrow ya fesa turare key ya ɗauka da phone ɗinshi ya kulle ɗakin ya fita.
Kiciɓis sukai da Nas wanda yaketa sauri shima daga gani fita zeyi sukai musabaha suka jera atare suna ɗan tattaunawa har zuwa gaban motocinsu kowa ya shiga cikin tasa suka kama hanyar gate.
Tuƙi yake da ƙyar da kuma taurin zuciya wayar shi ta ɗauki ringing ganin numbern Abbah yasan ya yaɗan rage gudun tare da katsewa ya kirawo shi.
Gaisawa sukai Abba yayi kamar bai san Aliyu yayi tafiya ba, shima sabida tsabar kunya bai iya cewa abban yana kano ba haka sukai sallama A ɓangaren abba yana wa yaron nashi addu'a akan Allah ya sauya mai lamarin shi da alkairi.
Zurfafa yayi da tunani bayan sun gama waya da abbah na yadda a yanzu sam baya kula da mahaifan shi duk da Abba nada kuɗin daya fi nashi amman ai suna da hakki akanshi sau tari koda ya fito daga office idan yayi niyyar shiga gidan Ammi su gaisa seyaji ya shafa'a seyayi gida suna gari guda seyayi wata baije yagan su ba.
Tsananin damuwar daya shiga ta ƙauracewa mahaifanshi daya ke a kwanakin nan se hakan ya ƙara mai ciwon kai wanda kafin yakai gidan hajja ko gani ma da ƙyar yake yi Allah ne kawai ya ƙaddara ze isa gidan hajja lafiya.
A galabaice yayi parking yana dafe kai ya isa bakin gate ya buga salame dake wanke-wanke a tsakar gidan ta wanke hannunta da ruwa ta isa ta buɗe masa tana ganin shi ta russuna tana gaishe dashi wanda da hannu ya amsa mata tare da raɓeta ya wuce ciki.
Ƙasa-ƙasa yayi sallama acikin falon yana mai zubewa saman three seater ya miƙe ƙafafunshi akai hannu ɗaya dafe da kanshi.
Da sauri ummul dake zaune tai tagumi ta ɗago tana amsa sallamar shi wadda seda tai ta maza kafin ta fahimci abin da ya furta.
Ganin shi a kwance ya sanya gabanta faɗuwa da sauri ta ƙarasa bedroom tana kiran hajja sedai kash ta mance fa ashe bayan hajja ta gama mitar ta fita ta siyo mai magani wanda ta bar mata sallahun idan yazo ta sauke shayin data ɗora mai a kicin ta zuba a cup ta kai masa.
Hakan yasa ta juya kicin ta haɗo mai abincin data ɗauke ɗazu takai kicin ta aje sabida rashin zuwan da bai akan lokaci ba, A tire ta haɗo komai ta zo gabanshi ta aje a nutse.
Ido ta zuba mai tana kallon saman fuskarshi wadda idanunsa suke lumshe harya faɗa ma sabida yadda baya jin daɗi.
Kamar zatayi mai kuka ta furta.
"Sannu ka sauko kasha tea ɗin na sirka maka dan karka ƙone da zafi"
Idan ya tanka mata to kujerar daya ke kai ta tanka.
Sake matsowa tayi dai dai saitin kanshi.
Tsintar kanta tayi da ɗauke hannunshi daya ɗora saman kanshi ta mayar da gurbi da nata hannun.
Da sauri ta janye tana ɗan zare idanunta waje.
"Wai zafi kamar wuta sannu"
Ta faɗa nan ma bai magana ba.
Ta shi tayi har tana harɗewa abin tausayi( kai soyayyar bala'i ce )
Ta nufi toilet ɗin hajja ruwa mai sanyi ta taro a bawo ta saka tawul ƙarami ta fito.
A gaban shi ta aje jikinta se rawa yake ta sanya hannu cikin ruwan ta matse tawul ɗin taɗan matsa kaɗan ta yadda bazasu haɗe ba ta ɗora mai tawul ɗin akan shi tana goga mai.
Bakinta yaƙi mutuwa har lokacin sannu take faman zuba mai kamar zata ari baki.
Seda ta taɓa kan taji babu zafin sannan takai bawon ta dawo ta zauna gabanshi tayi tagumi.
A haka salame ta dinga shigewa tana jera kwanuka a kicin harta gama aikinta tai mata sallama ta wuce.
Seda hajja tai wajan mintuna ashirin kafin ta dawo gidan tana ta masifar wai mai chamist ɗin ya riƙe mata canji boska ta siyo mai maganin ciwon kai.
Ta zube a ƙasan carfet tare da zame gyalen ta tana cewa.
"Ummi ɗauko ruwa a firji yasha maganin"
Kamar wadda ƙwai ya fashewa ta miƙe ta ɗauko ruwa marar sanyi tazo ta miƙawa hajja tare da cewa.
"Hajja ai bai ci komai ba"
Salati hajja ta hau yi.
"Haba Aliko kai daman a zahiri ma baka fiye son kaci abinci ba bare kana ciwo tashi zakai kaci abinci ga maganin nan na siyo maka kasha dan Allah karka je gida da sauran lalura"
Tausayi tsohuwar ta bashi na yadda duk ta damu.
Sannu ahankali ya yunƙura yana cije bakin shi ya zauna sosai idanun shi ƙurr akan ummul............
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
Wanne shagon kayan kwalliya ko kayan Gyeran jiki zakaje kayi sayayyar aqalla Naira 32k sannan su baka kyeutar kayan 19k akan 1500?ko da kuwa sayayyarka ta Farko dasu kenan?
ORIFLEM sun bani garabasar kayan kimanin 19k💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽
Maza kiyi sayayyarki Dan kema ki Samu taki garabasar!wannan Garabasar zata qare a 5 ga watan nan.
Bata Qare anan ba,Kamfani yace daga nan zuwa 10 ga watan nan Register kyeuta ne,bazaki biya kudin Register 4490 ba.yar uwa me kike jira????
Maza ki garzayo domin Amfana da wannan Kamfanin Mai Albarka.
Ku Tuntubeni A wannan lambar domin yin Register ko sayan Kaya
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
08064400588*BA SON TA NAKE BA*🌹
{ Tausayi ne }
NA
*AUTAR MANYA*
*16*
Lumshe idanun nashi yayi tare da ɗaukesu daga kallonta tsananin tausayin yarinyar yana ratsa dukkan sassan jikinshi.
Tabbas inda yana da hali daya taimaki zuciyarta ya sadata da abin da take muradi.
A hankali ya sauko zuwa ƙasan karfet.
Da sauri ita kuma ummul ta matsa can nesa dashi janyo try ɗin abincin tayi tare da ɗaukar plate ta zuzzuba masa wainar ƙwai da soyayyan dankali se miyar hanta da albasa wadda take ta tashin ƙamshi se kunun gyaɗa daya sha madara.
Ta zuba mai wadatattu ta tura mai gabanshi.
Cikin nutsuwa ta miƙe tare da nufar ɗakin hajja dan ta basu waje.
Seda yaga ta ƙulewa ganinshi sannan ya ɗauke kanshi daga hanyar data wuce ya sauke ƙaƙƙarfar ajiyar zuciya da sauri ya janyo plate ɗin ya ɗora spoon ya soma kai lomar abincin bakinshi wani irin daɗi ya mamaye bakinshi.
Murmushi hajja tayi tare da cewa.
"Aliko tun da ummi ta tashi kake bin ta da kallo kodai ƴar gida zakuyi?"
Bai daina cin abincin nashi ba kuma bai bata amsa ba har seda yaci mai ɗan dama sannan ya ture abincin daga gabanshi ya ɗauki ruwa yasha kaɗan.
Sannan yayi hamdala ga sarki Allah.
A nutse ya dubi hajja yace.
"Hajja wani irin magana kike haka? kinsan a wani hali na fara ganinta? hajja ko kaɗan bana son ta, Ban taɓa jin sonta araina ba Hajja BA SON TA NAKE BA TAUSAYI NE! kaɗai narke acikin zuciyata tare da tarin ruɗu kala-kala tabbas ganin yarinyar nan agidan nan ya sakani a shakku na yadda a farko na ganta a hotel sannan na dawo na ganta agidan nan duk da na shaida ƴar can gidan ce to amman mai ya kaita hotel? dik da ni lamarin wani bai shafeni ba dan bana ɗora idanuna akan abin da bai shafeni ba amman wannan ya tsaya min araina"
Ya faɗa yana mayar da numfashi sama sama alamun baya jin daɗi ajikinshi.
Ga mamakin shi hajja batai wani acting daze nuna taji mamakin maganar daya faɗa ba na cewar yaga ummul a hotel sema murmushin data cigaba dayi wanda bai gushe gareta ba.
"Aliko banyi mamaki dan kace kaga ummi a hotel ba amman tabbas nina san iskanci baze kai ummi can ba sedai ɗaukar fansa wadda rayuwarta da hakan ta taso! makauniyar ƙaddara mai ɗauke da ƙalubalan rayuwa sune ummul aba'isin ɗin jefa yarinya ƙarama cikin garari dan Allah Aliko idan na baka labarin ummi ka taimaki rayuwarta ka amshi soyayyarta ka aure ta ko hakan zesa wannan tausayin ya juye ya zama so! ada nayi niyyar biyo maka ta bayan gida sena ga kuma cewar gwarama ayi mai yuwuwa"
Hajja ta ƙarashe maganar da ƙarfin gwiwar ta.
Jin kanshi yake kamar ze tarwatse tayaya da idanunsa yaga yarinya acikin hotel sannan har hajja tazo tana bada shaida akan cewa wai ba iskanci taje ba!
Shafa kanshi yayi tare da cewa.
"Hajja hotel matattara ce ta mutane kala kala kowanne kuma akwai abin da ya kaishi cikin sa sedai ita a yadda na ganta a shigar dana ganta a yanayin dana ganta hajja na shiga shakku"
Ya faɗa murya can ƙasa.
Murmushi hajja ta kuma yi kana ta fara magana.
"Aliko ummi ba iskanci taje yi hotel ba ka nutsu ka cire zargi cikin zuciyarka fatana kayi min alƙawari muddin na baka labarin ummi zaka taimake ta?.zaka aure ta?"
Hajja ta faɗa tana share hawayen fuskarta.
Jinjina kai ya shiga yi idanun shi ƙurr a fuskar hajja.
Murmushi ta sauke tare da fara bashi labarin kamar haka.....................................
Tunda ta fara magana yake kallon ta tsigar jikinsa na wata irin tashi gaba ɗaya idanunshi ya kaɗa yayi wani irin jajir jikinsa na wata irin rawa.
Dafe kanshi yayi yana juyawa wani irin rauni ya mamaye ilahirin jikinsa.
Hajja ta ƙare tana sakin kuka!
Da sauri ya matso gaban tsohuwar ya rungumeta shima yana jin inda yana da hali dayayi kukan.
Amman daya ke namijin duniya ne seya dake seda ya tabbatar hajja ta dena kukan sannan ya koma da baya yana fesar da zazzafan numfashi.
"Hajja an kai shekara nawa kuma mai yasa baki shaida min ba?"
Cikin mayar da ajiyar zuciya hajja tace.
"Za'a kai shekaru biyu lokacin kayi aure kasan tun da kai aure shekara biyar baka taɓa zuwa nan ba tayaya zakaji?"
Jinjina kai yayi tare da matse yatsun hannunsa suka ce ƙas! sau uku sannan ya dubi hajja da nutswar sa da kamewarsa yace.
"Karki damu hajja zan taimake ta amman hajja inda kin gayawa su ammi maganar nan da kin ɓata lamarin ai sabida ba kowa ne ze fuskanci abin ba kamar yadda na gaya miki na ganta a hotel inna gayawa su ammi abba baze yadda ba ina son wannan maganar su tsaya a iya mu please har na kammala shirina"
Yayi maganar yana nuna mata iyakacin gaskiyar shi acikin idanunshi.
"To yaya alƙawarin mu?"
Ta tafaɗa tana kallon shi.
"Yana nan hajja zan aure ta kodan na kare martabar ta domin ni har yanzu ina hangen abin da baku hanga ba tayaya shekara har biyu sannan kuma kuce kuna kan ra'ayin ku?"
Yafaɗa yana tsareta da idanun shi.
"Karka ɗora zargi kan auren ku domin aure da zargi baya yuwuwa Aliko"
Hajja ta faɗa tana mai ƙarfafa masa gwiwar sa.
Bai iya ce mata komai ba face miƙewar dayayi.
"Hajja zan tafi idan naje gida zan shaidawa abba kudai kawai ku kasance cikin shiri koda yaushe su abba zasu iya zuwa nema min auren ta"
Murmushi hajja ta saki tana mai karantar yanayin shi yayi kama da wanda yake cikin tsananin kishi tausayi da rashin sanin makama.
"Ummi zo ze tafi"
Muryar hajja ita ta fito da ummul wadda take cikin ɗakin hajja da sauri ta ƙaraso falon lokacin har ya fice daga falon da sauri domin ya tsinci kanshi da rashin son ganinta yana maijin dana sanin alƙawarin dayayi ma hajja na aurenta.
Ganin ya fita ya sanya hajja tace mata tayi sauri ta bi bayan shi tayi masa sallama.
Yana gab da buɗe ƙofar gate tai saurin cimmai ta dakata agaban shi tana mai tsare shi da idanunta dasu ka ciko da ruwan hawaye.
"Tafiya zakai kuma zaka iya yin tuƙi a haka bayan baka da lafiya?"
Tafaɗa tana tsire shi da idanunta.
Kallon ƙurullah yake mata mai cike da tarin ma'a noni da dama batare daya ɗauke idanun shi akan ta ba yace.
"Kin tilassa ma hajja kina son ta nema miki aure na? to ina so ki buɗe kunnen ki da kyau kiji ni"
Yafaɗa yana kallonta.
Jikinta ne ya tsananta rawa sam batai zaton hajja zata gaya masa ba.
"BA SON KI NAKE BA TAUSAYI NE! yes tausayin ki nake ummi kairiy zan aureki abisa wasu dalilai dana barwa kaina sedai fa ki sani koda na aure ki jinginar dake zanyi agidan mahaifa na domin matata bata raba soyayyata da kowa ba tabbas taji labarin ki zata iya halakaki dan haka ki shirya yadda zaki zauna da mahaifana domin ni bakya cikin tsarin matan dana ke so ban taɓa sonki ba sedai kina tsananin bani tausayi musamman da hajja taga gaya min koke wacece nasan in bani na taimaka na aure ki ba haka zaki ƙara komawa jagaliyar karuwan...........
"Dakata Aliyu"!!
Tayi saurin katse shi gaba ɗaya jitai komai ya fitar mata aranta.
"Mai yasa zaka min haka mai yasa kake son shiga cikin jerin maza marasa adalci? shin ƙaddara ba zane bace nina kai kaina inda kake tunani ba ƙaddara bace ko kaima kana son shiga cikin jerin wasu daga cikin ahalina da suka ƙi amsar ƙaddara ta bani da wani gata a yanzu sena Allah seku ma kai dana ɗauki soyayyar ka na ɗarsawa raina Aliyu karka zama namiji mara adalci aso! duk macen da zata kalli idanun namiji tace tana sonsa wallahi ta gama masa komai domin mace bata furta yaudara! sabida Allah ya ɗora min son ka zan zama wulaƙantacciya a wajan ka to karka aureni ka gani idan bazan yi auren ba"
Tafaɗa tana fashewa da wani irin kuka!
Dafe kanshi yayi wanda har lokacin ciwo yake masa da wani irin zafin nama ya janyota ya manne ta da jikin gate ɗin ya rungumeta da zafi zafi yake shafa gadon bayan yana jin zuciyarsa na barazanar tarwatse wa.............
*ƘAR SHEN FREE PAGE MU HAƊE A PAID PAGE*
_ME HAJJA TA GAYA MA ALIYU _ ?
_WACE IRIN ƘADDARA CE KE BIBIYAR UMMUL DA HAR TA ZAME MATA MAKAUNIYAR ƘADDARAR DATA TSALLAKE TABAR GABAN MAHAIFANTA_
_SHIN ALIYU ZE CIKA ALƘAWARIN HAJJA NA AUREN UMMUL_ ?
_SHIN BASMA MATAR ALIYU ZATA BARI YA AURI UMMUL IDAN TAJI TO YAYA MA ZAMAN ZE KASAN CE_ ?
_ALIYU IDAN YA KOMA ABUJA ZE DAWO KO BASMA ZATA ƊAUKE MAI HANKALIN SA_ ?
_WAYE ALIYU_
_WACECE UMMUL_?
_MEKE BIBIYAR RAYUWAR TA_ ?
_YAYA WANNAN RUNGUMAR ZATA KASANCE TA SO CE KOTA TAUSAYI HMMM ZAMUJI ZAMU GANI IDAN MUN SHIGA CIKIN SHAFIN KUƊI HAJIYA HANZARTA KI BIYA DOMIN AYI TAFIYAR DAKE_
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
Wanne shagon kayan kwalliya ko kayan Gyeran jiki zakaje kayi sayayyar aqalla Naira 32k sannan su baka kyeutar kayan 19k akan 1500?ko da kuwa sayayyarka ta Farko dasu kenan?
ORIFLEM sun bani garabasar kayan kimanin 19k💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽
Maza kiyi sayayyarki Dan kema ki Samu taki garabasar!wannan Garabasar zata qare a 5 ga watan nan.
Bata Qare anan ba,Kamfani yace daga nan zuwa 10 ga watan nan Register kyeuta ne,bazaki biya kudin Register 4490 ba.yar uwa me kike jira????
Maza ki garzayo domin Amfana da wannan Kamfanin Mai Albarka.
Ku Tuntubeni A wannan lambar domin yin Register ko sayan Kaya
👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
08064400588*KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
18
Koda wannan tsohuwar ta gaishe da hadiza se hadiza tai kicin kicin da fuska lokacin tana zaune tana bada wake da shinkafa.
Tabe baki tsohuwar tayi zata miƙe ta fita sega hassana ta fito daga bayi tana ta faman yamutsa fuska.
Ganin tsohuwar a zaune amman tana ƙoƙarin tashi ya sanya ta faɗaɗa far'a tare da zubewa da ƙyar tana gaishe ta.
Tsohuwar ta faɗaɗa far'a itama tana cewa.
"Dama nice maƙociyar ku dana tare a wannan gidan na jikin gidan ku, Sunana Hajiya Hauwa amman ana cemin hajja ni ƴar nan cikin gari ce wata unguwa sabon titi ƴata ɗaya aduniya hafsatu tana aure a katsina amman aiki yakai mijinta abuja tana zaune acan da mijinta da yaranta, ita ma ta saimin wannan gidan bayan mahaifinta ya rasu dafatan zamuyi zaman mutunci atsakanin mu"
Hajjo ta faɗa cikin murna dayake tana da son mutane.
Wani irin sanyi hassana taji atake taji tana son hajjo tun da daman bata saba da kowa ba domin duk wanda zatai hurɗa dashi tofa yasan hadiza seya zame kasancewar hadiza ita ƴar unguwa ce.
"Nikuma sunana hassana ni ƴar ƙiru ce hussainata tana aure acan da yaranta uku se mahaifana aure ya kawoni nan bani da kowa anan se Allah seku ma ke daya kawo min dafatan zaki ɗauke ni matsayin ƴarki"
Hassana ta faɗa cikin raha.
"Aikam ammi ta samu ƙanwa" hajja ta faɗa tare da miƙewa ta kama hanyar soro wanda har waje seda hassana ta kaita sannan ta dawo.
Koda ta dawo gidan Basira mai shekara tara da zainab mai shekara takwas ƴaƴan hadiza sune suka hau yada mata magana.
Murmushi tayi ta rabesu ta wuce ɗakinta.
Kwanci tashi babu wuya wajan Allah yau ta kama laraba ta bawa ranar samu tsakar dare hassana ta kamu da ciwon naƙuda iya tashin hankali malam habu( baba ) ya shiga yayi zarya wajan hadiza yafi sau goma akan tazo ta taimakawa hassana amman taki daga karshe ma seta kunna rediyo.
A ɗimauce ya fita gidan hajja ya shiga buga mata ƙofar gate ɗinta cikin nutsuwa ta fito tana waye.
Da karkarwa baba yace.
"Nine Habubakar baban basira"
Bata gane ba amman haka ta buɗe mai ganin fuskar shi yasa taɗan faɗaɗa far'a tana cewa.
"Au lafiya malam habu?"
A kiɗime yake shaida mata meke tafe dashi da zafin nama hajjo ta koma ta ɗauko mayafi suka fita.
Lokacin da suka shiga gidan naƙudar takai ƙololuwa wajan kankama haka hajja ta tsaya tana bata taimako domin koda ance atafi asibiti ma lokaci ya ƙure domin kan ɗa ya kawo kai domin fitowa.
Ana kiran asubahin farko.
Yarinya ta faɗo duniya takwa tsanyara ƙara.
Wadda nan da nan ta cika gida da kuka hajja ta ɗagata tana mata addu'a kana ta naɗeta a zani bayan ta yanke mata cibiya.
Sosai hajja ta gyara ɗakin tare da ɗora ruwan zafi ƙarfe shidda hassana tai wanka da taimakon hajja ta gyarata tsaf taima jaririya wanka.
Ɗaki se tayar da ƙamshi yake hajja ta haɗe kayan jini zata wanke Allah ya jefo habiba kanwar malam habu mai binsa wadda ya aika aka kirata ita ta amshi kayan ta wanke.
Hajja bata bar gidan ba seda ƙanwar hassana tazo hussaina.
Wannan karamcin da hajjo tai musu yasa malam habu yayita mata godiya kamar ze ari baki abin har kunya ya bawa hajja
wannan shine silar daya sa malam habu yaji kaf unguwar bashida kamar hajja domin abin da taiwa matarshi ko mahaifiyar shima haka zataiwa matar tashi.
Ranar gidan yayi ta ɗaukar maƙota da ƴan uwa ƴan barka amman hadiza ko leƙe sema da daddare data sanya kiɗa da fanteka na habaicin ya zama uban mata.
Mahaifan hassana sun so ɗauketa tayi wanka agida amman hajja tace su bari tunda tana kusa zata dinga zuwa tana mata haka kuwa akai hajjo kullum da kalar kayan arziƙin da zata kawowa hassana banda farfesun data ke yo mata ta kawo mata sosai hassana da baba kejin daɗin abin arzikin hajjo.
Ranar suna na zuwa yarinya taci suna ummul-khairi sunan mahaifiyar malam habu innah data rasu wadda aka mata laƙabi da ummi.
Anyi taron suna lafiya angama lafiya mai jego tana cikin ƙoshin lafiya domin koda yaushe hajja tana aiko mata da abin arziƙi shima kuma malam habu yana iya bakin ƙoƙarin sa ta ɓangaren hadiza kuwa ta saki ranta sosai ganin hassana ta haifi mace.
Ummul yarinya ce fara mai kyau da ita tun tana jinjira take da shiga zuƙatan mutane duk faɗan babansu wanda yaran sa ke mugun tsoron sa baya hana ya dauki ummul yana jefata yana furta.
"Uwata tafi ta kowa"
Ahaka sukai arba'in suka rankaya zuwa ƙiru seda tai sati biyu ta dawo gida lokacin data dawo kuma al'amura suka sauya domin baba ya cinye jarin shagonsa baya zuwa ko ina se zaman gida talauci na saka shi cin mutunci domin hatta ƴan cinikin hadiza ma wani bin aguje yake binsu.
Da ƙyar suke sha haka zalika makarantar boko ma yace su basira zu dawo gida shi bai da kudin biyan kuɗin wata.
Ganin haka yasa hadiza ta mayar dasu da kanta.
Rayuwar gidan ta koma se a hankali ɗan tuwon da ake samu ana yi ada yanzu yafi ƙarfin su,, ummul nada wata biyar hassana ta samu ciki wanda malam habu yayita surfa masifa shifa sedai a zubar bai da abin da ze ciyar dasu kuka hassana ta sanya domin itama tafi buƙatar zubar da cikin fiye da komai sabida a yanzu ma datake da ƴa ɗaya cin cikinta na gagararta bare kuma ta kuma samun wata ƴar.
Ahaka hajja tazo ta tarar da wannan masifa wanda nan ta rufe shi da faɗa akan cewar yayi haƙuri yawan haihuwa daga gareshi ne bada ga matan ba idan har baze kauda kai ba to suma bazasu dena ɗaukar ciki ba, sabida tsananin kunyar hajja yasa yabar maganar zubar da cikin amman dai kam cin mutunci kullum yana tsakar gida yana yinsa kuma dole hadiza ta zubo mai wake da shinkafar ta na saidawa yaci.
Ummul bata isa yaye ba hassana ta yayeta hajja ta ɗauketa yarinyar bata da wani kuzari sabida shan cikin datai amman yadda hajja ta zage tana bata kayan gina jiki yasa ummu ta ciko tai kyau.
Shekarar ummul ɗaya hassana ta haifi ɗiyarta mace sadiya.
Sabida jarabar baba ko kallon sadiya baiyi ba ko ranar suna ma mahaifin hassana shiyayi hakika.
Sadiya nada shekara guda hassana ta haifi kausar daga kausar ta haifi ihsan.
ko wanne ya bawa ɗan uwan sa shekara guda abubuwa sun ma hassana yawa wadda ummul ke ce mata.
(BAMU) ma'anar shi Babarmu.
Kaf ƴaƴan babu mai iya wanke wa ɗan uwan sa pant ga yara ƙananu basu san babu ba.
Cikin haka Allah ya kawo masu allurar riga kafi anan wata nurse ta bawa hassana shawarar akan taje asibiti ai mata allurar tsarin iyali domin ta sami ta zara acikin haihuwar data yawan yi.
Ranar litinin na zuwa hassana ta goya ihsan suka tafi asibiti anan aka yo mata allurar ta dawo gida.
Abu goma da ashirin sunwa hassana caa domin mahaifin ta dake taimakonta sunyi hatsari a hanyar zamfara shida mahaifiyarta sun rasu sosai rasuwar ta kaɗa hassana nan da nan ta rame acan ta zauna har akai kwana sha huɗu kafin ta dawo gida.
Hajjah ke taimakonta ganin abin na yawa yasa ta fara ɗaura kayan miya haka baba ze rance kuɗin kuma tai magana ya ci mata zarafi.
Rayuwar gidan ta kacame yanzu hadiza ta dena kishi da bamu sabida kowa ta kan shi yake kowa fafutukar abin da ze rufawa kansa asiri yake daman hadiza ita yarant uku kuma bata kara haihuwa ba sannan kuma manya ne saɓanin bamu data ke da ƙananun yara nan da nan girma ya soma saukar mata sabida wahala ga cin mutunci baba wanda idan ya dasa cin mutunci jikinsa har rawa yake sabida talauci babu abin da baya sakawa.
Shikenan kullum yana gida ba cass ba as yana tsakanin mata yana karɓe ƴan canjin su ahaka zuciyar sa ta mutu har yamo ma baya fita aikin koya samu sedai yaci yasha ya tafi majalissa yana buɗa hanci.
Sukuwa su hassana tsabar tsoron shi yasa basa iya yi masa musu ko gardama ga dik abin da ya san yasu.
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*Assalamu alaikum warahmatullah*
*Shin ke uwace?ko kuma Dalibace? Shin kin gaji da zama babu abun dake kawo maki kudi?*Ga Dama ta samu
kasancewar kasuwancin ba mai takura bane zaki iya hadashi da aykin gwamnati ko kuma wani kasuwancin👌🏽ga kuma tarin dinbin alkhairai👌🏽 ALHAMDULILLAH*
Wannan company sunanshi Oriflame, suna producing kayan gyaran jiki, turaruka, kwalliya, kula da gashi, kafafu, Supplement da sauransu....
Da Jarin 15k kacal Zaki iya fara Kasuwancinki
Ababen da zaki mora bayan kinyi register...
✔️Ribar 30% na duk abunda kika saida...
✔️Albashi karshen kowane wata (gwargwadon aykinki)
✔️ Kyautuka masu qayatarwa kowane wata(irin su designer wristwatch,bags, perfumes etc)
✔️ Kyautar kudi ta musamman (daga matsayin director zuwa sama)
✔️ Kyautar tikitin zagayawa a gida da waje
Kai da dai sauransu...Kiyi nazari akai, amma ina tabbatar miki akwai alfanu 'yar uwa....
Wani qarin Abun farinciki daga yau zuwa 10 ga watan nan Register kyeuta ne
Idan kinyi ra'ayi, yimun magana ta 08064400588*KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
19
Kwanci tashi asarar mai rai tafiya na tafiya shekaru suna ja.
Yanzu haka ummul takai shekaru goma a duniya sadiya tara kausar takwas ihsan mai bakwai.
Abubuwan rayuwa sun ƙara kacamewa sabida yanayin da ake fama dashi na tsadar rayuwa, Yanzu gyaɗa Bamu take kasama ummul a bakin layi ta saida to kuma kusan koda yaushe ta kasa mata gyaɗar ita keda asara sabida ummul irin yaran nan ne masu shegen sanyi tana kai gyaɗar yaran layin ke mata wayo su cinye wani bin sadiya ke ƙwatar ta ga hajja na masifar son ta amman tsabar ƙulaƙucin uwa ya hanata zaman gidan hajja kullum tana manne da mahaifiyarta.
Ranar wata talata da daddare wata maƙociyar su mai suna talatu ta shigo gidan siyan awara wadda ummah keyi da daddare zuwanta keda wuya ta tarar da baba ya dasa kujera yana danna cin mutunci wa ummah wadda ta sunkuyar da kanta tana kuka.
Seda ya ƙare cin zarafin sa sannan ya kaɗa rigarsa ya tafi.
Daya ke shi haka yake muddin yana faɗa wa iyalansa ko baƙo ne ze shigo gidan bafa ze fasa tashin hankalin daya ke ba haka ze gama ya tashi ya barka da jin kunya.
Kallon ummah talatu tayi tare da cewa.
"Wai daman hadiza har yanzu malam habu bai dena wannan faɗan nashi ba?"
Share hawaye ummah tayi tare da cewa.
"Kedai bari talatu wallahi kullum halin malam sake ƙaruwa yake, masifar yau da ban ta gobe daban yanzu ma akan yace na bashi rancen naira ɗari ne dan na hanashi yake min wannan cin zarafin to adashi ne rancen malam wanda ba'a ɗauka ɗari hamsin nidai ya ranta yafi sau a ƙirga"
Tafaɗa cikin takaici.
Muskutawa talatu tayi tare da cewa.
"Ai mutane ke ɗorawa kansu masifar rayuwa tun farko malam habu bai da ƙarfi amman yasan ya masifar ƙara aure azuciyarsa wannan ma ya zama cutar da kai da kuma mugunta kai baka iya riƙe kan kaba ina ga mata har biyu ga yara yanzu kaf unguwa yi ake dashi ga masifa yayita zagin ƴaƴan mutane ya koma kamar taɓaɓɓe kai naka yaran babu arabi bare boko"
Talatu ta faɗa tare da ɓallo goro ta garza.
"Kedai bari kawai talatu, ai duk wanda baiji bari ba yaji hoho! inji bahaushe ada ai na ɗaga hankalina daya auro ta amman dana gane idan tazo ma ƴar gusau zata ci yasa na saki raina ai seda wadata kake kishi talatu a kullum na kwanta tunani na ɗaya a abun da zamuci da yaran nan ita kuwa haka zakiji cikin dare yaran na kukan yunwa idan tace babu se suce abasu babun suci waccan tsohuwar ke taimakon ta yau da gobe se Allah itama yanzu ba koda yau sheba"
Hadiza takai maganar da ƙarfi abinka da bebe.
Gyara zama talatu tayi cike da tausayawa tace.
"Amman hadiza kema da laifin ki tayaya naki ƴaƴan zasu ci su sha na kishiyarki suna kukan yunwa har kina bada labari cike da nishaɗi"
Talatu ta faɗa cike da rashin jin daɗi.
"Kinga talatu daya tashi ƙara auren nina ce ya ƙaro? jaraba dai irin ta namiji yawanci talakawan maza sunfi masu kuɗi jarabar son ƙara aure kana tare da matarka ɗaya ta rufin asiri ka tashi ka ƙaƙabo auren da baka da yadda zakai dashi"
Ummah ta faɗa tare da miƙewa dan ƙara zuba awarar ta a kasko.
"Haka ne hadiza sedai idan anduba ƙaddara da rabo sune lin zamin komai auren malam habu ƙaddara ce daga Allah kuma ina za'a kai waɗannan kyawawan ƴaƴan data haifa?"
Aifa jin wannan furuci yasa ummah ta fara zazzagawa talatu masifa abin ka dama da kurma ganin tana neman tara mata mutane yasa talatu tayi saurin tashi ta nufi ƙofar ɗakin hassana.
Lokacin hassana tana bawa ihsan koko wadda take ta kukan zazzaɓin daya kamata sedai rashi yasa ba'a sayo mata magani ba.
Sadiya da kausar da ummul sukuma suna cin tuwo wanda nan ma dambe suke har sadiya ta danne ummul tana ƙwaƙwular na hannunta daya ke tafita ƙarfi.
Cikin tausayawa talatu ta dubi hassana tare da cewa.
"Sannu maman kausar Allah ya kawo muku ɗauki"
Share hawaye hassana tayi tare da sakin murmushi taɗan dafe cikinta bata ce komai ba sabida yunwar data keji amman sabida yaranta basu ciba yasa ita ta haƙura ta tura musu guntun tuwon ranar da akai agidan wanda ya samu da ƙyar ya kawo rabin kwanon gari.
"Bata jin daɗi ne naga tana ta nishi?"
Talatu ta faɗa tare da taɓa jikin ihsan.
"Eh bata jin daɗi wallahi zazzaɓi ke damun ta"
Cewar hassana tare da janyo ihsan jikinta sosai.
"Zo nan ummi zokije shagon sabo ki sayo maku garin kwaki da sugar sekije wajan wancan mai allurar ki siyo mata maganin zazzaɓi"
Talatu ta faɗa tare da zaro ɗari biyu daga haɓar zaninta.
"A,a sedai sadiya ummi sanyin ta yayi yawa"
Cewar hassana tana sakin murmushi.
Tura baki ummul tayi sega hawaye yana zubo mata, Amman sabida rashin maganar ta setai shuru.
Godiya hassana tayiwa talatu kamar zata ari baki har seda talatu taji nauyi.
Bayan fitar sadiya talatu ta dubi hassana tare da cewa.
"Hassana yanzu rayuwa ta sauya munafurci yayiwa mutane yawa su bazasu taimaka maka da ƙwandala ba amman zasuyi cinikin gulmarka na dubu, Ni kin ganni nan bana jin kunyar nema kuma bana munafurcin wani abayan idanun sa kowa gulmarki yake a unguwar nan na yadda kika saki ƴaƴanki ba arabi ba boko dai dai da ummi bata saka pant sabida talauci, kuma su bazasu taso su gaya miki gaskiya ba sabida tsoron masifar bebiyar kishiyar ki"
Kuka hassana ta sanya tare da cewa.
"To talatu yaya zanyi tunda nazo garin nan bani da kowa bana hulɗa da kowa sabida gudun zuciya, Waccan tsohuwar hajja ke taimakona nikam har na gaji da hidimarta garemu,Mijina babu ta sanya shi ya zama mafaɗacin ƙarfi da yaji iyayena babu rai bare su taimaka min hussainata iyali sun mata yawa ga rasuwar mijinta to yaya zanyi da raina ƴar gyaɗar idan na soya babansu ya rance kuɗin nayi magana ya zageni tass"
Tafaɗa tare da fashewa da kuka!
Da sauri ummul ta zo ta rungumeta tana share mata hawayen ta cikin ƙuruciya take cewa.
"Ki dena kuka bamu inna girma zan siya miki mota na kaiki makka amman bani bawa baba mai miki faɗa"
( hattara iyaye maza masu cin mutunci uwa a gaban ƴaƴanta wallahi ku sani komai kayi yaro yana ƙullace da abin aran shi )
Tsananin tausayin su ya sanya talatu hawaye!
Cikin damuwa talatu tacewa hassana.........
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*Assalamu alaikum warahmatullah*
*Shin ke uwace?ko kuma Dalibace? Shin kin gaji da zama babu abun dake kawo maki kudi?*Ga Dama ta samu
kasancewar kasuwancin ba mai takura bane zaki iya hadashi da aykin gwamnati ko kuma wani kasuwancin👌🏽ga kuma tarin dinbin alkhairai👌🏽 ALHAMDULILLAH*
Wannan company sunanshi Oriflame, suna producing kayan gyaran jiki, turaruka, kwalliya, kula da gashi, kafafu, Supplement da sauransu....
Da Jarin 15k kacal Zaki iya fara Kasuwancinki
Ababen da zaki mora bayan kinyi register...
✔️Ribar 30% na duk abunda kika saida...
✔️Albashi karshen kowane wata (gwargwadon aykinki)
✔️ Kyautuka masu qayatarwa kowane wata(irin su designer wristwatch,bags, perfumes etc)
✔️ Kyautar kudi ta musamman (daga matsayin director zuwa sama)
✔️ Kyautar tikitin zagayawa a gida da waje
Kai da dai sauransu...Kiyi nazari akai, amma ina tabbatar miki akwai alfanu 'yar uwa....
Wani qarin Abun farinciki daga yau zuwa 10 ga watan nan Register kyeuta ne
Idan kinyi ra'ayi, yimun magana ta 08064400588*KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
20
"Ki dena damuwa insha Allahu ni zan taimaka miki, Amman ina son dan Allah dan Annabi (s.a.w) kada ki nuna ni na taimake ki sanin halin mijinki ze iya ta kakkiya har gidana ya cimin zarafi ina zamana ƙalau"
Talatu ta faɗawa hassana wadda take sharewa ummul hawayen ta dake zuba kamar famfo.
Sallamar sadiya ita ta hana hassana magana da sauri ta miƙe ta ɗauko ƙatuwar silva ta karɓi kwakin ta juye ta bawa sadiya tace taje ta jiƙa musu sannan ta ɓalli magani ta bawa ihsan bakin ta yaƙi rufuwa da godiyar data kema talatu.
Sadiya ta zuba suga cikin kwakin tare da cokula tazo gaban hassana taja hannun ummul akan tazo suci.
Share hawaye ummul tayi tare da tashi taje ta ɗauko kofi ta ɗibi kwakin tare da ƙarasawa gaban hassana ta kamo hannun ta.
Muryar ta a tausashe tace mata.
"Bamu kici rabona ni naƙoshi ki daure ki dinga tsakurar abin ci koya ne kina ci, idan kika faɗi kika mutu yaya zamuyi da rayuwar mu"
Cak talatu tayi tana kallon madarar ƙaunar ƴar da uwar lallai ƴa mace rahma ce ga al'ummah.
Amman ga waɗanda basu san darajara haihuwa ba se su dinga dangana haihuwar ƴaƴa mata da bala'i musamman irin su malam habu kaiba mai kuɗi ba amman ka ɗauki tsanar duniya ka ɗorawa ƴaƴa mata, Domin takurar sa ma ga matan nasa yana da nasibi da haihuwar matan da sukai masa.
Murmushi hassana tayi tare da amsar kwakin.
Sannan tace.
"Kingan ta talatu wallahi idan ban shaba itama bazata shaba wanann jin ƙai na ummi na rasa irin son data mini"
Murmushi talatu tai.
"Sekina mata addu'a daga sharrin mutum domin naga alamun gidan nan ba ƙaunarku ake ba kar aje ai amfani da ƙaunar data ke miki a tarwatsa mata rayuwa musamman idan aka hango zata ji ƙanki"
Murmushi hassana tayi.
Bata ce komai ba domin ita bata yadda tai maganar hadiza agaban kowa duk abin da take mata dannewa take bata magana.
Cikin son ta katse wannan maganar tace.
"To ina jinki talatu wani taimako zaki min muna magana sadiya ta shigo zanyi magana kuma haɗin kwaki ya ɗauke min hankali"
Gyara zama talatu tai tare da cewa.
"Kin ganni nan ban yarda zuciyata ta mutu akan se lallai namiji ya tallafa mini ba bahaushe yace idan dama taƙi se abi ta hagu! hassana yanzu fa sekai da gaske bare ke mai ƴaƴa mata nan da shekaru kaɗan zakiji maganar aure dan haka kibar bacci kibar ƙullah gyaɗa tashi xaki ki zama mace mai kamar maza kiyi sana'ar da zata baki cida sha harma da, Kuɗin makarantar yaranki Ki cire tsoron malam habu kizo mu haɗa kai na sama miki gidan aikin dazaki tawo dana dare acan ke zakici na rana ga kuma albashin ki"
Talatu ta faɗawa hassana cike da bata ƙarfin gwiwa.
Ƙifta idanu hassana ta shiga yi wannan shine ga ƙoshi ga kwanan yunwa.
Kafin kuma tace.
"Ai talatu baze yuwu ba maganar nan kamar ƙanzon kurege ce kin san tashin hankalin baban su baze yarda na fita aikatau ba"
Tafaɗa cikin sanyin ta.
"Haba hassana ke kamar ba mace ba ai bazaki ce masa aikatau zaki ba cewa zaki abincin ƴan makaranta zaki dinga dafawa ana baki albashi"
Tiryan tiryan talatu tagama tsarawa hassana yadda zata gayawa baba wanda duk ta gamsu taiwa talatu godiya taraka ta har soro kana ita ta dawo cikin gida.
Malam habu bai dawo gida ba se sha ɗayan dare tabarma ya shinfiɗa a tsakar gida gefen shi ƙullin tsire ne yake ci seya haske tsakar gidan da fitila yadda bazaka ga mai yake ciba hassana tayi sallama can gefen sa ta zauna gidan tsitt alamar mutan gidan sunyi bacci.
Haɗe rai yayi tare da ce mata.
"Lafiya dai uwar sadiya kika zo kika tsayamin akai na saƙeƙe"
Mayar da tsinin daya tokaro mata tayi tare da cewa.
"Allah nagode masa daya sa dai ƴaƴan naka ne babu damuwa dan ka dangana ni da uwarsu"
Tafaɗi maganar a ɗan fusace domin ta fuskanci magana ya gasa mata.
"Dariya ya sheƙe da ita tare da ƙara ɗauko tsiren shi ya wulla cikin bakin shi.
"Ada nai farin cikin auren ki sabida ina kwaɗayin samun ɗa namiji daga gareki domin ko banza ya dinga taimakona wajan aiki to ƙarin bala'in kema seki kaita jero mata waɗanda babu abin da suka sani se ci da sha se kawo ƙarar gidan miji"
Yafaɗa cikin fushi.
"Malam kenan ina guje maka ranar da zakai kukan farin cikin haihuwar ƴa mace ranar zakai kukan kunya ne bana wani abu ba, sannan kuma maganar aure jaraba ce kawai irin taku ta maza kai baka ƙoshi ba baka wadata gidan kaba baka da yadda zakai da mata biyu ka tashi kai aure kuma kaine kake da ƙwan haihuwar mata bani ba domin ni bazan wa kaina ciki ba, tun farko inda nabi maganar abokan aikin ka da bazan aure kaba amman ni ina yadda da kaddarata ƙaddarar ƴaƴana ita ke zaune dani agidan nan tsananin rabo ne yasa na aure ka amman rabona da jin daɗin gidan ka tun ranar da ummi tai kwana arba'in aduniya"
Tafaɗa tana mai zubar da hawaye.
Ai seya hauro ya dinga surfa bala'i yana ɗaga muryar da har maƙota sesun jisu.
"Hassana ni kike gayawa haka? yaushe kika sha miyar birni har kikai kilewar mayar min da magana hassana?"
Ya kuma kiran sunanta yana yowa kanta kamar ze daketa.
Nan da nan zuciyar fulanin ta motsa mata ta juya harshe sabida hausarta bata fita tar tar.
Magana take mayar mai da zafi wadda ta bawa malam habu tsananin mamaki koda yake daman mai haƙuri bai iya faɗa ba.
Ganin faɗan nasu yaƙi ƙarewa yasa hadiza ta fito tana janye hassana wadda take furta.
"Malam ka sake ni nikuma bazan bar gidan ba sabida ƴaƴana zanyi zaman su mai za'ai da ƙaddararran auren ka"
Da ƙyar hadiza takai hassana ɗaki tare da bata haƙuri amman itama mamakin taurin zuciyar hassana take domin idan ita ce bazata iya gayawa malam ɗin haka ba.
A daren ranar babu wanda ya rintsa a tsakanin malam da hassana, shi tsananin mamakin ta ya hanashi bacci ita kuma nadamar abin da taiwa mijinta uban ƴaƴanta ya hana ta bacci.
Sabida haka asubar fari ta lallaɓa zuwa tsakar gida lokacin yana alwala ze fita ta rissuna ta gaishe shi bai amsa mata ba dan haka ta cigaba da bashi haƙuri tana share hawayen ta.
Taga ɗan sassauci saman fuskar shi dan haka hankalinta yaɗan kwanta ta koma ɗaki ta tashi su ummul akan suje suyi alwala suyi sallah.
Tun wajan shidda kausar ta sanya kukan yunwa cikin faɗa hassana tace.
"Dan uban ki bani da abinci ko babu zan baki?"
Buɗar bakin kausar se cewa tayi.
"Eh Bamu ki bani babun naci"
Sautin dariya taji daga tsakar gida wadda hadiza take yinta da iya ƙarfinta tana faman sakin habaici tana cewa ƴaƴanta suzo suci abinci.
Kafin taga malam akan ta yana muzurai.
"To hassana naji dukkan batun ki najiya dan haka daga yau babu ni babu ƴaƴanki babu sabuluna bare omo abinci ma na dena baku gaki ga ƴaƴan naki nan kiyi zaman su"
Fuwwwww ya fice yabar mata ɗakin.
Hannunta ta ɗaga sama hawaye na zuba tace.
"Ya Allah ka kawo mani mafita"
Ta shafa gudar hamsin data yage ta bawa ummul tace taje ta siyo koko wanda kausar da ihsan zasu sha................
😭😭*Akwai dubban hassana a gidan miji suna fuskan tar irin haka*
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*Assalamu alaikum warahmatullah*
*Shin ke uwace?ko kuma Dalibace? Shin kin gaji da zama babu abun dake kawo maki kudi?*Ga Dama ta samu
kasancewar kasuwancin ba mai takura bane zaki iya hadashi da aykin gwamnati ko kuma wani kasuwancin👌🏽ga kuma tarin dinbin alkhairai👌🏽 ALHAMDULILLAH*
Wannan company sunanshi Oriflame, suna producing kayan gyaran jiki, turaruka, kwalliya, kula da gashi, kafafu, Supplement da sauransu....
Da Jarin 15k kacal Zaki iya fara Kasuwancinki
Ababen da zaki mora bayan kinyi register...
✔️Ribar 30% na duk abunda kika saida...
✔️Albashi karshen kowane wata (gwargwadon aykinki)
✔️ Kyautuka masu qayatarwa kowane wata(irin su designer wristwatch,bags, perfumes etc)
✔️ Kyautar kudi ta musamman (daga matsayin director zuwa sama)
✔️ Kyautar tikitin zagayawa a gida da waje
Kai da dai sauransu...Kiyi nazari akai, amma ina tabbatar miki akwai alfanu 'yar uwa....
Wani qarin Abun farinciki daga yau zuwa 10 ga watan nan Register kyeuta ne
Idan kinyi ra'ayi, yimun magana ta 08064400588*KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
21
A hankali ummul ta yayibo wani farin hijabi amman tsabar tsufan dayayi yasa ya koma milk colour ta sanya ajikinta.
Tare da amsar hamsin ɗin ta fita waje garin tsit sabida lokacine na sanyi ahankali take jan ƙafafunta harta ƙarasa wajan mai sayar da kokon ta tsugunna ta gaisheta haɗi da bata gudar hamsin ɗin
Juya kuɗin mai kokon take don hamsin ɗin bazata amsu ba amman tsabar tausayin yaran yasa ta amsa tare da zuba mata,kokon daya fi na kuɗinta ma yawa.
Sosai ummul tai mata godiya ta yo hanyar gida.
Adai dai ƙofar gidan hajja taga mota fara a fake wadda tun lokacin fitowarta ta farko taganta amman tsabar sauri yasa bata tsaya kallon motar ba, Allah ya bawa ummul son kallo dakatawa tai tana kallon kyan motar kamar wata ƴar ƙauye.
Sannu Ahankali ta nufi gate ɗin gidan hajja yaushe rabon data shiga gidan tun ranar datai mata fitsarin kwance yau kusan sati biyu kenan bata ƙara leƙawa ba ko hajjan tazo gidansu ɓuya take.
Tafiya take cikin gidan kamar munafuka har ta ƙarasa tsakar gidan tana gab da shiga cikin falon hajja taga namiji zaune saman kujera ƴar tsugunno yana brush.
Da sauri taja baya tana ƙifta idanu sam bata kawo zataga wani ba.
Matashin saurayine black colour kyakykyawa mai manyan idanu haɗi da kwantaccen saje daya haɗe da gemun shi jikinshi ba riga se guntun wando daya tsaya iya cinyar shi.
Kwantaccen gashine baƙi ya ƙewaye ilahirin fatar jikinsa har cinyarsa da hannunsa ga wani irin baƙin gashi a saman kirjinsa ya kwanta ya zagaye nippy ɗinsa.
Rintse idanu ummul tai jikinta yana rawa zuciyarta na bugawa dana sanin shigowa gidan hajja ya cikata.
Aguje tayi ɗakin hajja tana mai yarda kokon hannunta wanda ta fallatsawa wannan matashi ajikinsa shi sam bai ma kawo da mutum a wajan ba zafin kokon ne yasa ya ɗago da dara daran idanunsa yabita da kallo taɓe bakinsa yayi tare da wanke inda ta ɓata mai ya wuce ciki.
Dayake hajja tana ɗaki yasa ummul tabita can.
Dan haka yana shiga falon hajja bai ganta ba ya wuce ɗakin daya sauka ya shirya sauri yake sabida kar lecture ta wuce shi yazo yin wani course ne nan bayero!akan aikin shi na lauya, duka duka wata ɗaya kawai zeyi ya koma.
Ƙamshin daddaɗan turarensa yasan ya ummul ƙara maƙewa a bayan gadon hajja tana ƙifta idanu sanye yake cikin manyan kayan dasuka fito da surar kyansa na yaren hausa fulani ya zauna bakin gadon hajja suka gaisa .
Hajja ce ta nuna mai ummul wadda taƙi yarda ta haɗa idanu dashi.
"Ka ganta ita ce ƴar raino ta taimin fitsari ta gujeni"
Dariya ya saki marar sauti batare daya ce komai ba.
Ya zira hannu cikin aljihunsa ya ɗauko ƙatuwar chocolate ya bawa hajja yace ta bata.
Kana ya soma magana cikin ɗan faɗa kaɗan.
"Amman hajja wannan ƴar renon taki bata sallama sannan bata iya gaisuwa ba yakamata a koya mata"
Yana gama faɗin haka ya wuce yayi tafiyarshi bayan shi ummul tabi da kallo a haƙiƙanin gaskiya bazata ce ga kamannin saba sedai tace mai yana da faɗa yana da kyauta.
Hajja ce take dariya ta janyo ummul ta bata chocolate ɗin haɗi dayi mata faɗan rashin sallama.
Se lokacin ummul ta tuna da aiken Bamu kallon hajja tayi tare dacewa.
"Hajja bamu ce ta aikeni na siyowa ihsan koko wallahi agarin kallon wancan ƙaton na zubda"
Tafaɗa tana mai ƙoƙarin zubo da hawaye!
Hajjace ta dube ta a tsanake tace.
"Karki ƙara ce mai ƙato jikana ne sunan shi baffa! sannan kije kicin ki ɗauki taliya a kula ki kai mata sannan ki bata haƙuri"
Ƙifta idanu ummul tasoma cikin tsoro tace.
"Nikam hajja tsoro nake ji kar naje bamu tace na biyo tanan na roƙe ki"
Faɗa hajja tahau mata wanda yasan ya ta ɗauko kular ta fice.
Koda taje gidan bamu faɗa tahau yi mata kamar zata ari baki.
Kuka ummul ta sanya tana bata haƙuri da ƙyar ta amshi taliyar tare da makawa ummul worning akan kada ta ƙara biyawa ta gidan hajja da safe.
Alhamdulillahi kowa yaci taliyar ya ƙoshi harma tai saura.
Ƙarfe sha biyun rana talatu tazo domin jin yadda bamu sukai da baba aikam bayan zaman talatu hassana tana kuka tana wassafa mata halin data ke ciki.
Shawarwari talatu ta bata sannan tace mata tazo suje gidan,Data samar mata anan gaban sune can ciki.
Hassana ce ta shirya tare da barwa ummul amanar ƙannenta suka rankaya suka fita.
Sosai suka sha tafiya sabida shi gidan da zata fara aikin acan cikin unguwar yake ɓangaran masu hannu da shunin arean haka suka ƙarasa cikin layin gidane na gani na faɗa na masu hannu da shuni.
Talatu ta buga ƙofar gate mai gadi yazo ya buɗe masu.
Gaisawa sukai da talatu sanin yasan ta tana kawo wa masu gidan ƴan aiki yasa yace su zauna a saman banci domin masu gidan basu tashi ba.
Zaro idanu hassana tai cike da mamaki ƙarfe 12 amman basu farka ba amman ga mamakinta setaga talatu tace mata.
"Taso ki rakani gidan nawa aikin ki tayani kafin nan sun tashi,kinsan ita matar gidan nan ƙawar uwar ɗakina ce wadda nakewa aiki to ina kawo mata ma'aikata basa zama ne"
Ba musu hassana tabi talatu wanda layika uku suka rabasu da wannan gidan dasuka bari.
Abin mamaki talatu da kanta taje ta zubo musu abinci suka ci sannan sukai wanke wanke bayan sun gama sukaje falon matar gidan suka zauna ƴaƴan gidan sunata tsokanar talatu ahaka matar gidan tazo itama cikin barkwanci suka gaisa da talatu har tana janta itama.
Sosai abin ya bawa hassana sha'awa lallai ba kowani mai kuɗi bane yake da wulaƙanci wani zakaga yasan darajar ɗan adam gadai uwar ɗakin talatu da ƴaƴanta kamar bama su kuɗi ba sam basu da reni bare girman kai.
Tambayar talatu matar take akan hassana tas talatu ta kwashe komai ta gayawa matar.
Sosai matar ta tausayawa hassana cikin kwantar da murya tace.
"Hajiya timo bata da matsala tana da kirki xakiji daɗin ta matsalar ta ƴaƴanta ita da mijinta basa ganin laifin ƴaƴansu amman indai kika iya zama da ita xakiji daɗinta"
Sosai ta bata shawarar yadda xata zauna da uwar ɗakin nata daza'a kaita wajanta.
Har azahar suna gidan amman rabin hankalin hassana yana kan ƴaƴanta.
Seda sukai sallah sukaci abinci har talatu tai guzirin wani sannan sukai sallama uwar ɗakin talatu ta bawa hassana taliya kusan leda goma da dubu uku da sabulai.
Sosai hassana tai mata godiya suka wuce gidan da za'a kaita ɗin.
Koda suka koma wannan karon mutan gidan sun tashi babban falo ne talatu tayi sallama ciki babbar mace hakima zaune aƙasan carfet wata matashiyar yarinya na mata tausa.
Zubewa sukai suna gaisheta kadaran kada han ta amsa musu ba kamar uwar ɗakin talatu ba.
Jikin hassana seyay sanyi amman haka ta daure tana jin yadda talatu take gabatar da ita a wajan hajiya timo ɗin kamar yadda taji uwar ɗakin talatun ta faɗi sunanta.
"Kin gaya mata girki ne kawai zata yi mana zata zo 7 sabida girkin ƴan makaranta idan ta gama tai na rana tai na dare ƙarfe biyar zata tafi bani da matsala da abinci nidai sata ce ban so da ƙazanta albashinta dubu ashirin"
Ada hassana ta yanke shawarar ta fita bazata dawo ba amman jin ruwan kuɗin albashin yasa taji ta amince zata yi aikin kodan ƴaƴanta.
Washe baki talatu tayi tare da cewa.
"Godiya muke hajjaju"
Bata wani damu ba tacigaba da cewa.
"Wannan yarinyar ameerah itake wanke wanke da sharar falo waje kuma maza keyi, idan kin gama abinci ki ci anan ki ɗiba ki tafi dashi ni duk ban da damuwa matsala ɗaya ƴaƴana ba'a sasu ba'a hanasu komai zasuyi babu ruwanki gidan ubansu ne sannan koda ɗan ƙaramin sune yasaki dafa mai wani abun to kome kike sekin aje kin girka masa"
Hajjiya timo ta faɗa cike da taƙama...........
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*Assalamu alaikum warahmatullah*
*Shin ke uwace?ko kuma Dalibace? Shin kin gaji da zama babu abun dake kawo maki kudi?*Ga Dama ta samu
kasancewar kasuwancin ba mai takura bane zaki iya hadashi da aykin gwamnati ko kuma wani kasuwancin👌🏽ga kuma tarin dinbin alkhairai👌🏽 ALHAMDULILLAH*
Wannan company sunanshi Oriflame, suna producing kayan gyaran jiki, turaruka, kwalliya, kula da gashi, kafafu, Supplement da sauransu....
Da Jarin 15k kacal Zaki iya fara Kasuwancinki
Ababen da zaki mora bayan kinyi register...
✔️Ribar 30% na duk abunda kika saida...
✔️Albashi karshen kowane wata (gwargwadon aykinki)
✔️ Kyautuka masu qayatarwa kowane wata(irin su designer wristwatch,bags, perfumes etc)
✔️ Kyautar kudi ta musamman (daga matsayin director zuwa sama)
✔️ Kyautar tikitin zagayawa a gida da waje
Kai da dai sauransu...Kiyi nazari akai, amma ina tabbatar miki akwai alfanu 'yar uwa....
Wani qarin Abun farinciki daga yau zuwa 10 ga watan nan Register kyeuta ne
Idan kinyi ra'ayi, yimun magana ta 08064400588*KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
22
Da sauri talatu ta amsa tare da cewa hajiya timo.
"In sha Allahu hajiya za'a kiyaye da girman kujerar ki"
Ta ƙare cike da fadan ci.
"Yanzu ameerah zata nuna miki store seki duba abin da babu kiyi list insha Allah gobe seki fara zuwa tun wuri"
Da sauri talatu tace.
"A,a hajiya karki damu inda hali ma yau zata fara yi muku na dare"
Ita talatu ta faɗa mata hakane sabida kwaɗayin ta samu na daren ita kuma hassana haushin talatu taji na yadda tace zatai zaman yin na dare sabida tabar ihsan ba lafiya sannan bata bar ko sisi agidan ba.
Murmushi hajiya timo tayi a karo na farko sannan tace.
"To babu damuwa ai mana tuwon semo miyar kuɓewa ameerah kaita kicin"
Tafaɗa cike da bada umarni babu yadda hassana ta iya haka tabi bayan ameerah amman ta dawo da baya tacewa talatu ta tafi mata da wannan taliyar gida wadda matar aikin talatu ta bata tace mata takaiwa sadiya ta girka dan sadiya tafi ummul girman jiki da komai.
Hakan akai talatu taiwa hajiya timo sallama wadda ta bata 2k ta tafi tana ta godiya.
Ita kuma hassana wata kwana suka miƙa tare da shiga cikin wani katafaren kicin wanda aka zuba kayan more rayuwa cikinsa ƙofar store ɗin ciki suka buɗe suka shiga babu abin da babu na kayan abinci dan haka ameerah tana nunawa hassana ta koma.
Kimantar sanwar tayi ta ɗora ruwan tuwon da zafin nama take haɗa kayan da zatai miya da taimakon ameerah hassana ta kunna gas ta ɗora tukunya sannan ta mayar da hankali akan haɗin miya cikin ƙwarewa da iya sarrafa girki ta soma gabatar da tuwon semo ɗin miyar kubewa wadda tunma kafin ta gama kamshi ya cika gidan na daddawa da kayan ɗanɗano
Wajan magariba ta sauke tuwon ta kwashe ma mutan gidan itama ta ɗibi nata dai dai kima
Miyar kuwa seda aka idar da sallar magariba ta sauke ta sabida yadda tabar ruwan ya ƙone miyar ta haɗe jikinta waje ɗaya.
Zuzzubawa tai a kula ta soma jigilar kaiwa daining ɗin dake falon.
Seda ta gyara kicin ɗin sannan ta ɗauki nata abinci taiwa ameerah sallama ta wuce gida domin bata ga ƙeyar mutan gidan ba.
Allah Allah take takai gida har tana tuntuɓe hankalinta yana kan yaranta
Lokacin data kai ƙofar gida malam habu na dawowa daga masallaci kirjinta ne ya buga amman seta nuna ko in kula ta cigaba da yunƙurin shiga cikin gidan.
Bata ko kalle shiba.
Sallama ɗauke a bakin ta sadiya wadda take jan ruwa a rijiya takwa saki gugan ya faɗa rijiyar duk akan murnar ganin mahaifiyar su ta amshi kayan kan bamu takai ɗaki tana ta mata sannu.
Wannan guga data faɗa rijiya ita ta haddasa masifa a gidan sabida basira ƴar hadixa zata ɗibi ruwa ta tarar da sadiya ta jefa guga nan ta hau cin mutunci har hadiza ta fito ta amshe har tana cewa bamu bata san daga inda ta fito ba kota fara yawon maula ne.
Toshe kunnen hassana tayi bama zakace akwai mutum agidan ba.
Alwala tai ta soma sallah sannan ta zaunar da yaranta tana tambayar su yaya suka wuni.
Sosai ummul take bata labarin irin yunwar da sukaji amman da kausar taje wajan babansu akan ya basu kuɗi su sai gari seya korota
Rufe kausar bamu tai da faɗa tana cewa bata yarda ta ƙara zuwa wajan babansu karɓar kuɗi ba tunda tasan baze basu ba
Suna idar da sallar isha'i suka ci tuwon su suka ƙoshi wannan 3k ɗin da matar aikin talatu ta bata ita ta ƙulle ta saka yaran agaba ta kaisu makarantar islamiyya ta dare gaba ɗaya a aji ɗaya aka sanya su sabida rashin ilimin da tun farko basu dashi aikwa nan ƴan aji suka fara yi masu dariya daya ke sadiya ba ƙyalle bace yasa tai musu tass nan yaran suka lafa musu.
Koda aka tashi daga makaranta suka kamo hanyar gida kuma a daren sukaita bitar karatun su, hadiza kuwa seta sami na yada habaici a tsakar gida lallai kishi kishine yana ƙoƙon zuci domin wannan ɗan sauyin da hassana ta samu se hadiza kuma ta kwana tana zubda magana a tsakar gida.
Haka garin Allah ya waye hassana ta jera yaranta agaba zuwa wata makarantar gwamnati dake can ƙasansu tunda duk sun isa zuwa hatta ihsan mai shekara bakwai.
Wajan shugaban makarantar taje tai masa bayani akan cewar zata sanya ƴaƴanta a makaranta amman yayi mata haƙurin uniform se ƙarshen wata.
Da tausayawa yace ai babu damar ɗalibi yazo makaranta babu uniform dan haka karta damu akwai daman uniform ɗin da wata ƙungiyar tallafawa marayu take aiko musu dashi duk ze basu godiya tai masa sosai a wannan rana su ummul suka shiga aji wanda ita aka kaita uku sadiya biyu kausar da ihsan ɗaya kuma babu laifi sun ɗan taɓa karatu tunda suna ji daman wajan su sakina suna biyawa a gadarance.
Daga makarantar yaran gidan aikinta ta wuce koda taje taɗan makara anan ta gamu da wata tsagerar yarinya mai suna mima
Sosai ta tsare hassana tana mata masifa akan ta shanyasu batai musu break fast da wuri ba wadda yarinyar a haife bata fi sa'ar sadiya ba.
Tuno gargadin hajjiya timo yasanya ta ƙasƙantar da kanta tana bawa ƴar cikin nata haƙuri wadda take kamar ana tunzurata.
Dama wasu ƴaƴan masu kuɗin suna da haka suna jin feeling iyayen su nada shi zazu taka kowa bare su da aka ɗaure musu gindi.
Da rawar jiki hassana ta ƙarasa kicin agaggauce tai musu abin kari sedai koda taje kai musu, watso mata wani saurayi yayi a fuska yana taɓe baki tare da cewa ya bata minti goma ta sako masa da wanda ya gaya mata a lokacin.
Cikin ɗumbin mamakin rashin kunya da tarbiyar yaran hassana ta juya zata koma dan tai mai abin da yace ɗin
Tsawa ya daka mata akan tazo ta kwashe wanda ta zubda haka ta rissunawa ƴaƴan agabansu ta kwashe ta nufi kicin.
Ranar dai hassana wunin sauke ɗora tai kuma dan iskanci baifi suyi loma biyu ba zasu ce tazo ta ɗauke kwanikan ameerah ce tace ta samu katuwar kula tana juyewa ta tafi dashi gida in ba haka bama ashara za,a zubar.
Ranar ma hassana bata koma gida ba se bayan magariba
Koda taje yaranta sunyi girkin su da wannan taliyar sunci sun wuce islamiyya ga kayan bokon sunan a ninke tsaf.
Ɗaga hannu tai tana kwarara yabo da godiya ga sarki Allah abisa canjin daya kawo musu ko a haka ma tana godiya gare shi ta fita ta dawo ta tarar da ƴaƴanta sun tafi makaranta kuma sun sami abin taɓawa lallai taji daɗin wannan canji data samu.
Alwala ta fita tayo itama ta tayar da sallah se lokacin ta sami nutsuwar cin abincin ta.
*Uwa kenan! innah uwa mafi uba koda uban yayi sarki ina miƙa gaisuwa ta ga duk wata macen data amsa suna na uwa mai tarbiya da sadaukar wa domin inganta rayuwar ƴaƴan ta* 😭😭😭😭
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*Assalamu alaikum warahmatullah*
*Shin ke uwace?ko kuma Dalibace? Shin kin gaji da zama babu abun dake kawo maki kudi?*Ga Dama ta samu
kasancewar kasuwancin ba mai takura bane zaki iya hadashi da aykin gwamnati ko kuma wani kasuwancin👌🏽ga kuma tarin dinbin alkhairai👌🏽 ALHAMDULILLAH*
Wannan company sunanshi Oriflame, suna producing kayan gyaran jiki, turaruka, kwalliya, kula da gashi, kafafu, Supplement da sauransu....
Da Jarin 15k kacal Zaki iya fara Kasuwancinki
Ababen da zaki mora bayan kinyi register...
✔️Ribar 30% na duk abunda kika saida...
✔️Albashi karshen kowane wata (gwargwadon aykinki)
✔️ Kyautuka masu qayatarwa kowane wata(irin su designer wristwatch,bags, perfumes etc)
✔️ Kyautar kudi ta musamman (daga matsayin director zuwa sama)
✔️ Kyautar tikitin zagayawa a gida da waje
Kai da dai sauransu...Kiyi nazari akai, amma ina tabbatar miki akwai alfanu 'yar uwa....
Wani qarin Abun farinciki daga yau zuwa 10 ga watan nan Register kyeuta ne
Idan kinyi ra'ayi, yimun magana ta 08064400588*KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
23
Bayan taci abinci ta ɗan kwanta abin ka da jikin talaka tuni bacci yayi awon gaba da ita sama-sama cikin baccin ta taji tashin maganganu masu kama da faɗa acikin tsakar gidan nasu muryar hadiza ce ke tashi tana cewa.
"Kaga malam baka isa kazo ka sakani agaba nida yarana ba ita matar so ka barta da auren ka aka tana fita tun safe bata dawowa se dare ai baka taɓa bita kanta ba duk abin duniyar data ke shigowa dashi bata baka takai yaranta makaranta suna ɗaga mana kai, seni daka raina zaka saka agaba ɗan cinikin danai ka rance idan na hana ka hauni da cin zarafi wallahi wannan mutuwar zuciya ta wasu mazan hausawan tana cutar su"
Tashi hassana tayi tsam daga kwanciyar ta zauna sosai ta fara jin maganar malam shi kuma.
"Ke hadiza dakata ke har kina da bakin cemin mai matacciyar zuciya kin manta da taimaka miki nayi na aureki sabida kurmantar ki babu mai zuwa wajanki seni dana ɗauki lalura, Kuma hassana da kike maganarta ai nagaya mata cewa itace uban yanzu nina zare hannuna akan ta ita da yaranta ayi dai mugani in ruwan ido ze dafa shinkafa"
Yafaɗa cikin ɗaga murya.
"Ahayye! shagali to ai bari kaji da namiji irin ka malam gwara zawarci kai to meye marabarka da gawa agidan nan mai kake mana maika tsinana mana ka kashe zuciyarka a banza kaiba musaki ba,ko ita hassanar da kake tutuya kabar mata yaranta ai ba wata uwar kake tsinana musu ba yara da ran ubansu amman suna yawo kamar marayu sabida mutuwar zuciyar mahaifin su........
Tas!!!
Ya wanke hadiza da mari hannunsa yana rawa yake ce mata.
"Ki fita a idanuna hadiza in kika ƙara magana sena sake ki! kuma bazan baki ƴaƴanki ba suyi bara tunda ubansu mai mutuwar zuciya ne"
Yafaɗi haka kuma ya tsugunna ya kwashe ƴan canjinta tas yayi ficewar sa tukubar mai tsire.
Zaman ƴan bori hadiza tayi a tsakar gidan tana rusa kuka!
Ƴaƴanta da suke laɓe a ɗaki suka fito suka cicciɓeta sukai ɗaki da ita.
Abin duniya duk yayiwa hadiza yawa gaba ɗaya komai ya fice mata akanta ga jarabar babansu basira ga takaicin sauyin da hassana ta samu a kwana biyu.
Duk abin da sukai hassana tana jinsu bata ko tanka ba, bare ta fito har wajan tara yaranta suka dawo daga makaranta abinci ta zuba musu suka ci tana tambayarsu wuninsu har sukai bacci.
Wajan sha ɗayan dare malam habu ya shigo gidan aɗakin sa ya yada zango, Tunda dama gidan ɗakuna uku ne to matan ke zuwa ɗakinsa ranar girkinsu subar ƴaƴan su a ɗakunan su.
Ita dama hassana ta jima rabon ta da miji tun bayan cin mutuncin dayayi mata itama seta fita daga harkan shi sam ta nuna baya gabanta.
Malam habu zamansa keda wuya a ɗakin ya haska fitilar sa ya bude ledar naman yaci ya yarda ledar yasha ruwa tashi yayi zuwa ɗakin hassana daga bakin ƙofa ya tsaya tare da cewa
"Duk matar data ke ƙaura cewa mijinta kwana take mala'ikun rahma na tsine mata"
Gyara zama hassana tayi tare da cewa
"Idan ya kirata taƙi zuwa ba! in bai kirata bafa? sannan shi namijin daze gasa iyalinshi fa? wanda baya da nakasa ajikinshi se a zuciyar shi mai ƙarfi da lafiyar nema amman dan tsananin cutar kai ya kashe zuciyarsa a gindin matan sa yake ci yake sha ya mayar da ƴaƴan sa marayu?.shi wannan mutumin yaya ze dubi Allah da mala'ikun sa?"
Tafaɗa babu ko shakka.
"Hassana karki nunan halin ba ƙauye idan yaci miyar birni wallahi idan baki taso ba sena shigo nai miki tsirara gaban ƴaƴanki na karɓi haƙƙina"
Sanin halin tijarar sa yasa jikin hassana yayi sanyi.
Ta miƙe tana hawaye tabi bayanshi zuwa ɗakinsa wanda duk ya haɗa dauɗa dama ita ke mai gyara yanzu kwa ta dena.
A wannan dare seda malam habu ya fidda maitar sa akan hassana bai sarara mata ba se asubahi
Koda ta fita daga ɗakin kuka take sosai na rashin adalcin mijinta banɗaki taje tayi wanka.
Koda ta fito buɗa taji na tashi hadiza na yada magana.
"Wallahi anji kunya dan tsabar rashin zuciya mutum yace yabar miki ƴaƴanki amman sabida jaraba da baƙin naci seda kika bishi ganin munyi faɗa dashi"
Alokacin hassana ta ɗibi ruwan awala tare da cewa.
"Daɗin tama ba zina nayi ba" zina itace abin kunya to raya sunna nai mijina yana ta shimin albarka kinga kwa na sami lada"
Tana faɗar haka ta fara alwalar bayan ta gama ta wuce ɗakinta ta tada ummul da sadiya da kausar sannan ta soma gabatar da sallah
Bayan sun idar ruwan wanka suka ɗora yana tafasa suka shiga wanka da kanta ta ɗumama musu sauran abincin jiya suka ci ragowar malam dake tsaye bakin ƙofa yace abashi yaci.
Cikin mamaki hassana take kallon shi babu ko kunya ya karɓe sauran abincin buɗar bakin ummul tace.
"Allah bamu dana san shize ci dase na zubar shibai bamu ba kin samo ze wani ce ze ci"
Tafaɗa cikin haushi.
Duka bamu takai mata tare da cewa
"Nikam ban san yadda akai kika tsani mahaifin kiba ina rabaki da wannan uba ubane fa"
Hawaye ta zubo tare da cewa.
"Tun ranar daya fara zagin mahaifan ki naji bana son shi wallahi bamu ina ga bashine mahaifin muba"
Duka ta rufe ummul dashi sosai ta nuna mata ɓacin ranta na furucin data ma mahaifinta.
Ranar da kuka ummul ta fita makaranta ko a hanya da malam ya ganta ya tawo da sauri dama shi duk cikin yaran shi yafi son ta sedai ita sam ko sakar mai fuska batai haka zalika su kausar ma tsoron sa suke ji sabida tsabar yadda sukaga yana masifa........
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*Assalamu alaikum warahmatullah*
*Shin ke uwace?ko kuma Dalibace? Shin kin gaji da zama babu abun dake kawo maki kudi?*Ga Dama ta samu
kasancewar kasuwancin ba mai takura bane zaki iya hadashi da aykin gwamnati ko kuma wani kasuwancin👌🏽ga kuma tarin dinbin alkhairai👌🏽 ALHAMDULILLAH*
Wannan company sunanshi Oriflame, suna producing kayan gyaran jiki, turaruka, kwalliya, kula da gashi, kafafu, Supplement da sauransu....
Da Jarin 15k kacal Zaki iya fara Kasuwancinki
Ababen da zaki mora bayan kinyi register...
✔️Ribar 30% na duk abunda kika saida...
✔️Albashi karshen kowane wata (gwargwadon aykinki)
✔️ Kyautuka masu qayatarwa kowane wata(irin su designer wristwatch,bags, perfumes etc)
✔️ Kyautar kudi ta musamman (daga matsayin director zuwa sama)
✔️ Kyautar tikitin zagayawa a gida da waje
Kai da dai sauransu...Kiyi nazari akai, amma ina tabbatar miki akwai alfanu 'yar uwa....
Wani qarin Abun farinciki daga yau zuwa 10 ga watan nan Register kyeuta ne
Idan kinyi ra'ayi, yimun magana ta 08064400588*KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
24
Cikin so da ƙaunar ta yace.
"Uwata tafi ta kowa waye ya taɓaki?"
Ya kamo hannunta yana saka ɗayan hannun sa yana goge mata hawayen dake zubo mata.
Wata kalar harara ta zuba mai ta fincike hannunta tayi gaba.
Sadiya ce take binta abaya tana mata faɗa kamar haka.
"Haba ummi ubanmu ne fa duk abin da ze mana bazamu biyasa haihuwar dayayi mana ba"
Da tarin takaici ta juyo gaban sadiya tace.
"Seki gaya min tunda aka haife mu abin da yata ɓa tsinana mana in ban da ma neman kashe mana uwa daya keyi wallahi kinji na rantse duk ranar danai kuɗi sena ɗauke uwata daga wannan baƙin gidan"
Tafaɗa a tunzure tare da fisgar hannun ihsan sukai gaba.
Dama mai haƙuri idan ya tashi bai da daɗin kai.
Itama hassana shirin fita aiki tai amman can ƙasan zuciyarta tana addu'ar Allah ya sassauta zuciyar ƴar ta akan ubanta.
Abin mamaki koda ta fito zata tafi yau malam yana zaune akan bancin mai rake daya ganta bai mata wannan kallon tsanar ba sema tashi dayayi yana cewa.
"Ƴan biyu kyautar Allah tawa uwar sadiya da kausar"
Ya kuma riƙo mata ledar kayanta ya sakata agaba se surutai yake na rashin kan gado.
Aranta kuma mamaki take lallai mutuwar zuciya masifa ce seta mayar da mutum mahaukacin ƙarfi da yaji.
Seda ya kaita har bakin layin sannan ya koma.
Aikam zata shiga layin ta hango talatu suka gaisa sosai.
"Wa nake hangoki dashi ɗazu kamar babansu?"
Cewar talatu cikin barkwanci
"I wallahi shine ya rakoni"
Hassana ta bawa talatu amsa kai tsaye
Wata shegiyar dariya talatu ta sanya tare da cewa.
"Iko se lillahi wato shidai malam habu ya zama ƙadangare mai bin ledar manja oh"
Tafaɗa tare da kuma cewa hassana.
"Toni na wuce mu wuni lafiya"
Tsaf hassana ta gane magana ta gasawa malam habu amman seta danne sabida bahaushe yace tsuntsun daya ja ruwa shi ruwan kan doka!
Itama gidan aikin nata ta wuce yau ma wai yaran gidan zasuyi partyn gama makaranta.
Tunda taje take tilar aikin kaji waɗanda suyar su zatai bayan ta kammala.
Ba ita ta sami kanta ba se magariba tayi sallah ta haɗa karonta tayo gida da uban nama don kai da ƙafa ma seda ta ciko wata baƙar ƙatuwar leda.
A bin mamaki malam yana waje yana ta sintiri aiko daya hangota ya wani saki ƙayataccen murmushi tare da amso ledar hannunta suka shiga gida atare.
Ɓuɗa hadiza ta sanya tana cewa.
"Oh ni dije ALLAH wadaron naka ya lalace wai mazan zamani nakasassun maza"!
Babu wanda ya kulata haka malam ya raka hassana har ɗakinta wanda ummul ta biyoshi da harara!
Ƙaton kwano hassana ta ɗauka ta zuba mai jallof ɗin taliyar data yo tare da soyayyan naman ta bawa kausar tace akai masa.
Dan tura haushi agaban hadiza ya amsa ya zauna ya buɗe yana ci yana dariya yana yada magana ita namiji mai zaman banza.
Jimm kaɗan ihsan ta fito hannunta ɗauke da wani kwanon ta mikowa basira tace mata.
"Yaya wai gashi inji bamu"
Basira tasaka hannu zata karɓa hadiza ta tungure kwanon ya faɗi abincin ya zube ƙasa.
"Dan ubanki ku mayu ne? me zaki da abincin da baki san daga inda ya fito ba?"
Hadiza ta faɗa da ƙarfi yadda bamu zata ji.
Cikin sauri bamu tacewa ummul taje ta kirawo ihsan buɗar bakin ummul tace.
" Bamu kullum inna ga umma fa dariya take min kuma taita kallona shine na gayawa hajja se hajja tace na dena zuwa wajanta karta cinye ni da baki da idanun ta"
Tafaɗa kamar zatai kuka!
"Kul karki kuma faɗar haka ummi kinji kita lahau'la insha Allah bata isa tai miki komai ba"
Sadiya tasa taje ta kirawo ihsan.
Shiko malam habu wata dariya ya saka tare da tattare naman da hadiza ta zubar ya ƙara akan nashi tare da cewa.
"Hassada cinikin matsiyaci"
Yayi ɗakinsa da ƙarfi hadiza ta ɗaga murya tace.
"Mutuwar zuciya masifar jiki"
Ta faɗa cikin takaici tayi ɗakinta.
A wannan daran ma seda malam habu ya buƙaci hassana.
***********
Kwanci tashi asarar mai rai yanzu haka hassana takai kusan shekaru huɗu agidan aikinta tama shiga ta biyar kuma sosai take samun canji ackin rayuwarta data yaranta waɗanda suka murje sukai.kyau nan da nan masassaƙin budurci ya soma bayyana a jikin ummul dama abinka da kyakykyawa har maza sun fara biyota da kuka take ƙarasowa gida lokacin suna jss3 ita da sadiya kausar jss 1 ihsan aji shidda.
Ta ɓangaren islamiyya kuwa tuni sunyi wajan izif 30 suna bada hadda sosai rayuwarsu ta canja sanadin aikin hassana wanda hatta malam shima yana cin arzikin aikin sedai duk ranar da ƴan cin mutuncin suka motsa tofa seya taɓa
Sam hassana bata kula shi sabida bata ma yinin gidan kusan kullum tana gidan aikinta.
Kuma ko can gidan aikin nata ma aikin gabanta takeyi ta iya da kanta sabida ta fuskanci mutan gidan suna jin kai da kuɗinsu sun ɗauki talaka banxa wofi rayuwarsu data yaransu kaɗai suka sani jin daɗinta ma wannan mima da yayanta Samir sun tafi london karatu se anyi hutu suke dawowa wani bin ma basa dawowa hutun dama kuma duk ciki sunfi bata matsala.
Sauran yaran basu kaisu girma ba da alamu sune manya agidan kuma su iyayensu suka fiso sannan uwa uba sam basa ganin mutuncin kowa hatta mahaifansu basu isa dasu ba.
Dama ƙiri ƙiri hajiya timo tace mata su sunɗauki talakane kawai wahalalle mai aiki da gaɓarsa abiya shi dan haka karta yadda ta ɓatawa ƴaƴan su rai don akan ƴaƴansu zasu iya komai wannan tasa hassana take kama kanta sosai babu ruwanta da kowa.
Acikin gidan iyaka cinta aikin ta ta kammala tayo gida abinta tana saka rai da cewar komai na Allah ne kuma bawa baya yanke tsammanin rahma daga ubangijin sa.
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*Assalamu alaikum warahmatullah*
*Shin ke uwace?ko kuma Dalibace? Shin kin gaji da zama babu abun dake kawo maki kudi?*Ga Dama ta samu
kasancewar kasuwancin ba mai takura bane zaki iya hadashi da aykin gwamnati ko kuma wani kasuwancin👌🏽ga kuma tarin dinbin alkhairai👌🏽 ALHAMDULILLAH*
Wannan company sunanshi Oriflame, suna producing kayan gyaran jiki, turaruka, kwalliya, kula da gashi, kafafu, Supplement da sauransu....
Da Jarin 15k kacal Zaki iya fara Kasuwancinki
Ababen da zaki mora bayan kinyi register...
✔️Ribar 30% na duk abunda kika saida...
✔️Albashi karshen kowane wata (gwargwadon aykinki)
✔️ Kyautuka masu qayatarwa kowane wata(irin su designer wristwatch,bags, perfumes etc)
✔️ Kyautar kudi ta musamman (daga matsayin director zuwa sama)
✔️ Kyautar tikitin zagayawa a gida da waje
Kai da dai sauransu...Kiyi nazari akai, amma ina tabbatar miki akwai alfanu 'yar uwa....
Wani qarin Abun farinciki daga yau zuwa 10 ga watan nan Register kyeuta ne
Idan kinyi ra'ayi, yimun magana ta 08064400588*KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
25
Kwanaki na tafiya lokaci naja dama haka rayuwar duniya take kwanci tashi asarar mai rai.
Komai yana tafiyarwa hassana dai dai misali don wannan aikin nata ya toshe mata wasu kafafan da dama acikin rayuwarta daman bahaushe yace babu nakash she se ka sash she.
To hakan take domin hatta malam habu yana ƙaruwa da wannan aikin na hassana.
Wadda sam bata da wata matsala da gidan aikin nata face ta rashin sanin darajar ɗan adam
Lokaci na tafiya yanzu haka su ummul sun zana jarrabawar filesimen wadda idan ana aji uku a sakandire ake zanata.
Sabida haka bayan sun zana ita da sadiya se suka fara zaman gida sabida hutun da aka basu na sati biyar lokacinne kuma hassana ta fara laulayi wanda yayi matiƙar firgitata domin ta ɗauka tayi bankwana da haihuwa daga kan ihsan sabida kusan shekarar ihasan goma sha ɗaya aduniya samun wannan ciki yasa hassana fita daga hayyacinta domin komai ya zamo sedai tayi shi batare da zafin nama ba.
Hakan ce tasa sadiya ke taimakonta agida da wasu ayyukan ita kuma ummul take tafiya gidan aikin ta tana mata aikin.
Ranar da ummul ta fara zuwa gidan aikin hajjiya timo tayi mamaki sosai na yadda taga yarinya ƙarama ta zage tana ta aiki bata sha mamaki ba seda ummul tai girki ranar kowa santi ya dingayi
Kuma ita bata ma kaiwa lokacin da hassana take kaiwa sabida tana da saurin aiki tana gamawa zata haɗo kayanta tsaf tayo gida.
Haka rayuwar ta cigaba har sanda su ummul suka koma makaranta cikin hukuncin Allah suka shiga ss1 ita ankaita sciense class ita kuma sadiya art class.
Kuma ahaka ummul take tafiya gidan aikin Hassana ƙarfe shidda bakwai ta gama abin karyawa ta wuce makaranta tabar kayan ta anan tana dawowa daga boko ta wuce tacan ta ɗora na rana wajan ƙarfe biyar ma ta gama tayo gida tana dawowa gida tai wanka taci abinci ta wuce islamiyya.
Sosai hassana ke tausayin ummi sabida yarinyar duka duka a lokacin batafi shekaru goma sha biyar ba sedai akwaita da garin jikin girma daka ganta zaka ɗauka takai shekaru sha takwas.
Sabida yadda masassakin budurci ya sassakata nono ya cika kirjinta dama tun tana 14 ta fara jinin al'ada kuma bamai matsalar ciwon mara bane ba.
Cikin hassana yakai wata tara ta haifi ɗanta namiji zokuga farin ciki wajan malam habu wanda ko hakika baiyi ba seda kudinta tayi ba jimawa da haihuwar taje akai mata allurar tsarin iyali dan wannan cikin ma tace a lalura ta same shi Allah yayi ze taka ƙasa.
Ɗa yaci sunan mahaifinta Ɗalhatu amman anace masa hanif saboda karantawa.
Lokacin su ummul suka fara zana jarrabar shiga ss2 bayan sun kare akai musu wanda daga sun koma zasu shiga aji biyar.
Lokacin Hassana tana wankan jegon Hanif wanda tace insha Allah tana arba'in zata karɓi aikin ta sabida gabatowar saukar su ummul tana son ummul ta zauna ta nutsu tai ta bitar karatunta.
Yau ta kama asabar tun safe ummul take mursu akatifa hannunta dafe da kirjinta.
"Ummi karna kuma magana a karo na uku".
Cewar bamu wadda take ta faman tashin ummul akan tai sallah taƙi.
Turo baki tayi gaba tare da cewa.
"Bamu zan fa tashi kaina ke ciwo jiya mun sha aiki agidan can ƴaƴan gidan sun dawo daga ƙasar waje sun gama karatun su"
Tafaɗa tare da tashi tabar katifar ta nufi tsakar gida tayo alwala tazo ta tayar da sallah.
Bayan ta idar da sallah bamu ta dube ta.
"Ummi dan Allah idan kinje gidan nan ki kula da kanki sosai nima na kusan komawa aikina"
Cikin murmushi tace.
"Niko shiga falon su bana yi ko sallah ma a bayan gidan nake bamu ina mai aiki ai bani da damar zaƙewa agidan da ba namu ba"
Albarka ta sanya mata da sanyin jiki ta shirya ta ɗauki kofin kokonta tasha sannan tai musu sallama ta fita.
Seda ta biya ta gidan hajja tana mata waƙa tana cewa hajjata najima ban zoba aguje ta fita daga gidan sanin hajja zata iya tsayar da ita.
Seda ta fita waje ta gyara tafiyarta wadda take yinta kamar bazata taka ƙasaba dan tsabar yanga wadda hakan ajinin ta take.
Bayan ta ƙarasa gidan kicin ta wuce ta soma haɗa wa mutan gidan abin kari ƙarfe goma mutan gidan sun halarci daining area dan haka a nutse ta soma kaiwa da komowa a tsakanin kicin da daining sosai Sameer ya kafe ummul da idanu wanda bai da sana'a ko acan turan se bin matan turawa kuma mima tana gayawa mahaifansu awaya amman basu dauki abin da mahimmanci ba
Ita kanta ummul ta tsargu da kallon nasa dan haka seta hade ranta tamau ta cigaba da jerawa harta gama ta wuce kicin ta zauna taci nata.
Tana zaune a kicin tai shuru sabida yau ameerah bata nan wai taje gidan su.
Kawai sejin mutum tayi akan ta ya wani tsaya da sauri ta ɗago tana furta addu'a cikin bakinta murmushi ya saki na yaudara tare da ce mata.
Ta dafo masa coffee takawo masa ɗakinsa.
A tsorace ummul ta amsa da to sannan ta ɗora masa ruwan coffe ɗin amman dik bata jin dadin yadda ya tsaya akan ta yana wani kallonta da ƙananun idanun sa.
Koda ta gama seta juya domin tambayarsa a fulas za,a zuba mai ko a kofi sedai wayam baya nan se wani daga cikin yaran gidan daya leƙo yace mata wai ya samir yace takai masa coffe ɗakinsa.
Yaron ne yayi mata kwatancen ɗakin sameer wanda ba'a cikin falon iyayen yake ba acan baya yake haka ta ɗauka ta tafi duk bata jin daɗin yanayin
Koda ta ƙarasa bakin kofar ɗakinsa tsayawa tai ta buga daya zo ya bude mata seya juya.
Se kawai ta dire mai a bakin kofar zata juya ta koma taji ya janyo hannunta kallon shi tai daga shi se tawul ya mayar da kofar ya rufe ya maƙureta da bango yana bin idanunta da kallo muryar sa ce ta doki kunnenta.
"Beauty ina son ki pls ki bani zumar ki na ɗan ɗana ni kuma nai miki alkawarin kawo muku karshen talaucin ku"
Koda take da ƙananun shekaru tasan haɗuwar namiji da mace haramun ne don haka seta ce.
"Allah yayi min tsari da iskanci kuma talauci baka isa ka fitar damu cikin saba se dai Allah"
Tafaɗa tare da tofa masa yawu saman fuskarsa.
Haushin hakan yasa yace.
"Shikenan baki da rabo kuma yanzu zanyi yadda naso dake kuma inga uban daya isa yace min domme"
Yana gama faɗin haka ya kamo bakinta ya fara tsotsa duk yadda ummi takai da duka da yaƙushi batai nasara ba kuka take tana dukan sa amman sameer bai sarara mataba seda ya kaita gadon sa daya sha gyara idanunsa rufe da son ɓatancin ga ƴar talaka ya soma rabata da kayan jikinta lokacin numfashin ta ya ɗauke amman sabida wahalar data sha haka numfashin ya dawo dan azaba lokacin mai afukuwa ta afku sameer ya raba ummul.da budurcin ta, ta hanyar yi mata fyaɗe!!!
Babu abin da take se kuka da ƙyar take iya ɗaga hannayen ta, dan tsananin azaba jini nabin ƙafafunta dan tsabar rashin imani haka ya fito daga wanka yana rera waƙa sabida yana kallonta a lataka marar galihu ya yiwa banxa.
Da sanyin jiki ta zira kayanta sedai ta kasa tashi se kuka wanda babu hawaye ahaka samir ya tsallake ta babu ko waige ummul ta wanzu a ɗakin har zuwa duhun almuru babu wani ma ceci se Allah da kuka ta yunƙura takai bakin ƙofa a daddafe ta fita harabar gidan tana wa gidan kallon tsana tare da Allah wadai da tarbiyar iyayen gidan waɗanda basa bincikar mai ƴaƴansu suke ciki.
Tana gab da fita daga gate ɗin ta hango hassana tare da sadiya agigice suke tafiya kamar a tashin hankali suke.
Dakatawa tai har suka ƙaraso wajanta lokacin tsananin zugin ƙasanta ya hanata tafiya.
Da sauri bamu take bin ummul da kallo tana cewa.
"Lafiya kike kuka ummi? tun ɗazu hankalina ya gaza kwanciya?
Sedai duba data kai ga ƙasan ɗiyar tata yasa ta zabura ta daka tsalle tayo kanta cikin ruɗu take furta.
"Ya Allah ka farkar dani daga wannan mummunan mafarki ummi waye yayi miki haka ko jinin al'adarki ne yazo?"
Sedai yadda ummul ke kuka yasa Hassana itama tasaka kuka tana jijjigata tana tambayarta.
Cikin ruɗu tsoro zulumi ummul ke wassafawa uwarta komai na abin da ya faru tana kuka! kamar zata shiɗe
Zubewa Hassana tayi a ƙasan wajan tana wani kuka mai tsuma zuciya sadiya kuwa tama kasa kataɓus
A haukace hassana ta fisgo ummi suka nufi cikin gidan hankali kwance suka tarar da samir da mahaifan sa suna shan ice cream a falo.
"Ke ummi ina kika tafi kin san sarai yarana basa jure yunwa ni akan hakan zan iya sallamarku akawon wasu"
Cewar hajiya timo tana faɗi a zafafe
"Dakata hajiya kafin nan seki fara tambayar wannan sakaran ɗan naki marar imani awar sa nawa akan ƴata yana hakke mata? bayan tsananin wuyar data ci ajiya tana haɗa musu abincin dawowa daga turai?"
Bamu tafaɗa tana kuka kafin ta ƙara cewa.
"Ki tambaye shi gashinan yayi wa ƴata fyaɗe bata jiba bata gani ba sabida yana taƙama da suna da kuɗi?.mu kuma kuna da Allah dan haka wallahi bazan yarda ba se inda ƙarfina ya ƙare"
Tafaɗa tana kuka!
"Dama momy na ce miki yaya iskanci....."
Bata bari mima takai ba ta daka mata tsawa tare da kallon hassana tace.
"To yaro yaga kayan marmari yana son taɓawa ai dole ya taɓa koya ji daɗi dan haka duk inda zaki kai ki kai ai mune hukuma ubansa yana da kuɗin daze iya da wanda ya fiku ma ba kuba"
Lokacin yayi dai dai da fitowar mai gidan shikam dariya ma ya saka tare da watsowa bamu damin ƴan dubu tare da cewa.
"Akaita asibiti inma da ciki a kawo mana ita mu rena muna buƙata nikam talaka kamar ledar pure water yake awajena my son in baka koshiba kamata ku ƙara"
Wannan karon a zuciye sadiya tace
"Tirr da halin akuyoyin mahaifa kamarku,kuma da sannu se kun girbi abin da kuka shuka kaikuma kaje in sha Allahu Allah baze barka ba ɗan bunsuru kawai dan kun dauki talaka ba abakin komai ba yasa kuke furta haka mukam.bamu da karfi sena Allah kuma ze mana sakayya domin baya bacci"
Sadiya tana kaiwa haka taja hannun Bamu da ummul suka bar gidan
Da taimakon sadiya dana bamu aka kai ummi gida.
A sace suka shigar da ita gidan bamu na kuka ta ɗora mata ruwan wanka sedai lokacin da zata kirata dan ta shiga bayi ta gyara jikinta kafin su san matakin ɗauka malam habu ya fada dakin don kiran sadiya kallo guda yayiwa ƙafafun ummi ya saki labulan ya tsaya a tsakar gida yana faɗin
"Ni za'a kawowa bariki acikin gidana basira zainab sakina da suke manya basu ɗauko min abin kunya ba seke ummi maxa kika fara bi aka lalataki haka?"
Gaban bamu ne ya faɗi da sauri tace.
"Malam ɗan gidan dana ke aikine ya haike mata daman wanka zatai muzo musan matakin ɗauka"
Tafaɗa duk jikinta na rawa.
"Allahu akbar inji mai kiran sallah?.da wa za,a ɗauki matakin bayan nace miki daman na bar miki su uban wa yasa ki kaita can gidan aikin har su far mata to wallahi ba'a gidana ba jiya jiya nagama tsinewa ƴar gidan hamisu dana ganta a motar.wani sannan kuma yau aga ƴata ta kawon abin kunya gidana ke ummi zoki wuce kibar mini gidana wallahi bazan rike kiba ban dau wannan kaddarar ba"
Yafaɗa da ɗaga murya.wanda hakan yasa hadiza faɗuwa daga kujera dan tsabar dariya.
"wallahi malam bazata bar gidan nan ba kai wani irin uba ne in ta bar nan ina zata?"
cewar bamu tana kuka!
"Ta shiga bariki dama dasu tai kala dama yarinya marar kunya marar ganin ƙimata ke kaɗai ta sani wallahi bazata kwanar min agida ba in kuma kika bita dai dai da soro ban yafe miki ba akuma bakin auren ki"
Yafaɗa a gadarance.
Lokacin ummul ta fito tana kuka tana cije bakinta.
"Ko a tarihi ban taɓa ganin uba kamar kaba baba zan mar maka gidan ka amman burinka baze cika ba domin bazanje bariki ba zan fita da ƙafar dama da addu'ar uwa zanje domin ɗaukar fansa! Bamu karki biyoni akan rayuwata kaɗai bazanso kibar gidan nan ba sabida tarbiyar ƙannena amman komin daran daɗewa zan dawo gareki da alkairi mai yawa"
Tana faɗin haka tabar gidan tana kuka!
Ranar acikin ɗakin su ummi babu wanda ya rintsa kuma a washe gari magana ta cika unguwa ummi tai ciki tabar gida kuji sharri! kuma ba kowa ya fitar da maganar ba se hadiza dan takaici malam habu kasa fita waje yayi hajja kuwa kuka ta saka sosai tare da faɗan mai yasa ummi bataje gidanta ba ita da zata riketa.
Wannan shine dalilin barin ummi gida wadda kaddarar fyaɗe da rashin ɗaukar ƙaddarar mahaifinta tasa tabar gaban mahaifanta
Koda takai titi ciwon zazzaɓi ya rufeta lokacin wata matashiyar budurwa tazo wucewa a mota ita da wani saurayi ganin ummul a titi a yashe kamar tana numfashi da kyar yasa ta umarci namijin daya tsaya da sauri ta fito tazo ta taimakawa ummi ta shigar da ita mota hotoro suka isa da taimakon namijin da macen ummi ta fito a motar gidane kamar na karuwai suka shiga koda suka kai ɗakin ummi ta sume agigice wannan budurwa ta dubi namijin.
"BB kamar fyaɗe aka ma wannan yarinyar fa to yaya zamuyi kasan asibiti basa amsar waɗanda aka ma fyaɗe fa seda shedar ƴan sanda"
Murmushi saurayin yayi tare da cewa.
"Akwai abokina ɗan sanda zan sanar masa komai inya so se muji yaya zata kasance"
Murmushi ta saki tare da cewa.
"Nidai bb bar wannan kawai yadda zamuyi mu kaita asibiti a matsayin kaine mijinta daran farkon kune kayi ganganci kaga a haka ma xan iya gyara ta sedai nafi son mu sami shaidar asibiti na gangancin da aka mata sabida gaba koda buƙatar hakan ze taso dan dai wannan yayi kama da fyaɗe to kaga kuma idan police muka kai wallahi se an ɗan samu jan lokaci"
Tafaɗa tana ɗan jimanta abin.
"No ke nama manta ashe fa su police ɗinne basa amsar case ɗin fyaɗe har se sun tabbatar da shaidar likita na cewar fyaɗe akai dan haka mukaita na ƙwarai clinic muyi.musu bayani na gaskiya akan fyaɗe akai mata muka tsince Ta inyaso in suka bamu shedar koda gaba xata buƙaci shedar kinga tana da ita a hannunta"
Da wannan suka ɗauki ummi a mota suka kaita asibitin sukaiwa likitan bayani yadda ze gamsu nurse aka kira aka shigar da ita ɗakin duba marasa lafiya taimakon gaggawa aka bata har da ɗinki sannan aka mata allurai.
Se wajan washe gari ummul ta farka da kuka tana kiran bamu, wannan saurayin da wannan budurwar suke bata haƙuri sannan budurwar mai suna amira ita ta haɗa mata ruwa ta shiga wanka wannan saurayin ya kawo mata kayan sakawa ta sanya se da taɗan ci abinci dr ya shigo ƴan tambayoyi yayi mata tana basa amsa tana kuka.
"Ko kina son kai ƙara kotu in yaso ni zan tsaya miki?"
Cewar dr ɗin
Girgiza kai tayi tare da share hawayenta ta amshi takardar wadda itace evidance ɗinta na fyaɗen da samir yayi mata ta adana ta wajan yamma aka sallamesu bayan likita ya bata magunguna.
Tun daga nan rayuwar ummul.ta koma gidan ameerah wadda take zaune agidan karuwai, tsayin shekara biyu BB wannan saurayin na nacin son ummi yana kashe mata mugayen kudi amman ita baya gabanta kuma tunda ta tafi, sau ɗaya ta taɓa zuwa gidan hajja ta kawowa bamu kudi bata ma bar kowa ya ganta ba ta koma, akwai ranar data raka ameera wani hotel royal star zasu fito sukai karo da sameer sedai shi bai gane taba ita kuma ta gane shi tun daga nan take yawan ziyartar hotel ɗin harma ta kama ɗaki ta zauna don ganin gilmawar sameer dan ta shirya mai wani makirci na mata shiyasa take sanya kananun kaya sosai take komawa kamar karuwa inzata zo sedai har lokacin Allah bai haɗa suba maza ko ta ina na son ummi amman ita tai alkawarin bazatai zina ba sedai ba lallai wasu su gane hakan ba kasancewarta tana zaune a gidan karuwai.
Ko ranar dat hadu ma da Aliyu taje farautar Samir ne tana waige ta bige Aliyu batare data sani ba.
Wannan ne yasa taji ta kamu da son Aliyu zazzaɓin damuwar son shi yasa tacewa ameerah ta kawota gidan hajja tai kwana biyu inta warware ta dawo to ashe hajja kakar Aliyu ce ko yaya zata kasan ce agaba?
Wannan shine tarihin ummul.khairi.
*WANENE ALIYU* ?
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*Assalamu alaikum warahmatullah*
*Shin ke uwace?ko kuma Dalibace? Shin kin gaji da zama babu abun dake kawo maki kudi?*Ga Dama ta samu
kasancewar kasuwancin ba mai takura bane zaki iya hadashi da aykin gwamnati ko kuma wani kasuwancin👌🏽ga kuma tarin dinbin alkhairai👌🏽 ALHAMDULILLAH*
Wannan company sunanshi Oriflame, suna producing kayan gyaran jiki, turaruka, kwalliya, kula da gashi, kafafu, Supplement da sauransu....
Da Jarin 15k kacal Zaki iya fara Kasuwancinki
Ababen da zaki mora bayan kinyi register...
✔️Ribar 30% na duk abunda kika saida...
✔️Albashi karshen kowane wata (gwargwadon aykinki)
✔️ Kyautuka masu qayatarwa kowane wata(irin su designer wristwatch,bags, perfumes etc)
✔️ Kyautar kudi ta musamman (daga matsayin director zuwa sama)
✔️ Kyautar tikitin zagayawa a gida da waje
Kai da dai sauransu...Kiyi nazari akai, amma ina tabbatar miki akwai alfanu 'yar uwa....
Wani qarin Abun farinciki daga yau zuwa 10 ga watan nan Register kyeuta ne
Idan kinyi ra'ayi, yimun magana ta 08064400588*KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
26
Alhaji Ali Dikko..............
Haifaffen Jahar katsina ɗane a wajan malam muhammad Asalin dikkon da yake amfani da ita laƙanine na jaharsa.
Alhaji Ali shine ɗa na huɗu kuma ƙarami a wajan mahaifin shi malam muhammad da mahaifiyar shi saratu akwai Yayyinsa, Abubakar se usman se umar se shi Ali.
Allah bai sa saratu mahaifiyar su ta taɓa haihuwar mace ba sun taso cikin rufin asirin Allah amman dai baza'ace musu masu kuɗi ba sedai agidan malam muhammad akwai cida sha da suttura.
Sunyi karatun Arabic dana boko sedai na boko bamai zurfiba ne iyakacin su abubakar diploma se suka, koma kasuwa wajan mahaifin su wanda yake kasuwar dabbobi yana saida wa.
Shikuma Ali ya sami damar haɗa digree ɗinsa, sedai halin da rayuwar tamu ke ciki da kuma yadda ƙasar tamu ta zama na se kana da wane kasan wane zaka sami aiki yasa Ali Ya Faɗa harkar gine gine shi bai je kasuwa ba kwangila yake amsa ta gini idan ya kammala sedai ya baka makullin gidan ka, Da wannan sana'a ya samu ɗaukaka sosai sunan shi yakai inda bai tunani ba yana karɓar ginin shaguna tafi tafi har makarantu duk yana ginawa wanda ya sami hanyar amsar ginin makarantun gwamnati daga wajan wani abokinsa daga haka arziki da sauyin rayuwa ya fara zuwar musu
Lokaci Ɗaya Abubakar da usman da umar sukai aure kuma a shekarar da sukai aure Allah yayiwa mahaifin su rasuwa.
Sosai ahalin suka shiga halin jimamin rashin.
Komai yana tafiya yadda ya kamata dan su kansu su Abubakar suna samu sosai da harkokin su haka zalika shima Ali yana samu atashi sana'ar lokacin dayakai minzalin aure mahaifiyar shi ta takura akan seya fidda matar aure koda a dangin sune sedai kawai yayi murmushi batare daya bawa maganar mahimmanci ba, Ahaka Allah ya cillashi kano yin wani ginin kamfani wanda ya sami kwangilar shi anan Allah ya haɗashi da Hafsatu ɗiyar hajja yabawa da halinta na kirki da nutsuwa da tarbiya yasa yay sha'awar auren ta hafsatu ita kaɗai ce wajan mahaifiyarta da mahaifinta wanda tun tana karama ma mahaifin nata ya rasu,Ali bai bar kano ba seda yaje wajan kanin mahaifin hafsatu lokacin yana raye yayi tambaya akan yana son auren ta babu wata matsala kanin mahaifin hafsatu ya aminta da Ali wanda shikuma bayan ya gama aikin daya kawoshi ya koma katsina anan yake shaidawa mahaifiyar shi ya sami macen aure babu jimawa su Abubakar sukaje kano nemawa ƙaninsu auren hafsatu wanda ba'a wani saka lokaci mai tsahoba akasha biki hafsat ta tare gidan mijinta anan kusa da yayinsa inda mahaifinsu ya saya musu ƙaton fili yace kowa inze aure ya yanka ya gina domin baya son su rabu da junansu.
Zaman hafsatu da matan yayin ta se son barka domin kansu ya haɗu babu gulma bar munafurci sannan yaransu na xuwa gidan hafsatu su wuni dayake ko wanne ya haifi ɗa ɗaya a lokacin kuma maza ne .
Rayuwar zuri'ar gwanin shawa'a sabida haɗin kai gakuma ilimi da iyayensu suka tsaya musu akai.
Sannu Ahankali Ali ya soma fita aiki abuja na wasu gidaje da gwamnatin taraiya take ginawa na ma'aikata duba ƙwazo da nagartar aikinsa yasa gwamnatin dake ci a wannan lokacin take yawan bashi gayyatar gine gine ahankali Alhaji Ali dikko ya tattara ya koma abuja da zama shida hafsa mai tsohon ciki a gidan haya ya soma zama kafin komai ya dai daita masa.
Ba jimawa hafsatu ta haihu inda ta sami ƴa mace aka sanya mata sunan hajja hauwa'u ( jidda) farin ciki a wannan family kamar me wanda jidda nada kwanaki 40 hafsat tazo ganin ƴan uwa Allah yayiwa maman Ali rasuwa mutuwar data girgiza wannan Alhali.
Sannu Ahankali Ali ya fara rushe gidajen yayinsa ya haɗe dana mahaifiyarsa dana sa ya soma gina musu ƙaton gida mai sassa da dama domin iyalansu daga can abujan ma harya buɗe office ya zuba ma'aikata sabida masu zuwa neman yayi musu aiki sannan a hankali ya fara ginin gidansa anan wata anguwa mai suna gwarinfa.
Gida mai kyau ya gina wadatacce, Daga ɓangaren nasu ma ya gina musu katon gida mai uban girma harda B.q domin ƴaƴa yensu sannan akwai ɓangaren maza sannu ahankali rayuwa na tafiya matan su abubakar na haihuwa inda ayanzu ko wannen su yana da ƴaƴa 2 mata da maza lokacin Allah ya kuma bawa hafsat ciki bayan wata tara ta haifi ɗanta ƙato kyakykyawan gaske ranar suna Ali ya mayar da sunan shi Aliyu wanda ake ce masa baffa.
Kusan a tare hafsa suka haihu da matar Kawu usman yayan Abban Aliyu Sedai Matar kawu usman ta bawa hafsa kwana uku kuma ita namiji ta haifa wanda yaci sunan muhammad amman ana ce masa baba karami.
Sannu ahankali rayuwa na tafiya shekaru na tafiya an saka Aliyu da jidda makaranta anan abuja in akai hutu Abba ya turo su katsina har ammi anan ɓangaren su zasuyi hutu su koma Aliyu bai da wani Aboki se Baba Karami, ɗan wajan kawu usman wanda suka taso kusan a tare ragowar kuma sun girmesu shiyasa su biyun suka kulle suka xama kamar uwa ɗaya uba ɗaya.
Seda Aliyu yayi kusan shekaru goma aduniya sannan ammi ta sake haifar wata macen Sarat daga sarat ta haifi shafa daga shafa ta haifi ƴan biyu hassana da hussaina waɗan da daga kansu kuma bata kara haihuwa ba ƴaƴanta shidda namiji ɗaya mata biyar, lokacin rayuwa ta sauya Tuni Alhaji Ali ya zama mai kuɗin gaske yasan manya sosai, Zuri'a kuwa tana ta ƙaruwa, ƴaƴan kawu abubakar 12 ƴaƴan kawu usman 9 ƴaƴan kawu umar 13 ƴaƴan abba ne shidda sune marasa yawa sabida shi ne bai kara aure ba amman su kowanne ya ƙara aure matan su bib biyu.
Wannan tasa wannan zuri'ar take ɗan ƙullah auren zumunci sedai su basu hana AUREN BARE ba in kana da taka a waje ka auro in kuma kana son ta gida ka aura yanzu haka jidda yayar Aliyu tana auren ɗan gidan kawu Abubakar mai suna yaya Hamza haka auratayyar take kulluwa.
Suma sauran yawanci suna auren junansu ne.
Shima baba karami ya sami aikin banki tuni bayan ya gama karatun sa inda ya auri sarat kanwar Aliyu wanda shi har wannan lokutan baida niyyar aure har seda Kawu usman yace ko rokiya za'ayi masa sedai yanayin karatunsa yasa suka hakura domin karatu yake mai matikar wahala na low.
Ya sami karatun addini mai zurfi dana boko Ali yana ɗaya daga cikin mutane masu ƙwaƙwalwa ko laifi kayi daga kwayar idanunka ze fahimta yana da sanyin hali ma'ana hali mai kyau yana da son mahaifan sa tare dayi musu biyayya bai da magana sosai yana da miskilanci yana da yawan ibada sannan yana da son ƙwallon ƙafa.
Ya kammala karatunsa na digree da master tare da phd ɗinsa duk a harkan low inda ya fito a ƙwararren lauya mai zaman kansa barrister Aliyu Ali dikko,ya soma aiki da wani alkali anan cikin garin abuja wanda seda ya sami gogewa ta tsayin shekara sannan ya sami damar buɗe nasa katafaren office ɗin sabida kowa yasan lauya mai zaman kansa bai da haɗi da gwamnati shi aiki yake da ƙashin kansa wanda in kana da wani case zaka iya ɗaukar sa amman case ɗin da bai shafi under criminal case ba domin kowa yasan criminal case yana under lauyoyin gwamnati ne sedai inma lauya mai zaman kansa ze ɗauki ragamar criminal case tofa dole seyaje wajan antomy general na hight coaut yay taking wannan case to kansa sannan ƙarar zata dawo hannunsa su yawanci lauyoyi masu zaman kansu daman sunfi tsayawa masu kuɗi case ko kamfanin nika da sauran su.
Lauyoyin gwamnati kuma suna tsaya wa akan criminal case misali kisan kai.
To duk wanda aka kashewa ɗan uwa toba case ɗin sa bane na gwamnati ne don gwamnati ce zatai taking case ɗin to coart sannan ta ɗauki lauya daga cikin lauyoyinta.
Wannan kenan
Zuri'ar su Aliyu ƴan boko ne domin ko wanne yana da rufin asirin sa sedai babu wanda ya gaji mahaifin shi don duk suna aikin gwamnati ne kama daga nurse's bankers lawyers police t.c.e dan hatta shafa kanwar Ali mai bin sarat likita ce kuma tana aiki anan abuja sedai har wannan lokacin batai aure ba kannen sa kuma ƴan biyu sune ke secondry school ya jidda yayarsa tana aiki anan wata babbar secondry a cirancin katsina tunda anan mijinta yayi mata gida, sarat matar baba karami tana aiki nan ministry of agriculture Dake Local government ɗinsu.
Tuni Abba yakai ƴan uwan sa maka yakai ammi shima kansa Aliyu yaje saudi yafi sau a ƙirga haka nan ammi ta siyawa hajja gida anan tunga ta gine mata shine na kakar su ummul data rasu baban su ummul ya sayar. babu abin da hajja ta nema ta rasa komai ammi na mata ita da jikokinta.
Aliyu ya gamu da basma matar shine a...........
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*Assalamu alaikum warahmatullah*
*Shin ke uwace?ko kuma Dalibace? Shin kin gaji da zama babu abun dake kawo maki kudi?*Ga Dama ta samu
kasancewar kasuwancin ba mai takura bane zaki iya hadashi da aykin gwamnati ko kuma wani kasuwancin👌🏽ga kuma tarin dinbin alkhairai👌🏽 ALHAMDULILLAH*
Wannan company sunanshi Oriflame, suna producing kayan gyaran jiki, turaruka, kwalliya, kula da gashi, kafafu, Supplement da sauransu....
Da Jarin 15k kacal Zaki iya fara Kasuwancinki
Ababen da zaki mora bayan kinyi register...
✔️Ribar 30% na duk abunda kika saida...
✔️Albashi karshen kowane wata (gwargwadon aykinki)
✔️ Kyautuka masu qayatarwa kowane wata(irin su designer wristwatch,bags, perfumes etc)
✔️ Kyautar kudi ta musamman (daga matsayin director zuwa sama)
✔️ Kyautar tikitin zagayawa a gida da waje
Kai da dai sauransu...Kiyi nazari akai, amma ina tabbatar miki akwai alfanu 'yar uwa....
Wani qarin Abun farinciki daga yau zuwa 10 ga watan nan Register kyeuta ne
Idan kinyi ra'ayi, yimun magana ta 08064400588*KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
27
Office ɗinsa sun je ita da mamanta akan suna buƙatar ya tsaya musu akan ƙarar da zasu shigar ta Ƙanin mahaifin basmah wanda yayi babakere da dukiyar mahaifinta sabida yana gadarar basmah kaɗai ya haifa suma suna da gado to ita maman basmah ba wannan ne ya dameta ba, Yadda ya riƙe dukiyar baki ɗaya yaƙi basu koda ƙwandala na daga cikin gadon shiya fi damun su sabida a lokacin ma bada ban aikin da basmah take na banki ba, Da basu da yadda zasuyi su samu koda abin da zasu cine.
Lokacin da sukaje office ɗinsa babu abin da basmah take se kuka! sabida yadda rayuwar ta isheta komai ya tsaya musu cak kamar ba mahaifinta ne ada mai shagwaɓata da bata kulawa ba yanzu an wayi gari babu shi aduniya hatta gidan da suke ciki ya soma mutuwa sabida rashin wadata.
Sosai Aliyu ya tausaya musu harga Allah ya tsaya musu ne ba domin su biyashi ba domin basu da kuɗin da zasu iya ɗaukar shi a wannan lokacin ataƙaice maman basmah ta yi mai bayani akan tarihin su.
Mu ƴan asalin garin naija ne aiki ya kawo mijina nan abuja muna zaune anan gwarinfa( kusa dasu Aliyu ma kenan)mijina yana sona kamar yadda nake son shi muna zaune lafiya cikin soda kaunar juna sedai Allah baisa na haihu ba hakan tasa ƙanin mijina dake nan kusa damu shima yana aiki a wani kamfani ya takura mini har yake haɗani da sauran ƴan uwan shi akan se lallai Abban basmah ya ƙara aure kwatsam se Allah ya bani ciki na haifi yarinyata gata nan basmah munyi farin ciki matika haka na zage ina bata kulawa har takai mun sakata a makaranta bayan tai candy taje kano gidan kanwata ta shiga university ta nan bayero bayan ta kammala ta dawo gida mahaifinta ya sama mata aiki a bankin dayayi ritaya fara aikinta da wata biyu Allah yayi masa rasuwa muka tarkata naija anan aka masa suttura bayan bakwai muka dawo gida dayake duk kaddarar sa,Baya neman shawarata akai se shawarar ƙaninsa yasa ka ƙanin nashi yaƙi bamu hakkin mu hatta abin da zamuci se basmah tai albashi take siyo mana.
Tafaɗa tana gursheƙen kuka.
Sosai zuciyar Aliyu ta karye ya dinga bata haƙuri tare dayi mata alkawarin zeyi iya yinsa wajan ƙwatar mata hakkinta dana ƴarta.
Yayi ƴan rubuce rubuce ya ce musu suje ze nemi mutumin.
Bayan kwana biyu Aliyu ya kammala shari'ar dake gaban sa yabi adireshin gidan ƙanin mahaifin basmah mamaki sosai Aliyu yayi na yadda yaga mutumin dattijo mai kirki da dattako a kunyace suka gaisa mutumin ya kawo kujera fara ta roba suka gaisa.
Rasa yadda zeyi yayi masa magana yayi sabida kwarjinin da mutumin yayi masa.
A dake ya ɗauko farar takarda tare da Id card na shaidar cikakken lauya mai zaman kansa ya nuna wa kawun basmah tare da cewa.
"Cikin kwana ki biyu da suka wuce matar ɗan uwanka marigayi Alhaji Muktar ta kawo ƙarar ka akan tana son na shigar da ƙarar ka kotu na kacinye musu dukiya ita da ƴarta shin haka ne?"
Aliyu ya faɗa cikin sigar tambaya irin ta lauyoyi.
Murmushi dattijon ya saki babu wata fargaba yace.
"Au ta nan kuma hajiya binta ta ɓullo mini to samari ban hanaka kai ƙarata ba amman bara kaji wata magana hajiya binta matar ɗan uwana ce amman ko a ƙiyama bana fatan Allah ya haɗa mutum da mace irinta mace ce mai muguwar kirsa seda ta rabashi da iyayen sa hatta mahaifiyar mu ranar da zata rasu kuka take tana akira mata muktar amman bai zoba, A takaice binta seda ta sanya muktar ya rubuta sunanta dana ƴarta akan dukkan kaddararsa wallahi dai dai da farcen susa bai bari da sunan mu ƴan uwansa mu gada ba se wannan gidan dana ke ciki wanda shiya bani da kansa amman matar nan kullum idanunta akan gidan nan yake wanda hakan yasa take min barazana akan seta makani hukuma an basu saboda malamai da ƴan tsubbu sun cinye mata dukkan kaddarar data ke da ita a yanzu haka basu da komai se gidan su hajiya binta macen kirsa sunan ta kafi asiri illa data haɗa da asirin kuma tafi bom bala'i"
Dattijon ya faɗa cike da takaici.
"Burinta kullum na tashi daga wannan gida wanda shedu suka shaida muktar ya bani shi duniya da lahira na tashi na bar musu sabida bata ƙaunar kowa a ƴan uwan muntari hatta ƴarta bata nuna mata dangin mahaifinta ba"
Sosai jikin Aliyu yayi sanyi amman bai nuna wa wannan dattijon ba sema basa hannu daya yi sukai musabaha ya tashi ya tafi ko agida tunanin lamarin yake ya kasa tan tance mai gaskiya acikinsu musamman yadda matar take kuka sedai fuskar dattijo mai haiba da kamala batai masa kama.data makaryaci ba.
Bayan kwana biyu suka sake komawa office ɗin Aliyu kamar yadda yace yana buƙatar hakan wannan karon basma tai kwalliya ta baɗa turare mai masifar ƙamshi domin tunda ta koma gida take kuka akan tana son Aliyu bare data ga tsantsar kyawun da Allah ya bashi nan fa hajjiya binta aka nausa kauyen sileja wajan malaminta ta karbowa ƴarta sa'a domin itama tace ta hango hutu alherine ya kaisu office ɗinsa malamin daya bawa hajiya binta tabbacin da zarar Aliyu ya shaki kamshin angama magana wannan yasa hajja binta bawa ƴar turaren takwa makashi gaba ɗaya ya game jikinta.
Zaune suke saman banci wanda masu tsaron office ɗin suka tanadawa masu son ganin Aliyu wajan karfe goma ya ƙaraso da sauri ɗaya daga cikin ma'aikatan ya je da sauri ya amshi jakar hannunsa seda ya kammala shirinsa sannan ya umarci da a shigo dasu ciki.
Yau sabida sauri ko azkar ɗin asubahi baiyi ba wata shari'a ya gabatar har guda biyu da sassafen nan yanzu haka sauri yake yaɗan yi abin da zeyi Yayi break fast ya koma gida to kuma se wannan matar ta shigo office ɗin nasa.
Zaman su keda wuya yaji gaban sa yayi mummunar faɗuwa..............
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*Assalamu alaikum warahmatullah*
*Shin ke uwace?ko kuma Dalibace? Shin kin gaji da zama babu abun dake kawo maki kudi?*Ga Dama ta samu
kasancewar kasuwancin ba mai takura bane zaki iya hadashi da aykin gwamnati ko kuma wani kasuwancin👌🏽ga kuma tarin dinbin alkhairai👌🏽 ALHAMDULILLAH*
Wannan company sunanshi Oriflame, suna producing kayan gyaran jiki, turaruka, kwalliya, kula da gashi, kafafu, Supplement da sauransu....
Da Jarin 15k kacal Zaki iya fara Kasuwancinki
Ababen da zaki mora bayan kinyi register...
✔️Ribar 30% na duk abunda kika saida...
✔️Albashi karshen kowane wata (gwargwadon aykinki)
✔️ Kyautuka masu qayatarwa kowane wata(irin su designer wristwatch,bags, perfumes etc)
✔️ Kyautar kudi ta musamman (daga matsayin director zuwa sama)
✔️ Kyautar tikitin zagayawa a gida da waje
Kai da dai sauransu...Kiyi nazari akai, amma ina tabbatar miki akwai alfanu 'yar uwa....
Wani qarin Abun farinciki daga yau zuwa 10 ga watan nan Register kyeuta ne
Idan kinyi ra'ayi, yimun magana ta 08064400588*KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
27
Office ɗinsa sun je ita da mamanta akan suna buƙatar ya tsaya musu akan ƙarar da zasu shigar ta Ƙanin mahaifin basmah wanda yayi babakere da dukiyar mahaifinta sabida yana gadarar basmah kaɗai ya haifa suma suna da gado to ita maman basmah ba wannan ne ya dameta ba, Yadda ya riƙe dukiyar baki ɗaya yaƙi basu koda ƙwandala na daga cikin gadon shiya fi damun su sabida a lokacin ma bada ban aikin da basmah take na banki ba, Da basu da yadda zasuyi su samu koda abin da zasu cine.
Lokacin da sukaje office ɗinsa babu abin da basmah take se kuka! sabida yadda rayuwar ta isheta komai ya tsaya musu cak kamar ba mahaifinta ne ada mai shagwaɓata da bata kulawa ba yanzu an wayi gari babu shi aduniya hatta gidan da suke ciki ya soma mutuwa sabida rashin wadata.
Sosai Aliyu ya tausaya musu harga Allah ya tsaya musu ne ba domin su biyashi ba domin basu da kuɗin da zasu iya ɗaukar shi a wannan lokacin ataƙaice maman basmah ta yi mai bayani akan tarihin su.
Mu ƴan asalin garin naija ne aiki ya kawo mijina nan abuja muna zaune anan gwarinfa( kusa dasu Aliyu ma kenan)mijina yana sona kamar yadda nake son shi muna zaune lafiya cikin soda kaunar juna sedai Allah baisa na haihu ba hakan tasa ƙanin mijina dake nan kusa damu shima yana aiki a wani kamfani ya takura mini har yake haɗani da sauran ƴan uwan shi akan se lallai Abban basmah ya ƙara aure kwatsam se Allah ya bani ciki na haifi yarinyata gata nan basmah munyi farin ciki matika haka na zage ina bata kulawa har takai mun sakata a makaranta bayan tai candy taje kano gidan kanwata ta shiga university ta nan bayero bayan ta kammala ta dawo gida mahaifinta ya sama mata aiki a bankin dayayi ritaya fara aikinta da wata biyu Allah yayi masa rasuwa muka tarkata naija anan aka masa suttura bayan bakwai muka dawo gida dayake duk kaddarar sa,Baya neman shawarata akai se shawarar ƙaninsa yasa ka ƙanin nashi yaƙi bamu hakkin mu hatta abin da zamuci se basmah tai albashi take siyo mana.
Tafaɗa tana gursheƙen kuka.
Sosai zuciyar Aliyu ta karye ya dinga bata haƙuri tare dayi mata alkawarin zeyi iya yinsa wajan ƙwatar mata hakkinta dana ƴarta.
Yayi ƴan rubuce rubuce ya ce musu suje ze nemi mutumin.
Bayan kwana biyu Aliyu ya kammala shari'ar dake gaban sa yabi adireshin gidan ƙanin mahaifin basmah mamaki sosai Aliyu yayi na yadda yaga mutumin dattijo mai kirki da dattako a kunyace suka gaisa mutumin ya kawo kujera fara ta roba suka gaisa.
Rasa yadda zeyi yayi masa magana yayi sabida kwarjinin da mutumin yayi masa.
A dake ya ɗauko farar takarda tare da Id card na shaidar cikakken lauya mai zaman kansa ya nuna wa kawun basmah tare da cewa.
"Cikin kwana ki biyu da suka wuce matar ɗan uwanka marigayi Alhaji Muktar ta kawo ƙarar ka akan tana son na shigar da ƙarar ka kotu na kacinye musu dukiya ita da ƴarta shin haka ne?"
Aliyu ya faɗa cikin sigar tambaya irin ta lauyoyi.
Murmushi dattijon ya saki babu wata fargaba yace.
"Au ta nan kuma hajiya binta ta ɓullo mini to samari ban hanaka kai ƙarata ba amman bara kaji wata magana hajiya binta matar ɗan uwana ce amman ko a ƙiyama bana fatan Allah ya haɗa mutum da mace irinta mace ce mai muguwar kirsa seda ta rabashi da iyayen sa hatta mahaifiyar mu ranar da zata rasu kuka take tana akira mata muktar amman bai zoba, A takaice binta seda ta sanya muktar ya rubuta sunanta dana ƴarta akan dukkan kaddararsa wallahi dai dai da farcen susa bai bari da sunan mu ƴan uwansa mu gada ba se wannan gidan dana ke ciki wanda shiya bani da kansa amman matar nan kullum idanunta akan gidan nan yake wanda hakan yasa take min barazana akan seta makani hukuma an basu saboda malamai da ƴan tsubbu sun cinye mata dukkan kaddarar data ke da ita a yanzu haka basu da komai se gidan su hajiya binta macen kirsa sunan ta kafi asiri illa data haɗa da asirin kuma tafi bom bala'i"
Dattijon ya faɗa cike da takaici.
"Burinta kullum na tashi daga wannan gida wanda shedu suka shaida muktar ya bani shi duniya da lahira na tashi na bar musu sabida bata ƙaunar kowa a ƴan uwan muntari hatta ƴarta bata nuna mata dangin mahaifinta ba"
Sosai jikin Aliyu yayi sanyi amman bai nuna wa wannan dattijon ba sema basa hannu daya yi sukai musabaha ya tashi ya tafi ko agida tunanin lamarin yake ya kasa tan tance mai gaskiya acikinsu musamman yadda matar take kuka sedai fuskar dattijo mai haiba da kamala batai masa kama.data makaryaci ba.
Bayan kwana biyu suka sake komawa office ɗin Aliyu kamar yadda yace yana buƙatar hakan wannan karon basma tai kwalliya ta baɗa turare mai masifar ƙamshi domin tunda ta koma gida take kuka akan tana son Aliyu bare data ga tsantsar kyawun da Allah ya bashi nan fa hajjiya binta aka nausa kauyen sileja wajan malaminta ta karbowa ƴarta sa'a domin itama tace ta hango hutu alherine ya kaisu office ɗinsa malamin daya bawa hajiya binta tabbacin da zarar Aliyu ya shaki kamshin angama magana wannan yasa hajja binta bawa ƴar turaren takwa makashi gaba ɗaya ya game jikinta.
Zaune suke saman banci wanda masu tsaron office ɗin suka tanadawa masu son ganin Aliyu wajan karfe goma ya ƙaraso da sauri ɗaya daga cikin ma'aikatan ya je da sauri ya amshi jakar hannunsa seda ya kammala shirinsa sannan ya umarci da a shigo dasu ciki.
Yau sabida sauri ko azkar ɗin asubahi baiyi ba wata shari'a ya gabatar har guda biyu da sassafen nan yanzu haka sauri yake yaɗan yi abin da zeyi Yayi break fast ya koma gida to kuma se wannan matar ta shigo office ɗin nasa.
Zaman su keda wuya yaji gaban sa yayi mummunar faɗuwa..............
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*Assalamu alaikum warahmatullah*
*Shin ke uwace?ko kuma Dalibace? Shin kin gaji da zama babu abun dake kawo maki kudi?*Ga Dama ta samu
kasancewar kasuwancin ba mai takura bane zaki iya hadashi da aykin gwamnati ko kuma wani kasuwancin👌🏽ga kuma tarin dinbin alkhairai👌🏽 ALHAMDULILLAH*
Wannan company sunanshi Oriflame, suna producing kayan gyaran jiki, turaruka, kwalliya, kula da gashi, kafafu, Supplement da sauransu....
Da Jarin 15k kacal Zaki iya fara Kasuwancinki
Ababen da zaki mora bayan kinyi register...
✔️Ribar 30% na duk abunda kika saida...
✔️Albashi karshen kowane wata (gwargwadon aykinki)
✔️ Kyautuka masu qayatarwa kowane wata(irin su designer wristwatch,bags, perfumes etc)
✔️ Kyautar kudi ta musamman (daga matsayin director zuwa sama)
✔️ Kyautar tikitin zagayawa a gida da waje
Kai da dai sauransu...Kiyi nazari akai, amma ina tabbatar miki akwai alfanu 'yar uwa....
Wani qarin Abun farinciki daga yau zuwa 10 ga watan nan Register kyeuta ne
Idan kinyi ra'ayi, yimun magana ta 08064400588*KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
28
A kasalance yake amsa gaisuwar hajiya binta wadda tsabar kirsa taƙi bari shiya gaisheta a matsayin ta na babba harda russunawa tana sunkuyar da kai ƙasa.
Murya can ƙasa yake mata bayani kamar haka.
"Mama kuyi haƙuri da wannan dattijon ni na ɗauki nauyin baku adadin kuɗin da gidan zeyi"
Yafaɗa idanu lumshe.
Saukar kukan ta ƙasa ƙasa ke tashi tana furta.
"Shike nan kaima ya gama, Gaya maka aibuna wallahi makiri ne komi ya gaya maka ƙarya yake"
Girgiza kai yake yafara jin sarawar kai baya son kukan mace bare babba wadda zata kai ammin shi, shiya ma kasa gane mai gaskiya a tsakanin su dan haka ya ɗaga mata hannu alamar tayi shuru.
"Mama kuyi haƙuri Don Allah nidai zan baki kuɗin gida ki duba zumuncin Allah kuyi sasanci anan base ankai taiyara ba"
A wannan karon idanu ya zubawa basma wadda ta sunkuyar da kai kasa tana wasa da yatsun hannunta fuskar nan kamar tumatur amman hannayen ta baƙaƙe ƙirin alamun anci bilitin an more kenan.
Kuka hajiya binta take kamar zata shiɗe wanda tsabar makirci ne wanda sam kukan shiya danne murnar samun kudinta sabida idan tai saurin waskewa ze nuna cewar kamar tana murna da kuɗin dayace zaya bata ne kaga maganar kawun basmah zatai wa barrister tasiri amman daya ke makira ce setai kamar bata bukatar kuɗin ta cigaba da kukan ta.
Numfashi take ja da ƙarfi wanda basmah tai saurin riƙota tana cewa.
"Na shiga uku mama karfa ki bari ciwon ki ya tashi kar kema ki mutu kibi abba nifa kin fi min komai aduniya tafaɗa tana kuka!
Tausayi suka bashi dan haka seya ce suzo ya sauke su a gida shima gidansu ze wuce ƙiftawa basmah ido hajiya binta tayi wadda nan da nan ta soma zuwa mai godiyar daya ji ya shiga wani yanayi.
A hankali suka shiga motar shi lafiyayya wadda kallonta kaɗai ya kuma jefa hajiya binta da basmah halin ɗaukin ganin cimma muradin ransu.
Tafiya suke a hankali basmah na bashi kwatancen gidan su ai seya ga ma basu da wani nisa ashe tsiransu layi ka biyar da gidan su da gidan daya ke ginawa kuma layi huɗu bin kofar gidan yayi da kallo yana mamakin yadda baiga wata alama ta lalacewa a tare da gidan ba amman dayake baida magana yasa bayan ya sauke su ya zaro kuɗi rafar ƴan dubu ya bawa maman basma yana ɗan murmushi yace.
"Ai mama bama mu da nisa daku anan layin gaba nake gidan Alhaji Ali Dikko ɗan gwangila"
Zaro idanu tai a firgice sabida kowa yasan Alhaji Ali dikko shararren ɗan gwankila mai kuɗi tare da kirki da son taimakon al'ummah tabbas in ƴarta tai dacen auren ɗansa ai sun gama kuɗi.
waskewa tai tare da cewa.
"Kai yaro kasa na xaro idanu sabida ganin ɗan mafita lallai baka gado a sama ba gada kai tun usuli"
Bai ce komai ba yaja motar shi yayi gida sedai me gaba ɗaya ya kasa walwala da sukuni kasancewar sa bamai yawan magana ba, yasa tsayin kwanaki biyu babu mai gane a halin daya ke ciki sedai ammi ita kaɗai ta gane yanayin ɗan nata takwa tirke shi akan son jin matsalar sa amman yace mata babu komai.
Bayan sati ɗaya Aliyu ya kaiwa su hajiya binta kuɗin gida wanda akai masa kuɗi mai ɗan karen tsada anan ta turkeshi akan seya ci abinci amman yace a ƙoshe yake basmah kamar zatai kuka sabida yadda suka kashe kuɗinsu akan haɗin abincin wanda naman suna da tabbacin zuwan Aliyu a ranar domin yace ze kawo musu kudin.
Lemon kwakwa kaɗai yasha batare daya ci komai ba yayi musu sallama ya tafi sedai me tunanin wannan budurwa ya addabi Aliyu ko bacci ya kwanta ita yake kallo tana zuwar masa mafarkinsa babu shiri ya nemawa kansa mafitar zuwa wajan hajiya binta akan shifa yaga matar aure ranar hajiya kwana tai tanawa kanta kirarin taci dubu se ceto duk abin da sa gaba setaga bayan sa.
A hankali soyayya ta ƙulu a tsakanin Aliyu da basmah wadda zuwanta ɗaya gidan ammi ta gaisheta tana fita hassana kanwarshi ta dubi ammi tace.
"Nifa ammi wannan matar yayan batai min ba wallahi na tsani mutum mai shuru shuru asalin munafukai ne mutum sak yafi"
Ashe Aliyu na falo yana jin hassana bayan ya dawo daga raka basma ranar hassana seda tai zazzaɓin azabar duka yana huci yana cewa seya aureta yaga ɗan iskan daze takata ya barshi.
Da ido ammi ta bisa tana mamakin yadda ya doki hassana duk yadda yake son ƙannensa ko zazzaɓi suke yayta kaiwa yana komowa kenan akansu amman yau akan wadda ze aura ya xage ƙwanji yayi wa hassana dukan kawo wuƙa.
Addu'a tai masa akan Allah yasa basmah ta gari ce.
Cikin watan akaje tambayar auren basma wajan kawunta sosai su kawu usman suka yaba da dattakon mutumin wanda yayita jimantawa Aliyu auren basma amman dan kar ace bakin ciki yake yaja bakin sa yayi gum amman yasan wannan lauyan ne ke neman auren ta.
Sosai ɓangarori biyun ke shirin biki Aliyu kamar ze taka rawa dan murna komai Anty jidda ta siyo na lefe seyace bai yiba daga ƙarshe ma sarat ya tura dubai da maƙudan kuɗi taje ta haɗo akwatunan waɗanda ammi tai ta faɗan yayi almubazzaranci amman abba yayi mata faɗan cewar ita dai tasa albarka.
Ranar da yakai su ammi gidan sa daya gama sakin baki sukai sabida dukiyar daya narka ta kayan ɗaki daya ce baya buƙatar ko cokalin basmah komai yayi mata sosai ƴan uwansa suka dawo da santin gidan wanda ya lamushe miliyoyin kuɗi wajan ginawa da kuma zuba kayan alatun rayuwa ita kanta hajjiya binta tai santin gidan nan da nan ta fara kiran kawaye da danginta akan suzo suga gidan basmanta wadda za'a ɗaurawa aure nan da sati guda mai kamawa.
Kowa yaje gidan seyayi santi haka suka baro gidan suna farin ciki hajiya binta na buɗa kai ciki danginta.
Satin biki ya kama sosai ake shagali fati kala kala aka gudanar ranar juma'a aka daura aure amarya ta tare agidan mijinta cike da huɗu bar ƙawaye data uwarta.
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*Assalamu alaikum warahmatullah*
*Shin ke uwace?ko kuma Dalibace? Shin kin gaji da zama babu abun dake kawo maki kudi?*Ga Dama ta samu
kasancewar kasuwancin ba mai takura bane zaki iya hadashi da aykin gwamnati ko kuma wani kasuwancin👌🏽ga kuma tarin dinbin alkhairai👌🏽 ALHAMDULILLAH*
Wannan company sunanshi Oriflame, suna producing kayan gyaran jiki, turaruka, kwalliya, kula da gashi, kafafu, Supplement da sauransu....
Da Jarin 15k kacal Zaki iya fara Kasuwancinki
Ababen da zaki mora bayan kinyi register...
✔️Ribar 30% na duk abunda kika saida...
✔️Albashi karshen kowane wata (gwargwadon aykinki)
✔️ Kyautuka masu qayatarwa kowane wata(irin su designer wristwatch,bags, perfumes etc)
✔️ Kyautar kudi ta musamman (daga matsayin director zuwa sama)
✔️ Kyautar tikitin zagayawa a gida da waje
Kai da dai sauransu...Kiyi nazari akai, amma ina tabbatar miki akwai alfanu 'yar uwa....
Wani qarin Abun farinciki daga yau zuwa 10 ga watan nan Register kyeuta ne
Idan kinyi ra'ayi, yimun magana ta 08064400588*KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
29
Sanye yake da ɗanyar dark blue ɗin shadda wadda tai masa masifar kyau bana wasa ba hannunsa ɗauke da manyan ledoji masu tambari,ajikinsu tafiya yake cike da jarumta bakinsa yaƙi rufuwa sabida tsabar farin cikin samun muradin zuciyar shi (tsohon littafina kenan muradin zuciya ) haka ya nufi cikin ƙayataccen falon gidan sa bakinsa ɗauke da sallama wadda Basmah ta amsa masa ita idanunta kafe akansa tana wani lumshe su zuciyarta na bugawa da tsananin shauƙin soyayyarshi.
A hankali ya zube ledojin hannunsa ya ƙarasa wajanta ya tsugunna tare da sanya hannu ya kamo tattausan hannunta yana matsewa ahankali ya zauna agefen ta.
"Amarya bakya laifi kokin kashe ɗan masu gida Allah ya zaunar damu lafiya ya bamu zuri'a ɗayyiba ni kin san ina matiƙar son yara sabida familyn mu muna da yawa ƴaƴan ammi mune kaɗai ƴan kaɗan shiyasa nake son naga jikokinsu sunfi na kowa yawa"
Murmushi ta sauke a kunya ce batare data ce komai ba.
Jan ta yayi jikinshi ƙamshin sihirtaccen turaren ta na manta uwa ya ƙara dukan hancin sa.
Jikinsa har rawa yake wajan tarairayota sosai ya miƙar da ita suka nufi bedroom ɗinsa.
Zaunar da ita yayi a gefen katafaren gadon shi na alfarma, Ya cire mata gyalenta sannan ya juya zuwa falo ya tattare ledojin yakai kicin ya fito da yoghurt ɗin da gashashshiyar kazar ya juye a plate tare da ɗaukar cup ya fita seda ya sauya kaya zuwa na shan iska sannan ya taimaka mata ta cire nata da kansa ya dinga bata kazar da yoghurt ɗin tana ci harta ƙoshi sannan shima yaci nasa.
Bayan sun kammala ya saɓeta a kafaɗa kasancewar ta ƴar firit ya nufi bethroom da ita wanka ya haɗesu sukai ya naɗosu a tawul suka fito sukai sallar nafila.
Wasannin soyayyah irin na ma'aurata shiya biyo baya kafin Aliyu ya fara more sadakin sa, Sosai suka baje kolin soyayya a wannan dare kuma ba laifi basmah tai kokarin kawo budurcinta zuwa ɗakin mijinta wanda hakan shiya ƙara mata ƙima a wajan Aliyu washe gari haka taita masa langwai wanda shikuma ya lalace a wajanta bai fargaba har ɗayan rana tayi.
Seda wasu ƙawayenta suka zo sannan ya samu ya zare jikinsa ya shirya ya nufi gidan su.
Abin mamaki ba kowa a falon se yayarsa mai shirin tafiya anjima tare da sarat matar baba karami zubewa yayi yana gaisar da ammi kannensa kuma na gaishe shi
Shafa kanshi yayi tare da cewa.
"Ammi ina matan su kawu kar dai sun wuce?"
Murmushi ammi ta sauke tare da cewa.
"Tun safe nake kiran ka baka ɗauka ba kowa ya wuce hajjah ma ɗazu aka kaita tasha yanzu wannan ƴar zata wuce ita da saratu"
Tafaɗa cikin ƙunar rai.
Kunya ce ta kamashi yama rasa me ze faɗa musu seya hau borin kunyar cewa.
"Anty jidda kuzo muje ku ƙara ganin gidan please kafin ku wuce"
Yafaɗa yana wa mufid ɗan sarat ƙanwar sa wasa.
Hakan ce ta kasance domin gaba ɗayan su suka shirya domin zuwa gidansa anty jidda harda ƴar humurarta wadda tace zata bawa amarya ammi kuma miyar kaji tacewa hassana ta ɗauko su tafar mata da ita haka ya zuba su a motarsa suka tafi dayake gidan nashi akwai ta zarar tsiran layuka biyar dasu ammi.
Waya ake masa dan haka seya ce musu su shiga gashi nan zuwa.
Tunda suka buɗe ƙofar falon sukejin shewa na tashi ga abinci nan a falo kaca kaca alamar anci an bari ne ga lemuka da ruwa kota ina, ga ƙashin kaji birjik.
T'v na faman yi ita kaɗai.
Har suka zauna bata fito ba seda hussaina taɗan doki ƙofar bedroom ɗin sannan sukaga wata taɗan leƙo A wani irin yamutse tace.
"Ku suwa ye?"
Cewar wadda ta leƙo ɗin wadda alama take nuna ƙawar tace.
"Kice mata yayin mijinta ne"
Cewar Anty jidda wadda taji jikinta yayi sanyi.
Taɓe baki tayi kana ta koma.
Cigaba sukai da shewarsu kusan minti goma bata da niyyar fitowa.
Se can ta fito.
Sanye da wasu ɗamammun riga da wando, Siririyace babu ko sharp ƙafafun nan duk sunyi kurumbin alamun shafa mai gefe baƙi gefe fari fuskarta kwa jajir duk tai glass na shafa mai bakinta baƙine ƙirin kamar mai shan taba wanda tsabar shafa mai ne ya mayar dashi haka.
Danne dariya hassana take amman seda ta fito dan haka aguje tai waje har Tana faɗuwa tana furta ina yaya ya samo ƴar daba mai baƙin baki.
Ko kaɗan bata da alamar gaishe su atsaye ta tsaya cak tana wani taɓe bakinta rannan nata ahaɗe murtuk.
"Ina yini amarya yaya baƙunta?"
Cewar Anty jidda tana murmushi.
"Lafiya baƙunta kuma nida gidana ai babu ita"
Ran sarat ne ya ɓaci wadda take bin Aliyu daman ita bata da wasa kamar shi take cikin zafi ta yunƙuro zatai magana shafa'atu ta riƙe mata hannu tana girgiza mata kanta.
Cikin haka suka jiyo muryarsa yana tambayar hassana mai take a waje.
Sum sum hassana ta shigo tana sunkuyar da kanta.
Bayyanar sa a falon basmah ta wani tafi da sauri ta rungumeshi tana shafa gemunsa tana wata narkewa ajikinsa.
"My love wai ashe su hassana ne suka zo amman baka gayan ba"
Tafaɗa da tsansar kirsa.
A hankali ya zareta a jikinsa tare da riƙo hannunta suka ƙaraso wajan su anty jidda suka zauna a kujerar dake kallonsu.
"Bara na kawo muku ruwa ƴan uwana tsananin murnar ganin ku ta hanani kataɓus"
Tafaɗa da kirsa tana murmushin shu'umanci.
Da har shafa zatai magana Anty jidda tai mata sigina da ido.
Dariya anty jidda ta saki tare da cewa.
"Ai sosai muka yaba ɗan uwa ka iya zaɓen mata, akwai tarbiya da kirki"
Cak basmah ta tsaya dan ta ɗauka wata acikin su zata gaya mata magana ne tai mata sharri seta ga akasin hakan ba laka ta ɗauko musu lemon ta riƙo tana kokarin ajewa ta ɗauko ruwa hassana tace.
"Ai anty basmah da baki gaggawar wahalar mana da kanki ba muda gidan yayanmu madadin abbanmu ai base an ɗauko mana lemo ba muma masu bawa wasu ne"
Tafaɗa tana dariya sarai magana ta gasa mata.
Haka suka zauna suna ta hirarsu a junansu suna dariya har lokacin tafiyarsu yayi suka bata sakon ammi tare dana anty jidda ya kuma kwasosu a mota suka yo gida.
Dare yayi dole su anty jidda suka ƙara kwana agidan.
Adaren kusan kwanan zaune sukai suna bawa ammi labarin basmah ƴar daba cewar su hassana.
Washe gari su anty jidda suka wuce.
A hankali rayuwa ke tafiya kullum basmah na ƙara fito da sabbin halinta na ƙin dangin Aliyu wanda shi sam bai gane ba sabida yadda yaga tana rawar jiki akansu idan sunzo tun suna zuwan ma suka dawo suka dena zuwa rayuwa na tafiya shekarun auren su naja basmah ko ɓatan wata bata taɓayi ba bare asaka ran samun ciki kullum sune wannan asibiti sune wancan ga basmah da ɗan banzan kishin tsiya.
Tana bala'in son Aliyu bata haɗa son shi dana kowa ba akansa zata iya yin komai.
Aikin bankinta take yi kullum zata fita office bata damu data masa abinci ba sedai su saya a wajan saidawa, shima kuma bai takura mata akan setayi ba sabida yana zuwa gidan ammi yaci wanda tun tana bashi harta dawo ta dena sedai yaje a sace ya ɗiba ya ci ya gudu gidansa.
A hankali ma yaso ma fashin zuwa gidan ammi ɗin sedai inya tashi a office ya biya wani wajan yaɗan tsakuri abincin yayo gida kamar wanda aka ɗaukewa hankali cak ya dena zuwa gidan ammi.
A taiƙaice seyayi wata biyu bai leƙa ba sedai in abba ko ammi nason ganinsa su mai waya idan yazo ma kamar baƙo haka ze tsaya yana raɓe raɓe wannan hali daya faɗa ya damu kowa agidan abba har kwanciya yayi asibiti amman Aliyu baije duba shi ba sesu baba karamine sukai masa jinya wannan al'amari ya dami kowa addu'a ake babu ji babu gani sabida kowa a dangi yasan Aliyu mai zumunci ne sedai hatsabibiyar mace da Allah ya bashi.
Dama ita basmah ba zuwa shagalin danginsa take ba ko gidan ammi zuwan ta biyu a tsayin shekarun nan haka nan haihuwar su sarat babu ko barka yayi faɗan yayi faɗan taƙi zuwa seda taga ya ɗauke mata wuta sannan ta kira sarat a waya sabida duk abinta tana shakkar sa dan in ƴan miskilancin suka motsa seyay kwana biyu bai kula taba.
Shiya rasa mai yasa duk wani abun ahalinsa seya na mantawa inyay nufin ya tuna seya dinga jin ciwon kai.
Ta ɓangaran maman basma kuwa tuni Aliyu ya rushe mata gidan data ke ciki an gyara shi an ɗaukar mata mai gadi da draver da masu aiki sosai take fanta mawa shiyasa duk sabon malamin daya fito seta je domin ƙara rikita Aliyu.
Addu'a bata faɗuwa ƙasa banza A hankali addu'ar ƴan uwa mahaifa jama'a ke tasiri akan Aliyu a wannan shekarar wadda suke da shekaru biyar da aure cif ya soma jin canji a jikinsa ya soma jin kewar mahaifan sa sannan ya fara tilawar alkur'ani mai girma azkar baya wuceshi.
Hakan yasa ya soma jinsa kamar wanda ake saukewa wasu manyan duwatsu a kansa.
Adai dai wannan lokaci tafiya ta kamashi kano domin gudanar da wata shari'a abin mamaki koda ze tafi seda yaje yayiwa maman basmah sallama harya bata kuɗi amman seya ji ya kasa zuwa wajan mahaifansa haka ya tarkato ya taho kano.
Yawan addu'a daya ke seyaji yana kewar su ammi sosai har yaji some times yana jin haushin basmah sannan kuma wayar da ammi tai masa akan yaje gidan hajja da rashin jin dadinta na yadda ze yi tafiya bai gaya musu ba nan ma seyaji ciwon abin da yayi musun.
Haɗuwa da wannan yarinyar a hotel da gidan hajja seya ke saka shi cikin nishaɗi da farin ciki yana jin kamar yana farkawa ne daga wani dogon mafarkin daya faɗa.
To koyaya wannan lamari ze tafi muje zuwa.
Kundai ji halin da Aliyu yake ciki......
Sannan kun san wacece Ummul wanene Aliyu?
*DAWOWA LABARI*
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*KOBA SO*
*HASKE*
*ƊAN MAJALISSA*
*DA IZZATA*
*RABON WANI*
*ZUMA A BAKI*
*AUREN BARE*
All in 1500 Mai so seya biya tanan 0078174806 starling bank shedar biya ta 08142105218.
Kamar yadda muka sani kamfanin oriflem yayi give wajan samar mana da kayayyaki masu inganci wanda suka hada da kayan kwalliya, kawa da Gyeran jiki,haka ma sun sauka shekaru cute da (10)wajan samar mana da supplement kuma sunyishi yadda ya dace damu.
Wellness yana aiki da dama acikin jiki wanda Inya shiga jikinka zai duba matsalar ka yayi maka maganinta.kadan daga cikin aikin da wellness keyi acikin jiki ya hada da Gyeran fata,Gashi da kuma rage Tumbi,yana kara garkuwar jiki,Yana maganin stress,yana rage cutar mantuwa,yana maganin ciwon kashi yana taimakawa wajan Infection da High B.P
Wellness Sinadarai ne dake maye gurbin abunda aka rasa wanda dan Adam ke buqata domin su taimakawa wajan gina jiki da bashi lafiya.
Wellness ya tattara Abubuwa a sarchet daya wanda ya hada da Omega 3 kafso 1,Astaxanthine and Bilberry Extract kafso 1,da Tablet na multivitamins &Minerals.
Sarchet 1500,kwali 30,000
Domin samun Naku a Tuntubeni ta wannan number 08064400588*KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
30
Babu abin da yake tashi se sautin bugun zuciyoyin su sannu a hankali kukan da ummul keyi ya soma raguwa.
Wata irin nutsuwa taji ta shigeta.
A hankali ya zareta daga jikinsa yaɗan matsa baya kaɗan ya harɗe hannunsa a saman kirjinsa yana aika mata da wani irin kallo mai tarin ma'anoni.
Da sauri tayi ƙasa da kanta tana wasa da yatsun hannunta wata irin mahaukaciyar soyayyar sa na ƙara jefata cikin wani irin yanayi.
Da wani irin salo kwantacciyar muryarsa mai cike da tarin nutsuwa ta doki cikin kunnuwan ta.
"Ummi ni kike gaggayawa waɗannan maganganun? a haka zamuyi auren?"
Yafaɗa tare da tsira mata kaifafan idanunsa.
Jikinta ne ya ɗauki rawa ahankali take ja da baya tana share hawayen ta kafin daga bisani ta juya aguje tayi cikin fallon hajja.
Murmushi yayi tare da fita wajen motar shi ya shiga tare da nufar hotel ɗin daya sauka ya soma tattare kayan shi wajan ƙarfe ukun rana yabar kano ya nufi abuja.
Tunda ta shiga ɗakin hajja take kuka tun hajja na tambayarta har tayi mata banza sabida ta gaji da yadda take mata magana tana shareta.
Bata yunƙura ta tashi ba se wajan ƙarfe biyun rana alwala ta ɗauro ta tayar da sallar azahar bayan ta idar ta miƙe zuwa kicin ta zubo abinci ta soma ci har akai la'asar tana zaune a falo duk abin duniya ya taru yayi mata zafi.
Ƙarfe biyar na yamma Ameerah ta shigo gidan hajja lokacin ummul ta idar da azkar tana zaune tana kallon arewa24 sallamar ameerah tasa taɗan saki ranta.
Wajan zama ta bawa ameerah tare da tashi ta nufi kicin ta kawo mata ruwa, Bayan ameerah taɗan kurɓi ruwan kaɗan ta aje tare da kallon ummul a nitse tace.
"Ƙanwata yaya jikin naki?"
Da murmushi a saman fuskarta tace mata.
"Naji sauƙi Alhamdulillahi yaya gidan namu yaya ake ciki?"
Duk ta jera mata tambayoyin.
"Lafiya lau amman de zaki zo mu koma ko kinsan da ƙyar nake iya bacci sabida sabon da mukai ga BB ya uzzira min kullum zancen ki yake ga wayarki har yau swich off"
Lumshe idanu ummul tayi har yau wayar tana wajan Aliyu bata sani ba koma yabarta a wannan hotel ɗin.
Kafin tace wa Ameerah.
"Nima ina son komowa jira nake har na ƙara warware wa, Amman naji hajja tana wai bazan sake tafiya nabar gida ba"
Tafaɗa muryarta tana ɗan rawa kaɗan.
"I to hakane nima dai banga amfanin komowar kiba ummul, maganar gaskiya idan har kina ganin zaman ki anan babu takura kiyi zaman ki sabida rayuwar zaman gidan karuwai bata kamaci yarinya mai hankali kamar kiba, abu nagaba babu namiji mai hankali daze ganki anan yaso auren ki sedai tsananin rabo"!
Ameerah ta faɗawa ummul haka tare da iyakacin gaskiyar ta.
Zazzafan hawaye ne ya zubowa ummul tunawa da cin zarafin da babanta yayi mata wanda ko ƙaunar ganinsa batayi kuma tasan muddin ta cigaba da zama anan tabbas zasu haɗu dashi wanda ita sam a tsarin ta babu wannan se abu, Nagaba Aliyu tana son ta tafi tai nesa dashi ko Allah ze taimake ta soyayyar shi ta bar ruhinta.
"Sedai idan na komo bazaki karɓe niba amman dai ina da tabbacin dawowa wajan ki da zarar na ƙara jin sauƙi"
Tafaɗa tana mai kallon ameera wadda take danna wayar ta.
"Ummul kenan kina bani mamaki wallahi wani bin akwai ki da taurin kai tsakani da Allah, meye aibun wannan gidan koni inda ina da irin gatanki da babu ni babu komawa wancan gidan"
Tabbas maganar ameerah gaskiya ce a wajan sedai bata ɗauketa ba sabida ƙudirin dake ranta, Har akai magariba ameerah na gidan hajja se wajan ƙarfe bakwai sukai sallama har bakin mota ummul ta raka ameerah kana ta juyo domin tana sauri ta koma wajan hajja dan taga ko lafiya tun yamma tana ɗaki bata fito ba.
"Wana ke gani kamar uwata ke ummi"
Taji saukar muryar babanta gabanta ne yayi mummunan faɗuwa..
Amman seta dake batare data nuna komai ba ta nufi buɗe gate wanda tun kafin ta buɗe gate ɗin ya ƙaraso gabanta.
"Uwata ina miki magana kina jina meya kawo ki unguwar nan?"
Saukar maganar babanta cikin kunnenta.
"Baba ba gidan ka nazo ba unguwar nazo iya gidanka kake da hurumin samin doka"!
Tafaɗi a dake.
Kallonta yayi daga sama har ƙasa tsananin ƙaunarta yana sukar ranshi tsabar dana sani sun cika masa zuciya na korar dayayi mata domin dai abin da yake gudu ya faru sabida gori kala kala babu wanda bai shaba haɗi da dariyar mutan gari hatta basira data sami miji seda aka kore shi da baki akace masa ai ubanta cima zaune ne akan haka yarsa tai ciki tabar gida kujifa sharri ire iren hakan yasa yaji yana nadamar korar ummul daga gabansa daya sani yayi imani da ƙaddarar ƴar tashi.
"uwata ni babanki kike gayawa wannan maganganun?"
Yafaɗa mata muryar shi a sanyaye.
Wani haushin sane ya kamata tana jin inta cigaba da tsaiwa zata gaya masa wadda tafi wannan sabida haka setai saurin buɗe gate ɗin ta shige jikinta har rawa yake sabida ɓacin rai tana jin inta cigaba da zama kusa dashi komai na ɓacin rai na iya faruwa mahaifinta ne amman sam ta tsane shi sabida halaiyar sa marasa kyau!
Ido rufe take neman ƴar jakarta dan bata jin zata kuma kwana gidan hajja.
Bata ganta a falo ba dan haka ta shige bedroom ɗin hajja tana nemanta.
Zaune ta tarar da hajja a saman sallaya alamun sun nuna sallah ta idar hannunta riƙe da waya tana murmushi tana cewa.
"Kai baffa yanzu ka sauka fa amman baka da saurin tuƙi"
Muryar ummul ce ta katse mata sauran maganar wadda take cewa.
"Hajja ina jakata ni zan koma inda na fito se an kwana biyu na warke"
Haɗe rai hajja tai tamkar bata taɓa dariya ba ta dube ta.
"Ummi idan har na isa dake karki yarda kibar gidan nan waike wace irin yarinya ce kamar ibilishiya bakya jin magana"
Hajja ta faɗa tana zabga mata harara!
Dira ƙafafu take a ƙasa tana zubo da hawaye tare da cewa.
"Ina fita naga baba hajja bana son in dinga ganin sa"
Salati hajja ta soma tana tafa hannu sam ta mance da wayar data keyi seda taji muryar shi ta cikin wayar yana cewa.
"Hajja bani ita"
Da sauri ta miƙa mata wayar tana cewa.
"Karɓi baffa na maki magana zakarar banza"
Tana miƙa mata wayar ta miƙe tare da ficewa daga falon.
Bata da niyyar masa magana se saukar shashsheƙar kukan ta dake tashi ta cikin wayar zuwa kunnen sa.
"Ke kurma ce?"
Taji saukar muryar shi wadda take nuni da yana cikin tsananin gajiya.
Turo baki tai gaba ta danna shi...............
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*KOBA SO*
*HASKE*
*ƊAN MAJALISSA*
*DA IZZATA*
*RABON WANI*
*ZUMA A BAKI*
*AUREN BARE*
All in 1500 Mai so seya biya tanan 0078174806 starling bank shedar biya ta 08142105218.
Kamar yadda muka sani kamfanin oriflem yayi give wajan samar mana da kayayyaki masu inganci wanda suka hada da kayan kwalliya, kawa da Gyeran jiki,haka ma sun sauka shekaru cute da (10)wajan samar mana da supplement kuma sunyishi yadda ya dace damu.
Wellness yana aiki da dama acikin jiki wanda Inya shiga jikinka zai duba matsalar ka yayi maka maganinta.kadan daga cikin aikin da wellness keyi acikin jiki ya hada da Gyeran fata,Gashi da kuma rage Tumbi,yana kara garkuwar jiki,Yana maganin stress,yana rage cutar mantuwa,yana maganin ciwon kashi yana taimakawa wajan Infection da High B.P
Wellness Sinadarai ne dake maye gurbin abunda aka rasa wanda dan Adam ke buqata domin su taimakawa wajan gina jiki da bashi lafiya.
Wellness ya tattara Abubuwa a sarchet daya wanda ya hada da Omega 3 kafso 1,Astaxanthine and Bilberry Extract kafso 1,da Tablet na multivitamins &Minerals.
Sarchet 1500,kwali 30,000
Domin samun Naku a Tuntubeni ta wannan number 08064400588*KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
32
Tun daga farkon falon shi yake jin wani irin sassanyan ƙamshin turaren wuta lumtsuma ƙafafun shi yayi acikin ƙaton lallausan carfet ɗin dake shinfiɗe a falon kana ya tattaka ya nufi tsakiyar falon ya zube a saman three seater yana mai lumshe kyawawan idanunshi masu matiƙar girma da kyau.
"Ya subuhanallah"
Yafaɗa yana maida kansa ƙasa cike da gajiya yake fiddo wayar shi daga cikin aljihun wandon shi numbern basmah ya shiga kira sedai harta katse bata ɗauka ba still sake dialing yayi a wannan karon ta ɗauka muryarta a shaƙe alamun taci kuka ta ƙoshi take masa magana.
"Ki fito ina falo"
Abin da ya faɗi kenan gami da katse wayar shi.
Jim kusan mintuna biyar ta fito zuwa falon.
Siririyar mace ce marar fasali suffarta a bushe take kirjin nan se ƴan Mitsi-mitsin nonuwa masu kama da bindin ɓera doguwa ce sosai harta so ta kere shi a tsaho sabida rashin fasalinta yasa ka tsayin nata yayi mugun fitowa fuskar nan tasha mai hannayen ta suma ɗar kwai da mai sedai sunyi dabbare dabbare na alamun man bai ratsa su yadda ake buƙata ba.
Bakin nan yayi duhu sedai ta shafa masa man leɓe se maiƙo yakeyi sanye take cikin wata matsiyaciyar doguwar riga iya gwiwarta wadda ta bawa ƙwaurinta damar bayyana cilai cilai kamar na sauro haka ta taho soƙai soƙai tana baza ƙamshi da ƙaurin hayaƙin magani.
A hankali take ƙare masa kallon soda ƙauna tasan bada ban Allah yayi Aliyu mijinta bane ko a farce yayi mata zarra nesa ba kusa ba se yanzu take kuma ƙarewa baiwar kyawunsa duba wani irin so take masa wanda bata jin zata iya barin wata ɗiya mace ta raɓe shi tabbas duk wadda tai gigin raɓarshi zata iya rabata da rayuwarta
Cikin yauƙi da gwalli ta ƙaraso gabansa a ƙasa ta zube tare da zube hannayenta akan takalmin ƙafafunsa ta shiga zare masa igiyar cikin takalmin bayan ta cire ta saka hannu tana share masa ƙafafun kafin ta ɗago soƙai soƙai ta nufi frig taje ta ɗauko masa gorar faro tare da glass cup ruwa mai sanyi ta tsiyayo ta nufi bakinsa dashi.
Sau ɗaya tak ya kurɓa ya kauda kanshi.
Alamar ya ƙoshi.
Har ƙasa ta duƙa muryarta shaƙe take furta.
"My swt man barka da dawowa dafa tan kaje lafiya ka dawo lafiya ina maka fatan nasara mai tarin yawa ina fatan wata ƴar hau ɗin batai gigin koda kallonka ba?"
Tafaɗa tana sakin murmushi kana ta miƙe tare da zama a kusa dashi
Ɗage gira guda yayi yana mata kallon ƙasan ido kafin yace.
"Matsala ta dake zafin kishi meye kuma wata ƴar hau wannan maganar bata layin tarbiya sam sam! to idan ma na kula wata ko wata ta kulani niba mijin mace huɗu bane?"
Yafaɗa muryar shi a dake babu alamar wasa bare ta kawo masa wargi.
A dabarance taɗan saci kallonsa fuskarnan murtuk seya koma mata kamar Aliyun data sani ada can kafin ya aureta ya zama mai wasa da dariya.
Gabanta ne taji ya faɗi sabida idan ada ne wasa ze farayi yana ɗagata sama yana cillawa yana cewa daga ita babu ƙari amman yanzu jiba amsar daya bata
Sanin halinsa yasa tace.
"Soyayyace ta saka hakan kuma kaga dole nai kishin mijina"
Tafaɗa tana kai hannunta saman gemunsa haɗi da sajensa tana shafawa
Zare hannun nata yayi tare da miƙewa ya nufi hanyar bedroom ɗinsa.
Jimm tai tana bin bayansa da kallo tana nazarin sauyawar sa sedai ta watsar da tunanin tana zaton ko gajiya ce ke damunsa hakan yasa ta miƙe tabi bayanshi.
Taimaka masa tai ya haɗa ruwan wanka tana son ta taimaka masa wajan tayashi wankan ya dakatar da ita wajan faɗin.
"Please basmah fita waje i'm not a good mood"
Yafaɗa batare daya bari taga jikinshi ba jiki babu ƙwari tajanyo masa ƙofar bathroom ɗin ta fita waje ta ɗauko masa kayansa a wadrobe na shan iska ta aje a gefen bed ita kuma ta fice zuwa ɗakinta agigice ta shiga kiran wayar mamanta.
Cikin kuka take mata bayani kamar haka.
"Hajiya ba kanta Aliyu ya dawo amman kamar a hargitse kodai ya biya ta gidan waɗancan tsinannun( gidan iyayensa fa kenan)"
Daga ɓarin hajiya binta zamewa tai daga gefen gadonta dan tsananin tsoron abin da basmah tace mata da sauri ta furta.
"Me,me, kika ce?"
Share hawaye basmah tai tare da cewa.
"Hajiya tunda ya shigo babu wannan rawar kan koda nai masa magana ma a hantare ya ɗauka sannan na bisa ɗakinsa zan masa wanka ya dakatar dani yau ni Aliyu yake ɓoyewa al'aurar sa hajiya kamar ba matar sa ta sunna ba"
Tafaɗa babu kodaa jin nauyin mahaifiyar tata.
"Ki kwantar da hankalin ki bana son ki saka damuwa aranki insha Allahu gobe zan tafi sule ja wajan wannan sabon malamin seyay mana bincike akan lamarin amman yanzu ki koma ki kula dashi nafi zargin ko gajiya ce sami wannan turaren sihirin manta uwar ki shafa ki haɗa masa abinci da wannan ruwan maganin ki tabbatar yaci pls karki min asarar kuɗi dan ubansa zuwa gobe yayi laushi"
Hajiya binta ta faɗa mata hakan tare da bata tabbaci.
"Allah de ya biya uwata wallahi kinfi kowace uwa a wajena yanzu zanyi insha Allah uwata aminiyata seda ke mamata Allah ja zamanin ki mutuwa ba yanzu ba"
Basmah ta faɗa tana sakin dariya kamar ba ita ta gama kuka yanzu ba bayan sunyi sallama da mahaifiyarta wadrobe ɗin kayanta ta buɗe ta ɗauko wata ƙaramar kwalba mai azababban ƙamshi wanda ya cika ɗakin tunma kafin ta buɗe ta buɗe murfin ta tsiyaya ta zuba a tsakiyar kirjinta tare da saman goshinta da kurmin idanunta.
Sannan ta mayar dashi ma'ajinsa ta nufi hanyar waje.
Kicin ta shiga a daddafe ta ɗora masa ruwan coffee tare da ɗan dankalin turawan data soya ta zuba ruwan maganin cikin ruwan coffee ɗin ta haɗesu a babban tray ta nufi hanyar bedroom ɗinsa.
Sedai me tana murɗa handle ɗin zata shiga taji ƙofa a garƙame.
Taja taja abin yaci tura ta buɗu ga ƙofar irin masu tsadar nan ne koka buga baza'ajiba.
Gashi babu spay key a hannunta zubewa tai a ƙasa har coffeen na ƙonata ta saka marayan kuka na baƙin cikin asarar juye maganinta datayi aciki ta jima tana kukan takaici kafin ta ɗauke kayan a zuciye tabar wajan tana jan ƙwafa aranta tana ayyana kodai ya fara dawowa hayyacin sane da alamun sesun sake upgrated na asirin su.
Ya jima yana watsawa fatar jikinsa ruwan ɗumin dayay masa daɗi sosai yaji gajiyar duk ta sake shi.
Bayan ya kammala wankan yayi brush ya fito tare da nufar wajan ƙofa ya murza key dan haka kurum yaji baya son hayaniya a wannan time ɗin,
Alwala ya ɗauro ya sanya jallabiya fara ƙal ya tayar da sallar isha'in dayay missing.
Bayan ya idar ya nufi wajan coffee machine ɗinsa ya haɗa iya wanda yake buƙata ya dawo saman sopa ya zauna yana kurɓa da zafi zafinsa gefen shi ya duba wayar shi nata ringing!
Duba yakai ga ƙaton agogon dake manne a bangon ɗakin kusan sha ɗayan dare tayi a wannan lokacin.
Duba yakai ga screen ɗin wayar hajja ɓaro ɓaro yagani nata yawo.
"Mayya ta"
Ya faɗa cike da ƙosawa a wannan karon ma bai ɗauki wayar ba harta katse sabida yana tunanin da kuɗin hajja take amfani wanda shike zuba mata duk sati cikin wayarta.
Ƙoƙarin tashi yake wani kiran ya ƙara shigowa.
Tsaki yaja kaɗan ya ƙi ɗagawa har seda ya aje cup ɗin dake hannunsa saman ɗan ƙaramin frij ɗin dake ɗakin ya komo ya kashe ƙwan ɗakin sannan ya ɗauki wayar ya ajeta saman gado.
Ya cire jallabiyan jikinsa yayi saura daga shi se singel faffaɗan kirjinshi na cikakkun maza ya bayyana kwance da baƙin gashi.
A nutse ya kwanta a saman gadon ya matse pillow a gefen shi ya tada kai da hannunshi na dama hannunshi na hagu kuma yake lalubar numbern hajja dashi.
Daga ɓangaren ummul wadda taketa juyi a saman gadon hajja ta kasa bacci hajja se mita take akan ta dameta da sukur sukur harta gaji tai bacci ta rabu da ita.
Wayar hajja ta ɗauko ta shiga kiransa har sau uku bai ɗaga ba wurgi tai da wayar tana turo bakinta gaba.
Wata zuciyar na ce mata ai yana can manne da matar sa a kirji wannan tunani seya hadda sa mata jin zazzafan kishin daya sanya ta kuka ta kife saman pillow tana faman kukan takaici.
Jin wayar na ringing! yasa ta goge hawayen ta ɗauka amman batai magana ba
"Assalamu Alaikum"
Dakakkiyar muryarshi mai cike da Amo!
Ta ratsa cikin dodon kunnenta.
Muryarta a dashe da alamun tai kuka tace.
"Amin wa'alaikassa salam"
Jimm shuru babu wanda yayi magana cikinsu tsayin daƙiƙu biyar kafin yace.
"Fisabilillahi nikam yau bazaki barni na huta ba ummi? kira de kira de wallahi kin hanani bacci me kike ke baki baccin ba?"
Yafaɗa daɗan daɗa kaɗan.
A wannan karon kuka ta saki na rashin dalili.
Shafo kwantacciyar sumar kirjinshi yayi tare da lumshe idanu yana jaddada rigimarta.
"To daman dan ki ɗagamin hankali yasa kika kirani da tsohon daren nan me akai maki kuma?"
Jin wannan furucin yasa taɗan rage sautin kukan tace masa.
"Wallahi bazaka sami kwanciyar hankali ba harse ka ɗaukeni anan in ba haka ba nikam zan ƙara gaba dan bazan zauna kusa da gidanmu ba kamaji da wai ehe"
Tafaɗa cike da rashin kunya.
"To naji ki bani nan da kwana uku sakarai"
Yafaɗa yana jimanta wautar yarinyar wani ƙululun baƙin cikin raping ɗin da wancan ɗan iskan yaron yayi mata yaji ya naushi zuciyarsa in banda rashin tausayi wannan ƴar yarinyar meta isa.
Tausayinta yaji ya kamashi cikin kwantar da murya yace.
"Kiyi addu'a ki kwanta dan Allah ba danni ba karki je ko ina ki bari har na dawo amman ki dena kirana ni zan dinga kiranki muna gaisawa"
Yafaɗa da ƙaramin sauti.
Cikin sakarcin ta na shagwaɓar data zama ado agareta tace masa.
"Amman inna jika shuru zan kira bye asuba tagari"
Tafaɗa tare da kashe wayar.
Murmushi ya sanya mai sauti tare da aje wayar agefen sa anya ma kwa a ƙuruciyar yarinyar nan tasan soyayya kodai shirmen tane
Sedai hasko girman zatin halittar jikinta dayay yasaka ya wani lashi leɓanshi tare da rungume pillow yana cewa.
"BA SON TA NAKE BA! TAUSAYI NE"
Ba jimawa da faɗim haka wani irin bacci mai cike da aminci ya kwashe shi batare daya shiryawa hakan ba...........
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*KOBA SO*
*HASKE*
*ƊAN MAJALISSA*
*DA IZZATA*
*RABON WANI*
*ZUMA A BAKI*
*AUREN BARE*
All in 1500 Mai so seya biya tanan 0078174806 starling bank shedar biya ta 08142105218.
Kamar yadda muka sani kamfanin oriflem yayi give wajan samar mana da kayayyaki masu inganci wanda suka hada da kayan kwalliya, kawa da Gyeran jiki,haka ma sun sauka shekaru cute da (10)wajan samar mana da supplement kuma sunyishi yadda ya dace damu.
Wellness yana aiki da dama acikin jiki wanda Inya shiga jikinka zai duba matsalar ka yayi maka maganinta.kadan daga cikin aikin da wellness keyi acikin jiki ya hada da Gyeran fata,Gashi da kuma rage Tumbi,yana kara garkuwar jiki,Yana maganin stress,yana rage cutar mantuwa,yana maganin ciwon kashi yana taimakawa wajan Infection da High B.P
Wellness Sinadarai ne dake maye gurbin abunda aka rasa wanda dan Adam ke buqata domin su taimakawa wajan gina jiki da bashi lafiya.
Wellness ya tattara Abubuwa a sarchet daya wanda ya hada da Omega 3 kafso 1,Astaxanthine and Bilberry Extract kafso 1,da Tablet na multivitamins &Minerals.
Sarchet 1500,kwali 30,000
Domin samun Naku a Tuntubeni ta wannan number 08064400588*KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
33
Bai farka ba se da asubah bakinshi ɗauke da salati, tare da addu'ar farkawa daga bacci, ya sauke santala santalan ƙafafunshi Aƙasa yana jinsa saka yau duk babu wannan gajiyar ta jiya data kashe masa jikinsa.
Kai tsaye bathroom ɗinsa dake manne a cikin ɗakin ya shiga bayan ya kammala uzirin gabanshi ya ɗauro alwala jikinsa ɗaure da faffaɗan tawul se kanshi dake ɗigar da ruwa.
Ƙaramin tawul ya ɗauka ajikin ƙofa yana tsane ruwan kanshi ya ƙarasa gaban ƙaton madubin dake ɗakin ya ɗauki turare ya fesa ajikinsa kana ya nufi wadrobe ya ɗauki wani farin lallausan yadin kufta mai ɗinkin half body ya sanya ajikinsa.
Agurguje ya tayar da raka'atul fijir sannan ya fice a ɗakin ya nufi ɗakin basma ya buga mata bai jira tashin taba ya fita waje tare da mai gadinsa suka wuce cikin masallacin dake bakin layin.
Tunda tabar bakin ƙofar ɗakin Aliyu take rangaji Allah ne ya kaita ɗakinta lafiya kwalaban turaren dake shaƙe a saman madubin ta take watsar wa duk sun farfashe sun fasa mata ƙafafunta amman bata damu da jini da zafin dake zubo mata ba face ware gashin kanta datai wanda yaci uban saloon ta tsaya a gaban madubin tana maganganu ita ɗaya.
"Why Aliyu me nai maka da zakai min wannan horon tabbas jikina yana bani akwai abin da ze faru dani marar kyau sedai ko meye nasan bokana ze tare mini shi" ( wa'iyazubillahi )
Tafaɗa tana bubbuga kanta da madubin kamar zararra haka ta wanzu a wannan dare tana sumbatu gashi tana ta kiran layin hajiya mahaifiyarta yaƙi tafiya.
Haka ta koma ƙasan tiles tai zaman dirshan tana kuka kamar wadda aka aikowa da saƙon mutuwa seda taji kanta ya fara ciwo sannan ta haƙura ta faɗa gado tai rubda ciki tana kukan dai wanda ahaka tayi bacci.
Cikin baccinta tai wani mafarki wanda ya sakata tashin dole acikin mafarkin taga wata farar mace mai tsaho amman ba can ba sedai ta saka mayafin daya rufe fuskarta wanda bata sheda kowa ce ba, seta ga matar tana nufota sedai koda tazo wajanta seta tarar da ita zaune da Aliyu gadan gadan matar wajan Aliyu ta nufa tana miƙa masa hannu da wani irin murmushi ya miƙa mata shima hannunsa ya rungumeta a zafafe basmah tai nufin shiga tsakanin su sedai wani ƙaton rami mai macizai aciki yay mata shamaki dasu domin datai yunƙurin binsu seta faɗa cikin wannan ramin wata irin ƙara ta saka wadda ita ta farkar da ita agigice duk ta haɗa uwar zufa.
Idan banda rawa babu abin da jikinta yake idanunta sunyi jajir ta sauka daga saman gadon wayar ta dake yashe a ƙasa ta ɗauka numbern sabon bokansu ta kira alokacin wajan ƙarfe uku da rabin dare, Duk da bokan bai taɓa ganin basma ba amman suna waya sosai da ita saƙone dai mamanta ke amso mata.
Ringing biyu ya ɗauka daga ɓarinsa maganganu ne da alamun aiki yake.
"Hajiya basmah sarkin kishi kece da wannan tsohon dare?"
Dayake sunan da yake gaya mata kenan sabida bata da wata buƙata a wajansa seta kar mijinta yayi mata kishiya kar mijinta yaje wajan iyayen sa ( mata aji tsoron Allah! )
"Uban ɗakina ba kanta ba wannan ba........"
Tas ta kwashe labarin mafarkin nata ta gaya masa daga karshe ta kece da kuka tana cewa.
"Dana ga ranar da Aliyu ze min kishiya gwara naga ranar mutuwar mahaifiyata" ( wa'iyazu billahi)
Taja fasali tare da ɗorawa.
"Kai min bincike wallahi idan mafarkina ya zama gaskiya sena kashe duk wadda take ƙoƙarin shiga gonata"
Tafaɗa tana jan majina.
Kecewa da dariya yayi tare da ɗaga ƙaton kaskon dake gabanshi yayi zanen sunan Aliyu wanda ada daga ya zana yake ganin hoton Aliyu muraran da halin da yake ciki sedai wannan lokacin ya zana yafi sau biyar baiga komai ba sedai yaga wani irin haske ya cika kaskon wanda har kashe masa ido hasken yake yi dan tsabar yadda ya haske shi.
Gumi ya yarfe ya kuma zaro duƙu-duƙun idanunsa hankali tashe yacewa basma.
"Nakasa ganin komai sema wani haske dake ƙoƙarin kashen idanuna, wanda nake tunanin addu'a ce wannan hasken duk yadda akai a yanzu mijin ki baya sakaci kamar da a wannan karon da wuya aiki mai ƙarfi ya shige shi a bincike ma ze kai kusan shekaru arba'in aiki bai taɓa shiba! sedai mu juya bala'in ga duk wadda tai gigin shiga rayuwarku semun salwantar semun zubda jini semun ɓatar!!!!"
Yafaɗa yana kecewa da wata jahilar dariya mai abin tsoro!.
Gaban basmah ne ya faɗi ta wani firfito da idanunta waje cikin firgici tace.
"Kana da tabbacin akwai yuwuwar ya ƙara aure?"
Tafaɗa cikin bugun zuciya!
Dariyar da yake ya taƙaita tare da ce mata.
"Ai in kinga mijin ki ya ƙara aure to sedai a ƙiyama domin mun masa aiki da mukulli wannan na gaya miki ne kawai amman banga yuwuwar auren shiba ki yarda dani domin bana ƙarya"
(Astagfirullahi)
Cikin yarda da maganar bokan nata tare da bashi gaskiya tace.
"Kana nufin mafarki ne kenan baze tabbata ba?"
Dariya yayi mai sauti.
"Baze taba aure ba! Baze taɓa Aure ba!!!
Yafaɗa yana mai katse wayar yabarta da baki sake.
Sedai maganganun daya gaya mata tare da bata tabbacin baze ƙara aure ba yasa hankalinta ya kwanta harta samu ta tattare kwalaban data yasar ta koma baccinta wanda bugun ƙofar shine ya tashe ta amai makon ta mike tai sallar.
Seta ƙara jan bargo ta rufa ta cigaba da baccinta.......
Aliyu koda ya idar da sallar asubahin zaman shi yayi cikin masallacin wanda ya cigaba da azkar da karatun alkur'ani mai girma.
Har fiddowar rana ya tashi ya bada sallar walha sannan ya fito lokacin ƙarfe wajan taran safiya.
Gidan mahaifanshi ya wuce da ƙafafunshi ya taka har can gidan a bakin gate suka gaisa da mai gadi sannan ya wuce.
Ammi tsaye tana jere kayan abinci a daining yayi sallama ya shiga cikin falon.
Fuskarta cike da annuri ta waigo tana kallon sa kafin ta amsa masa sallamar har ƙasa ya tsugunna yana gaisheta da murmushi ta amsa masa kana ta juya da sauri ta shiga wata kwana wadda ɗakunansu ke ciki mintuna biyu ta dawo hannunta ɗauke da wannan jarkar ta jiya.
Ruwan ciki ta tittulo a cup ta miƙa masa tace masa.
"Maza jeka zauna saman seater kai bisimillah kashan ye ka shafe kanka da fuskar ka"
Tura baki yayi kamar ƙaramin yaro, ya wani langwaɓar da kansa gefe tare da cewa.
"Wai nikam Ammi tun jiya ake bani tofi na minene?"
Yafaɗa kamar wani ƙaramin yaro.
Murmushi ta sauke tare da cewa.
"nidai kasha kabani cup bana son wannan tambayar taka ta lauya"
Dariya ya saki yana mai ƙarasawa saman kujerar ya zauna tare da bin umarninta dama can Ali baya musu garesu sharrin mace ne Allah ya haɗa shi da shi.
Sosai Abba yaji daɗin ganin ɗan nashi rukumi sukai wajan yin break cikin soda ƙauna.
Bayan sun kammala Suka koma falo suka zauna suna kallo.
Aliyu na sunne kai ƙasa ya dubi Abba yace masa............
*WARRRRR*💃💃💃💃
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*KOBA SO*
*HASKE*
*ƊAN MAJALISSA*
*DA IZZATA*
*RABON WANI*
*ZUMA A BAKI*
*AUREN BARE*
All in 1500 Mai so seya biya tanan 0078174806 starling bank shedar biya ta 08142105218.
Kamar yadda muka sani kamfanin oriflem yayi give wajan samar mana da kayayyaki masu inganci wanda suka hada da kayan kwalliya, kawa da Gyeran jiki,haka ma sun sauka shekaru cute da (10)wajan samar mana da supplement kuma sunyishi yadda ya dace damu.
Wellness yana aiki da dama acikin jiki wanda Inya shiga jikinka zai duba matsalar ka yayi maka maganinta.kadan daga cikin aikin da wellness keyi acikin jiki ya hada da Gyeran fata,Gashi da kuma rage Tumbi,yana kara garkuwar jiki,Yana maganin stress,yana rage cutar mantuwa,yana maganin ciwon kashi yana taimakawa wajan Infection da High B.P
Wellness Sinadarai ne dake maye gurbin abunda aka rasa wanda dan Adam ke buqata domin su taimakawa wajan gina jiki da bashi lafiya.
Wellness ya tattara Abubuwa a sarchet daya wanda ya hada da Omega 3 kafso 1,Astaxanthine and Bilberry Extract kafso 1,da Tablet na multivitamins &Minerals.
Sarchet 1500,kwali 30,000
Domin samun Naku a Tuntubeni ta wannan number 08064400588*KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
34
"Abba akwai wata"
Seyay shuru yana faman jan gemunsa yana murmushi yaƙi cigaba da sauran maganar.
Tsira masa ido Abba yayi cike da ganɗokin son yaji me zece masa sedai shikam Aliyu yayi gum ya kasa ƙarasa abin da ze faɗi ɗin.
"Muna jinka wannan wani irin haline Baffa tayaya zaka tsaida mu? muna magana dakai kaja baki kayi gum"
Ammi ta faɗa tana kallonsa.
Dariya ya saki kaɗan yana ƙoƙarin miƙewa ammi ta jefo masa filon kujera tace.
"Karka tashi baffa Allah ka tashi ranka zeyi mugun ɓaci"
Ammi ta faɗa tana kallonshi.
Harara ya ɓallawa su hassana waɗanda suka zuba mashi ido ganin kallon dayay musu yasa sukai wuff suka bar falon sukai cikin ɗakunan su.
Komawa yayi ya zauna kansa a ƙasa har yanzu ya kuma kasa magana kasancewar sa namiji mai tsananin alkunya.
Da zurfin ciki duk abin da kaga ya buɗi baki yayi magana akansa tofa abun mahimmi ne Aliyu akwai tsabar zurfin ciki da kunyar tsiya.
Gyaran Murya! Abba yayi cike da dattako cikin zuciyar shi kuma murna ce fal na yadda ubangiji ya amsa musu addu'arsu ya karkato musu da hankalin ɗan nasu.
Sannan Abba yace.
"Muna jinka Baffa faɗa min gani ga Ammi ko ta samu ne?"
Abba ya faɗa da barkwancin shi wanda yakewa dukkan yaranshi sabida Abba idan yana wa ƴaƴansa magana bakace mahaifinsu bane sabida yadda yake sakewa dasu sosai yake basu mahimmancin su wasa da dariya mai tsafta wanda babu raini acikinsa haka zalika Ammi waɗanda suka mayarta kamar kakarsu dan tsabar yadda take jansu ajiki.
Wannan ɗabi'a ta su Ammi da Abba tajanyo shaƙuwa mai yawa a tsakaninsu da ƴaƴansu wadda takai gaba ɗayansu basa iya ɓoyewa mahaifan nasu komai kuma duk abin da ya faru zasu masu addu'a ko shawara hatta su anty jidda da sarat dake aure a katsina suna jin ɓurin zasu kira abba ko ammi su gayawa ɗabi'ar jan ɗa ajiki ba ƙaramin alfanu take janyo wa ba domin sosai su Ammi suke da fahimta mai kyau a tsakanin su da ƴaƴan su.
Dai dai ta nutsuwar sa yayi tare da kallon ƙasan carfet yana wasa da azurfar hannun shi cikin nutsuwa yace.
"Akwai wata yarinya anan maƙotan hajja sunanta ummi khairy but abba ina jin tausayinta sosai sabida ƙaddarar data sameta........................."
Ya kwashe labarin ummul ya shaidawa mahaifan shi sedai me? ya tsinci bakinsa da rufawa ummul asirin cewar A hotel ya ganta da kuma cewar a gidan karuwai ta zauna bayan korar da mahaifinta yayi mata sam ya kasa bayyanawa mahaifansa wannan maganar dama kuma ya kwaɓi hajja.
Sannan ya cigaba.
"Tana zaune a wajan hajja fa har zuwa wannan lokaci Abba ban taɓa ganin uba irin nata ba wai daman akwai mahaifa irin su? duk girman ƙaddarar yarinyar ya kasa amsa sema korar ta dayay daga gidan yanzu bada ban hajja ba da ina zata wace rayuwa zata faɗa?"
Yafaɗa idanunshi jajir cike da ɓacin rai.
Tagumi Ammi tayi tsigar jikinta na miƙewa duk da bata da labarin yarinyar a wajan hajja kuma bata santa ba kasancewar bata yawan zuwa gidan hajja ɗin in tana son ganinta Aliyu ke zuwa kano ya ɗaukota ko a tura draver ya ɗaukota.
Tai kwanakin ta ta koma Amman wannan labari ya girgiza Ammi a matsayinta na cikakkiyar uwa! kawai ayyanawa take yaya mahaifiyar yarinyar zataji ƴarka tun tana shekara goma sha biyar ai mata fyaɗe kuma baka da kuɗin da zakaja shari'a da waɗanda sukai matan saboda suna da hannu da shuni.
Muryar Abba ce ta katse mata tunanin inda yake ta jan salati murya cike da ɓacin rai matiƙa yake furta.
"Ka tambayi Baban shin ɗan uban waye daze mata haka( daya ke sunan da yake gayawa hajja kenan baba) ka tambaya min sunan ubansa a kano na rantse da Allah ko dukiyata zata ƙare sena makasu a kotu kuma kai zaka tsaya mata ka karɓa mata hakkinta ina son wannan ya zama darasi ga masu halin akuyoyi irinsu ai in baka da kuɗi ba yana nufin baka da rayuwa ba! Abu na gaba kuma kai Aliyu zakaje ka nemi auren ta wannan babban jahadi ne sabida a rage mata zugi da zafin tunanin ƙaddarar data sameta tunda har baba ta ɗauketa ta riƙeta na tabbata mai tarbiya ce ƙaddara ce ta faɗa mata sabida haka ni zan tura iyayenka wajan sakaran ubanta sune maka auren ta ina son na inganta mata rayuwarta yadda zata zama fitila ga Baƙin mahaifinta wanda ko a tarihi ban taɓa ganin mutum kamar shi ba marar imani da tausayi"!!!
Tunda Abba ya ambaci ya aureta jikinsa yayi sanyi gumi ya wanke mai fuskar sa sabida ko a lissafi bai kawo wannan ba shiyasa ma ya kauce da maganar ya soko musu tarihinta sabida yana da tabbacin Abba ze magantu akan lamarin.
A nufinsa dama ko Abba zece ya ɗaukota ta dawo gaban Ammi idan yaso shize ɗauki nauyin karatunta da komanta harta kammala ta sami miji tai aure.
Domin shi a lissafin sa babu auren ta yadai gayawa hajja ze auren ne domin su rabu lafiya ita kanta yana binta ne dato harya samu ya kammala da fahimtar dasu abba domin yasan ya gaya mata baze aureta ba tabbas guduwa zatai daga gaban hajja.
"Ai kam seya AURE TA! Nima ina goyon bayan hakan ɗa ai na kowa ne tunda har hajja ta riƙe ƴar nan nasan tagari ce bani da hofi Allah ya tabbatar da Alheri kuma wannan maganar ta tsaya dagamu sekai ko ƴan uwanka bance ka gayawa ba"
Ammi ta faɗa cike da murna.
A karo na barkatai ya goge zufar dake karyo mai kafin murya a shaƙe yace.
"Nifa Abba Ammi wallahi BA SONTA NAKE BA TAUSAYI NE!"
Sannan ya ƙarasa da cewa.
"Tausayi ne yasa na sheda muku don Allah karku ce na aure ta danni bana sonta tausayin ta nake yi"
Yafaɗa kamar zeyi hauka dan takaici.
Dana sani fall a zuciyarsa na faɗawar da yayiwa mahaifan nasa dama ya sani yaja bakin sa yayi shuru.
Murmushi Abba yayi kana yace masa.......
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*KOBA SO*
*HASKE*
*ƊAN MAJALISSA*
*DA IZZATA*
*RABON WANI*
*ZUMA A BAKI*
*AUREN BARE*
All in 1500 Mai so seya biya tanan 0078174806 starling bank shedar biya ta 08142105218.
Kamar yadda muka sani kamfanin oriflem yayi give wajan samar mana da kayayyaki masu inganci wanda suka hada da kayan kwalliya, kawa da Gyeran jiki,haka ma sun sauka shekaru cute da (10)wajan samar mana da supplement kuma sunyishi yadda ya dace damu.
Wellness yana aiki da dama acikin jiki wanda Inya shiga jikinka zai duba matsalar ka yayi maka maganinta.kadan daga cikin aikin da wellness keyi acikin jiki ya hada da Gyeran fata,Gashi da kuma rage Tumbi,yana kara garkuwar jiki,Yana maganin stress,yana rage cutar mantuwa,yana maganin ciwon kashi yana taimakawa wajan Infection da High B.P
Wellness Sinadarai ne dake maye gurbin abunda aka rasa wanda dan Adam ke buqata domin su taimakawa wajan gina jiki da bashi lafiya.
Wellness ya tattara Abubuwa a sarchet daya wanda ya hada da Omega 3 kafso 1,Astaxanthine and Bilberry Extract kafso 1,da Tablet na multivitamins &Minerals.
Sarchet 1500,kwali 30,000
Domin samun Naku a Tuntubeni ta wannan number 08064400588*KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
37
Cewar hajja dake tsaye akan ummul cikin faɗa take wannan furucin.
A karo na barkatai ummul ta share hawayen dake faman zubo mata kamar famfo jikinta duk yayi sanyi kamar marar lafiya.
Ta dubi Hajja a raunane tare da ce mata.
"Hajja rabona da shi tun jiya fa yace mini baya jin daɗi kar na kirasa amman shi ze dinga kirana"
Tafaɗa murya can ƙasa.
Neman guri hajja tayi ta zauna tana mai fuskan tar ta.
Cikin nutsuwa hajja tace.
"Ummi karki zarme akan soyayyar Aliko ita mace da jan aji aka santa dan Allah kina jan aji irin na mata wai nikam mai Aliko yafi sauran maza ne da kike masa wannan soyayya haka babu koda jan aji cikin ta?"
Hajja ta faɗa cikin ɗaga murya sama.
Lumshe ido ummul tai tana mai hasko girman cikar zatin kyawunshi tare da kamewar shi uwa uba nutsuwa da kamala tare da haiba kana ta waresu tar wai a kan fuskar Hajja cikin kalar tausayi tace.
"Hajja bari kede ni bance Ali yafi kowa ba amman a zuciyata yafi kowani namiji haka nan Allah ya ɗauki son shi da tausayin shi ya ɗora min acikin raina"
Tafaɗa tana mai danne saitin zuciyarta da hannunta wanda yin hakan ya bawa hajja tabbacin kome ta faɗa iya gaskiyarta ta faɗi.
Cikin tausaya mata hajja tace.
"To ki dinga addu'a ko abinci fa baki ciba shi ƙila ma yana manne da matar sa a wannan lokacin suna soyayyar su amman ke kin zauna kina haƙilon iska"
Hajja ta faɗa mata hakan tana hara rarta.
Tura kanta tayi tsakiyar cinyoyinta a hankali take rera kuka mai fitar sauti murya cikin kuka take cewa.
"Allah bani na ɗorawa kaina soyayyar bawan kaba ya Allah kaine ka ɗoran ya Allah kasa ta ficen a raina kona huta"
Taɓe baki hajja tayi tare da tashi tabar mata wajan.
Yinin ranar ummul ta kasa kai komi cikin bakinta bini bini zata ɗauki wayar hajja taga koya kirata amman shuru har wajan yamma lokacin su sadiya ƙannenta suka shigo gidan hajja murnar ganin su yasa raguwar damuwar rashin kiransa taɗan sauka zama sukai suna taɓa hirar abubuwan da suka faru a bayan tafiyarta.
"Anty ummi ina gaya miki har yau gida fa na nan yadda kika sanshi sema abin da yayi gaba"
Cewar kausar mai bin sadiya tana kallon ummul wadda duk rabin hankalinta baya kansu.
Idanunta kaɗai ze baka shedar bata cikin hayyacinta amman su sabida yara ne yasa basu fahimci hakan ba.
Sadiya ce ta dube ta tare da cewa.
"Ai bayan tafiyarki munsha kuka munsha takaici mutane sahu sahu suka dinga zuwa yiwa bamu jaje wanda rabi munafurci ke kawosu shiko baba seda ya dena fita sabida kowa zaginshi yake a unguwar nan ana cewa yaƙi ɗaukar ƙaddarar data sami ƴarshi domin ashe kowa yasan halin da muke ciki shiyasa babu wanda yabi bayan shi"
Murmushi ummul tayi mai ciwo tare da cewa.
"Dama ai Allah mai rahma da jin ƙai ne ya ɗauka duk abin da yake mutane basa lura"
Sadiya ta ƙara tarar numfashin ta da cewa.
"Ai bayan kin tafi bamu ta dena aiki ga jariri abinda zamuci se hajja ke kawo mana aikwa ba shiri bamu ta tattara ƴan kuɗinta ta saro man ja dana gyaɗa wallahi Allah ya saka musu albarka a yanzu haka dashi muke komai domin tana ciniki sosai"
Ƙwallace ta tarar wa ummul ta share tare da cewa.
"Hmm sadiya shiyasa naso nai karatu kodan na tallafi bamu amman dayake shirina daban dana Allah se Allah ya rusa nawa shirin ina kwa gidan hajiya timo sun nemi bamu?"
Haɗe rai sadiya tayi tare da cewa.
"Basu nemi kowa ba, ai nake gaya miki talatu har gida tazo tana kuka tana bawa bamu haƙuri akan inda tasan haka abin ze zama da bazatai hanya ba,koda uwar ɗakin talatu tajewa hajiya timo da maganarki seta koreta tai mata fata fata anan abotarsu ta watse"
Kuka ummul ta saki tana furta.
"Sadiya meye amfanin talauci wai ace sameer yana garin nan mahaifan shi suna nan amman nakasa karɓan hakkina sabida ina talaka? sabida bani da gatan wanda ze bimin hakkina ko kwanaki na ganshi a wani hotel da budurwa sun shiga?"
Tafaɗa tana share hawayenta.
"Dena kuka ummi ni jikina yana bani sameer baici bulus ba Allah ze kawo mai taimakon mu tunda mu bamu dashi Amman insha Allah se zina tai wa sameer sanadin ajalinsa"
Sadiya ta faɗa itama kamar zatayi kukan sannan ta ɗora.
"Ai ina gaya miki se umma tahau habaici a tsakar gida tare dasu ya basira suna mana waƙa Bamu tace karmu kula su haka muka share su bama kula kowa hatta baba seda muka dena gaida shi, Kwatsam in gaya miki rannan munzo zamu shigo gida muka gamu da baba a zaure yana ƙoƙarin haska fitilarsa ze shiga soro se muka bi bayan sa sabida daga makarantar dare muke kawai baba na haska fitila sega nonon ya basira nan cimu cimu a bakin wani saurayi suna iskanci, sabida rawar jiki ihu muka saka wanda shiya janyo hankalin mutan gidan namu umma da bamu suna ta rawar jiki suka shigo soron hmm ai ummah tana ganin haka seta koma da baya cikin kunya tana susar kai bamu kuwa taja hannun mu muka koma gida, shiko baba kasa magana yayi"
Taɗan nisa kana ta cigaba.
"Har washe gari gidanmu tsit bakajin hirarsu da habaicin su sabida anyi abin kunya, Hmm ashe in gaya miki kowa a unguwa yasan mai suke idan uwarsu ta aikesu shaguna taɓe su ake a basu kuɗi koda baba ya taramu yace duk su fito da miji buɗar bakin samarin se sukace ai abinda suke nema idan sun aure su ai sun samu a waje, wannan maganganu sune suka saka baba harda kwanciya jinya yanzu de ataƙaice babu mai zuwa wajan su ya basira kullum suna gida kuma daga ranar uwarsu bata sake mana gorin kin bar gida ba wanda ada wallahi tun safe idan ta dasa yi mana habaici har a kwanta bacci"
Sadiya takai maganar tana murmushi.
Ummul cikin takaicin halin da ƴan uwanta suka shiga tace.
"Ai baba yanzu ya fara ganin bala'i tunda baida zuciyar nema ya bawa ƴaƴansa sedai ƙarfin kwanciya da mace to yaya ake son suyi? ataimako de baza'a tai makesu ba sukuma basuda tsarka kakkiyar zuciyar kare kansu nasan ba komai ze sakasu bin shaguna ana taɓesu ana basu kuɗi ba face rashi! inda akwai da bazasu yi hakan ba se kuma uwa uba kwaɗayi da zulama tare da hangen abin da na sama yake dashi, Allah ya kyauta wannan darasi ne Allah ya nunawa hadiza ranar da baba ya koreni ina kallo tana sheƙa dariya ashe itama tata ranar na tafe oh! ni ummal kairi inda ranka zaka sha kallo"
Dariya sadiya ta saki tare da cewa.
"Amman su ai bai kore suba wallahi baba bai maki adalci ba"
Tafaɗa cike da jin haushi.
Murmushi mai ciwo ummul tai tare da cewa.
"Barni dashi lokaci na nan tafe shiyasa jiya daya ganni yawani tsaya zemin magana na share shi"
Dariya sadiya ta saki sannan tace.
"Ai baba yayi laushi har yanzu baya cas baya as amman de babu masifar nan sabida yana nema ajikin matansa kowacce idan tai girki zata bashi sedai baya wannan faɗan Allah de ya kawowa baba mafita yabar wannan zaman rashin abinyi ɗin"
Da amin ta amsa wa sadiya ahaka sukai magariba suka wuce.
Bayan ta idar da sallar magariba tagumi ta sanya tana kurɓan shayi da ƙyar wanda hajja ta tilas ta mata akan seta shashi.
ABUJA.
Sosai ya more jikin basma bai sarara mata ba se wajan rana sannan ya mirgina ya ɗagata ya shiga wanka koda ya dawo ya tarar itama ta fice harta sauya mai bedshirt zama yayi yana tsane kanshi sannan ya sauya kaya tare da nufar toilet ya ɗauro alwala ya wuce masallaci.
Daga nan wani mutumi yayi masa waya akan yana son ganinsa sabida wata shari'a daze tsaya masa a kotu sabida haka daga masallaci nan cikin mai tama ya wuce wajan mutumin agidan mutumin yayi har magariba saboda tattauna war mai tsayi ce a tsakanin su.
Tafe yake akan titi yana draving hadarine ya haɗo sosai yana gab da zubda ruwa titin tsit sabida kasantuwar haɗowar hadarin ya saka mutane suketa raguwa.
Sannu Ahankali yakai hannunshi saman wayar shi dake faman ringing! lumshe kyawawan idanunshi yayi ganin number hajja a karo na barkatai.
Shafo kanshi yayi da ɗayan hannun shi har wayar ta katse bai ɗaga ba seya danna dialing ɗinta.
Ringing biyu Ummul dake zaune ta cure a saman sallaya tana kuka ta ɗauka muryarta a dakushe tayi masa sallama.
Jiyay tsigar jikinsa ta miƙe jin tattausar muryarta da yayi a yanzun.
"Ya salam bade kuka kike ba? mai aka maki me ke damun ki?"
Duk ya jera mata tambayar batare daya san hakan ta faru ba.
Wannan tambayar renin hankalin daya yi mata wadda yasan ai sabida shi take kukan ita ta fusata zuciyarta wadda ta bata damar baje baki ta dinga rera masa kuka kamar ance mata bamu ta rasu!
Da sauri ya dafe sitiyarin motar babu shiri ya kasheta ya dafe kanshi yana sauraran kukan nata.
Seda tai mai isarta bai hana taba sannan ta soma sakar mai ajiyar zuciya akai akai mai ƙarfi.
Cikin cool voice yace.
"Shiiiiit ya isa kukan mana ummiy khairy idan kika ƙarar da hawayen babu ruwana please me aka maki kike ta kuka ko hannun ne?"
Ita tama mance da wani hannu ai, amman dan karya kawo mata raini yace sabida shi take kuka seta basar tunawa da huɗu bar hajja ta ɗazu data ce ta dinga ja masa aji hakan yasa ta ƙaƙalo ƙarya ta shirga masa.
"Ni tunda na tashi hannuna yaƙi motsi nayi nayi yaƙi yi kuma hajja tace bata san kan maganin ba shine naketa kiran ka kagaya min nawa zan sha baka ɗauka ba?"
Tafaɗa a sakarce.
"Kuma shine ake kukan?"
Yafaɗa murya kamar mai raɗa.
Numfashi ta fesar tare da cewa.
"Zafi fa yake min"
Lumshe idanunsa yayi yana jin wani kalar yanayi ajikinsa wannan shagwaɓa tana kashe shi.
A hankali ya furta.
"Ki sami man zafi ki goga a wajan hajja ta saka maki ruwan ɗumi a gasa amman dai adena wannan kuka hakan nan ya isa"
Yafaɗa mata hakan cikin kwantacciyar murya.
Wani irin kuka ta cigaba dayi mai kama dana yara idan suna son abu aka hanasu tana ce masa.
"Nide ka dinga ɗaukar wayata sabida irin wannan idan ba haka ba sedai ka dawo kano ka tarar bana nan"
Harga Allah wannan shagwaɓa ta birkita bawan Allah idan har ta cigaba dayi zeyi abin kunya don shi shagwaɓa tana sanyawa ya kasa controlling kanshi.
"Shiiii dena kukan pls kiyi bacci take care bye"
Yafaɗa muryar shi na wani irin karkarwa.
Kamar mai jin sanyi haka ya yarda wayar jagwab ya koma yaja seat ɗin kujera ya kwantar da kanshi yana mai lumshe kyawawan idanunshi da suka sauya kala zuwa jajir...............
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*KOBA SO*
*HASKE*
*ƊAN MAJALISSA*
*DA IZZATA*
*RABON WANI*
*ZUMA A BAKI*
*AUREN BARE*
All in 1500 Mai so seya biya tanan 0078174806 starling bank shedar biya ta 08142105218.
Kamar yadda muka sani kamfanin oriflem yayi give wajan samar mana da kayayyaki masu inganci wanda suka hada da kayan kwalliya, kawa da Gyeran jiki,haka ma sun sauka shekaru cute da (10)wajan samar mana da supplement kuma sunyishi yadda ya dace damu.
Wellness yana aiki da dama acikin jiki wanda Inya shiga jikinka zai duba matsalar ka yayi maka maganinta.kadan daga cikin aikin da wellness keyi acikin jiki ya hada da Gyeran fata,Gashi da kuma rage Tumbi,yana kara garkuwar jiki,Yana maganin stress,yana rage cutar mantuwa,yana maganin ciwon kashi yana taimakawa wajan Infection da High B.P
Wellness Sinadarai ne dake maye gurbin abunda aka rasa wanda dan Adam ke buqata domin su taimakawa wajan gina jiki da bashi lafiya.
Wellness ya tattara Abubuwa a sarchet daya wanda ya hada da Omega 3 kafso 1,Astaxanthine and Bilberry Extract kafso 1,da Tablet na multivitamins &Minerals.
Sarchet 1500,kwali 30,000
Domin samun Naku a Tuntubeni ta wannan number 08064400588*KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
38
"Ya Salam, Ya Allah"
Ya faɗa a gajiye yana mai shafo gashin sajen dake kwance a saman fuskar shi ya sanya haƙoranshi yana cizon ƙasan laɓɓanshi.
Ya kai mintuna talati a zaune seda aka soma yayyafi sannan ya tada motar yabar wajan tafiya yake a hankali kamar wanda ƙwai ya fashewa aciki har Allah ya kaishi gida.
A parking space ya aje motar tare da kasheta ya fito waje yana ɗan gudu kaɗan sabida gudun kada ruwa ya taɓashi.
Seda yaje bakin ƙofar falo sannan ya dai daita nutsuwar sa.
Ya kama handle ɗin ƙofar falon ya murɗa ya buɗe ya shiga ciki farin hasken ƙwan falon ya haske falon ga wani irin haɗaɗɗan ƙamshi da sanyin AC da suka bugi hancin sa.
Sallama maƙale a bakinshi ya shiga ciki babu kowa a falon se Uban ƙarar tv dake tashi.
Ya ƙarasa gaban tv ya kashe ta sannan ya wuce ɗakin shi.
Yana tsaye a gaban mirrow yana cire botir ɗin rigar shi basma tayo sallama ta shigo.
Ba yabo ba fallasa ya amsa mata a hankali ta ƙaraso gaban sa sanye take da riga da skirt na marun ɗin leshi sedai ɗaurin zahra buhari wanda shigar tai matiƙar yi mata kyau.
Hannu ta saka tana taimaka masa wajan cire botiran.
Seda ta taimaka masa ya cire kayan jikinsa sannan ta wuce bathroom ta haɗa masa ruwan wanka.
Bayan ya shiga ta kuma ƙara gyara masa ɗakin kafin ya fito har turaren wuta ta kawo.
Lokacin data ke turara mashi ɗakin shikuma ya fito jikinsa ɗaure da tawul agaban mirrow ya tsaya ya kintsa kanshi ya shirya cikin farar jallabiya turare ya fesa sannan ya shinfiɗa darduma a ƙasan tiles ya tada sallar isha'i.
Zama tayi a gefen gado tana kallon yadda yake sallah a nutse ya jima hannunshi a sama bayan ya idar da sallar yana roƙon Allah, Kafin ya shafa ya miƙe tare da ninke abin sallar.
Ya ƙaraso wajanta ya zauna daf da ita har ƙamshin turarenta yana dakar mai hanci ya lumshe idanunshi.
Tare da cewa.
"Sannu da hidima Allah yayi miki albarka kinyi matiƙar kyau"
Fari tayi da idanunta tare da ware hannunta taɗan sakosu a gefen kafaɗunshi tare da furta.
"Nagode mijina ga abincin ka can a falo na jiran ka"
Lumshe idanu yayi tare da cewa.
"Kinyi sallah de ko?"
Murmushin dake fuskarta bai gushe ba har yanzu tace masa.
"Eh nayi tun ma ɗazu"
Ta tashi tsaye ta kamo hannunshi suka fita falo.
Kujera ta ja masa ya zauna ta shiga serving ɗinshi.
Farar shinkafa ce da miyar ganda se lemon data zuba mai a cup ta ɗora spoon cikin shinkafar ta tura masa gabanshi.
Kashe mata ido ɗaya yayi tare da cewa.
"Ke kinci?"
Shagwaɓe fuska tayi tare da gyaɗa masa kai alamar "eh"!
Bisimillah yayi tare da ɗaukar spoon ya fara juya abincin.
Lomar farko yaɗan yatsina fuska sabida mugun yaji da gishirin daya yi yawa acikin abincin.
Aje spoon ɗin yayi tare da kallon ta.
Sannan a hankali ya ɗauki cup ya tsiyayi ruwa yasha tare da miƙewa yabar daining ɗin.
Sororo tayi tana bin bayan shi da kallo harya ƙarasa cikin falo ya zauna a one seater ya ɗauki remote yana serching chanel.
Ƙarasowa tayi gabanshi ta zauna a ƙasa tana bin fuskar shi da kallo tasan idan batai mashi magana ba idan zasu kwana a haka shi baze mata ba sabida rashin maganar shi.
"My Sweet man"
Tai amfani da ƙaramar murya wajan kiran sunan nashi.
Bai amsa ba, itama bata jira cewar shiba tace.
"Naga bakaci abincin ba kama taso baka kulani ba?"
Tafaɗa kamar zatayi kuka!
Seda ya ɗauki manyan lokuta bai ce mata ƙala ba sannan daga baya yace mata.
"Basmah wai akan girki munta samun matsala dake kenan? babu yadda za'ai ki girki naci a kwanciyar hankali? yanzu shi wancan yajin da kika lafta a miya ai seya kasheni, Gaskiya bazan juri rashin iya girki ba dan nagaji da siyan na restuarant shekara biyar da aure amman kusan koda yaushe sena fita sayan abinci kona ci agidan ammi, Sabida kinfi bawa aikin ki mihimmanci akan zama ki girki mai kyau ki kula da mijinki koma kina gidan idan kinyi girkin baya daɗi why basmah nagaji gaskiya"
Ya ƙarasa maganar da ɓacin rai.
Tunda ya soma maganar take bin fuskarshi da kallo wato daga jiya zuwa yau Aliyu ya sauya hali kenan jiya yayi mata cin mutunci yau ma kuma yazo yana mata idan yasan irin manyan lokutan data ɓata wajan haɗa mai wannan girkin da baze mata haka ba.
Cikin takaici tace.
"To naji nagode bazan kuma ba"
Zata miƙe yace.
"Dakata ni zaki bawa wannan amsar kamar wani sa'anki? look basma bafa zan ɗauki renin hankalin kiba, Idan har baki sauya ba wallahi zan baki mamaki and kuma daga yau na soke fita aiki ki zauna a gida kema kamar sauran mata"
Yana gama faɗin haka ya miƙe ze tashi tayi saurin riƙo rigarshi cikin kuka tace.
"Dan Allah karka min haka please ina son aikina yadda ban taɓa haihuwa ba wannan fitar ita take ɗebe min kewar yara"
Yadda take kuka kamar ranta ze fita yasa jikinsa yayi sanyi ture hannunta yayi tare da cewa.
"Naji amman daga yau babu wata fita aiki harse kin min girki kin gyaran gida nan da two weeks zan kawo mai aiki dan bazan iya zuba ido gidana kamar kango ba"
Wata zabura tai kamar mahaukaciy tayo kanshi da wani ihu! take cewa.
"Ni wallahi bana son mai aiki babu wata macen da zaka kawon gidana ko tsohuwa ko yarinya"
Wani banzan kallo ya jefa mata ya wuce bedroom ɗinsa ya datso ƙofar waya yayi dasu Ammi sannan yayi nafila yayi kwanciyar shi.
Washe gari tun wajan 7:00am ya shirya cikin black suite yayi matiƙar kyau ya fice office.
A ranar bai samu kanshi ba se dare sabida ayyukan da suka tarar masa.
Daga nan gidan Ammi ya wuce suka gaisa yayi gida.
Kusan kwana uku Aliyu ya ɗauka yana busy sabida tarin ayyukan dake gabanshi dazarar kuma ya tashi daga office seya wuce wajan Ammi yana dawowa gida seya kulle kanshi a ɗaki yana aiki akan shari'ar da zasu fara gabatarwa on monday.
Gaba ɗaya basma ta fita a hayyacinta sabida rashin kulawar da Aliyu baya bata duk ta susuce kullum seta yiwa mahaifiyarta waya tana kuka ita kuma hajiya kwana biyu ciwon ƙafa ya hanata fita wajan malaman nasu bare taji meke faruwa.
Yau kimanin kwanaki biyar da dawowar Aliyu sedai tun washe garin ranar daya dawo basu ƙara waya da Ummul ba har yanzu.
Gaba ɗaya ummul ta koma wata iri ko doguwar hira batayi koda yaushe tana tunanin Aliyu kuma tayi alƙawarin bazata kuma kiranshi ba itama zata ja ajinta irin na mata.
Amman duk da wannan ƙudirin na zuciyarta kullum setai kuka idan ta kwanta bacci tun hajja na faɗa harta zuba mata idanu.
Kusan koda yaushe ƙannenta na gidan hajja suna hira wannan ke ɗauke mata kewa itama kuma ameerah tana yawan zuwa ziyartar ta.
Har zazzaɓi seda ta kwanta na kewar Aliyu ta riga ta saka acikin ranta son Aliyu ajininta yake.
Shima kuma daga ɓangaren shi ayyuka ne sukai mashi yawa sun fara gudanar da wata shari'a ne mai zafi shiyasa ma ko a gidan shi yana ɗaki a kulle yana bincike.
Tuni Basma tayi kwanto ta bashi haƙuri ya barta ta koma wajan aikinta sedai babu wannan sakin fuskar yanzu wani irin shakkar shi take sabida yadda baya sakar mata fuska koda yaushe fuskar shi a ɗaure.
Yau ta kama friday kimanin sati guda kenan da dawowar Aliyu.
Tun wajan 8:00pm yaje gidan ammi zaune yake yana cin tuwon semo shigowar abba yasa yaɗan dakata suka gaisa.
Seda ya kammala cin sannan Abba ya dube shi tare da cewa.
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*KOBA SO*
*HASKE*
*ƊAN MAJALISSA*
*DA IZZATA*
*RABON WANI*
*ZUMA A BAKI*
*AUREN BARE*
All in 1500 Mai so seya biya tanan 0078174806 starling bank shedar biya ta 08142105218.
Kamar yadda muka sani kamfanin oriflem yayi give wajan samar mana da kayayyaki masu inganci wanda suka hada da kayan kwalliya, kawa da Gyeran jiki,haka ma sun sauka shekaru cute da (10)wajan samar mana da supplement kuma sunyishi yadda ya dace damu.
Wellness yana aiki da dama acikin jiki wanda Inya shiga jikinka zai duba matsalar ka yayi maka maganinta.kadan daga cikin aikin da wellness keyi acikin jiki ya hada da Gyeran fata,Gashi da kuma rage Tumbi,yana kara garkuwar jiki,Yana maganin stress,yana rage cutar mantuwa,yana maganin ciwon kashi yana taimakawa wajan Infection da High B.P
Wellness Sinadarai ne dake maye gurbin abunda aka rasa wanda dan Adam ke buqata domin su taimakawa wajan gina jiki da bashi lafiya.
Wellness ya tattara Abubuwa a sarchet daya wanda ya hada da Omega 3 kafso 1,Astaxanthine and Bilberry Extract kafso 1,da Tablet na multivitamins &Minerals.
Sarchet 1500,kwali 30,000
Domin samun Naku a Tuntubeni ta wannan number 08064400588*KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
39
"Baffa"
Abbah ya kira sunan shi.
A nutse ya juyo tare da tattara dukkan hankalin shi wajan Abba.
Yana mai zuba mashi idanu tare da cewa.
"Na'am Abba"
Cikin nutsuwa Abba yace masa.
"Munyi magana dakai tsayin kwanaki bakwai ina du bawa koza ka kuma bi takaina akan yadda maganar ta kaya amman naji ka shuru?"
Rasa wacce maganar, sukai da Abba yayi seya fara matse yatsun shi na hannun dama yana kar kaɗa azurfar shi cike da tararrabi ya ce masa.
"Abba am so confused wacce maganar ce mukai?"
Da mamaki Abba yace.
"Kamar ya ka shiga ruɗu Baffa? maganar nema maka auren Ummul khairi mana yarinyar daka bamu labari last week daka zo"
Shaf ya ma mance da ita a rayuwar shi Ambatar sunan ta kaɗai da Abba yayi seya tsinci kanshi da nadamar yadda ya ɗauki long time bai ko kirata ba kasancewar shi mutum mai cika alƙawari ya riga yayi mata alƙawarin kira baya son ta ɗauke shi mutumin banza mai magana biyu.
"Abba wallahi na ɗan shiga busy ne a waɗannan lokutan kasan Allah na mance da maganar ta"
Yafaɗa hankalin shi kwance.
Gyara zama Abba yayi sannan yace.
"Ni bam manta ba Baffa sabida haka ranar sunday jibi kenan kawunan ka zasu je sukai kuɗi da sadakinta, Abin da yasa ma akai delay wajan kaiwar seda naɗan yi bincike ne akan yarinyar daga nan na tashi mutane uku sukaje kano can anguwar sukai min binciken halin mahaifin yarinyar dana ta kamar yadda addinin musulunci yazo da sharaɗin neman aure bincike shine first amman ance kada a zurfafa! to Alhamdulillahi ɗari bisa ɗari yarinyar ta sami sheda mai kyau ta jinƙan mahaifiyarta dan sun ƙara da cewa ma agarin taimakon mahaifiyarta agidan aikinta wannan ƙaddarar ta sameta, shikuma uban dan tsabar rashin tausayi seya koreta daga gidan to kaji baffa sabida haka ranar lahadin nan in muna da rai za,a kai sadaki da kuɗin aure mukam a kwana uku ma a shirye muke su bamu yarinya a ɗaura aure"
Dum!dum!! dum!!!
Kirjin Aliyu ya bada sautin hakan a karo na kusan uku ya share zufa mahaifi daban yake babu yadda zeyi yayi musu jayayya akan abin da suke ganin sunfi ƙarfin su nemi alfarma a wajanshi, Amman ba da ban haka ba da babu yadda za'ai ya auri ummi tausayin ta kaɗai ne maƙare a kirjinshi wanda harya ci burin taimaka mata amman ba So ba.
"Banji kace komai ba baffa?"
Abba ya faɗa yana noticing ɗin Aliyu.
"Allah ya saka da Alkairi Abba ya ƙara girma yaja kwana zan aiko da kuɗaɗan komai ɗin"
Yafaɗa kamar zece wayyo! Allah na!
Murmushi irin na manya Abba yayi tare da cewa.
"Bana buƙatar ko sisinka anan wannan ni zan maka auren gata Auren da ko bana raye zaka min Addu'a ta daban akan shi baffa yanzu bazaka gane yaran ba kona yara maka"
Murmushin yaƙe Aliyu yayi aran shi yana ayyana.
Meye ma amfanin tara mata har 2 bai gama da matsalar waccan ba ga wata, Shi ina ze kaisu sun masa yawa mace babu iya girki bare tarairaya ita de burinta akwanta da ita kullum sedai ta ɗau jaka ta fice aikinta ga wannan itama wadda batafi a raine taba zata shigo mai zata masa inba yarinta ba.
"To kaji de yadda lamarin ya kaya maganar kayan ɗakinta.........
Da sauri ya dawo daga dogon tunanin daya faɗa tare da katse abba.
"No! Abba ina da set na furnitures a kowani room a gidana so that no need a kawota da ko spoon"
Yafaɗa yana mai kokawa da nutsuwar shi.
Lokacin Ammi ta shigo falon taci ado cikin wani haɗaɗɗan brown less ɗan gasken mai kyau da tsari babu abin da ke fita ajikinta se ƙamshi.
Ammi kenan benu bakya tsufa giwar Abba, da kallo Aliyu yabi Ammi yana mamakin tsafta da kwalliyarta tamkar bata haife suba.
Da murmushi take duban Abba wanda tunda ta shigo falon yake washe baki murmushin sa ya ƙaru fiye dana ɗazu.
"Abba da baffa me ake cewa ne aka ware ni?"
Tafaɗa tana dariya.
Shima Abba dariyar yayi tare da cewa.
"Wane mutum bare kayan sa mu ai duk naki ne se yadda kikai damu hajiya hafsa giwar mata maganar bikin ɗanki muke yi ranar lahadi kamar yadda na gaya miki nake sheda masa za'a kai masa kuɗin auren"
Sosai Ammi ta saki far'a tana zuba godiya ga Allah mamaki Aliyu yake na iyayen nashi acikin su kowaye yafi wani son ƙarin auren nashi oho!
"Dama yayarsu ta wuce dubai yau kwanaki uku kenan kaga tace ranar sunday zata dawo kaga tana zuwa se a miƙa lefen kawai ko?"
Ammi ta tambayi abba.
"Eh nima hakan nace Allah dai yasa ai komai lafiya cike da narasa"
Tunda yay ƙasa da kanshi bai kuma cewa komai seda ya duba agogon hannunshi ƙarfe taran dare tayi ga basma na faman yi masa waya.
Seya miƙe tare da zube hannayen shi bisa aljihun wandon shi yana mai ce musu.
"Ni zan wuce seda safe"
Da kallo Ammi ta bisa tare da cewa.
"Ka fasa shan ruwan shayin da kace hussaina ta dafa maka?"
Girgiza kai yayi tare da ficewa daga falon.
Murmushi Abba yayi tare da cewa
"Wannan ɗan naki fa neman zamewa yake baya son auren nan na fahimta gudu nake kar mu bashi ƴar mutane ya kaita wajan matarsa su azabtar da ita"
Wani murmushi Ammi ta saki tare da cewa.
"Bana tunanin a sanyin halin baffa da haƙurin shi ze iya cutar da wata, kai dai barshi da miskilancin sa da tsare gidan sa, ni ajikina ina jin baffa yana son yarinyar nan domin inda bai sonta bazeji tausayin taba amman shi a ganinsa tausayi ne, Sedai ni ina hango wata irin kwantacciyar soyayya mai zafi a idanunshi shi kansa yana mata son da bai san yanayi bane sone wanda ake kira makahon so"
Ammi tafaɗa tana dariya.
Shima dariyar abba yayi tare da shafo fuskar ammi yana cewa.
"Su Hajjiya hafsa malamar soyayya wuce muma muje mu tuna baya"
Dariya tayi tare da wucewa daining ta haɗo mai abinci ta dire agabanshi har lokacin murmushine ɗauke a fuskar ammi.
Da wani irin speed ya ƙarasa motar shi sabida ruwan daya sauko kamar da bakin ƙwarya ashe abin da yasa basuji agidan Ammi ba sabida gidan rufin pop ne shiyasa ƙarar saukar ruwan ta ɓuya seda ya fito yaga ashe ruwane ke sauka kasancewar garine na damuna ga Abuja kowa yasanta basa rabo da zubar ruwan sama.
A gaggauce ya tada motar ya buga uban horn mai gadi ya buɗe masa ya fice basu da nisa da gidan shi tsiran layi biyar ne daman.
Seda yaje bakin gate ɗinshi sannan ya danna horn mai gadin shi ya buɗe masa ya shiga cikin gidan shi.
Ya ƙarasar da motar parking lot yayi parking tare da kasheta ya jingina kanshi da jikin seat ɗin motar tare da ɗauko wayar shi ya duba tarin miss call ɗin basma wajan guda goma.
Fita yayi daga wajan misscall ya duba time 9:30pm ya ɗan fiddo da ido cikin mamakin yadda time yaja.
A hankali yake tunanin mai yasa yarinyar nan ta share shi? bata neme shi a waya ba? kamar yadda yayta ganin kiranta last 7 days ago! yadda da dinga naci.
Wata zuciyar tace kodai ta dena son kane?
Gaban shine yaji ya faɗi.
Da ƙarfi ya furta.
"No ina ganin soyayyata mai girma cikin manyan idanuwan ta"
Hannunshi har rawa yake wajan lalubo numbern hajja rabon daya ga kira da layinta tun ranar daya kirata da daddaren nan.
Kawai tsintar hannunsa yayi da dialing number ɗin.
Ringing! tai harta katse ba'a ɗaga ba.
Still ya kuma try nan ma ba'a ɗaga ba.
Faɗuwar gabansa ce ta tsananta gumi mai ƙarfi yana keto masa tamkar babu AC Acikin motar.
Seda yayi kira sau biyar.
Abinda bai taɓa yiwa wani ba a duniya a ƙa'idar shi kira ɗaya dal yakewa mutum inka gani ka ɗaga to in baka gani ba kaga miss call ka biyo shi amman yau shine harda jera kira biyar batare daya farga ba.
Cikin baccinta takejin ƙarar wayar hajja dake kusa da ita wadda ta saita alarm da ita wanda yake farkar da ita duk ƙarfe 3:00am na dare domin tayi nafila.
Mirginawa tayi tare da buɗe manyan idanunta da suka kumbura suka tasa sabida baccin data ke, Takai duban ta ga hajja wadda taja bargo tana ta munshari alamun ta jima da yin bacci.
Itama juyawa tai tare dajan Blanket ta ƙara rufe jikinta wani baccin na sake fusgarta.
Wayar nata ringing amman nauyin bacci ya hanata ɗauka.
Seda ringing ɗin ya dameta sannan ta ɗauka idanunta rufe suke batare data san mai take faɗa sabida baccin dake cinta kuma bata san waya kira ba
Ta danna wajan ɗaya kiran.
Numfashi take saki a hankali kamar mai magagi!
Tace.
"Uhmmmm"
Tare da jan numfashi mai ƙarfi.
Da sauri Aliyu ya ɗauke wayar daga kunnen shi yana furta.
"Ya salam! wannan yarinya zata sa girmana ya zube ba ƙaramar fitinanniya bace"
A hankali ya mayar da wayar kunnen shi.
Muryar shi tayi mugun sanyi sosai yace mata.
"Bacci ake?"
Kamar a mafarki takejin muryar shi duk tunanin ta cikin mafarkin tane daya saba zuwar mata duk dare yana sakar mata tsadaddan murmushin sa.
Turo baki tayi gaba tana cewa.
"Uhhmmm ka dena kulani ka dena kirana har zazzaɓi nayi baka sani ba sedai kullum idan na kwanta kazo kaita min murmushi naita maka magana baka mayar min da amsa ba shine yau ma kazo cikin mafarkin nawa kana min magana da muryarka mai kasheni a tafkin soyayyarka"
Tafaɗa tare da sakar masa wani irin marayan kuka ƙasa ƙasa harda shesheƙa.
Jikin Aliyu wata irin kyarma ya ɗauka nan da nan numfashin sa ya fara barazanar ɗaukewa.
Wani irin murɗawa mararshi tayi atake anan mazantakar shi tai sama wani irin ƙarfi na bin ilahirin jikinsa.
Idanunshi suka rune suka koma kamar wuta har wani ruwane ke ambaliya ta cikinsu.
Hannunshi yakai ƙasan mararshi yaɗan shafo a hankali tare da cafkar laɓɓanshi na ƙasa yana tsotsa yana shafa sajenshi.
"Shiiiiiiiiii ummmmmmhhh kidena min haka ummi please kiyi shuru nine a yanzu nike maki magana ba a mafarki ba ki nutsu kiwa girman Allah ki dena min wannan kukan zaki sani ɓarnar madarata"
Yafaɗa muryarsa kamar mai yi mata raɗa.
Cikin kukan ta ware idanu taga waya maƙale a kunnenta wanda ya bata tabbaci cikin bacci ta ɗauki wayar hartai masa wannan maganar duk bata sani ba.
Se yanzu data farka taga ashe da gaske waya yake mata ba mafarki ba.
"Kinyi shuru? kin dena kukan? yanzu ina ke maki ciwon?"
Ya faɗi maganar haƙoranshi na haɗuwa da junansu kamar me shirin kamuwa da cutar zazzaɓin sanyi.
"Nifa lafiya ta lau"
Tafaɗa a sakarce.
A wahalce yace mata.
"Zan zan kiraki da safe bye"
Yafaɗi har yana haɗe maganar tashi
Jikinshi na wata irin kaɗawa ya fice a motar.
Yana xuwa falon shi basma na zaman jiranshi ta zuba uban ta gumi.
Da wani irin sauri ya ɗagata cak yayi master room da ita tun a tsakar ɗaki ya soma wurgi da kayansu yadda yake sarrafa basma kaɗai idan ka duba kasan a matiƙar haukace yake sosai tasha wuya a wajansa sabida ayau yayi mata abinda bai taɓa mata shiba a iya tsayin zamansu wata irin soyayya ya shiga gwada mata mai wuyar a fassara wadda seda ya fanshe duk wani feeling da ummul ta sakar masa ajikin basma............
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*KOBA SO*
*HASKE*
*ƊAN MAJALISSA*
*DA IZZATA*
*RABON WANI*
*ZUMA A BAKI*
*AUREN BARE*
All in 1500 Mai so seya biya tanan 0078174806 starling bank shedar biya ta 08142105218.
Kamar yadda muka sani kamfanin oriflem yayi give wajan samar mana da kayayyaki masu inganci wanda suka hada da kayan kwalliya, kawa da Gyeran jiki,haka ma sun sauka shekaru cute da (10)wajan samar mana da supplement kuma sunyishi yadda ya dace damu.
Wellness yana aiki da dama acikin jiki wanda Inya shiga jikinka zai duba matsalar ka yayi maka maganinta.kadan daga cikin aikin da wellness keyi acikin jiki ya hada da Gyeran fata,Gashi da kuma rage Tumbi,yana kara garkuwar jiki,Yana maganin stress,yana rage cutar mantuwa,yana maganin ciwon kashi yana taimakawa wajan Infection da High B.P
Wellness Sinadarai ne dake maye gurbin abunda aka rasa wanda dan Adam ke buqata domin su taimakawa wajan gina jiki da bashi lafiya.
Wellness ya tattara Abubuwa a sarchet daya wanda ya hada da Omega 3 kafso 1,Astaxanthine and Bilberry Extract kafso 1,da Tablet na multivitamins &Minerals.
Sarchet 1500,kwali 30,000
Domin samun Naku a Tuntubeni ta wannan number 08064400588*KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
40
Lokuta masu tsayi ya ɗauka kafin ya samu damar fitar da abun da ke maƙale a tare dashi.
Ya mirgina can ƙarshen gado yana sakin numfashi hannunsa dafe da kirjinsa yana shafawa sannu a hankali ya kuma mirginowa wajanta yana ƙoƙarin sakata ajikinsa.
Wata zabura tai kamar mahaukaciya tare dayin gefe ɗaya tana hucin azaba idanunta ta zaro waje tana haɗe hannayen ta waje ɗaya.
A hankali muryarta cikin kuka! take ce masa.
"Please kaiwa girman zatin Allah, Aliyu karka koma second round bangama saituwa ba nagaji sosai"
Tafaɗa tana sakar masa marayan kuka!
Girman zatin Allah ɗin data faɗa ya saka kawai ya wani janyota yana rungumeta murya a shaƙe kamar ba tashi ba yace mata.
"Na haƙura basmah girman zatin Allah yafi komai amman wallahi ban ƙoshiba ban samu yadda nake muradi ba"
Yafaɗa yana mai shafa gadon bayanta.
Kirjinta na beating da ƙarfi tai lamo a bisa jikinsa burinta ya saketa taje ta duba koyay mata rauni domin wannan lamarin abin aduba shine.
Tsayin minti talati tana manne ajikinsa kafin ya zareta a hankali ya miƙe kamar wanda ƙwai ya fashewa yayi hanyar toilet wanka yayo ya fito lokacin bata ɗakin.
Ta gudu nata ɗakin
Murmushi mai kyau ya saki tare da fara goge jikinsa ya sanya singlet da dogon farin wando ya kwanta.
Ya jima yana tunanin duniya kafin bacci ya ɗauke shi.
Bai tashiba se washe gari kasance war week end ce yasa bai fita ko ina ba yana ɗakin shi tun bayan sallar asubah yayi kwanciyar shi bai fito ba se 12 yayi break fast da tea and bread ya wuce gidan Ammi.
Anan ya ɗauki long time suna tattaunawa da ita akan tsarin bikin shide baida magana daga.
"Umh"
Se
"A'a"
Har yay la'asar anan sannan ya wuce gida ranar yaga iyayi wajan basma se nan nan take dashi ranar takasance rana mai tsayawa a zuciyarsu domin sun gudanar da soyayyah kamar babu gobe duk da shan ƙamshi da yake mata hakan bai hana shi kwasar garar taba.
Washe gari ta kama ranar lahadi tun wajan ƙarfe takwas na safiya kawu Abubakar yayi wa Abba waya akan zasu wuce kano fatan alkairi Abba yayi musu sannan yacewa Ammi ya kamata ta sanar wa da Hajja zuwan nasu kawu Abubakar.
Ba musu Ammi ta kirawo hajja a waya bayan sun gaisa ta sanar mata zuwan kawunan Aliyu akan nema masa auren yarinyar datake wajanta mai suna Ummul-Khairi.
Faɗa hajja ta somayi babu gaira babu dalili tace da yanzu sedai suka ga baƙi bayan ko sanar wa da uban yarinyar ba'ayi ba mita hajja tahau yi wadda ita ta tashi ummul daga bacci ganin Hajja ta zari mayafi ta fice yasa ummul sake jan Abun rufa ta cigaba da Baccinta.
Gidan Su ummul hajja ta shiga tana kwaɗa sallama tare da cewa.
"Ina malam garba habu ina neman ka hassana duka ku fito baƙuwa ce ta alheri"
Da sauri bamu ta yayo hijabi tayo tsakar gida tana cewa.
"A'a lale maraba da hajja ki shigo ciki mana"
Lokacin Baba shima ya fito daga ɗakinsa ido duk kwantsa da alamun daga bacci ya tashi.
Washe baki hajja tayi tare da ɗaga murya yadda hadiza zata jiyota tace.
"To hassana wannan zuwa bana zama bane na ari bakinku na ci muku albasa yanzu haka baƙi daga katsina sun tawo nemawa jikana auren Ummul-khairi shiyasa nazo sanar muku domin kutara ƴan uwan da zasu amshi sadaki"
Ai da wani gudu hadiza ta fito tsakar gidan har tana yada zanin jikinta tana cewa.
"Kur'anin Allah ba'a isaba ina zaune da ƴaƴana na mutunci basuyi aure ba se wata watsats tsiya can data gama ta zubar a titi za'azo neman auren munafurci"
Tafaɗa tana wata irin zundumo ashar!
Sakin baki hajja tayi tare da kallon hadizan kafin ta kawar da kai ta rangaɗa buɗa tana cewa.
"Mugun abu kayi bacci yace banyi ba ido na biyu! to bari kiji hadiza ni hajja hauwa bakanuwar usul jikana shine ze auri ummi da yardar Allah babu wani ɗan tsubbu daya isa ya dakatar da wannan Aure tunda rabbana yace kunfayakun! shiyasa ma na kwaza a tsakar gida domin irin ku ƴan mahaha"
Hajja ta faɗa tana cigaba da buɗa.
Itako Bamu kuka ta saki tana mai fuskantar alƙibla tana cewa.
"Allah nagode maka bani da bakin godiya gareka nagode maka rabba nagode maka rabba Allah ka ƙarawa Annabi daraja Amin, Komai nisa jifa ƙasa ze faɗi"
Bamu ta faɗa tana mai sakin ƙayataccen murmushi.
Shiko malam Habu wata dariya ya saki kamar sakarai yana cewa.
"Hajja hauwa mun gode ƙwarai da wannan abin arziƙi nagode"
Wani irin dariya hajja ta ƙara saki tare da cewa.
"A'a garba bar godiya yaro shiya ganta yace yana so bani na haɗasu ba kai nama yi maka ta bebe ban ma san randa suka haɗu ba seda yazo gidana itama tazo sannan yace ina na santa nace masa ai ɗiyata ce ummi, To kaji ɗan wajan hafsatu ne ɗiyata ta abuja yana nan lauya ne mai zaman kanshi"
Dibi dibi hadiza ta soma tana yarfe hannu tana rantse rantse su basira ƴaƴanta suka fito suka jata ɗaki rannan nasu a haɗe.
Hajja ta bisu da laƙadi'ja'akum.
Ta tofa musu ta dawo da hankalinta kan su baba wanda yake ta kokarin fita sanarwa da ƴan uwanshi waɗanda suke ƴaƴan maza zar.
"Dakata malam habu ai yanzu zuwa zakai aje a share sitroom ɗin gidana a wanke ai shinfiɗa wadda zasu zauna tunda bana aje komai a sitroom ɗin"
Bamu ce tayi ɗaki cikin sauri har tana harɗewa ta taso sadiya da kausar suka fito tsakar gidan.
Tace musu su ɗebi ruwa da tsintsiya da omo su shiga gidan hajja su gyara sitroom ɗin hajja baƙi zasu zauna waɗanda zasu kawo kuɗin,Ummi tsalle su sadiya suke haka suka wuce domin aiwatar da abin da bamu tace masu.
Sannan ta taso Ihsan ma ta bata kuɗi tace taje ta siyo, Ruwa katan uku lemo katan uku na baƙin.
Sannan ta dubi hajja tace mata.
"Bara naje gidan mai adashi na amso dubu goma wadda za'a bawa baƙin tukwici sena zo na kirawo hussainata a waya"
Jikin bamu duk rawa yake dan tsananin murna.
Buɗa hajja ta ƙara saki tana cewa.
"Babu ragagge se kasashe she ina mata kuzo kuyi koyi da halin hassana biyu kyautar Allah mace mai kama da maza jiba abin da namiji ya kamata ace yayi ita ta zage tana yi Allah yayiwa nema Albarka hassana Allah yasa sanadin auren ummi ya zama sanadin hutu agare ki"
Hajja ta ƙarasa tana zabgawa habu harara wanda yayi ƙofar gida domin nufar wajan ƴan uwan shi.
Murmushi bamu ta saki tana cewa.
"Hajja kenan ai kowace uwa tagari burinta taga ta aurar da ɗanta wanda ta haifa Allah na gode maka zuwa gobe ma zan shiga kasuwa siyayyar abin da ba'a rasa ba"
Da farin ciki hajja ta koma gidanta lokacin har su sadiya sun kammala gyaran sitroom sun goge tiles ɗin tas bayan sun wanke.
Sannan sukai shinfiɗa ta tabarma da dardumai turaren tsinke kausar ta siyo da ɗan kuɗinta na gullisuwar saidawar data ke.
Suka saka a ɗakin sannan suka rufo shi suka wuce gida.
Lokacin ihsan ta shigo da lemukan dan haka su sadiya suka taimaka mata wajan kaiwa sitroom ɗin gidan hajja ɗin.
Shiko malam habu yaje ya sanarwa da yaya a wajansa tare da amininsa maganar kawo kuɗin ummi sosai suka cika da mamakin yaushe akai neman har aka magantu yarinyar da bata gabanshi.
Shide malam habu farin cikin rabuwa da ummul yafi masa komai haka ya koma gida ya sauya kaya duk wani hidimar da namiji yake ta karɓar kuɗin auren yarshi Bamu ta gabatar wanda sana'ar data keyi ta saida mai da ita Allah ya dube ta tayi komai cikin rufin asiri wanda inda bata sana'ar da sedai a taru aji kunya ( mata sana'a tayi a daure a nemi sana'a da wata wadda tazo zata sai littafina nace mata 300 wai bata dasu sabida bata saida komai mijinta ne yake bata, kuma sunyi faɗa baze bata ba ta sani: tsananin mamakin halin mutuwar zuciyar wasu matan ya kamani: gani de bani da wasu shekaru masu tsayi a rayuwata amman kullum fafutukar neman na kaina nake domin na rufawa kaina asiri daga halin roƙo ko maula,tare da matuwar zuciya: wata tana ganin bazata iya rubutu ba wai wahala nikuma ban taɓa ganin wahalar shiba domin halak ɗina nake nema ta hanyar amfani da baiwar hannuna da tunanina wanda Allah ne ya bani ikon yin hakan Alhamdulillahi Ya Allah)
Duk budurin da ake ummi bata da labari bata ma tashi ba se wajan 12 tayo brush ta zauna tana break fast sedai tana mamakin yadda taga hajja nata kaiwa da komowa alamun girki take harta kammala ta zuba jallof ɗin taliyar a ƙaton kular abinci ta haɗe cokula da farantai tare da ƙaton fulas ɗin shayi.
Tayi waje dasu.
Wajan ƙarfe ɗayan rana manyan motoci guda biyu suka dira a ƙofar gidan hajja motocin da seda suka tsorata mutan layin sabida mata har leƙe ake dan ganin tsala tsalan motocin.
Baba ƙarami abokin Aliyu shiya janyo su kawu Abubakar, a cikin motar farko wanda Fahad ɗan kawu umar ya janyo su kawu usman da ƙannen babansu Abba a mota ta biyu su takwas ne cif mutane huɗu a motar farko mutane huɗu a ta biyu se drever's guda biyu fahad da baba karami.
Kawu Abubakar kawu usman kawu umar da ƙannen mahaifan su mutum biyar wanda ya kama su takwas kenan harsu baba karami su goma.
Baba karami ne daman yay musu jagora zuwa gidan hajja dan shi ya sani tunda sun sha zuwa da Ali, gidan.
Yanzu ma shiya nufi gidan yaja ƙofar ya shiga da sallama yana cewa.
"Ina ƴar tsohuwar kike ga na nesa sun iso"
Da murna hajja ta fito tana cewa.
"Lale mara ba da muhammadu barka da zuwa"
Dayake haka take gaya mai sunan shi na gaskiya kasancewar baba ƙarami shike auren sarat ƙanwar Aliyu mai binshi.
Cikin wasa da dariya suka gaisa da hajja tai mai iso sitroom anan ya fita ya shigo dasu kawu Abubakar hajja wadda ta gyara sosai cikin nutsuwa ta je suka gaisa da surukan nata sannan ta leƙa ƙofar gida anan taci karo da sadiya zata shigo cemata tai taje wajan babanta tace mai baƙin sun ƙaraso sadiya ta juya wadda fahad yabi da ido tun daya ga tawowar ta yake kallonta kasancewar yana jikin mota ne shi.
Seda yaga ƙarasowar hajja sannan ya je suka gaisa ya koma cikin mota.
Da rawar jiki malam Habu ya ƙarasa wajan ɗan uwanshi da abokin shi ya sanar musu zuwan baƙin.
A tare suka rankayo har sitroom ɗin hajja ba laifi kan lokacin su kawu sun sha ruwa da lemo harma wasu sun ɗan tsakuri abincin da hajja takawo masu.
Gaishe gaishe aka fara cikin girma da mutunci sannan kawu umaru ya nemawa ɗansa Aliyu auren Ummi wajan kawunta.
Malam shafi'u wanda suke ƴan maza zar da malam habu.
Babu wani ja in ja suka basu nan akai addu'a tare da miƙa kuɗin aure naira dubu ɗari biyu sadaki naira dubu ɗari wanda ya kama dubu ɗari uku ciff.
Jikin malam habu rawa ya ɗauka tun anan idon sa ya rena fata ya fara ganewa ashe haihuwar ƴaƴa mata akwai riba.
Domin harya hasko tayar da jarin tiredar sa da wannan kuɗi.
Cikin neman alfarma kawu usman yace a basu aure nan da sati biyu masu zuwa.
Dan tsabar bada kai malam habu yace shi konan da kwana uku suka ɓuƙata ma a shirye yake.
Takaicin hakan yasa abokinsa zungurinsa.
Murmushi kawun su abba ya saki yace.
"A,a ba'a haka mun dai bar shi nan da sati ɗaya mai zuwa ayi addu'a a shafa zamu koma"
To haka ta kasance akai addu'a aka shafa malam shafi'u ya kawo dubu goman bamu ya basu a matsayin tukwici amman fafur suka ƙi amsa sedai lemon da bamu ta siya da ruwa abokin malam habu ya ɗauka yakai musu mota.
Sallama sukai da Hajja suka wuce.
Cike da farin ciki.
An tsaida maganar auren ummi da Aliyu nan da sati ɗaya masu zuwa.
Malam habu yayi gidan sa da kuɗin a jakar da suka zubo, bayan ya amsa wajan abokin shi yace wa yayan sa su riƙe wannan dubu goman da bamu ta bayar ta tukwici kuji mugunta.
A tsakar gida ya dakata yana kiran bamu.
Hassana fito nan maza"
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*KOBA SO*
*HASKE*
*ƊAN MAJALISSA*
*DA IZZATA*
*RABON WANI*
*ZUMA A BAKI*
*AUREN BARE*
All in 1500 Mai so seya biya tanan 0078174806 starling bank shedar biya ta 08142105218.
Kamar yadda muka sani kamfanin oriflem yayi give wajan samar mana da kayayyaki masu inganci wanda suka hada da kayan kwalliya, kawa da Gyeran jiki,haka ma sun sauka shekaru cute da (10)wajan samar mana da supplement kuma sunyishi yadda ya dace damu.
Wellness yana aiki da dama acikin jiki wanda Inya shiga jikinka zai duba matsalar ka yayi maka maganinta.kadan daga cikin aikin da wellness keyi acikin jiki ya hada da Gyeran fata,Gashi da kuma rage Tumbi,yana kara garkuwar jiki,Yana maganin stress,yana rage cutar mantuwa,yana maganin ciwon kashi yana taimakawa wajan Infection da High B.P
Wellness Sinadarai ne dake maye gurbin abunda aka rasa wanda dan Adam ke buqata domin su taimakawa wajan gina jiki da bashi lafiya.
Wellness ya tattara Abubuwa a sarchet daya wanda ya hada da Omega 3 kafso 1,Astaxanthine and Bilberry Extract kafso 1,da Tablet na multivitamins &Minerals.
Sarchet 1500,kwali 30,000
Domin samun Naku a Tuntubeni ta wannan number 08064400588*KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
40
Lokuta masu tsayi ya ɗauka kafin ya samu damar fitar da abun da ke maƙale a tare dashi.
Ya mirgina can ƙarshen gado yana sakin numfashi hannunsa dafe da kirjinsa yana shafawa sannu a hankali ya kuma mirginowa wajanta yana ƙoƙarin sakata ajikinsa.
Wata zabura tai kamar mahaukaciya tare dayin gefe ɗaya tana hucin azaba idanunta ta zaro waje tana haɗe hannayen ta waje ɗaya.
A hankali muryarta cikin kuka! take ce masa.
"Please kaiwa girman zatin Allah, Aliyu karka koma second round bangama saituwa ba nagaji sosai"
Tafaɗa tana sakar masa marayan kuka!
Girman zatin Allah ɗin data faɗa ya saka kawai ya wani janyota yana rungumeta murya a shaƙe kamar ba tashi ba yace mata.
"Na haƙura basmah girman zatin Allah yafi komai amman wallahi ban ƙoshiba ban samu yadda nake muradi ba"
Yafaɗa yana mai shafa gadon bayanta.
Kirjinta na beating da ƙarfi tai lamo a bisa jikinsa burinta ya saketa taje ta duba koyay mata rauni domin wannan lamarin abin aduba shine.
Tsayin minti talati tana manne ajikinsa kafin ya zareta a hankali ya miƙe kamar wanda ƙwai ya fashewa yayi hanyar toilet wanka yayo ya fito lokacin bata ɗakin.
Ta gudu nata ɗakin
Murmushi mai kyau ya saki tare da fara goge jikinsa ya sanya singlet da dogon farin wando ya kwanta.
Ya jima yana tunanin duniya kafin bacci ya ɗauke shi.
Bai tashiba se washe gari kasance war week end ce yasa bai fita ko ina ba yana ɗakin shi tun bayan sallar asubah yayi kwanciyar shi bai fito ba se 12 yayi break fast da tea and bread ya wuce gidan Ammi.
Anan ya ɗauki long time suna tattaunawa da ita akan tsarin bikin shide baida magana daga.
"Umh"
Se
"A'a"
Har yay la'asar anan sannan ya wuce gida ranar yaga iyayi wajan basma se nan nan take dashi ranar takasance rana mai tsayawa a zuciyarsu domin sun gudanar da soyayyah kamar babu gobe duk da shan ƙamshi da yake mata hakan bai hana shi kwasar garar taba.
Washe gari ta kama ranar lahadi tun wajan ƙarfe takwas na safiya kawu Abubakar yayi wa Abba waya akan zasu wuce kano fatan alkairi Abba yayi musu sannan yacewa Ammi ya kamata ta sanar wa da Hajja zuwan nasu kawu Abubakar.
Ba musu Ammi ta kirawo hajja a waya bayan sun gaisa ta sanar mata zuwan kawunan Aliyu akan nema masa auren yarinyar datake wajanta mai suna Ummul-Khairi.
Faɗa hajja ta somayi babu gaira babu dalili tace da yanzu sedai suka ga baƙi bayan ko sanar wa da uban yarinyar ba'ayi ba mita hajja tahau yi wadda ita ta tashi ummul daga bacci ganin Hajja ta zari mayafi ta fice yasa ummul sake jan Abun rufa ta cigaba da Baccinta.
Gidan Su ummul hajja ta shiga tana kwaɗa sallama tare da cewa.
"Ina malam garba habu ina neman ka hassana duka ku fito baƙuwa ce ta alheri"
Da sauri bamu ta yayo hijabi tayo tsakar gida tana cewa.
"A'a lale maraba da hajja ki shigo ciki mana"
Lokacin Baba shima ya fito daga ɗakinsa ido duk kwantsa da alamun daga bacci ya tashi.
Washe baki hajja tayi tare da ɗaga murya yadda hadiza zata jiyota tace.
"To hassana wannan zuwa bana zama bane na ari bakinku na ci muku albasa yanzu haka baƙi daga katsina sun tawo nemawa jikana auren Ummul-khairi shiyasa nazo sanar muku domin kutara ƴan uwan da zasu amshi sadaki"
Ai da wani gudu hadiza ta fito tsakar gidan har tana yada zanin jikinta tana cewa.
"Kur'anin Allah ba'a isaba ina zaune da ƴaƴana na mutunci basuyi aure ba se wata watsats tsiya can data gama ta zubar a titi za'azo neman auren munafurci"
Tafaɗa tana wata irin zundumo ashar!
Sakin baki hajja tayi tare da kallon hadizan kafin ta kawar da kai ta rangaɗa buɗa tana cewa.
"Mugun abu kayi bacci yace banyi ba ido na biyu! to bari kiji hadiza ni hajja hauwa bakanuwar usul jikana shine ze auri ummi da yardar Allah babu wani ɗan tsubbu daya isa ya dakatar da wannan Aure tunda rabbana yace kunfayakun! shiyasa ma na kwaza a tsakar gida domin irin ku ƴan mahaha"
Hajja ta faɗa tana cigaba da buɗa.
Itako Bamu kuka ta saki tana mai fuskantar alƙibla tana cewa.
"Allah nagode maka bani da bakin godiya gareka nagode maka rabba nagode maka rabba Allah ka ƙarawa Annabi daraja Amin, Komai nisa jifa ƙasa ze faɗi"
Bamu ta faɗa tana mai sakin ƙayataccen murmushi.
Shiko malam Habu wata dariya ya saki kamar sakarai yana cewa.
"Hajja hauwa mun gode ƙwarai da wannan abin arziƙi nagode"
Wani irin dariya hajja ta ƙara saki tare da cewa.
"A'a garba bar godiya yaro shiya ganta yace yana so bani na haɗasu ba kai nama yi maka ta bebe ban ma san randa suka haɗu ba seda yazo gidana itama tazo sannan yace ina na santa nace masa ai ɗiyata ce ummi, To kaji ɗan wajan hafsatu ne ɗiyata ta abuja yana nan lauya ne mai zaman kanshi"
Dibi dibi hadiza ta soma tana yarfe hannu tana rantse rantse su basira ƴaƴanta suka fito suka jata ɗaki rannan nasu a haɗe.
Hajja ta bisu da laƙadi'ja'akum.
Ta tofa musu ta dawo da hankalinta kan su baba wanda yake ta kokarin fita sanarwa da ƴan uwanshi waɗanda suke ƴaƴan maza zar.
"Dakata malam habu ai yanzu zuwa zakai aje a share sitroom ɗin gidana a wanke ai shinfiɗa wadda zasu zauna tunda bana aje komai a sitroom ɗin"
Bamu ce tayi ɗaki cikin sauri har tana harɗewa ta taso sadiya da kausar suka fito tsakar gidan.
Tace musu su ɗebi ruwa da tsintsiya da omo su shiga gidan hajja su gyara sitroom ɗin hajja baƙi zasu zauna waɗanda zasu kawo kuɗin,Ummi tsalle su sadiya suke haka suka wuce domin aiwatar da abin da bamu tace masu.
Sannan ta taso Ihsan ma ta bata kuɗi tace taje ta siyo, Ruwa katan uku lemo katan uku na baƙin.
Sannan ta dubi hajja tace mata.
"Bara naje gidan mai adashi na amso dubu goma wadda za'a bawa baƙin tukwici sena zo na kirawo hussainata a waya"
Jikin bamu duk rawa yake dan tsananin murna.
Buɗa hajja ta ƙara saki tana cewa.
"Babu ragagge se kasashe she ina mata kuzo kuyi koyi da halin hassana biyu kyautar Allah mace mai kama da maza jiba abin da namiji ya kamata ace yayi ita ta zage tana yi Allah yayiwa nema Albarka hassana Allah yasa sanadin auren ummi ya zama sanadin hutu agare ki"
Hajja ta ƙarasa tana zabgawa habu harara wanda yayi ƙofar gida domin nufar wajan ƴan uwan shi.
Murmushi bamu ta saki tana cewa.
"Hajja kenan ai kowace uwa tagari burinta taga ta aurar da ɗanta wanda ta haifa Allah na gode maka zuwa gobe ma zan shiga kasuwa siyayyar abin da ba'a rasa ba"
Da farin ciki hajja ta koma gidanta lokacin har su sadiya sun kammala gyaran sitroom sun goge tiles ɗin tas bayan sun wanke.
Sannan sukai shinfiɗa ta tabarma da dardumai turaren tsinke kausar ta siyo da ɗan kuɗinta na gullisuwar saidawar data ke.
Suka saka a ɗakin sannan suka rufo shi suka wuce gida.
Lokacin ihsan ta shigo da lemukan dan haka su sadiya suka taimaka mata wajan kaiwa sitroom ɗin gidan hajja ɗin.
Shiko malam habu yaje ya sanarwa da yaya a wajansa tare da amininsa maganar kawo kuɗin ummi sosai suka cika da mamakin yaushe akai neman har aka magantu yarinyar da bata gabanshi.
Shide malam habu farin cikin rabuwa da ummul yafi masa komai haka ya koma gida ya sauya kaya duk wani hidimar da namiji yake ta karɓar kuɗin auren yarshi Bamu ta gabatar wanda sana'ar data keyi ta saida mai da ita Allah ya dube ta tayi komai cikin rufin asiri wanda inda bata sana'ar da sedai a taru aji kunya ( mata sana'a tayi a daure a nemi sana'a da wata wadda tazo zata sai littafina nace mata 300 wai bata dasu sabida bata saida komai mijinta ne yake bata, kuma sunyi faɗa baze bata ba ta sani: tsananin mamakin halin mutuwar zuciyar wasu matan ya kamani: gani de bani da wasu shekaru masu tsayi a rayuwata amman kullum fafutukar neman na kaina nake domin na rufawa kaina asiri daga halin roƙo ko maula,tare da matuwar zuciya: wata tana ganin bazata iya rubutu ba wai wahala nikuma ban taɓa ganin wahalar shiba domin halak ɗina nake nema ta hanyar amfani da baiwar hannuna da tunanina wanda Allah ne ya bani ikon yin hakan Alhamdulillahi Ya Allah)
Duk budurin da ake ummi bata da labari bata ma tashi ba se wajan 12 tayo brush ta zauna tana break fast sedai tana mamakin yadda taga hajja nata kaiwa da komowa alamun girki take harta kammala ta zuba jallof ɗin taliyar a ƙaton kular abinci ta haɗe cokula da farantai tare da ƙaton fulas ɗin shayi.
Tayi waje dasu.
Wajan ƙarfe ɗayan rana manyan motoci guda biyu suka dira a ƙofar gidan hajja motocin da seda suka tsorata mutan layin sabida mata har leƙe ake dan ganin tsala tsalan motocin.
Baba ƙarami abokin Aliyu shiya janyo su kawu Abubakar, a cikin motar farko wanda Fahad ɗan kawu umar ya janyo su kawu usman da ƙannen babansu Abba a mota ta biyu su takwas ne cif mutane huɗu a motar farko mutane huɗu a ta biyu se drever's guda biyu fahad da baba karami.
Kawu Abubakar kawu usman kawu umar da ƙannen mahaifan su mutum biyar wanda ya kama su takwas kenan harsu baba karami su goma.
Baba karami ne daman yay musu jagora zuwa gidan hajja dan shi ya sani tunda sun sha zuwa da Ali, gidan.
Yanzu ma shiya nufi gidan yaja ƙofar ya shiga da sallama yana cewa.
"Ina ƴar tsohuwar kike ga na nesa sun iso"
Da murna hajja ta fito tana cewa.
"Lale mara ba da muhammadu barka da zuwa"
Dayake haka take gaya mai sunan shi na gaskiya kasancewar baba ƙarami shike auren sarat ƙanwar Aliyu mai binshi.
Cikin wasa da dariya suka gaisa da hajja tai mai iso sitroom anan ya fita ya shigo dasu kawu Abubakar hajja wadda ta gyara sosai cikin nutsuwa ta je suka gaisa da surukan nata sannan ta leƙa ƙofar gida anan taci karo da sadiya zata shigo cemata tai taje wajan babanta tace mai baƙin sun ƙaraso sadiya ta juya wadda fahad yabi da ido tun daya ga tawowar ta yake kallonta kasancewar yana jikin mota ne shi.
Seda yaga ƙarasowar hajja sannan ya je suka gaisa ya koma cikin mota.
Da rawar jiki malam Habu ya ƙarasa wajan ɗan uwanshi da abokin shi ya sanar musu zuwan baƙin.
A tare suka rankayo har sitroom ɗin hajja ba laifi kan lokacin su kawu sun sha ruwa da lemo harma wasu sun ɗan tsakuri abincin da hajja takawo masu.
Gaishe gaishe aka fara cikin girma da mutunci sannan kawu umaru ya nemawa ɗansa Aliyu auren Ummi wajan kawunta.
Malam shafi'u wanda suke ƴan maza zar da malam habu.
Babu wani ja in ja suka basu nan akai addu'a tare da miƙa kuɗin aure naira dubu ɗari biyu sadaki naira dubu ɗari wanda ya kama dubu ɗari uku ciff.
Jikin malam habu rawa ya ɗauka tun anan idon sa ya rena fata ya fara ganewa ashe haihuwar ƴaƴa mata akwai riba.
Domin harya hasko tayar da jarin tiredar sa da wannan kuɗi.
Cikin neman alfarma kawu usman yace a basu aure nan da sati biyu masu zuwa.
Dan tsabar bada kai malam habu yace shi konan da kwana uku suka ɓuƙata ma a shirye yake.
Takaicin hakan yasa abokinsa zungurinsa.
Murmushi kawun su abba ya saki yace.
"A,a ba'a haka mun dai bar shi nan da sati ɗaya mai zuwa ayi addu'a a shafa zamu koma"
To haka ta kasance akai addu'a aka shafa malam shafi'u ya kawo dubu goman bamu ya basu a matsayin tukwici amman fafur suka ƙi amsa sedai lemon da bamu ta siya da ruwa abokin malam habu ya ɗauka yakai musu mota.
Sallama sukai da Hajja suka wuce.
Cike da farin ciki.
An tsaida maganar auren ummi da Aliyu nan da sati ɗaya masu zuwa.
Malam habu yayi gidan sa da kuɗin a jakar da suka zubo, bayan ya amsa wajan abokin shi yace wa yayan sa su riƙe wannan dubu goman da bamu ta bayar ta tukwici kuji mugunta.
A tsakar gida ya dakata yana kiran bamu.
Hassana fito nan maza"
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*KOBA SO*
*HASKE*
*ƊAN MAJALISSA*
*DA IZZATA*
*RABON WANI*
*ZUMA A BAKI*
*AUREN BARE*
All in 1500 Mai so seya biya tanan 0078174806 starling bank shedar biya ta 08142105218.
Kamar yadda muka sani kamfanin oriflem yayi give wajan samar mana da kayayyaki masu inganci wanda suka hada da kayan kwalliya, kawa da Gyeran jiki,haka ma sun sauka shekaru cute da (10)wajan samar mana da supplement kuma sunyishi yadda ya dace damu.
Wellness yana aiki da dama acikin jiki wanda Inya shiga jikinka zai duba matsalar ka yayi maka maganinta.kadan daga cikin aikin da wellness keyi acikin jiki ya hada da Gyeran fata,Gashi da kuma rage Tumbi,yana kara garkuwar jiki,Yana maganin stress,yana rage cutar mantuwa,yana maganin ciwon kashi yana taimakawa wajan Infection da High B.P
Wellness Sinadarai ne dake maye gurbin abunda aka rasa wanda dan Adam ke buqata domin su taimakawa wajan gina jiki da bashi lafiya.
Wellness ya tattara Abubuwa a sarchet daya wanda ya hada da Omega 3 kafso 1,Astaxanthine and Bilberry Extract kafso 1,da Tablet na multivitamins &Minerals.
Sarchet 1500,kwali 30,000
Domin samun Naku a Tuntubeni ta wannan number 08064400588*KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
41
Muryarsa ta ƙaraɗe tsakar gidan.
Cikin sauri Bamu tayo tsakar gidan sabida kiran irin kirane na ɗaga hankali.
A gabansa taja kujera ƴar tsugunno ta zauna shikuma seya nemi dakalin rijiya ya zauna wannan jaka ya ɗauko ya buɗeta bakinsa fal murna.
Zaro idanu bamu tayi tana kallon ruwan kuɗin waɗanda bata taɓa ganin irin suba tunda tazo duniya sabida bata taso agidan masu wadata ba haka nan batai aure a gidan mai wadata ba.
"Hassana ƴarki tayi goshi wato ko a tarihi ban taɓa ganin wadda tai goshin ummul-khari ba lallai ta cika ummul-khairi uwar Alkhairi duba nan duk kuɗin auren tane dana sadakin ta"
Sunkuyo wa bamu tayi tana kallon kuɗin tana ƙara zare ido ba daban hajja tace jikanta bane da seta ce sayar mata da kan ɗiya za'ayi.
Gyara zip ɗin jakar yayi tare da mayar da ita saman cinyar shi sannan yacewa bamu.
"Alhamdulillahi dukkan yabo da godiya sun tabbata ga sarki Allah, Haƙiƙa Allah shine abin godiya a ko ina kuma a koda yaushe, Sabida haka waɗannan kuɗaɗe ni zan ɗauke su na juya su na tada jarin tireda ta kinga ma dinga samun na cefane aciki"
Tunda ya soma faɗin haka bamu take kallon shi bata ce mai ƙala ba har yakai aya. sannan tace
"Haba malam ko a gidan jahilai ban taɓa jin inda akai haka ba a kuɗin aure akwai na gaisuwar iyaye akwai na kuɗin aure akwai na sadaki, Na gaisuwar iyaye shine zamu raba na kuɗin aure kuma a aje a saiwa yarinya wani abun, Na sadaki kuma haƙƙinta ne halak malak bamu da wani ƙarfi akan sa idan har ba wannan yarinya ce tace tabar mana ba, to bare ma muda bamu da ƙarfi ai kamata yayi a raba kuɗin nan asai abin da yake na dai dai na daga cikin kayan ɗaki sannan mu ware na hidimar biki tunda abun yazo gab kai a matsayin ka na uba bakai yunƙurin yi mana wani abun kuzo ku gani ba se ƙoƙarin handama da baba kere"
Tafaɗa babu wani tsoro agareta daman ance mai haƙuri bai iya faɗa ba idan ranshi ya ɓaci.
"Ikon Allah hassana ni kike gayawa waɗannan zafafan maganganun akan kuɗin auren ƴata ta halak ba shegiya ba to nacinye kuɗin ko hukuma bata isa ta karɓa ba bazan bada ko taro ba akaita gidan mijin tsirara daman ai a tsirara tazo duniya nifa burina na rabu da alaƙaƙai ko gidan mafiya ne taje muddin zata bar gabana haba ƴaƴa mata ko jidali wato bayan gama raino da ɗaukar ragama harda wani kayan ɗaki da wata hidimar shirmen biki to bazan yiba"
Buɗa bamu ta saki mai ƙarfi tana tafa hannunta tana masa dariya sannan tace.
"Alhamdulillahi daɗina da gobe saurin zuwa! yau kai da kanka kake cewa ummi ƴarka ce aini na ɗauka shegiya ce nayo cikinta a waje na shigo da ita gidan nan kai inba tsabar rashin kunya ba har kana da bakin ce musu ƴaƴanka, ka manta cemin kayi na riƙe su har abada ƴaƴana ne to Alhamdulillahi ko zan haifi ƴa mace na yar watarana zata mini rana andena binka ta sauƙi malam tunda baka da kirki wallahi kuma ka bani kuɗin nan tun kafin ajimu dakai ai wallahi ba da ban hajja tace kaje wajan amsar kuɗin ummi ba da bazan bi takan kaba ni zan samo masu karɓar mata kuɗin kuma insha Allah ummi gidan arziki zataje ba gidan mafiya ba daman nasan kwanto kayi kaga kuɗi amman wannan ƙiyayyar taka tana ƙoƙon ranka"
Bamu ta faɗa tana mai waftar jakar a hannunsa tayi ɗakinta da ita.
Zabura yayi yana mai cewa.
"Hassana kizo ki bani kuɗin auren ƴata ke wace irin shu'umar mace ce ne hassana idan baki bani kuɗinnan ba sedai ƴarki ta nemi waliyi ranar ɗaurin auren ta"
Shewa tayi tare da cewa.
"Dama ai bakai bane waliyinta ni zanje wajan ƴan uwanka su ɗaura mata aure amman wallahi bazan bari kacinye waɗannan kuɗi a taru aji kunyaba kasan kai kunya gaba ka bata ba baya ba"
Hadiza ce ta fito tana mai janyo hannunsa.
Cikin kirsa tace
"Kaima dai malam kasan tsintacciyar mage bata mage meye zaka ɗaga hankalinka akan auren ƴar data shekara biyu bata gabanka waya sani ba ko seda yaron ya gama ƙwaƙwuleta kafin ya aure ta"
Tafaɗa tana mai ƙoƙarin janye shi zuwa ɗakinta.
Ai da wani sauri bamu ta fito tana mai bawa sadiya ajiyar jakar kuɗin agaban hadiza ta tsaya tare da ce mata.
"Ko da zina suke kullum da yaron, Naji daɗi daya fito ya aureta kinga zina tayi riba kenan, ta dai fi waɗanda suke kawo maza har soron ubansu aka gama watsewar kuma ba'a aure suba kuma tafi waɗanda suke gaban iyayen nasu kyan gani tunda ta zama fitila acikin gidan nan kuma insha Allah sekin ci arziƙin auren ummi ƴar baƙin cikin banza"
Bamu ta faɗa tare da komawa ɗakinta fuww kamar ba ita ba.
Sakin baki hadiza tayi tana kallon bamu wadda tai mugun bata mamaki don tunda suke bata taɓa ganin tai mata hakan ba.
"ki dena mamaki hadiza kaɗan kenan daga halin ɗan adam keko ƴarta zata je abuja dole tai mana haka"
Malam ya faɗa yana mai ficewa daga gidan.
Ita ko bamu lissafin kuɗin tayi ciff takuma lissafa abinda zatai dasu na hidimar auren ƴar tata sannan tai musu mugun ɓoye tana jiran Allah ya kawo innah hussaina taje kasuwa ita da sadiya.
Wanka ummul ta shiga bayan ta fito ta shirya cikin riga da wando na pakistan kasancewar ameera ta kawo mata kayanta nacan gidan.
Tana zaune tana yanke ƙunba Hajja ta shigo ta aje mayafi tana cewa.
"Washh Allah ummi kawon ruwan sanyi mana"
Kallonta ummul tai a nutse tace mata.
"A,a dai marar sanyi hajja kinsan likitoci sun hanaki shan ruwa mai sanyi"
Firfita hajja take da hannunta tana goge zufa da mayafi sabida babu nepa ga rana yau ta fito shine yasa ake zabga mugun zafi agarin.
"Kawo min nasha ummi duk nagaji sabida zirga zirga kekuma yau bacci kika sha kamar wadda tai wani aiki"
Dariya ummul tai kurum taje ta kawo mata ruwan.
Hajja tasha sannan tace.
"To yau dai maitar ki seta koma an kawo miki kuɗi harda sadaki an tsaida magana nan da sati guda zaki tare gidan baffa sekije kita ƙunsar takaicin matarsa tunda haka kikaji kika gani, Daman nace miki ai tunda yace min ze aureki da gaske yake kuma Allah yayi ke matar shi ce"
Ƙuri tayiwa hajja da ido tana binta da kallo kamar wata sokuwa..........
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*KOBA SO*
*HASKE*
*ƊAN MAJALISSA*
*DA IZZATA*
*RABON WANI*
*ZUMA A BAKI*
*AUREN BARE*
All in 1500 Mai so seya biya tanan 0078174806 starling bank shedar biya ta 08142105218.
*Kamar yadda muka sani kamfanin oriflem yayi give wajan samar mana da kayayyaki masu inganci wanda suka hada da kayan kwalliya, kawa da Gyeran jiki,haka ma sun sauka shekaru cute da (10)wajan samar mana da supplement kuma sunyishi yadda ya dace damu.
Wellness yana aiki da dama acikin jiki wanda Inya shiga jikinka zai duba matsalar ka yayi maka maganinta.kadan daga cikin aikin da wellness keyi acikin jiki ya hada da Gyeran fata,Gashi da kuma rage Tumbi,yana kara garkuwar jiki,Yana maganin stress,yana rage cutar mantuwa,yana maganin ciwon kashi yana taimakawa wajan Infection da High B.P
Wellness Sinadarai ne dake maye gurbin abunda aka rasa wanda dan Adam ke buqata domin su taimakawa wajan gina jiki da bashi lafiya.
Wellness ya tattara Abubuwa a sarchet daya wanda ya hada da Omega 3 kafso 1,Astaxanthine and Bilberry Extract kafso 1,da Tablet na multivitamins &Minerals.
Sarchet 1500,kwali 30,000
Domin samun Naku a Tuntubeni ta wannan number 08064400588**KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
42
Ta saka tafin hannunta ta tallafe kumatunta.
Wani irin yanayi ta shiga mai wuyar a fassarashi.
Wai yau ita ce aka kawo kuɗin auren ta harda sadakin ta ko a mafarki bata taɓa kawowa zata auri Aliyu ba, Lallai Allah da girman iko yake.
"Bazaki magana ba wai ummi kin min ƙuri da ido kamar shege a rabon gado?"
Hajja ta faɗa mata hakan tana kallon yanayin ta.
"To ni hajja me zance bayan kin gama min baki"
Se hawaye shaaaaaa!
Suka soma sunturi a idanunta tana saka hannu tana sharesu gaba ɗaya jikinta yayi wani irin sanyi duk babu wannan rawar kan tamkar ba ummul ba.
Tashi tayi zuwa bedroom ɗin hajja tai kwanciyar ta a kan gado tana share hawayenta hannunta dafe da saitin zuciyarta tana furta.
"Shikenan zan ƙara shiga jarrabawa ta biyu ya Allah a wannan karon kasa nice da nasara"
Tafaɗa tana share hawayenta.
Tsintar kanta tayi da jin fargaba mai yawa na kasancewa a matar Aliyu sabida hasko yanayin yadda yake nuna mata zafin kishin matar sa.
Mirginawa tayi idanunta yana kallon rufin ɗakin.
Tana hasko girman zatin kyawun Aliyu dogone mai suffar ƙarfafan maza baƙine mai ɗaukar idanu, Yana da manyan idanu masu wani irin gashi mai yawa, girarsa cunkus itama take da gashi, ga wani saje wanda ya kwanto ya haɗe da gemun sa, haka nan saman goshinsa akwai tabon sallah ataƙaice Aliyu yana da kyau mai tsayawa a zuciya.
Zare idanu tayi tana hasko yadda girman jikinsa yake tsoro ne fall ya cika zuciyarta sabida yadda ƙirar jikinsa take a murɗe tasan ba ƙaramar wuya zataci ba duk ranar daya ratsata,Kirjinta ne yake halbawa sabida tuno azabar da sameer ya gana mata se wata irin damuwa ta shigeta ta yadda zata fuskanci Aliyu a daran amarcinsu kowace mace burinta takai budurci ɗakin mijinta domin shine cikar ƙimarta sedai ita mummunar ƙaddara giftacciya tazo tayi mata shamaki da nata budurcin.
Kuka take sosai harda shashsheƙa tana jin zuciyarta na mata zafi.
Daga can falo taji hajja na magana kamar a waya sekuma taga ta shigo ɗakin tana cewa.
"Amshi ummi ga baffa"
Gabanta ne yaɗan faɗi kaɗan ta ɗago kumburarrun idanunta tana duban hajja kafin ta saka hannu ta amshi wayar a hannun hajja wadda ta juya ta fita.
A hankali ta ɗora wayar a saman kunnenta.
Huci yaɗan fesar kaɗan tare da ce mata.
"Assalamu alaiki! ina kwana"
Da sauri ta firfito da idanunta waje tasan gatse yayi mata domin dutyn ta ne bana shiba.
Ɗan zamewa tai kaɗan tare da cewa.
"Kayi haƙuri, Ina kwana"
Tafaɗa muryarta can ƙasa.
Wani irin yanayi Aliyu ya faɗa mai wuyar a fassara shi.
Daga nashi ɓangaren yaɗan gyara kwanciyar sa tare da lumshe idanunsa yana shafa saman kanshi yace mata.
"Kukan me kike na murnar zaki sami muradin zuciyarki ne kona wani abu daban?"
Ware ido tai tana wasa da yatsanta guda tare da cewa.
"Niba kuka nake ba"
Tafaɗa cikin shagwaɓa.
"Ƙarya kike kuka! kike mana oya tell me na mine?"
Ya faɗa hausarsa zam ta katsinawa.
"Nifa ba kuka nakeyi ba"
Ta kuma faɗa tana zumɓura baki
"Daɗina dake taurin kai, kuka kike akan zaki zo gidana babu budurcin ki sabida wancan yayi miki rape?"
Yafaɗa a dake.
Jikin ummul ne ya ɗauki rawa tamkar mazari!
Shuru tai masa tana faman jin yadda zuciyarta take luguden dokawa.
"Kibar kuka akan wannan, Budurci bashine ya kamata a duba ba, ƙaddarar data kauda shi ya kamata a soma duba wa ni wannan baya gabana ni bawan Allah ne ko kinzo ma bazan taɓa ko yatsanki ba burinki de ki aureni to kin aura amman bazan miki komai ba"
Yafaɗa yana wani irin nishi kaɗan kaɗan.
"Umm"
Kawai ta faɗa masa cike da mamakin sa.
"Dama ce miki zanyi dame dame zakiyi na bikin zan aiko miki da kuɗi ki nemi account dazan turo ni kinsan na gama hidimata tun a auren farko wannan kam iya ɗaurin aure zan halarta kaɗai, wannan ma kuɗin Abba ya bada aka kawo yau"
Wani haushine ya kama ummul na yadda yace wai ya gama hidimar shi tun a auren farko.
A tunzire tace.
"Aure dai aure ne koda a na huɗu ne kuma wayar bata na wajan kaba ai ina da account ɗina"
Tafaɗa kamar zatai kuka!
Ɗan murmushi ya saki yana mai shafa gemun sa.
"Au ke kina tunanin zan baki wannan wayar? to ko bana auren ki bazan baki wannan wayar ba bare ina auren ki wato na baki wayar ki koma magana da ƴan iskan samarin ku na hotel ko?"
Ya faɗa a dake da alamun duk shauƙin da yake ji ya gushe.
"A,a kayi haƙuri"
Tafaɗa tana mai janyo numfashinta sabida yadda ta karanci muryarsa ransa na tsananin ɓace ne.
"Ki turo min da acct dazan baki kuɗin yanzu"
"Bana so ka barshi"
Tafaɗa cikin sanyin ta.
"Idan na baki ki zubar, ke bafa zan ɗauki rainin hankalin mace ba ki fara saita yadda zaki shigo gidana idan ba haka ba......."
Ya wani ja ƙwafa tare da katse wayar yabarta baki sake.
Kawai daga nace ka bani wayata shikenan se cibi ya zama ƙari.
Tagumi ta rafka tare da wayar riƙe a hannunta.
Daga bisani seta aje wayar ta miƙe ta fita kicin ta shiga ta ɗora musu girkin rana shinkafa da wake da salak wanda salame ta siyo.
Turmi ta ɗauka ta fita tsakar gida tana daka yaji sadiya ta shigo gidan da sallama tana rafka buɗa.
Babu yabo babu fallasa ummul ta bawa sadiya kujerar data ke zaune ita kuma ta zauna a dakalin ƙofar tana dukan yajin bayan ta haɗa.
"Amarya bakya laifi gayu mutan Abuja sati war haka muna cin uwar sabada a layi"
Sadiya ta faɗa tana dariya.
"Umm sadiya nifa ba wata bida'a dazanyi wallahi, Kima aje cin uwar sabadarki maci a bikin ki"
Dariya sadiya tai tare da cewa
"Ai wallahi baki isa ba mude dole muyi rawa a bikinki zan ɗauko dj tun safe har dare ana kiɗa muna shanawa habawa bikin babbar yaya guda"
Murmushi ummul tayi.
Sannan tace.
"Sadiya yawan bidi'a ita ke kwashe albarkar aure nide Addu'arku nake buƙata"
Ta faɗa a sanyaye.
"Allah yasa kece tsohuwar gida amman se munyi"
Hirarsu suka cigaba dayi har ta gama dakan yajin suka shiga falon hajja anan sadiya ta zauna ummul harta kwashe abincin ta zubo musu ta zubawa hajja.
Bayan sun ƙare ci sukai sallah nanfa wata hirar ta ɓarke.
Sam ta mance da wani maganar account number daya faɗa mata.
ABUJA
Tashin sa yaje gidan Ammi suka gaisa kasancewar ranar sunday ce babu office anan yake jin maganar kai kuɗin auren shi wai harda sadaki a dole Abba ya saka shi gaba ya kira kawunan sa yayi masu godiya.
Duk da tun jiya Abba ya gaya masa maganar amman dai yadda yaji ankai ɗin ba karamin mamaki ya basa ba musamman dayaji Abba yace na saka biki next week.
Yana nan zaune Ammi ta kawo masa wani ruwa a jarka ta buɗe mai ya sha ta shafa mai a fuskar shi, Kamar wani yaro yake bin Ammi da kallo, murmushi ta sakar masa bai ce komai ba ya mike yayi musu sallama ya wuce gida.
Ranar basma bata nan tana wajan mamanta duba ƙafarta.
Tun safe ma ta tafi gidan nasu.
A falo ya zube yana mai zaro wayar sa domin kiran ummul sabida yadda wa'azin Ammi ya ratsa shi na cewar yayi wa ƴar mutane adalci.
Shine ya kirata a waya yana buƙatar ta turo account number ɗinta dayaji tana wannan kukan se jikinsa yayi mugun sanyi.
Maganar wayarta data yi masa yaji ranshi ya ɓaci sosai baya jin ze bata wannan wayar yana jin seya hallaka wayar ma gaba ɗaya.
Koda suka gama wayar a zuciye yayi ɗakinshi kayan sa daya je kano ya binciko ya ɗauko wayar ya xare sim card ɗin tare da wurgi da wayar ta doki bango ta rabe gida biyu ya saka haƙori ya taune sim card ɗin ta yadda baze moru ba ya jefar da wayar da sim card ɗin ta window.
Ya zauna a bakin gado yana rage kayan jikinshi yayi saura daga shi se shirt da gajeran wando.
Kwanciya yayi har akai azahar, sannan ya miƙe yaje yayi sallah ya dawo duk zaman gidan ya gundire shi ya saba kullum yana office yana aiki, Shiyasa some time's week end take gundirar shi sabida bai saba zaman gidan ba.
Wayar shi dake bed side drower tai ringing sunan Basma ya fito.
Ya ɗauka tare dayi mata sallama.
Muryarta shaƙe tace
"Amman sweet man fisabilillahi ka kyauta min mama bata jin daɗi amman ka kasa kirana kaji ya naje yaya jikin nata idan ada ne da kai zaka kawoni harma da gudun mawar kaita hospital amman yanzu duk ka sakarmin ragamar nike komai pls idan wani laifi nayi maka kamin afuwa karka juyan baya mijina"
Tafaɗa muryarta na rawa.
"I'm sorry basma wallahi na mance ne amman ki mata sannu idan na sami time zan shigo afuwan"
Yafaɗa muryarsa sanyi ƙalau tare da katse wayar yana mai mirginawa gefe tare da lalubo numbern hajja a karo na biyu.
Wayar na shiga ya wani ja ajiyar zuciya tare da harɗe ƙafafunsa waje ɗaya yana jin yadda wayar ke ringing amman ba'a ɗauka ba seda ta kusan katsewa sannan ummul datai saurin kaiwa ɗakin hajja da sauri tai masa sallama.
Cikin kamewa ya amsa tare da cewa.
"Ni ban isa nace ga yadda za'ai ayi ba kenan?"
Zaro ido tai kamar yana kallonta har tana dafe kirji kafin tace.
"Ya salam wani laifin na kuma to kayi haƙuri"
Lumshe idanunshi yayi kana yace.
"Bana ce ki bani acct number ba shine kika ƙi"
Murmushi ta ɗanyi tare da cewa.
"Kaine ai kayi fushi, Zan kira ameera ta bani nata sena turo"
Haɗe ranshi yayi tamau tare da cewa.
"Ban amince ki tambayi wannan ba"
A zabure.tace.
"Ameera cefa toni bani da ta kowa"
Tsaki yaja tare da katse wayar yana jin zafin taurin kan yarinyar wani irin haushi ta bashi ya wurgar da wayar tare da miƙewa ya nufi falo don ya ɗan haɗa abinda zeci.
***********
Hannu na rawa basma ta kuma lalubar kiran shi a karo na biyu sedai taji wayar...............
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*KOBA SO*
*HASKE*
*ƊAN MAJALISSA*
*DA IZZATA*
*RABON WANI*
*ZUMA A BAKI*
*AUREN BARE*
All in 1500 Mai so seya biya tanan 0078174806 starling bank shedar biya ta 08142105218.
Kamar yadda muka sani kamfanin oriflem yayi give wajan samar mana da kayayyaki masu inganci wanda suka hada da kayan kwalliya, kawa da Gyeran jiki,haka ma sun sauka shekaru cute da (10)wajan samar mana da supplement kuma sunyishi yadda ya dace damu.
Wellness yana aiki da dama acikin jiki wanda Inya shiga jikinka zai duba matsalar ka yayi maka maganinta.kadan daga cikin aikin da wellness keyi acikin jiki ya hada da Gyeran fata,Gashi da kuma rage Tumbi,yana kara garkuwar jiki,Yana maganin stress,yana rage cutar mantuwa,yana maganin ciwon kashi yana taimakawa wajan Infection da High B.P
Wellness Sinadarai ne dake maye gurbin abunda aka rasa wanda dan Adam ke buqata domin su taimakawa wajan gina jiki da bashi lafiya.
Wellness ya tattara Abubuwa a sarchet daya wanda ya hada da Omega 3 kafso 1,Astaxanthine and Bilberry Extract kafso 1,da Tablet na multivitamins &Minerals.
Sarchet 1500,kwali 30,000
Domin samun Naku a Tuntubeni ta wannan number 08064400588*KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
43
Call waiting da alamun waya yake yi, cigaba tayi da kiran wayar shi tana jinta a haka ita kuma bata katse kiran nata ba seta barta tana shiga a hakan koda ya gama wayar seta ji ringing ɗin ya koma normal amman kuma harta ƙaraci ringing bai ɗauka ba.
Aje wayar tayi a gefen ta cike da zulumi ta dafe goshin ta ahaka hajiya binta ta fito daga bathroom tana ɗan dafe bango tana cije bakin ta.
Ta zauna a gefen basma tana kallon ta cikin nutsuwa tace mata.
"Baby meye kuma naga kin dafe goshi bakuyi magana da mijin naki ba?"
Tafaɗa da sigar tambaya.
Ɗagowa tayi tana share hawayen dake zubo mata sannan tace.
"Wallahi mama na kasa gane kan Aliyu yanzu ma nai mai waya ina masa complain akan cutarki ya katsen waya na kuma kiranshi bai ɗauka ba mama dan Allah ki wani abun akai karna rasa mijina"
Tafaɗa tana kuka!
Wata zufa hajiya binta ta share wadda take yanko mata.
Wata ashariya ta ƙunduma sannan ta dubi basma tace.
"Bani wayata na kira tsohon bokan daya fara mana aiki akan shi, kinsan tunda yayi mana wancan na farkon ban kuma komawa wajan shiba na sauya wasu, idan ya kama sena je ko a hakan ne"
Miƙo mata wayar basma tayi tare da cewa.
"Amman mama wannan ɗayan bokan da ƙawarki ta haɗamu dashi, danai masa waya yace wai aikin da mukai masa ne ya fara sakin sa yace anan kusa ma aiki baze kama shi ba kuma yace baze taɓa min kishiya ba, wallahi ba da ban wannan bokan ya gaya min Aliyu baze min kishiyaba dase nace ko wata Aliyu ya samu wadda yake so shiyasa yake min haka"
Tafaɗa tana share hawayenta.
"Sha kuruminki babu yadda za'ai fa Aliyu yayi aure ai mun masa asiri mai makulli baze taɓa buɗewa ba nidai zargina wannan shegiyar uwar tasa ita ke karya mana asiri, Amman idan batai wasa ba se a aikata ƙiyama"
Hajiya binta ta faɗa tana neman numbern bokan.
Zabura basma tayi tana kallonta.
"A,a mama nide ban da kisa please kar zunubin yayi mana yawa! nidai aimin abinda Aliyu ze dawo kamar da"
Bata kula basma ba ta cigaba da neman number wadda bugu ɗaya aka ɗauka aikuwa bokan ya kece da dariya.
"Maganar mijin ƴarki! kina son mallaka sedai baze mallaku ba domin ayar Allah tana aiki ajikinsa idan kikai gaggawar yi masa asiri tabbas abin ze juye akanki! ki bari nan da wata biyar kizo kafin lokacin zan san mai yake ciki amman yanzu komai ya toshe bana hango komai idan na cigaba da bincika shi zan ƙone nida aljanuna! Hahahahahaha, ko wancan aikin da aka muku ranar na gaya muku Addu'a ce bai yiba ya fita kuka ci sa'a akanshi"
Bokan ya faɗa yana mai kecewa da wata shu'umar dariya.
Sakatau hajiya binta tayi tare da cewa.
"To kinji mai yace shima kuma ɗayan kince yace a yanzu asiri baze ratsa Aliyu ba sabida haka, kije kiyi kirsa tafi asiri illah idan ma ta kama ki shigewa mahaifan nashi ki masu kwanto har mu samu waɗannan watanni su cika amman kafin watannin ma zan laluba ko zamu sami wanda ya fisu iya aiki"
Hajiya binta ta faɗa tana mai dukan kafaɗun ƴarta basma.
Cikin rashin walwala basma tace.
"Amman wannan addu'a da Aliyu ya fara tai mana cikas wai wato ita addu'a tasirine da ita muddin zakai to se Allah ya kareka wato rana ɗaya da Aliyu yayi sakaci bai yitaba shine muka sami ƙofar shiga jikinsa, Da kuma muka sami ƙofar se muka dinga yi masa sihirin daze dinga sakaci da addu'ar shine fa har na sami damar shan kanshi har na tsayin shekaru biyar da kuma yanzu aikina ya fara saki addu'a ta ratsa jikinsa kinga komai nason zame min tarihi"
Tafaɗa tana kallon babar tata.
Numfashi hajiya binta tai tare da cewa.
"Shiyasa nace muɗan yi haƙuri da asirin haka domin idan kana wa mai addu'a asiri tamkar kana tsira allura ne jikin dutse! kinga wannan mutumin shine dutsen shi kuma asirin allura to kinga babu yadda za'ai allura ta ratsa dutse dukda ƙarfe ce ƙarshe ma sedai ta karye, Sabida haka kije kita kirsa da kisisina tun kafin ɗan sauran sihirin jikinsa ya karye gudu nake karya ma zo yace bai san yaya akai ya aureki ba shiyasa nake son mu ƙara samunta asirin namu amman wannan addu'ar tashi data mahaifanshi tai mana shamaki"
To aranar dai seda su basma da uwarta suka kira ƴan duba kusan biyar amman kaf cikinsu babu wanda ya gano mai Aliyu yake ciki kuma babu wanda ya gano auren da Aliyu zeyi bare su lalata shi.
( sun manta faɗin Allah daya ce: idan yaso abin sa babu wanda ya isa ya hana koya tokarar: idan ya nufi bawan sa dayin Abu idan aljanun duniya da mutanan duniya da duk abun da ke cikin duniya zasu taru domin su hana se Allah yace: Kullan yasibana illah makata ballahu lana: wallahi babu abin da ya isa ya cutar dakai babu! babu!! babu!!! haka ake son haƙidar dukkan mumuni ta zama ta dogaro ga Allah! babu wani abun da ya isa ya hana Allah ikon sa akan bawa haka babu wani abun da ya isa ya cutar da bawa se dai idan Allah ya so! kuma hakan yazo a cikin ƙaddarar ka kamar yadda ƙaddarar auren basma tazo cikin kundun Aliyu wanda silar sakaci da addu'a ya sanya sihirinta yayi tasiri akan shi wanda daman hakan tun fil azal fararrene a wajan Allah! ubangiji cikin iliminsa ya ƙaddara hakan zata faru tun fil azal domin ba da ban Allah yaso ba da babu yadda za'ai maƙaryatan mushirikan bokayen su basma suyi tasiri akan Aliyu )
Cikin mugun ƙudiri basma ta dawo gidanta aranar ma kusan sakinta Aliyu yayi domin koda taje ɗakinsa tana mai faɗa akan bai zo duba mahaifiyarta ba rufeta yayi da masifa daman a tunzire yake ummul ta raina shi ta ɓata masa rai to duk wannan fushi seya huce shi akan basma.
Babu yadda ta iya haka ta koma ɗakinta tana kuka!
Haka kwanakin suka ja duk babu daɗi domin tun ranar Aliyu ya tattara ya watsar da ita ko abinci baya ci agidan se agidansu ita kanta ummul ya tattara ta ya watsar shiya ma mance da cewar za'a ɗaura masu aure friday sesu baba karamine da wasu Abokanshi keta aikin tura katin ɗaurin auren.
Se Ammi data ke ta faman shirinta ana sauran kwana uku ɗaurin aure lefe ya kammala wanda ƴan ɗaurin aure zasu tafi dashi shidai Aliyu kallo ɗaya yayi ma kayan ya taɓe bakinsa Akwatuna set biyu an zuba kaya masu tsadar gaske ciki shikam yama rasa wani irin murna su Abba suke a wannan biki dasu keta ɓarin kuɗi kamar babu gobe.
Haka zalika danginsu na kano ƴan uwan Ammi dana katsina na abba da ƙannen shi duk sunzo kamar wani bikin farko duk sun cika gidan se saukewa ake ana ɗorawa.
Shi tunda yaga haka ma bai kuma zuwa gidan Ammi ba se ana i jibi ɗaurin auren Abba ya kirasa ya nuna mai shaddar daya ɗinka masu shida shi hatta hula iri ɗaya shida abba kallon shaddar yayi wadda ta lashe manyan kuɗi yayi murmushi ya ɗauka ya fita bayan yayi masa godiya wato dai wannan auren na gata za'ai masa.
*KANO*
Tuni gidan Su ummul ya ɗinke da ƴan uwan bamu dana malam habu sedai bamu tana cikin damuwar rashin kawo lefe domin yadda hadiza da muƙarrabanta keta zuba habaici da gugar zana suna cewa auren cushe ne domin ga ango nan har yau baizo ya gaida mahaifan amarya ba bare akawo lefe har kuka bamu take sabida itama zuwa wannan lokaci ta sare da cewar hajja ce kawai ta haɗa wannan auren badan ango na son ummi ba domin har yau bayan kawo kuɗi babu wani daya ɓullo daga ɓangaren angon ita kanta ummi kayan da zata saka se bamu ce ta ɗinka mata bayan sarai an san ango yana bawa amarya ƴan kuɗaɗe domin siyayyar biki amman shi wannan duk kuɗinsa da ake faɗa bai bawa ummi ko tsinke ba.
Innah hussaina ce ke tausarta tana bata misali da cewa yanzu fa ta godewa Allah daya bawa ƴar tata miji ƴammata nawa ne ke jiran irin damar ummi amman basu samu ba.
Da wannan tausar da innah hussaina kewa bamu ta samu ta saki ranta har dai take sakewa ana hidima da ita.
Waɗannan kuɗaɗe suta ware dubu ɗari acikinsu ta bawa innah hussaina da sadiya suka shiga kasuwa suka siyo kayan abincin biki na dubu hamsin dubu hamsi kuma sukai ƴar siyayyar kayan girki.
Dubu ɗari biyu cif ta bawa innah tace idan sukaje can asai wa ummi kayan gado koda babu kujeru ne.
Ta ɗauki adashin ta na dubu ɗari tai musu ɗinku nan biki da sauran siyayya.
Cikin Amincin Allah bamu ta gama duk wata hidimar siyayyar ta cikin rufin asirin Allah.
Ta ɓangaren innah hussaina kuwa babbar ƴarta maryam dake aure anan cikin gari ita kewa ummul gyaran jiki tuni fatar ummul tai wani irin kyau haskenta ya ƙara fitowa magungunan mata masu kyau masu saka matsi da ƙarin ni'ima da kashe sanyi sutake ta bawa ummul wadda suka ƙulle a ɗakin hajja tun bikin na sauran kwana biyar ummul ke amsar gyara.
Ummul har wani yalo tai dan tsabar haske gefe ɗaya mararta na wata irin kartawa sabida maganin da ake bata ƙasanta kullum jiƙe yake dan arana seta sauya pant sau uku!
Yau sauran kwana ɗaya ɗaurin auren gaba ɗaya gida ya hargitse da shirin walima wadda sadiya ta haɗa a ƙofar gida ƙarfe huɗu malama hafsat ta gabatar da lecture akan aure sadiya tai kokari wajan yin kayan walima wanda ta dinga rabawa jama'ar dasuka halarci walimar ƙarfe shidda aka gama lecture malama hafsa na tafiya Mai dj ya dasa nashi sosai ƙofar gida ya hargitse da masu rawa kamar babu gobe.
Ummul tai kyau cikin blue les ɗin da bamu ta ɗinka mata wanda taje gidan kwalliya da ƙyar azababban kyau tayi cikin kayan tana tsakiyar filin rawa ana ta mata liƙi.
Su basira da zainab da sakina ƴaƴan hadiza sune sukai shigar shadda iri ɗaya sukai kwalliya mai kyau da sauri suka shigo filin rawar suka rufe ummul da liƙi abin ya bawa kowa mamaki ita kanta ummul tai mamaki dan duk a zatonta bama zasuzo wajan ba ganin haka sadiya da kausar suka rufe su basirar suma dana su liƙin, nan fa wajan ya zama na ƴaƴan habu zallah don a junansu sukewa junansu liƙi suna rawa, Raurau idon ummul yayi se kuka! babu shiri basira ta rungumeta tana raɗa mata.
"Kibar kuka ummi mufa jininki ne wallahi umman mu bata isa ta rabamu daku ba"
Kowa a wajan mamaki yake hadiza kuwa kunyar da ƴaƴanta suka bata ita ta saka tabar wajan domin hatta shaddar jikinsu basu gaya mata sunyi ba, Sosai hadiza ta shaƙa aikwa tai ɗaki tana zage zage wata kanwarta ce tace mata.
"Yaya hadiza kibar ƴaƴan nan suyi zumuncin su dan wallahi na gama ganowa kece kike rabasu da ƴan uwansu idan ban da abinki ma wani kishi zaki da hassana! ai idan kikaji ana kishi da akwai dalili to malam habu mai zakaiwa kishi ajikinsa abu ba mamora se aikin mutuwar zuciya"
Jikin hadiza ne yayi sanyi wata nadama ta rufeta tabbas ayau taga tasirin jini wato dai duk inda aka ce jinin kane tofa bazaka tauna ƙashinsa ba koda kaci namansa yau su basira sun ɗaure mata kai, sun nuna mata cewa su ummul de ƴan uwan sune.
Tashi tayi zuwa ɗakin bamu lokacin tana zaune ita da iya hussaina suna lissafa maggi hadiza tai sallama cikin murnarta.
Haƙuri take bawa bamu akan dukkan abun da tai mata sannan tace yanzu ta gano cewar naka se naka ƴaƴanta sun bata kunya sabida haka ta janye dukkan wata masifa a zauna lafiya.
Murmushi bamu tai sannan tacewa hadiza ai daman ita bata rikonta tunda dai hadiza barta da faɗa da habaici amman bata taɓa yi mata asiri ba kuma bata taɓa yiwa ƴaƴanta asiri ba, Ko ƙaddarar data samu ummul ma ba ita ta ɗora mata ba silar aiki ne ya jefata hakan.
Sannan tace su basira sun biyata kuma sun nuna mata su ƴaƴan halak ne kuma jinin ummul tunda basu nuna bakin ciki da auren taba a yanzu tana ƙara jin ƙimar ƴaƴan a zuciyarta.
Wannan shiri ya bawa kowa mamaki hatta hajja tai murna domin da hadiza da ƴan uwanta aka cigaba da hidimar biki su basira kuma suke takewa ummul baya domin hatta kayanta sakina ce ta ɗauke ta ɓoye mata haka zalika sunwa ƙawarsu magana akan gobe zasu kai ummul tai mata kwalliyar ɗaurin aure.
Mai Dj bai tashi ba se wajan taran dare cikin gajiya ummul ta shiga gidansu rabon ta da gidan su shekara biyu kenan tun bayan barinta gidan se yau wani kuka ta danne direct ɗakin hadiza ta shiga ta zauna a bakin gadonta abinda ummul bata taɓa yiba kenan shiga ɗakin hadiza se yau.
Aiko hadiza jikinta har rawa yake ta kawo wa ummul tuwo da zafinsa anan ta zauna tana ci a hankali zuciyarta cike da fargaba yau kwana shidda Aliyu bai neme taba kode tai masa laifi ne.
Sallamar Ameera da wasu ƙawayenta yasa taɗan saki jikinta.
Gidan hajja ameera takai ƙawayen ummul nacan hotoro da suka haɗu a gidan karuwai.
Bamu ce ta shigo ɗakin hadiza ta zauna a bakin gado tana fuskan tar ummul.
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*KOBA SO*
*HASKE*
*ƊAN MAJALISSA*
*DA IZZATA*
*RABON WANI*
*ZUMA A BAKI*
*AUREN BARE*
All in 1500 Mai so seya biya tanan 0078174806 starling bank shedar biya ta 08142105218.
Kamar yadda muka sani kamfanin oriflem yayi give wajan samar mana da kayayyaki masu inganci wanda suka hada da kayan kwalliya, kawa da Gyeran jiki,haka ma sun sauka shekaru cute da (10)wajan samar mana da supplement kuma sunyishi yadda ya dace damu.
Wellness yana aiki da dama acikin jiki wanda Inya shiga jikinka zai duba matsalar ka yayi maka maganinta.kadan daga cikin aikin da wellness keyi acikin jiki ya hada da Gyeran fata,Gashi da kuma rage Tumbi,yana kara garkuwar jiki,Yana maganin stress,yana rage cutar mantuwa,yana maganin ciwon kashi yana taimakawa wajan Infection da High B.P
Wellness Sinadarai ne dake maye gurbin abunda aka rasa wanda dan Adam ke buqata domin su taimakawa wajan gina jiki da bashi lafiya.
Wellness ya tattara Abubuwa a sarchet daya wanda ya hada da Omega 3 kafso 1,Astaxanthine and Bilberry Extract kafso 1,da Tablet na multivitamins &Minerals.
Sarchet 1500,kwali 30,000
Domin samun Naku a Tuntubeni ta wannan number 08064400588*KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
44
Cikin nutsuwa ta ce mata.
"Ummi ki gaya min tsakanin ki da Allah wannan yaron shiya ce yana sonki ko kuwa hajja ce ta haɗaku? sabida ni har yanzu hankalina ya gaza kwanciya ace gobe ɗaurin aure amman babu wani motsi daga dangin miji?"
Bamu ta faɗa tana mai bayyana damuwar dake cikin ranta ƙarara.
Wasa take da hannunta wanda yasha jan lalle da baƙar fulawa wanda yayi mugun kyau bana wasa ba.
Taɗan zame kallabinta haɗaɗɗan kitson da kausar tai mata ya zubo har kafaɗunta.
Ta dubi Bamu cikin sonta da ƙaunarta tace.
"Yayi min waya Bamu akan ze bani kuɗin siyayya to wayata tana hannunshi se nace zan basa account ɗin Ameera wadda ta taimaka min lokacin da baba ya koreni shine yahau faɗa wai baya son nata to ya ƙara kirana wai na rainashi nikuma ban kuma bita kanshi ba base yaci kanshi ba"
Tafaɗa tana zunɓuro bakinta gaba.
Salati Bamu ta hauyi tana tafa hannu.
Sannan ta dube ta tace.
"Ah lallai ba shakka kice wannan gaɓuntar zakije ki masa agida? yanzu ke dan gidanku haka kikaga inawa babanku? duk irin azabar dayake bani kin taɓa ganin na ɗaga mai harshe kona ƙi bin umarninsa? so kike tun kafin ki shiga gidansa gaddama ta fara haɗaku? har kika sa naita zargin bawan Allah ashe ba haka bane to wallahi bazan lamunci iskanci ba maza ki ɗauki wayar hajja gata nan naganta a hannunki ki kirasa ki basa haƙuri a gabana"
Bamu takai maganar cikin harararta.
Kuka! ummul tasa wiwi kamar wadda aka ma mutuwa har tana shure ƙafafunta cikin kukan take cewa.
"Nifa bazan kirashi ba hajja tace na dinga jan ajina so kike ajin ya tsinke yau kwana shidda bai neme niba seni mai nayi masa ni Allah ban kiran shi"
Tafaɗa tana mai kwanciya a gadon hadiza.
Ɗaka mata duka Bamu tayi wanda yasa ta zabura ta miƙe tana mai sakin ƙaƙƙarfan kuka!
"Idan baki kira shiba zan saɓa miki wannan shegen kafar kan naki insha Allahu seya sauke maki shi wato so kike tun yanzu ki tafi da ɓacin raina ko? da me zanji amman idan na faɗi na mutu seku huta"
Bamu ta faɗa cikin takaici.
Wani tsalle ummul tayi tare da rungume bamu tana cewa.
"Bazaki mutu ba babarmu wallahi kika mutu mun lalace zan kira sa kiyi haƙuri"
Tafaɗa tana kuka!
Hannunta har rawa yake ta ɗauki wayar ta lalubo numbersa ta saka speaker ta shiga kiran shi hartai ringing ta gama bai ɗauka ba.
Minti biyu suna tsaye cirko cirko ita da bamu sega kiranshi ya shigo.
Hannu na rawa ta ɗaga ta ƙaro speaker.
"Assalamu Alaikum barka da dare"
Tafaɗa muryarta cikin kuka!
Bai amsa sallamar ba se cewa yayi.
"Mi aka maki kike kuka uwar ƴan arhar hawaye?"
Kallon Bamu tayi wadda take murmushi kafin ta share hawayen ta tare da ce mashi.
"Babarmu ce tace sena kiraka na baka haƙuri gata ma"
Tana faɗa ta miƙawa bamu wayar wadda tsabar kunya kamar zata nitse.
Shiko Aliyu babu wata alkunya ya soma gaisheta cikin sakin fuska kamar ya jima da saninta.
Cikin dattako bamu tace.
"Sefa haƙuri da ummi yarinya ce Allah ya taya ka riƙo"
Murmushi ya sauke mai sauti tare da cewa.
"Karki damu mama haka ƙannena suke Nagode ƙwarai"
Sallama sukai ta miƙawa ummul wayar ita kuma ta fice tana jin ranta sayau daga jin kalamansa tasan ze riƙe mata ƴarta da amana
"Shine kika gaya mata mai ke tsakanin mu ke mai yasa baki da wayo ne? yanzu kome ma mukai bayan auren sekin faɗa? yanzu haka zakita kai mata ƙarata?"
Yafaɗa muryarsa sanyi ƙalau kamar mai jin sanyi.
"Nifa ita tace bata ga ango ba har wajan da akai walima ta ɗauka zaka zo shine na gaya mata haushi na kake ji"
Tafaɗa tana wani tura baki gaba.
Cikin sauri Aliyu yace.
"What bance bani son bidia ba? shine seda akai walimar?"
Murmushi taɗan yi tare da cewa.
"Wa'azi ne fa"
Shuru ne ya biyo bayan kafin yace.
"Ok seda safe"
Ya katse wayar.
Taɓe baki tayi tare da miƙewa ta fita gidan hajja ta wuce wanda ya cika da ƴan uwan hajja ɗakin kusa dana hajja ta shiga wanda su ameera suke ciki dasu basira wanka tayi ta ɗauro alwala ta gabatar da sallah ta kwanta bacci.
Tun asubahi da suka farka basu koma ba hira ce ta ɓarke wadda basu fargaba se wajan takwas sannan sadiya taje ta amso musu kayan karin kumallo.
Ƙarfe tara ummul tai wanka suka wuce gidan kwalliya ita dasu basira.
Daga can katsina ƴan uwan Abba da zasu taho ɗaurin aure suka ɗungumo cikin manyan motoci, Daga Abuja ma ɗaurin auren ya sami halartar manyan mutanen Abba.
Wanda seda Abba ya kama babban restuarent wanda za,a gudanar da reciption bayan ɗaurin aure.
Aliyu ya isa airport shida wani Abokin sa kamal, sauran abokan shi kuma daga nan katsina sun wuce suda su baba ƙarami.
Ƙarfe 11:00am jirginsu ya sauka dole seda ya kama ɗaki a hotel wanda anan yayi wanka ya haɗe cikin ɗanyar shaddar da Abba ya ɗinka masa babbar riga da ƴar ciki da hula da takalmi mai kalar hular saman kanshi.
Wani irin azababban kyau yayi tamkar ka sace shi kayita kallon shi Baba ƙarami ne ya ƙaraso a motar shi ya ɗauki Aliyu a hotel ɗin tare da kamal.
Wanda zuwa wannan lokacin tuni su abba sun jima da sauka suma har sun isa babban masallacin unguwar su ummul wanda anan za'a ɗaura auren.
Malam habu sanye cikin farar shadda bakinsa kamar gonar auduga duk irin alwashin daya ɗauka akan babu ruwansa da sha'anin bikin, bai kai ko ina ba domin yana kusa da ɗan uwansa yana kallon yadda manyan alhazan birni ke shigowa cikin masallacin gaba ɗaya jikinsa yayi sanyi.
Tun daga farkon layin su ummul har ƙarshe babu masaka tsinke sabida tsabar ɗan adam ɗin dake wajan manyan motoci na alfarma ke parking mutanan Abba mutanan Aliyu da baba ƙarami ya tutturawa suke firfitowa.
Kawu usman ya firfito da akwatunan lefe ya kirawo fahad yace ya kai gidan hajja wanda hajja ta saka wasu daga cikin danginta suka shigar da akwatu nan gidan su ummul.
Nanfa kallo ya koma sabo kowa ya ruɗe da yadda ake fito da kaya daga cikin akwatunan kamar babu gobe babu abin da mutanan gidan su ummul keyi se buɗa bakin bamu ya kasa rufuwa anan ɗakin hadiza aka jere kayan lefen nan fa maƙotan dake gidan suna taya su bamu tuwon ɗaurin aure sukai ta leƙe suna ganin madarar dukiya.
Ƙarfe 12:00pm dai dai Aliyu ya shigo masallacin bayan shi abokan shine dasu baba karami gaba ɗaya kallo ya koma kan Ango shi kanshi malam habu kawai kallon surukin nashi yake cike da mamakin ina ummi ta samo wannan haɗaɗɗan mutumin.
Shuru masallacin yayi zuwa wani lokaci waliyin Aliyu kawu Abubakar ya nemi auren ummul wajan kawunta , Babu wani ja inja waliyin ummul yace ya bashi shedu suka shaida daman sadaki anjima da bayarwa nan mai shela ya miƙe ya gabatar da cewa.
"AN ƊAURA AUREN UMMUL KHAIRI ABUBAKAR DA ANGON TA ALIYU ALI DIKKO AKAN SADAKI MAI NAUYI DA DAJARA WALIYIN UMMUL YA BAWA WALIYIN ALIYU AUREN ƳARSU UMMUL SHEDU SUN SHEDA AURE YA ƊAURU"
kabbara aka ɗauka kafin ayi addu'a taro ya tashi.
Mutane suka soma fitowa masu hotuna nayi masu vedio nayi bakin Abba yaƙi rufuwa se miƙawa abokansa hannu yake suna gaisawa.
Shiko Aliyu bazaka fahimci A halin da yake ciki ba haka ya ƙarasa wajan su baban su ummul suka gaisa.
Kafin ya fara miƙawa mutane hannu suna musabaha masu hotunan suna ɗaukarshi.
Gidan hajja ya shiga nan fa ƴan uwan hajja suka sakashi agaba da tsiya daga nan ya zame yayi waje, motoci suka hau zuwa can inda Abba ya kama domin ƴan ɗaurin aure suci su sha.
Shima Abba yaje gidan hajja sun gaisa sannan sukai sallama daga nan ya wuce wajan cin abincin nasu wanda da zarar sun kammala kowa ze wuce gida abar Aliyu wanda shine ze tafi da matarsa.
Kamar yadda Abba ya nema wajan malam habu bayan ɗaurin aure akan cewa ze bar ango subi jirgin magariba zuwa abuja shida amarya babu musu malam habu ya amince.
Ba ƙaramin kyau ummul tayi cikin farin leshin data sanya ba, wanda tai amfani da komai fari kwalliyar tai mugun yi mata kyau illar ɗaya mayafin nata bamai girma bane sannan rigar les ɗin taɗan kamata daga sama.
Haka suka jero zuwa gida ita dasu sakina waɗanda duk aka masu kwalliyar suma cikin atamfa ja wadda sukai ango su uku suma su sadiya atamface blue aka masu ɗinkinta su uku.
Tunda ummul ta shigo gidansu ƴan uwa ke buɗa ana cewa sauran angon naki su Ameera waɗanda suka shigo daga gidan hajja suma hotuna suke ma ummul wadda idanunta yayi rau rau kamar zatayi kuka.
Haka ta zauna a ɗakin bamu tai jugum tana tunanin wai yau ita ce aka ɗaurawa aure da Aliyu lallai Allah sarkin hikima ne.
Ƙarfe ɗaya saura tawagar Aliyu da abokanshi suka ƙaraso wanda seda baba karami yace xe gayawa abba sannan Aliyu ya yarda akan xe ƙara dawowa domin su gaisa da amaryar tasa wanda ada cewa yayi zeje ya kwanta a hotel.ɗin daya kama kafin la'asar tayi su wuce.
su wajan bakwai suka shiga gidansu ummul gaba ɗaya ƴan uwan bamu dana malam dana hadiza sun cika gidan tab suna ganin tawagar angwaye suka hau buɗa shikam Aliyu sunkuyar da kanshi yayi ƙasa bai ma iya ɗagowa ba har suka shiga tsakar gidan innah hussaina tai musu ison ɗakin bamu wadda tai kwalliya cikin leshi tai matiƙar kyau baza kace ta haifi su ummul ba.
A saman tabarma suka zazzauna baba karami yayi addu'a sannan suka soma gaisawa da ƴan uwan ummul.
Su sadiya ma sun leƙo sun gaisa dasu Aliyu wanda basira ta dafo ummul wadda take can ɗakin hadiza bayan tabar ɗakin bamu aɗazun ta shigo ɗakin gaba ɗaya Abokan angon zuba mata ido sukai suna kallonta yarinya karama akwai kyau.
Da ƙyar take ɗaga baki tana gaishe su shiko gogan kallon shigar ta yake yana yaba kyanta azuciyar sa sedai ko kaɗan mayafin bai yiba.
Fita tsakar gida sukai aka soma ɗaukarsu a hoto.
Da ƙyar ummul ke tsayawa a kusa dashi duk ta koma wata ƴar ƙarama da ita haka aka gama hotunan suka wuce.
Koda suka tafi malam habu ya shigo gida yana cewa sufa kintsa ummi dan nan da la'asar mijinta zezo su wuce.
Tunda ummul taji haka take faman kuka yanzu haka zata tafi ita kaɗai kamar mayya babu ko ƴan rakiya.
Shagalin biki ya cigaba da tafiya ummul tun da tai sallar azahar bamu ta sakata a ɗaki tana mata nasiha har zuwa sanda Baba ƙarami ya ƙaraso ƙofar gidan nasu sabida azalzalar da Aliyu yayi masa akan yaje ya ɗaukota shi baze ƙara komawa can ba, Kuma shima baba karamin yana son wucewa katsina sabida kar dare yayi domin duk abokansu sun wuce tuni su abba ma sun mance da komawa gida.
Gidan hajja aka kai ummul.wanda da ƙyar aka ɓanɓareta daga jikin hajja wadda taketa kuka.
Tana ji tana gani aka shigar da ita motar baba karami.
Ƙarfe huɗu dai dai motar baba karami tai parking a harabar wani babban hotel anan cikin nasarawa.
Wanda anan Aliyu ya kama ɗaki.
Waya yayi mai akan ga matar shi nan ya fito.
Daga ita se halinta a motar domin hatta kayan sawarta ba'a bata ba wai sabida a jirgi zasu tafi wani satin su innah hussaina zasu je abujan zasu tafi mata da kayanta dana lefen ta.
Baba ƙarami na gama waya da Aliyu ya juyo yana murmushi ya dubi ummul yace mata.
"To madam gafa mijin ki nan ze ƙaraso ku shiga ciki nikam juyawa zanyi katsina Allah ya baku zaman lafiya"
Dam dam gaban ta ya faɗi.
"Mu ma ba yau zamu tafi ba?"
Ta tamabayi baba karami kamar zatai kuka.
Murmushi yayi tare da cewa.
"Eh to in yaga dama ba jirgin 8:00pm ne to yace a ɗauko ki inaga hira xakuyi"
Yafaɗa yana dariya lokacin Aliyu ya ƙaraso wajan..........
*Idan har zan muku posting ku fitar to ni kuma zan koma tsallaken kwana biyu ai normal group ne ba vip da sp ba*
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*KOBA SO*
*HASKE*
*ƊAN MAJALISSA*
*DA IZZATA*
*RABON WANI*
*ZUMA A BAKI*
*AUREN BARE*
All in 1500 Mai so seya biya tanan 0078174806 starling bank shedar biya ta 08142105218.
Kamar yadda muka sani kamfanin oriflem yayi give wajan samar mana da kayayyaki masu inganci wanda suka hada da kayan kwalliya, kawa da Gyeran jiki,haka ma sun sauka shekaru cute da (10)wajan samar mana da supplement kuma sunyishi yadda ya dace damu.
Wellness yana aiki da dama acikin jiki wanda Inya shiga jikinka zai duba matsalar ka yayi maka maganinta.kadan daga cikin aikin da wellness keyi acikin jiki ya hada da Gyeran fata,Gashi da kuma rage Tumbi,yana kara garkuwar jiki,Yana maganin stress,yana rage cutar mantuwa,yana maganin ciwon kashi yana taimakawa wajan Infection da High B.P
Wellness Sinadarai ne dake maye gurbin abunda aka rasa wanda dan Adam ke buqata domin su taimakawa wajan gina jiki da bashi lafiya.
Wellness ya tattara Abubuwa a sarchet daya wanda ya hada da Omega 3 kafso 1,Astaxanthine and Bilberry Extract kafso 1,da Tablet na multivitamins &Minerals.
Sarchet 1500,kwali 30,000
Domin samun Naku a Tuntubeni ta wannan number 08064400588*KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
47
Fararen ƴammata sun taho da sauri waɗanda a zahiri ba zaka gane cewar ga wannan ga waccan ba sabida tsabar yadda suke mugun kama da junansu.
Har rige-rigen rungumeta suke ita dai ummul saƙato tai da baki tana kallon ikon Allah.
"Masha Allah gaskiya antynmu mai kyau ce ko hussaina?"
Ta farkon ta faɗa tana dariya, wadda aka kira da hussaina tace.
"Sosai ma Big bro ya iya zaɓen mace mai kyau gaskiya Allah yasa ta gari ce ba irin Ƴar daban yaya ba"
Dariya sukai irin ta shaƙiyan ci kafin suja hannun ummul zuwa cikin gidan ita dai binsu take kamar raƙumi da akala.
A bakin wata irin ƙofa mai ruwan gold suka tsaya tare da danna wata na'ura ajikin ƙofar nan da nan ƙofar ta buɗe suka shiga cikin wani irin mahaukacin ƙaton falo mai matiƙar girma da kyau da tsari faɗin irin haɗuwar falon ma ɓata lokacine.
Zare idanu ummul take gaba ɗaya tsoro ya gama kamata inda tasan wannan iskancin Ali ze mata da batai gigin biyoshi ba wallahi da babu inda zataje sedai danginta su kawota dan tsabar rainin hankali ai atleast shi ya miƙata wa Ahalinsa amman dan ya mayar da ita marar ƴanci seya haɗata da jariran ƙannensa shiya wuce wajan matar shi ta lura jikinsa har rawa ike wajan bawa driver umarnin ya wuce dashi gidan sa.
Ƴar ƙwafa taja ƙasa ƙasa tana jin suya acikin zuciyarta alwashi taci akan seta saita shi cikin ruwan sanyi badai yana ƙiƙirarin ba son ta yake ba! tau sayine to tabbas wannan tausayin seya koma so! dan batajin zatai boranci agidan da take ganin na mijin tane.
Isar su cikin wani haɗaɗɗan bedroom ne ya katse tunanin ta.
Gaba ɗaya ɗakin cike yake da Anty jidda da sarat mai binsa da shafa'atu da ammi da yaransu sabida duk baƙin sun wuce tun ɗazu sabida kowa a nesa yake se iya ƴan gidan kaɗai aka bari.
Sallama hassana tayi tare da miƙa hannun ummul zuwa ga na Ammi tana cewa.
"Ammi ga surukar ki fa matar yaya baffa yanzu yayi mana waya tana compound muzo mu ɗauketa"
Sororo Ammi tai cike da takaici kafin ta riƙo ummul ta sata a tsakiyar su anty jidda.
"Yanzu dan iskanci shi baffan ne yace muku kuzo ku ɗauki amarya guda a compound dan gidansu?"
Cewar Anty jidda cikin takaici ita ko ammi bata iya magana ba se wayar ta data ɗauka ta shiga kiran layin sa but bata samu ba a kashe.
Wurgar da wayar tayi tare da cewa.
"Zezo har gida ya same ni ze gayawa ƴan garin su"
Tafaɗa cikin ɓacin rai.
"Hmm kekwa ammi yana sauri ze tafi wajan zogale"
Cewar sarat matar baba ƙarami.
Dariya su hussaina suka saki kafin su nemi guri su zauna gefen Ammi.
Cikin dattako da tsananin karamci irin na mutumin daya san darajar ɗan adam Ammi ta saka hannu ta yaye mayafin ummul.
Cikin kwantar da murya Ammi tace mata.
"Barkanki da zuwa cikin zuri'a ta Allah yasa keme alkairi ce acikin mu"
Da sauri ummul ta zame jikinta tai ƙasa muryarta sanyi ƙalau.take gaishe da ammi sannan ta juya wajan anty jidda dasu sarat tana gaishe su.
Ko wanne fuskarshi cike da annuri yake amsa mata gaisuwar tata gefe ɗaya suna mamakin yarintar yarinyar.
Kamota Anty jidda tayi ta zaunar da ita tana cewa.
"Sannu Amaryarmu kunsha gajiya bara a haɗa maki ruwan wanka"
Ta miƙe tayi cikin bathroom yayin da shafa'atu tace
"Ammi ina ga fa ya baffa shima gajiya ce tasa ya wuce gida kinsan sha'anin biki amman ku dena jin haushin sa matar sa cefa shifa yace yana son kayar sa harya aure ta ai yasan da mai suffar karas ɗin amman ya kawo maku wannan pls ammi ki bari har gobe yazo sekiji ta bakin sa"
Shafa ta faɗawa Ammi haka dayake duk ƴaƴan basu san ta yadda aka ƙulla auren ba su atunanin su shiya ga ummul yace yana son ta ba haɗin su abba bane.
Murmushi Ammi tai a wannan lokacin tare da cewa.
"Hakane kuma Allah ya kaimu hassana ku kaita ɗakin dake kusa da naku sabida anan bazata sake ba, Ku bata kayan bacci cikin sabbin nan naku sannan ku sa akawo mata abinci idan tai wanka"
Da sauri Anty jidda ta fito daga toilet tana cewa
"Ammi na riga na haɗa mata ruwan anan tai wankan anan seta wuce can ɗin"
To hakan akai ummul a kunyace ta shiga bayin Ammi.wanda ta zama ƴar ƙauye acikinsa wanka tai da haɗaɗɗan ruwan dayaji turarukan wanka ta naɗe jikinta da tawul sabo ta yafo mayafinta ta fito su hassana sukai mata jagora ɗakin da ammi tace akaita.
Babban ɗakine wanda yaji set na kayan gado.
Masu kyau.
Zama tai abakin gadon tana masu godiya.
Daga ɗakin Ammi kuwa bayan fitar ummul ammi ta ɗaga hannu tana wa Allah godiya tare da fatan alkairi a tsakanin ummul da baffa.
Hassana ce ta kawo mata riga da wando masu laushi farare.
Da hularsu ta amsa tare dayi mata godiya anan ta sauya kayan tana kammala shirin sega hussaina ɗauke da warmers na abinci.
Ajewa tai agaban ummul sannan ta kuma fita ta ɗauko ruwa da lemo.
Godiya ummul tai mata sannan ta sauko ta buɗe abincin ta ɗiba tuwone na semo miyar ɗanyar kuɓewa wadda taji gashin rago babu abin da take se ƙamshi babu wasa ummul taci tai nak tasha ruwa sannan ta ɗebe kayan ta aje a gefe ɗaya.
Ta zauna tsuru tayi tagumi tana tunanin ƴan uwanta hawaye ne ke zubo mata tana sharewa ta jima a haka kafin bacci yazo mata ta miƙe ta shiga toilet tai alwala tazo ta kashe ƙwai ta kwanta.
Dama ammi ta hana su hassana zuwa wajan ummul sabida tace abarta ta huta anan ɗakin ammi suka raba dare suna hira da ammi da ƴan uwansu.
ALIYU.
Shi kaɗai yasan a wani gajimaren yake har suka ƙarasa gidan shi kansa ciwo yake mashi seda driver yayi parking sannan ya fito yayi ma driver sallama yana rangaji ya nufi cikin gidan shi.
Direct bedroom nashi ya nufa ya tube kayanshi tare da soka wayar shi data ɗauke a caji.
Wucewa yayi bathroom yayi wanka ya fito ƙugunsa ɗaure da tawul.
Yana tsane ruwan dake jikinsa basma ta shigo ɗakin sanye take cikin riga iya gwiwa.
Tayi kyau babu laifi se ƙamshi take zubawa ta ƙaraso gaban shi taɗan kwantar da kanta a bayan shi.
"Dear yau ina ka shiga ina ta kiran ka a waya baka ɗauka tun safe daka fice se yanzu ka dawo?"
Ya jima bai bata amsa ba se ma cream ɗinsa daya ke shafawa ajikinsa seda ya fesa turare a lungu da saƙo na jikinsa kafin ya ce mata.
"Bana son tuhuma kin sani niba ɗanki bane"
Yafaɗa yana mai raɓeta ya wuce saman bed ya kwanta yana kallon rufin pop ɗin ɗakin.
Wani irin yanayi basma ta shiga na yadda taga yayi wannan kwanciya yawu taɗan haɗiya mai ɗaci tare da binsa ta kwanta flate a saman cikinsa ta sanya hannu ta zagaye ƙugunsa.
Wani irin wasa ta shiga gwada mai irin nasu na ma'aurata.
Tun yana basar da ita harya fara biye mata sedai koda yazo wajan kayan arziƙin seyaji basu ma cika tafin hannunsa ba baitaɓa jin ban banci a tsakanin ta da wata ba se yau su wato abubuwan nan ba a shekaru suke ba a halitta suke babu yadda ya iya haka ya samu yaɗan rage zafi da ita sedai ko kaɗan baiji wani kar sashi kamar na ɗazu da yarinyar can keshan bakinsa ba.
Bai ma wani jima ba ya zare jikinsa ya nufi toilet.
Yana wanka yana tunanin iya bakinta da tudunta kaɗai ya taɓa yaji daɗi ina ga ya shiga villah sedai tuno d abin da wannan ɗan iskan yayi mata yaji duk zuciyar shi babu daɗi.
Koda ya kammala wankan ya dawo ɗakin ma bai ga basma ba ya cire bedshirt ɗin yakai washing machine ya sauya wani sannan yayi kwanciyar sa sedai duk juyin daze yi cikin baccin sa bakin ummul yake gani cikin bakin sa.
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*KOBA SO*
*HASKE*
*ƊAN MAJALISSA*
*DA IZZATA*
*RABON WANI*
*ZUMA A BAKI*
*AUREN BARE*
All in 1500 Mai so seya biya tanan 0078174806 starling bank shedar biya ta 08142105218.
Kamar yadda muka sani kamfanin oriflem yayi give wajan samar mana da kayayyaki masu inganci wanda suka hada da kayan kwalliya, kawa da Gyeran jiki,haka ma sun sauka shekaru cute da (10)wajan samar mana da supplement kuma sunyishi yadda ya dace damu.
Wellness yana aiki da dama acikin jiki wanda Inya shiga jikinka zai duba matsalar ka yayi maka maganinta.kadan daga cikin aikin da wellness keyi acikin jiki ya hada da Gyeran fata,Gashi da kuma rage Tumbi,yana kara garkuwar jiki,Yana maganin stress,yana rage cutar mantuwa,yana maganin ciwon kashi yana taimakawa wajan Infection da High B.P
Wellness Sinadarai ne dake maye gurbin abunda aka rasa wanda dan Adam ke buqata domin su taimakawa wajan gina jiki da bashi lafiya.
Wellness ya tattara Abubuwa a sarchet daya wanda ya hada da Omega 3 kafso 1,Astaxanthine and Bilberry Extract kafso 1,da Tablet na multivitamins &Minerals.
Sarchet 1500,kwali 30,000
Domin samun Naku a Tuntubeni ta wannan number 08064400588*KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
48
Da mutuwar jiki ya tashi da asubah, Da ƙyar ya yunƙura yaje toilet yayi wanka sannan ya fito yana goge sumar dake kanshi, Ya shirya cikin ƙananun kaya ya fesa turare a gurguje yayi raka'atul fijir sannan ya wuce masallaci sabida sauri baima tsaya ta ɗakin basma ba haka yaje yabi sahun sallah kamar yadda yake yi haka ma yau seda ya bari shidda tai sannan ya fito daga masallacin bayan ya kammala azkar da sauran lazumum mukan daya keyi.
Koda ya dawo gida kicin ya wuce ya kunna gas ya ɗora ruwan shayi yana tsaye ya tafasa ya juye a cup ya wuce ɗakinsa.
Da zafinsa yake sha seda yaji ƴaƴan hanjin sa sun warware sannan ya aje cup ɗin ya kwanta bacci.
Ita kanta basma yau ma kamar kullum se wajan tara tai sallah duk jikinta tsami yake mata haka tai wanka ta ƙara kwanciya don bama tada niyyar ɗora masu break fast.
Wayarta dake bed site drower ce tai ringing ta miƙa hannu ta ɗauka ta kara a kunnenta.
Muryar hajiya binta ta cika wayar tana mai cewa.
"Dota dafatan kin tashi lafiya? yaya kamun ludayin mijin naki ko har yau kuna gidan jiya?"
Seda ta miƙe taje ta sanya key a ƙofar sannan ta dawo ta zauna tare da cewa.
"Hmm mama wallahi har yau babu wani sauyi fa sedai ya ɗebo buƙatar sa yazo ya juye min babu wani kalami mai daɗi"
Tafaɗa kamar zatai kuka!
Wata ashar! hajiya binta taja kafin tace.
"To sha kurumin ki ai naji sauƙi sabida haka nan da gobe ko anjima zan tafi wajan boka muji mai ake ciki inma da dama zan sauya wani bokan dan bazaki boranci ba nidai inda naji daɗi ma da boka yace baze maki kishiya ba na tabbata tunda ya faɗa baze ƙarya ba, da senace ko wata ya gano yake maki haka"
Hajiya binta ta faɗa tana mai ɗan tari kaɗan.
"Mama ai bana jin Aliyu ze kalli wata macen da zummar so kawai dai asirin mune ya soma sanyi dole a wannan karon mu ƙara zuba wasu kuɗin domin ganin cikar burin mu"
Tafaɗa tana mai yamutsa fuskarta.
Maganganu suka tattauna kamar ba ƴa da uwa ba domin duk uwa ta gari tana ɗora ɗanta a hanyar tarbiya ne da kuma gaskiya da rikon amana saɓanin ita wannan uwar data zama baƙar uwa mai kashe ƴarta.
Kiran sallar farko a kunnen ummul akai dan haka cikin nutsuwa take buɗe idanunta tana karanto addu'ar tashi daga bacci, Kafin ta miƙe a hankali taje toilet ta tari ruwa ta kama sannan ta ɗauro alwala ta dawo saman carfet ta ɗauki mayafin ta ja na atamfarta ta yafa saman kayan baccin ta tayar da nafila.
Cikin nutsuwa ta idar da sallar ta ɗaga hannu tana hawaye tana addu'a akan Allah ya zaunar da ita lafiya agidan mijinta ya kuma kareta daga dukkan sharri yasa dukkan wata wahala data sha a rayuwarta sunzo ƙarshe domin babu ƙarya ummul tun tasowarta bata taso acikin jin daɗi ba.
Shiyasa take fatan wannan gidan na aurenta ya zama gida mafi jin daɗi arayuwarta ta duniya.
Jin daɗin kwa shine kula da Aliyu ze bata wanda anan dukkan wani gatan ta yake domin zaman shi take.
Anan ta zauna har aka kira assalatu ta miƙe ta bada raka'atul fijir kafin ashiga masallaci, Data idar ta miƙe ta bada sallar asubahi.
Koda ta idar addu'ar data fara ita ce.
*Bisimillahi Hasbiyallahu la'ila'ha'illah huwa Alaihi tawakkaltu wahuwa Rabbil Arshil Azim* ƙafa bakwai ta shafe jikinta domin manzon Allah ( s.a.w ) yace: dukkan wanda ze tashi da safe yayi wannan addu'a ƙafa bakwai ya shafe jikinsa wallahi babu wani ɗan adam ko aljani da ya isa ya cutar dashi tana kariya daga dukkan sharri.
Sannan tai hasbinallahu wani'imal wakil 1313 tai lahaula tai azkar lokacin data kammala har rana ta fito dan haka ta miƙe ta gyara gadon data kwanta ta koma ƙasan carfet ta zauna tare da rafka tagumi.
Dole ta dage da addu'a yadda ake faɗar matar Aliyu, Idan kai sakaci da addu'a seta kassara maka rayuwarka addu'a kuma makami ce ta mumini shiyasa tunda hajja ta gaya mata halin matar Aliyu ta dena bacci alarm ta saita kullum dare seta tashi tunda soyayyarsa ta ƙullu aranta bata ƙara sakaci da addu'a ba dama kuma tun can tana addu'a da wannan lamarin ya kunno kuma seta ƙara kaimi fiye da da.
Sabida harga Allah tana fatan ta zauna cikin lafiya da farin ciki agidan mijinta.
Share hawaye tai a karo na barkatai tace
"Ya rabbi kada ka ɗoran wata ƙaddarar a karo na biyu acikin rayuwata! ya Allah kar kasa nasha wahala a gidan Aliyu ya rabbi ka tauayamin kasa ƙarshen wahala kenan"
Ta faɗa tana share hawayenta lokacin Ammi ta turo ƙofar ta shigo da sauri Ummul ta share hawayenta sosai ta gyara tare da ɗan kallon Ammi farar mace tas mai dattako mai kamala da nutsuwa.
Sallama Ammi tayi da sauri Ummul ta amsa tare da ɗanyin ƙasa da kanta tana cewa.
"Sannu da zuwa Umma ina kwana an tashi lafiya?"
Ummul ta faɗa a rarrabe.
A bakin gado ammi ta zauna tare da cewa.
"Kema ƴata ce kada ki sake cemin umma ammi zaki ce kamar yadda ƴan uwanki suke faɗa"
Ammi ta faɗawa ummul.
Sannan cikin kulawa tace mata.
"Ki kwantar da hankalin ki ummul khairi kada halin baffa ya dame ki nidda mahaifin sa muna da sanin komai na ƙaddarar data same ki hakan ce ma tasa muka ce ya aureki domin yayi jahadi kuma insha Allah zamu tsaya wajan amsar maki haƙƙin ki"
Taja fasali sannan ta ɗora.
"Zaki ɗan kwana biyu anan kafin ki tare agidan mijin ki ina son Dan Allah ki dage da addu'a ummul khairi sabida matar sa shu'uma ce bana gaya maki hakan dan kije ki raina taba a,a na gaya maki hakan ne don karki sake ki bata yarda domin zata iya cutar dake duk da bana zaton ma tasan da wannan aure"
Dum dum! gaban ummul ya buga wato matarsa bata san da auren suba to meke nan?
Katse tunaninta ammi tayi tare da ce mata.
"Seda bana zaton zeƙi gaya mata domin baffa jarumi ne ko ada can da giyar asirinta ke ɗiban sa bai bata fuskar raini ba bare yanzu nake tunanin ayar Allah ta kassara wannan sihirin na jikinsa"
Wani gumi ummul ta share duk da uban AC ɗin dake tashi a ɗakin sannan tace.
"Insha Allahu Ammi dama hajja ta gaya min komai"
Murmushi Ammi tai tare da cewa.
"Maza shiga kiyi wanka ga yayarki nan Zata kawo maki kaya yau zasu wuce ba'anan suke aure ba"
A hankali ta yunƙura ta tashi ta shiga toilet ruwa mai ɗumi ta haɗa ta fara wanke jikinta bata wani jima ba ta fito.
Zaune ta tarar da farar matashiyar mace mai sakin fuska.Cikin nutsuwa ummul ta gaishe da anty jidda sannan anty jidda ta bata wasu riga da skirt sabbi da undies tace ta shirya.
Kana ta juya ta bata waje koda ta sanya kayan sunyi mata cif kamar an gwada ta zama tai a gefen gado kafin anty jidda ta kuma dawowa da ɗan kwando a hannunta.
Ta kalli ummul sannan tace mata.
"Sunana jidda nice yayar mijinki ni bana suruka dake ummul ke ƙanwata ce ga kayan gyara nan ammi ta sanya an tawo maki dasu daga katsina"
Nan ta dinga fito mata dasu tana nuna mata yadda zatai amfani dasu wasu har kunyar bayanin ta dinga ji tana gama yi mata bayanin su hassana suka kawo mata break fast.
Bayan fitar su ta janyo flask ɗin tea ta haɗa tana sha tana kallon agogon dake ɗakin ƙarfe 11:40am amman har yanzu Aliyu bai shigo ba kamar ya mance da matar sa tana gidan! jitai shayin ya fitar mata aranta.
Tsirama cup ɗin idanu tai tana kallo da alamun tunani ta shiga.
A gurguje yayi wanka ya shirya cikin farin yadi bai sa hula ba seya sanya baƙin takalmi ya fesa turare ya ɗauki wayarsa ya kunna sannan ya fita 11:00am wata mahaukaciyar yunwa yakeji ya nufi ɗakin basma ya tarar da key da fushi ya fita daga gidan ya nufi gidansu.
Falon Ammi ba kowa da alamun duk suna ɗakunan su dan ba'a break da wuri agidan ammi.
Yana ƙoƙarin shiga part ɗin Abba yaga hassana ta fito daga kicin ta zube da kaishe sa.
Kamar ya tambayeta tace
"Tana kusa da ɗakinmu"
Ta faɗa mashi da sauri tai hanyar ɗakin ammi.
Shafa sumar kanshi yay tare da nufar hanyar ɗakin data ke ɗin...........
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*KOBA SO*
*HASKE*
*ƊAN MAJALISSA*
*DA IZZATA*
*RABON WANI*
*ZUMA A BAKI*
*AUREN BARE*
All in 1500 Mai so seya biya tanan 0078174806 starling bank shedar biya ta 08142105218.
Kamar yadda muka sani kamfanin oriflem yayi give wajan samar mana da kayayyaki masu inganci wanda suka hada da kayan kwalliya, kawa da Gyeran jiki,haka ma sun sauka shekaru cute da (10)wajan samar mana da supplement kuma sunyishi yadda ya dace damu.
Wellness yana aiki da dama acikin jiki wanda Inya shiga jikinka zai duba matsalar ka yayi maka maganinta.kadan daga cikin aikin da wellness keyi acikin jiki ya hada da Gyeran fata,Gashi da kuma rage Tumbi,yana kara garkuwar jiki,Yana maganin stress,yana rage cutar mantuwa,yana maganin ciwon kashi yana taimakawa wajan Infection da High B.P
Wellness Sinadarai ne dake maye gurbin abunda aka rasa wanda dan Adam ke buqata domin su taimakawa wajan gina jiki da bashi lafiya.
Wellness ya tattara Abubuwa a sarchet daya wanda ya hada da Omega 3 kafso 1,Astaxanthine and Bilberry Extract kafso 1,da Tablet na multivitamins &Minerals.
Sarchet 1500,kwali 30,000
Domin samun Naku a Tuntubeni ta wannan number 08064400588*KARKU FITAR DAN ALLAH NA KUƊI NE*
49
Cikin nutsuwa ya murɗa handle ɗin ƙofar ya buɗe ya shiga bakin sa ɗauke da sallama sanyin Ac tare da ƙamshin turaren ɗakin ya mamaye hancin sa, Lumshe manyan idanunshi yayi tare da warasu akan ta, sallama kusan uku yayi a jere amman babu wadda ta amsa mai tsira mata ido yayi daga nesa alamu sun nuna tana cikin tsananin tunani mai zurfi.
Da sassarfa ya ƙarasa inda take ya zauna a gefen gado inda ita kuma tana ƙasa a gaban kayan break ta tsirawa cup ɗin tea idanu batare data sha shiba.
Gyaran murya yayi tare da cewa.
"Yaya kwanan baƙon waje?"
A hankali taji saukar sassayan muryar shi tare da wani irin daddaɗan ƙamshin turaren shi daya cika ɗakin.
Ɗan gyara zamanta tai sosai tana mamakin how long time data ɗauka tana tunani da har ya shigo bata jishi ba.
"Na shigo ina ta sallama baki amsa ba har na zauna baki sani ba hope dai ba wani abun ke damun kiba?"
Ta kuma jin dirin maganar shi.
Anan ma bata basa amsa ba se shurun daya biyo baya.
Ɗan zamewa yayi daga saman gadon ya koma kusa da ita ya zauna suka jera a zaman nasu.
Kamo hannunta yayi zuwa cikin nashi da sauri ta doke nasan tare daja baya kaɗan tana watso masa wata shegiyar harara!
Sunkuyar da kanshi yayi a ƙasa ya jima a haka kafin ya ɗago fuskar shi a tamke yake duban ta.
Murya a kausashe yace mata.
"Wannan wani irin sakar cine? Tunda na shigo ina maki magana kinmin banza bamma sami arziƙin gaisuwa ba sannan na taɓa hannunki kamar wani dodo kinja baya"
Yafaɗa idanunsa yana mai kaɗawa kaɗan.
Bata ce mai komai ba ta ɗora hannunta a ƙasan carfet tana wasa dashi hakan yayi mugun ƙular da Aliyu ba zato taji caraf ya damƙota ya riƙe hannunta tamau riƙon tsauri riƙon data ji mugun zafin sa.
Ƙoƙarin saka masa ƙara take yayi saurin sanya ɗayan hannun nashi ya rufe mata bakinta.
"Shit ni karki taran mutane"
Ya faɗi maganar da ƙaramin sauti.
Ɗorata yayi a saman cinyar sa ya juyo da fuskarta daf da tasa.
Kallon ta yake sosai har seda taji ta tsargu tayi saurin yin ƙasa da kanta domin bazata jure wannan kallon nashi bai kama dana mayu ba.
Cikin cool voice yace mata.
"Ni sa'an rainin kine ummi yau she ne kika rainani haka? ina maki magana kina jina kika min banza?"
A mai makon tai masa magana seta hau hawaye shaaa kamar an buɗe famfom.
"Ya salam mai nayi maki? har ga Allah bana son ingan ki cikin damuwa domin amana ce Allah ya bani baki da kowa anan daga Allah seni sekuma mahaifana please idan laifi nayi maki Allah ya baki haƙuri"
Yafaɗa muryarshi naɗan rawa kaɗan.
Wani irin shock ummul tai wai yau ita wannan ɗan zafin kan yake bawa haƙuri to me hakan yake nufi?
Muryarta laushi ƙalau tace masa.
"Tun jiya ka sauke ni kamar wata ƴar tsana kai tafiyan ka yau ɗin ma baka zoba duba lokaci?"
Tai masa nuni da agogon dake manne a bangon ɗakin.
"Nidai nace kiyi haƙuri ai sannu bata karya wuya inji bahaushe na amshi laifin nawa"
Yafaɗa yana mai manna kanta acikin kirjinsa wani irin sanyi mai haɗe da kamshi ne suka ziyarci hancin ummul lumshe ido tai tana mai kuma lafewa ajikinsa tana jin dama su dauwa ma ahaka.
Ada tana masa kallon murɗaɗɗan mutum amman a yanzu seta ji ƙimar shi da sonshi acikin zuciyarta fiye dana da domin shiɗin ya kasance mutum nagari mai wa soyayya adalci duk da yadda yayi mata jiya bata ji daɗi ba amman yadda yau yazo yana kwantar mata da kai yana lallaɓata yana nuna bata da kowa agarin se shi setaji komai ya wuce harga zuciyarta domin inda wani namijin ne bama zebi ta kanta ba.
"Kinci abinci ga tea ɗinnan baki ma taɓa shiba? mai zaki ci?"
Taji muryarsa a cikin kunnenta har yana ɗan fesa mata numfashi.
Miƙewa tayi ajikinsa tai flate tare da sanya hannayen ta bisa ƙugunshi ta cusa kanta cikin kirjinshi taƙi basa amsa.
Wani wahalallan numfashi ya sauke yana jin yadda kirjinta ya kwanta a saman Cinyarsa.
Ya Allah wannan yarinya zata kassarani.
Yafaɗa cikin ransa.
Hannunshi ya ɗora a bayanta yaɗan matsa kaɗan wani zullo tai tare da sauka daga saman cinyar tashi tana dariya tana gyara ɗaurin ɗan kwalinta.
Jajayen idanunshi ya zuba mata tare da miƙo mata hannayen shi batare daya iya furta komai ba.
Baya take ja kaɗan harta miƙe tsaye.
"Ka taso muje mu gaishe dasu Abba rana tana kuma yi"
Tafaɗi maganar a tsorace.
Miƙewa shima yayi tsaye yana gyara rigarshi wadda taɗan ɗaga kaɗan sabida feeling ɗin daya ziyarce shi.
A hankali ya tako gabanta.
Ya ɗora hannunshi a ƙafaɗunta yayi mata rumfa da faffaɗan kirjinshi ya mannata da karfi zare ido tai batai aune ba taji ya tura su saman gadon ɗakin ya kwanta a samanta.
Kokawa take da numfashinta sabida yadda ya zuba mata dukkan nauyinsa a jikinta.
Muryarta a shaƙe tace.
"Dan Allah ka bari ka ɗagani nauyi kayi min girma"
Bai kulata ba sema ɗora bakinsa dayay a kan nata ya shiga kissing lips ɗinta a hankali ya ɗora hannunshi a saman kirjinta ta saman rigar yake wasa dasu.
Wani irin wasannin ma'aurata ya shiga gwada mata wanda kwanyar kanta ta gaza ɗaukar su tun tana numfashi da ƙyar har tazo tana mai kukan shagwaɓa.
Seda yaɗan rage zafi da ita sannan ya ɗagata yana dariya tare da sanya harshe yana lashe mata hawayen yana tsokanarta raguwa babu abin da akai amman take kuka.
Duk da bai furta mata kalmar so ba amman a yadda ya gwada mata a yanzu gaskiya ya nuna tana da girma da daraja a wajansa.
Tsaye ya miƙe yana gyara botir ɗin rigar shi.
Yaɗan dubeta wadda tai laƙwas ta kasa motsi.
"Ki tashi muje ko sekinyi wanka?"
Da sauri ta miƙe taɗan zabura tasan wani wanka yake nufi kafin taɗan tura bakinta gaba kaɗan ta ɗaura ɗankwalinta tare da mayafinta.
Ta ɗan gyara bedshirt ɗin tare da yin gaba ta barshi a tsaye.
Murmushi ya sauke tare da bin bayanta a falo ta tsaya tana jiran shi harya ƙaraso ya kama hannunta.tai saurin ture shi.
Taja baya.
Bai ce mata komai ba yayi gaba abinsa tana binshi a baya.
Falon Abba suka shiga.
Dattijo ne mai kama da Aliyu sak hatta bakar fatar shi ashe irin ta mahaifinsa ce don ko kaɗan bai yi kama da.ammi ba.
Zaune yake saman kujera one seater yana karatun jarida.
Sallamar su tasa ya aje jaridar yana ƙawata fuskar shi da murmushi tare da cewa.
"Har kin tashi kenan Ƴata sannu"
Wata kunya ce ta kama ummul tai saurin xubewa tana gaishe dashi wanda yana amsa mata cikin sakin fuska.
Tama rasa waya fi karamci a tsakanin uwa da uba ga Aliyu mutane ne masu matikar karamci wa ɗan adam.
Shima gaishe da Abba yayi a nutse.
"Lafiya lau baffa yaya iyalin naka dafatan kuna lafiya"
Sosa kanshi yayi tare da cewa.
"Lafiya kalau Abba dama nazo ne mu wuce da Ummi can gidan nata..............
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*KOBA SO*
*HASKE*
*ƊAN MAJALISSA*
*DA IZZATA*
*RABON WANI*
*ZUMA A BAKI*
*AUREN BARE*
All in 1500 Mai so seya biya tanan 0078174806 starling bank shedar biya ta 08142105218.
Kamar yadda muka sani kamfanin oriflem yayi give wajan samar mana da kayayyaki masu inganci wanda suka hada da kayan kwalliya, kawa da Gyeran jiki,haka ma sun sauka shekaru cute da (10)wajan samar mana da supplement kuma sunyishi yadda ya dace damu.
Wellness yana aiki da dama acikin jiki wanda Inya shiga jikinka zai duba matsalar ka yayi maka maganinta.kadan daga cikin aikin da wellness keyi acikin jiki ya hada da Gyeran fata,Gashi da kuma rage Tumbi,yana kara garkuwar jiki,Yana maganin stress,yana rage cutar mantuwa,yana maganin ciwon kashi yana taimakawa wajan Infection da High B.P
Wellness Sinadarai ne dake maye gurbin abunda aka rasa wanda dan Adam ke buqata domin su taimakawa wajan gina jiki da bashi lafiya.
Wellness ya tattara Abubuwa a sarchet daya wanda ya hada da Omega 3 kafso 1,Astaxanthine and Bilberry Extract kafso 1,da Tablet na multivitamins &Minerals.
Sarchet 1500,kwali 30,000
Domin samun Naku a Tuntubeni ta wannan number 08064400588*50*
Da sauri ummul ta kalle shi wanda yayi mirsisi kamar bai san irin kallon data ke masa ba.
Murmushi Abba yayi tare da cewa.
"Kai da kace zata yi sati biyu anan kuma yaya zaka zo da maganar tarewa tun yanzu bayan ko gama shiri bakai ba"
Da sauri ya tari numfashin Abba tare da cewa.
"A,a Abba nikam na gama komai yau zanzo mu wuce da daddare"
Lokacin Ammi ta shigo falon tai matiƙar mamakin ganin Aliyu zaune gaban Abba duk da Hassana tace mata yayansu ya shigo tai zaton yana ɗakin matar sane.
Zama tayi a gefen Abba da sauri Aliyu ya sada kai yana gaishe ta kafin Abba ya soma magana.
"Tofa kinga yaron ki wai yace ze wuce da matarsa ya gama shirin sa"
Haɗe rai Ammi tayi tare da cewa.
"Ba yanzu ba, Ya bari har ta kammala sati biyun daya ɗiba mata"
Shafo kanshi yayi tare da furta ammi zata kashe shi acikin zuciyarsa sannan yace.
"Ammi nagama komai please ki barta ta tare a ɗakin mijin ta nan ne rufin asirin ta"
Ita dai ummul ƙasa tayi da kanta muryarta sanyi ƙalau tace.
"Dan Allah Ammi ki barni anan gidan nikam nafi son wajanki"
Wata uwar harara ya ɓalla mata yana ƙwafa aranshi kafin yayi kalar tausayi ya dubi Abba.
"Please Abbana karka bi tasu Ammi yau ummi ta tare agidanta sabida na kammala shirina"
Dariya Abba yayi tare da cewa.
"Iko se Allah kaida kake cewa baka son ta tausayin ta kake sannan kazo kuma kana ƴar murya tun kafin aje ko ina"
Da sauri Ammi tace.
"Ai daɗina da gobe saurin zuwa Abban su daman mai nagaya maka?"
Turɓune fuska yayi batare daya kuma magana ba da alamun ƴan zuciyar sun motsa.
Ita ko Ummul yadda Ammi tayi yayi mugun yi mata daɗi wato har iyayenshi ma sun san ba son ta yake ba tausayin ta yake lallai ma.
Kallon Ammi Abba yayi tare da haɗe hannayenshi biyu cikin kwantar da kai yace.
"Muna barar amaryarmu ayi hakuri abashi matarsa dan Allah badan shiba"
Murmushi Ammi tayi tare da cewa.
"Gata gashi nan inta ga zata tare to Shikenan amman dai kasan kayi son kai wallahi"
Murmushi shima abban yayi tare da cewa.
"To ai ƴata bazata ƙi bin umarnin mijin taba kai baffa anjima kaɗan kazo ka ɗauki matarka Allah ya baku zaman lafiya"
Daɗine ya kama shi kamar yayi tsalle amman a fili seya kame yana watsa wa ummul wani kallon ƙasan ido aransa yana cewa kaida matarka se kai laushi kafin abaka ita.
"To Amman fa naga kamar bata zo da kayan sawar taba"
Cewar Ammi.
Da sauri yace.
"No problem zan saya mata wasu ai"
Wata irin kunya ce ta kama ummul kamar ta nutse na yadda Aliyu ke nuna rawar jiki akan tarewar ta agaban iyayen shi babu ko kunya.
"Allah yayi maku albarka ka kaita wajan su saratu yau zasu wuce sekuyi sallama ummi kijirani a ɗakina"
Cewar Ammi.
Godiya tai masu kana ta miƙe yabi bayanta daya ke tasan ɗakin Ammi bata jirashi ba sabida yadda ya bata kunya haka ta shiga suka gaisa dasu a mutunce shima ya shigo suka gaisa sannan suka fita wanda driver ze kaisu airport.
Zama tayi a ɗakin Ammi tare dasu shafa'atu da ƴan biyu shikuma yabi bayan su anty jidda.
Seda suka je wajan Abba suka kuma sallama sannan suka wuce parking space suka shiga mota driver ya jasu zuwa airport shi kuma Aliyu ya wuce Office ɗinsa duk da yau sunday amman ze ɗan cike wasu takardu ne.
A falon Abba Ammi ta dube shi tace.
"Ai wato naso wannan yarinya bata tare yanzu ba harse baffa yazo yana min kuka da idanun shi akan soyayyarta sannan zan bashi ita Amman yanzu idan ta tare ze ganta ne a ɓagas har yayi mata wulaƙanci".
Murmushi Abba yayi wato su dai mata tunanin su ɗaya ne koda sun tsufa tofa babu wani hankali kamar na namiji.
Sannan yace mata.
"Hafsatu kenan ke a ganinki rashin tarewar yarinyar nan kamar shine cinyewarku to bari kiji ni a tunanina tariyar wannan yarinyar ɗakinta shine masalaha domin ta hakanne ze warware dukkan ƙullin matar sa sannan shima baffan anan ze gane waya ke so acikin su wannan yarinyar zata zama kamar garkuwace gare shi"
Yaja fasali kana ya ɗora.
"Haƙiƙa baffa bai taɓa soyayya a rayuwar shiba haka zalika bai san mene soba domin matarshi ta hanyar shirka suka bi suka tusa soyayyarta azuciyarsa ita kuma wannan yarinyar kinsan Allah ita baffa yake so amman rashinta a kusa dashi yasa ya kasa tan tance meke faruwa dashi domin da zarar soyayyarta ta kunna shi idan yaje gida yaga waccan matar tashi seya juye soyayyar tasa akan ta hakan yasa zakiga bai fiye zafafa wa akan wannan ɗin ba amman da zarar ta tare yana ganinta tana sauke mai wasu nauyi na aure to daga lokacin ze fara farkawa daga mafarkin auren matar sa ta fari dayayi har yaji komai na dawo masa daki daki kamar yadda ada zafin sihiri yasa ya makance akan zaɓin matar aure"
Abba ya kare maganar cike da nutsuwa.
Jimm Ammi tayi kafin tace.
"Kuma fa haka ne tabbas tunanin ka shine dai dai to Allah ya basu zaman lafiya da zuri'a ɗayyiba yasa ta tare lafiya cikin aminci Amin"
Hira suka ɗan taɓa da Abba kafin ta miƙe tayi ɓangaren ta.
Samun su tai zaune dasu hassana suna ta hira ummul ta saki jikinta suna ta labarai.
Sosai take dariya lokacin da hassana take bata labarin dukan da baffa yayi mata akan matar shi.
Shigowar ammi yasa taɗan tsagaita.
Kallon Su hassana ammi tayi tare da cewa.
"Ƙarfe ɗaya saura baku ɗora abinci ba waye ze maku girkin?"
Dayake duk kuɗin Alhaji Ali yaransa mata suke girki da gyaran gida ƴan aiki kuma suyi na harabar waje.
Shagwaɓewa hassana tayi sannan tace.
"Ammi jiya fa nina yi sannan yau ma ninai break ita ya shafa da hussaina basu yi komai ba"
A hasale shafa tace.
"Dan gidanku dame zanji da fita aiki hospital koda girkin ku kuda kuke hutu baza kuyi ba seni"
Hussaina ma ta cafke tana cewa.
"Nifa Ammi marata kemin ciwo shiyasa ban yi ba"
Tsabar takaicine yasa hassana fashewa da kuka tana cewa ita aka tsana a gidan
Sosai suka bawa ummul dariya seta tuno yadda suke da sadiya agida.
"Toya isa ni xan tashi nayi da kaina tunda babu wanda zeyi"
Jin ammi ta faɗi hakan yasa ummul tace.
"Ammi duk na hutarsu ni zan shiga nai muku domin babu abin da ban iya ba"
Dariya shafa'atu tayi tare da cewa.
"Lalala inji balarabe bazaki wahalar wa da yaya jiki ba mude zamuyi kici"
Rufe fuska ummul tai cike da jin kunya inda ammi tace.
"Su zasu yi ke zauna saman gado zan baki abu ne"
Hakan yasa suka tashi suka bar ɗakin wani kwanon silba ammi ta ɗauko ta buɗe shi ta miƙawa ummul zuma ce aciki da sauran su dabino.
Tace ta shanye babu musu ta amsa ta kafa a bakinta sedai baurin ciki ya hanata haɗiya gashi tana jin kunyar ammi bazata iya yi mata musu ba.
Haka dai ta shanye tas.
Sannan ta ƙara bata wata jarka mai tsumin maganin sanyi aciki tace ta shanye a wannan karon da kyar ta shanye wannan tsumin duk cikinta ya cika wata kwalba ta bata tace mata.
"wannan zaki dinga shafawa ajikin ki da daddare humra ce mai kyau sauran kayan kuma yayarku tai maki bayani ko? babu lokaci naso a sati biyun nan munyi gyara sosai to wannan anacen ya kafe amman waɗannan ma zasuyi maki aiki sosai"
Ita dai ummul bata fahimci komai ba amman dai ahaka taiwa ammi godiya.
Fita ammi tayi minti goma se gata ɗauke da wata ƴar ƙaramar kula ta miƙawa ummul tare da cewa.
"Maza ki cinye ƴan shila ne aure aka dafa da magani amman karki tauna kashin kidai ci tsokar kisha romon su"
Godiya taiwa ammi tare da yin bisimillah ta soma ci A hankali ammi take bata shawarwari akan tsafta girki tare da biyayyar aure.
Sannan ta horeta data riƙe addu'a kartai sakaci dayin ta.
A haka harta kammala ta mike zata fita da kular ammi ta hanata da kanta ta fitar kafin ta dawo ummul.tayo alwalar axahar ta tayar da sallah bayan ta idar wannan sanyin ac ɗin ɗakin tare da mutuwar jikin da maganin ya sanyata wani wawan bacci ya kwashe ta ammi nata mata magana akan ta tashi ta hau gado amman ina baccin ta yayi nisa.
Ƙarfe 11 na rana hajiya binta ta fita daga gidan ta bayan sunyi waya da basma motar naija ta hau bayan ta sauka ta sami ta ƙauyen da bokan yake tafiya ce yita manta uwa tun kana tafiya da marmari har seka ƙosa amman haka ta daure harta ƙarasa garin sannan ta sauka a motar ta sami mashin ta hau dan ƙarasawa wajan bokan..........
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*KOBA SO*
*HASKE*
*ƊAN MAJALISSA*
*DA IZZATA*
*RABON WANI*
*ZUMA A BAKI*
*AUREN BARE*
All in 1500 Mai so seya biya tanan 0078174806 starling bank shedar biya ta 08142105218.*51*
Ba ƙaramar wahala tasha ba kafin ta ƙarasa wani ɗan ƙauye inda anan bukkar bokan nata take layi ne a wajan sa na bala'i zama tai tare da tsaida mai mashin ɗin ta ƙara masa kuɗi akan ya zauna ya koma da ita bakin hanyar da zata sami motar da zata fidda ita daga yankin baki ɗaya.
Se wajan rana layi ya zo kanta da baya take shiga tana karanta wasu surkulle irin na mashirikai kafin ta ƙarasa gaban bokan tai wata irin dira tana masa kirari.
Baƙin gabjejen ƙaton mutum mai ƙatun ƙatun ɗin idanu jajir dasu hancin sa mai kama da zubin na samudawa kansa cunkus da suma idan ka dube shi baza kace masa bil adam ba.
Wata irin dariya ya saki wadda ta amsa dukkan wajan kafin yayi sama da hannunsa wata jar tukunya ta bayyana a tsakiyar tafin hannun nashi ya direta a gaban hajiya binta babu komai acikin jar tukunyar se jini.
Muryarsa mai tsananin ƙara ya furta
"Leƙo da kanki kiyi kallo"
Da sauri ta leƙa cikin tukunyar wanda taga wani irin haske na gaurayeta yana nashe jinin hasken sama yake yowa har ya haske masu fuskar su da sauri bokan yayi wurgi da tukunyar yana zufa.
Wata ashar ya maka tare da cewa.
"Na gaya miki kin kasa yarda wannan hasken na addu'a ne yanzu sauran kaɗan ya kashen idanu baƙaƙen aljanu sunce muddin za,a ƙara bincika wannan yaron tofa zasu tashi daga wajena domin bazasu ƙone ba sabida haka bazan iya aikin kiba a wannan karon yafi ƙarfina kuma duk inda xakije bafa zakuyi nasarar gano komai ba"
Wata irin zufa hajja binta ke gogewa idanunta yayi wani irin ja cike da tsananin son zuciya irin na waɗanda son duniya ya rufe masu idanu tace.
"Yanzu boka meye abin yi? bana son yarinya ta tai boranci gidan mijinta kamar yadda ka gamamin da mahaifinta shima ina son ka gamamin dashi ina son sahihiyar mallaka tunda kace baze taɓa yi mata kishiya ba"
Wata dariya ya kece da ita kafin yace.
"Baze taɓa mata kishiya ba idan har kinga mijin ƴarki ya sadu da wata macen to uwarsa ce! kin taɓa ganin ɗa ya sadu da uwarsa?"
Tai saurin girgiza kai tana cewa.
"A,a boka ban taɓa ganin ɗan daya sadu da uwarsa ba sedai a jinsin dambobi ma'ana ɗan akuya"
Dariya! ya kuma yi kafin yace.
"To hakan ce zata kasance idan har kika ga surukinki yayi aure to uwar sa ya aura babu shi babu aure"
Yafaɗa yana dariyar hauka.
Itama dariyar tai kafin tace to Boka godiya nake.
Wata ƙara yayi tare da karanto wasu irin yaruka wasu kwalabe guda biyu suka faɗo hannun sa.
Ya miƙo mata yace.
"Lallai lallai yau ƴarki ta cusa maganin cikin kwalbannan a gabanta kuma ta tabbata yayi auratayya da ita a yau hmm idan har ya kusance ta ayau tofa babu shi babu Kallon koda wata macen ma kuma baze ƙara kallon mace a mace ba sedai namiji ɗan uwan sa ita kaɗai ce zeta kallo a mace wannan maganin sunan sa koda ta kwana ma'ana sabida ƴammata masu kawo farmaki"
Sabida tsabar murna hajja binta harda tsalle kana ta kunce jaka zata ciro kuɗi.
Lasar bakinsa yayi yana kallon ta dajan idanunsa tare da cewa.
"Kin san tun wancan aikin danai maki ma ban amshi kuɗi ba"
Dayake shine yayi mata aikin farko wanda basma ta auri Aliyu.
Gabanta ne ya faɗi sabida azabar data sha a wancan aikin shine ma yasa ta sauya akala taƙi komowa wajan sa bada ban ta ɓaci bama yanzu da bazata zoba to duk inda taje bata samun aiki mai kyau kamar nashi.
"Ina nufin zaki juyan bayanki Aljani ya sadu dake"
Wa'iyazu billahi luwaɗi fa kenan wanda a yanzu shine ya zama ruwan dare wanda wasu bokayen keyi da matan da suka je neman waraka a wajan su.
Babu yadda ta iya haka ta miƙe tabi bayan sa zuwa wani ɗaki mai duhu ta cire kayanta baki ɗaya boka ya sadu da ita ta baya yana ta sunbatu a ƙaryarsa wai aljanine ( wa'iyazu billahi Allah ka rabamu da taɓewa )
Ya shuɗe lokuta masu tsayi yana sukuwa a bayanta kafin ya gamsu ya rabu da ita ta sanya tufa ta baro ɗakin tana cije baki sabida ko a wancan karon ma ba ƙaramar wuya taci ba kafin duburarta ta koma ta rufe to wannan karon ma duburar tata a buɗe take tana shan iska haka ta saka kayan ta fita da magungunan tana jin indai zasu sami Aliyu komai mai sauƙine.
Kafin ta dawo gida har zazzaɓin wuya ya rufeta jikinta fal ciwo ta sauka a gidanta wajan magariba tai wanka tana tura hannunta bayanta abin mamaki baki ɗaya hannun ya shige cikin duburar tata zare ido tai tana tsoron kar wata masifar ta sameta sabida duburar ta riga data buɗe sosai.
Amman sabida taurin zuciya haka ta sauya kaya babu tunanin sallah ta nufi gidan ƴar tata sosai suka ƙulle a ɗaki suna ta sheƙa dariyar cin nasara.
Ta bawa basma kwalaban sukai sallama ta nufi gidanta.
Da murna basma ta tsala wanka tazo ta cusa wannan maganin tana zaman jiran Aliyu.
Bai sami kanshi ba se bayan sallar isha'i bayan yayi sallah ya wuce yahuza suya na nan abuja yayi musu takeaway ya nufo gidan Ammi.
Har ummul ta soma bacci sabida jikinta a mace yake tunda tasha waɗannan magungunan ga ciwon mara haka Ammi tace ta tashi mijinta yazo.
Ta yafa mayafin doguwar rigar data saka datai wanka falon abba suka je sukai masa sallama ya ɗauko kuɗi masu yawa ya bawa ummul ita kuma Ammi ta bata ƙananun kaya cikin akwati sannan sukai sallama suka shiga mota.
Har suka je gida babu wanda yayi magana acikin su sosai ummul ta yaba da tsarin gidan Aliyu duk da bai kai na iyayen sa kyau ba da ƙafar dama ta shiga ta karanto addu'a kana ta luntsuma cikin haɗaɗɗan falon wanda yaji manyan royal chair haɗi da wani irin carfet mai kyau ga labulaye na alfarma se TV ƙatuwa daga can nesa kuma daining area.
Hanyar ɗakinsa ya nufa ledojin dayay siyayya suna hannunshi da sauri tabi bayan shi hannunta ɗauke da akwatun da ammi ta bata.
Ƙaton ɗakine mai ɗauke da saitin gado da wadrobe da madubi dukka farare tas.
Aje leda ɗaya yayi tare da ɗaukar ɗaya ya fita batare dayayi mata magana ba ɗakin basma yaje tana sallah ya aje mata ledar tare da komowa ɗakinsa ya rufe kofar ya bar key ajikinta.
Kayanshi ya shiga cirewa ummul tai ƙasa da kanta harya gama ya daura tawul ya shiga wanka.
Kafin ya fito tai kwanciyarta a saman gadon duk ta cure waje ɗaya.
Seda ya shafa cream tare da turare sannan ya shirya tsaf kana ya dube ta
"Taso muyi sallah"
A dake yayi maganar ba ƙarfi ajikinta ta mike ta shiga bayin sa ta ɗauro alwala shiya jasu sallar nafila raka'a biyu ya jima yana addu'a kafin ya dafa goshinta ya karanto addu'a tare dayin masu fatan alkairi.
Ya tambayeta ta iya wankan tsarki da kuma sauran tambayoyi akan addininta Babu musu ta bashi amsar dukkan tambayoyin sa.
Yaji matiƙar daɗin hakan sabida haka, Bai ce mata komai ba ya tashi ya bude ƙofar ya fita falon ba kowa ya je kicin ya ɗauko plate and Cup ya dawo ya zazzage kazar dake ta turiri acikin plate ɗin tare da tsiyayo yoghurt acikin cup ya matsa gabanta.
A hankali yake yagar farar tsokar kazar yana saka mata abakinta tana ci kaɗan yana bata yoghurt ɗin harta matsar da kanta alamun ta koshi sannan shima yaci.
Ta miƙe ta wanko bakinta tazo bakin gado ta zauna shima seda ya kammala sannan ya shiga toilet minti biyu ya fito tare da nufar bakin wadrobe ya tube rigarsa yay saura daga shi se guntun wando babu ko singlet ƙaƙƙarfar surar shi ta cikakkun maza ta bayyana.
Kashe ƙwan ɗakin yayi tare da nufowa gabanta.
Ya miƙar da ita tsaye ya zuge zip ɗin rigarta yay wurgi da rigar,tai saura daga ita se under wears.
Ya nufi saman bed da ita wata irin runguma yayi mata yana mai ɗora harshensa saman dokin wuyanta yana lasa.
Sannu A hankali yake sarrafata cikin wata irin zaƙuwa jikin ummul ne ya ɗauki rawa nan da nan ta fara haɗe jikinta waje ɗaya tana sakin kuka.
Sosai ta fara gunjin kuka sabida abin da sameer yayi mata shiya faɗo mata aranta.
Shiko babu ji babu gani yake wasa da duk inda yaci karo acikin jikinta musamman kirjinta wanda har ya gaji da azabar matsar Aliyu, Lokacin daya keson yaje fadar ta a lokacin taƙi bashi haɗin kai sema curewar datai jikinta na karkarwa tana yarfe hannu tana girgiza masa kai.
Jikinsa na wata irin tsuma yake furta.
"Haba fulani ta please karki min haka zan mutu idan ban yi ba"
Kuka take yana shanye mata hawayen da harshen sa, kafin a hankali ya kamo tattausan laɓɓanta ya shiga tsotsa hannayen sa zube a kirjinta yana matsasu a hankali ya soma gigita ta tana wata irin miƙa ajikinsa sannu A hankali ya fara addu'a Cikin rawar jiki ya haɗe da ita suka zama abu ɗaya.
Wannan sirrin na ma'aurata ne dan haka naja masu labule.
Ya jima yana abu ɗaya kafin ya sami cikakkiyar gamsuwa shikam baiji wata ƙofa da zata nuna masa an mata fyaɗe ba dan haka ya janyo ta yana shafa bayanta yana gaya mata maganganu masu daɗi.
Saɓar ta yayi a kafaɗa ya nufi toilet suka tsarkake jikinsu kana ya kuma ɗaukota suka dawo seda ya sauya zanin gado sannan ya kwantar da ita shima ya kwanta yaja masu abin rufa nan da nan bacci ya ɗauke su mai daɗin gaske........
Cikin sauri basma ta idar da sallar, ta ƙara ɗauko sauran maganin wajan boka ta cusa sannan ta sauya kaya zuwa wasu ƙananu masu fidda surar jiki ta ƙara zuba uban turare ajikinta ta ɗauko ledar daya aje mata ta ɗora a saman frij ɗinta dake ɗakinta kana ta nufi nasa ɗakin tana yauƙi............
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*KOBA SO*
*HASKE*
*ƊAN MAJALISSA*
*DA IZZATA*
*RABON WANI*
*ZUMA A BAKI*
*AUREN BARE*
All in 1500 Mai so seya biya tanan 0078174806 starling bank shedar biya ta 08142105218.
Kamar yadda muka sani kamfanin oriflem yayi give wajan samar mana da kayayyaki masu inganci wanda suka hada da kayan kwalliya, kawa da Gyeran jiki,haka ma sun sauka shekaru cute da (10)wajan samar mana da supplement kuma sunyishi yadda ya dace damu.
Wellness yana aiki da dama acikin jiki wanda Inya shiga jikinka zai duba matsalar ka yayi maka maganinta.kadan daga cikin aikin da wellness keyi acikin jiki ya hada da Gyeran fata,Gashi da kuma rage Tumbi,yana kara garkuwar jiki,Yana maganin stress,yana rage cutar mantuwa,yana maganin ciwon kashi yana taimakawa wajan Infection da High B.P
Wellness Sinadarai ne dake maye gurbin abunda aka rasa wanda dan Adam ke buqata domin su taimakawa wajan gina jiki da bashi lafiya.
Wellness ya tattara Abubuwa a sarchet daya wanda ya hada da Omega 3 kafso 1,Astaxanthine and Bilberry Extract kafso 1,da Tablet na multivitamins &Minerals.
Sarchet 1500,kwali 30,000
Domin samun Naku a Tuntubeni ta wannan number 08064400588*53*
A tare ummul da Aliyu suka ɗaga ido suna kallon ta.
Shi Aliyu mamakin yada cup ɗinne ya kamashi ita ko ummul kawai halittar basma take duba wadda taji tama raina ta ashe ba wata mace bace har yake ƙiƙirarin matar sa kaza matar sa kaza.
Kafin ummul ta dawo daga Tunanin ta taji ruwan ashar! cikin kunuwanta.
"Wa ka kawon gidana wace ƴar abu ta kazan uban ce"
Rintse hannun ummul yayi tare daɗan girgiza mata kai.
"Ki gama haukan da dabban cin zagin sena gaya maki matsayin ta ok koda yake ma dai matata ce infact"
Wata irin zabura tai tare da yowa kan su gadan gadan.
Hannu ɗaya ya saka ya ɗauketa da wani mahaukacin mari tare da cewa.
"Kada ki kuskura ahir ɗinki tunda ke balama ce ina shirin haɗaku na gabatar maku da junanku zaki gwadamin hauka to ko soja sedai ya nunan allura badai ƙarfi ba"
Yafaɗa tare da watsar da ita agefen kujerun falon.
Juyawar daze basma ta kuma tasowa tana furta.
"Sena kashe ka na kashe kaina na kasheta"ta bayan ummul ta zago tare da riƙo mata wuya, wata irin zabura ummul tai tare da juyawa ta tankaɗe basma tana watsa mata kallon banza tana jan tsuka
Amman gaba ɗaya tsoro ne fal zuciyar ummul
"Aliyu nizaka cuta ni zaka munafurta niza kai wa amarya wato haɗa baki kukai da munafukan iya......."
Bata kaiba ya bata mari a bakinta wanda atake anan jini ya ɓalle.
Zare belt yayi tare dayin kanta ya hau jibga yana cewa.
"Dan kaza kazarki( zagine dai ) Iyayena zaki zaga ke wai wama ne ya haɗa aurena dake kucaka dabba marar class tabbas ina tantamar auren ki kuma kije na sake ki saki ɗaya"
Wata irin sufa ummul tai tare da riko shi kuka ta saka tana cewa.
"Kai wani irin namiji ne zaka saki matarka lokaci ɗaya"
Acikin fushi ya tankaɗe ta tafaɗi ƙasa yabi gefenta yayi bedroom
Zubewa yayi a saman bed yana dafe kanshi dake barazanar tarwatse masa tunani yake ta yaya ma ya auri basma ya dai san suna zuwa office ɗinsa neman taimako akan ƙarar ƙanin mahaifinta amman shi dukkan hidimar neman aurenta yana jin kamar bashi yayi ba kawai lokacin zuciyarsa ke bashi umarni yana jin in bai aureta ba ze iya rasa rayuwar shi amman a yanzu komai na dawo mai daki daki wata tsanar ta ce take bijiro masa cikin zuciyarsa yana jin ya ƙara tozali da ita tabbas komai ze iya faruwa .
Zabura yayi kamar an tsika reshi ya nufi falo anan ya tarar da ummul yashe tana kuka basma kuma bata wajan Alamun tai ɗakin ta.
Kamo ummul yayi jikinsa wadda take kokarin sauka duka take kai masa tana seya cikata ta sauka bai kulata ba har seda ya kaita ɗaki.
Yana ajeta tai tsalle ta nufi wajan akwatin da ammi ta bata.
"Nima tafiya zanyi tunda har kake dukana dan na gaya maka gaskiya"
Tafaɗa tana kuka!
Tausasa muryarsa yayi tare da cewa.
"Idan har zaki alƙalanci sakin waccan matar shiya fi min sauƙi ta rabani da iyayena da ƴan uwana ba da ban roƙon Allah ba da bazan dawo dai dai ba se a kwanakin nan komai yake dawo min dai dai! duk matar da bata son mahaifan ka wallahi bata da amfani matikar kai ɗan halak ne yanzu fa look ƙoƙarin zagin mahaifana take"
Yafaɗa idanunshi jajir hatta jijiyoyin kanshi sun miƙe.
Zumɓura baki tayi.
"Shine ni ka make ni daga rabon faɗa wallahi ni bazan zauna ba kanawa matarka haka wadda kake so ina ga ni wadda tausayina kaɗai kake"
Tafaɗa tana shure shuren ƙafafu.
Zubewa yayi agabanta ya kamo dukkan hannayen ta tare da cewa.
"Kece kaɗai nake shiga ruɗu da fushin ki gimbiyar mata wallahi ni Aliyu na gane SON KI NAKE HAR DA TAUSAYIN KI sabida haka daga yau ki cire wannan kalmar ta BA SON KI NAKE BA TAUSAYI NE ni Aliyun Ammi nace ina son matata Ummul-khairi uwar alkairi uwar ƴaƴana da izinin Allah mance da waccan sakarar mu fuskanci abinda ke gaban mu amman bana gaya maki sirrin zuciyata ba wallahi kika zalunce ni da soyayyarki se Allah ya sakamin"
Kukan shagwaɓa ta sanya masa tana dukan kirjinsa.
Cikin sakarci take ce masa.
"Kai ma kasan babu cuta a so domin tun farko nice na taya ina son ka ina son ka kuma har na mutu bazan dena son ka ba wannan rana itace rana mafi daraja a rayuwata rabona da wannan farin cikin tun bayan da sameer yayi mani fya.......
Shiiiii!
Yace mata yana mata cakulkuli.
Zullewa tai tace.
"Madallah da tutal mulki man tasha! manta izzu manta sha! ashe bawa baya fidda rai da Rahmar ka ubangijina na ɗauka niɗin bazan taɓa samun farin ciki ba se gashi cikin sauƙi komai yana warware min lallai na yadda duk wanda ya yarda da Allah yayi imani dashi tofa bazaya gushe ba shima Allahn seyay masa maganin komai"
Tafaɗa tana rungume Aliyu.
"Nima na ɗauka tun bayan farkawa ta daga mafarkin auren basma bazan sami soyayyata ba seda Aikin alkairi ya kaini kano anan na sami uwar alkairi wadda ta zama first love ɗina"
Yafaɗa yana mai saka harshe yana tsotse mata hawayenta.
Sannu Ahankali ya ɗage rigar jikinta ido ya zubawa kirjinta kana yaɗan lumshe idanun nashi kaɗan muryar shi na rawa sabida katarin dayay da abokan wasan sa yace mata.
"Yau suma abokaina suna murnar kasancewar mu cikin farin ciki duba yadda suka ƙara girma bara muji"
Yafaɗa tare da kai bakinsa wajan ya shiga sarrafa mata su.
Wani irin wasa ya shiga yi da sassan jikinta wanda atake anan ya haukata ta da sauri ya ɗorata bisa gado yaja masu blanket.
Hmm wasan na ma'aurata ne.
Tuni naji sunyi muƙus Babu kalar soyayyar da bai gwada mata ba a wannan lokacin ya gama nuna mata zallar soyayya acikin wannan lokaci haka suka kammala aikin lada suka wuce toilet wanka sukai.
Ya ƙara shiryata suka fice falo.
Da kansa ya shiga kicin ya soya mata ƙwai da tea wanda shi kaɗai dama ya iya kana ya fito ya ɗorata acinyarsa yana bata da alamun basma ta tsufa a waje don babu ɗuriyarta agidan waya yayi ma ammi akan akawo masu abinci ita ko ummul tana kwance a jikinsa tana zuba shagwaɓa shi kuma yana biye mata.
Da wata irin zabura basma tai waje ko mayafi babu bare takalmi haka ta fice tana kuka kamar mahaukaciya duk kiran mai gadi daya ke mata bata juyo ba tafiya take kai kace hauka take nan kwa tsabar bala'in data ke ciki ne furtawa take.
"Boka yace Aliyu baze min kishiya ba gashi yayi mini ƙarewa ma agidana ta kwana wayyo ni basma boka kai mani ƙarya boka ka yaudareni"
A haka ta ƙarasa titi tsabar zurfin tunani mota na gabanta na mata horn bata jiba ahaka motar tayo kanta duk saurin mai motar akan karya kaɗeta lokacin sa ya ƙure domin bai kai tayar sa kan ko ina ba se a ƙafafun basma ji kake ƙas ƙas har sau uku wanda yayi nuni da cewar ƙashin dake aiki a waɗannan ƙafafu ya karye zubewa tayi a wajan sumammiya tana sakin wata irin ƙara.
Ganin ba mutane sosai yasa mai motar yaja kayarsa ya ƙara mai dama mutananmu wasu babu tsoron Allah aransu.
Har la'asar basma bata san inda kanta yake ba seda hadari ya haɗo ruwa ya sauko sannan ta farka sabida daman wajan babu yawaitar jama'a sosai.
Sedai me ta miƙe ƙafafu suka ce lalala inji balarabe.
Kuka tasa tana kallon jini nabin ƙafafun nata in ba gizo ba seta ga kamar ɗayar ƙafar ma ta gama aiki.
Har yamma tai sosai tana zaune anan seda wani maƙocin mamarta yaxo wucewa har yayi nisa ya ganta yaja burkin mota yana salati tare da cewa.
"Basma lafiya?"
Da kuka!
Ta ce masa ya kaita wajan mamanta da taimakon sa ya ɗagata ya sata a mota haka suka wuce.
Gida koda ya kaita ma shiya taimaka suka shiga gidan mamanta na kwance zazzaɓi ya rufeta ga duburarta na mata ƙaiƙayi kamar ma motsi take ji ta cikinta ganin basma da makocinta yasa ta soma salati tana furta.
"Lafiya?"
Da kuka basma tace.
"Mama Aliyu ya sakeni ashe jiya duk wahalar da kika sha shi yana ma tare da matarsa boka yayi mana karya Bayan saki yayi man duka ya koro ni a hanya mota ta kaɗeni ta takan ƙafafuna da ƙyar ma in ban sami matsala ba"
Jikin maman basma rawa yake tama kasa magana kuɗi ta ɗauka ta fita daman tuni makocin su ya fice tunda ya shigo da basman.
Taxi ta samo suka ɗauki basma zuwa asibiti.
Dayake da kuɗi a hannunta tuni aka cike file abin ka da private hospital babu jira,Nan da nan aka shiga da basma ɗakin ganin likita wajan awa ɗaya doctor ya fito yana goge zufa sannan yace yana buƙatar ganin mahaifiyar basma.
Hajja binta tabi dr cikin office har tana tuntube.
A hankali yace mata.
"Sorry hajiya ƙafafun ƴarki sun tashi aiki sedai acire su! muddin suka ƙara kwana uku ma zasu ruɓe"
Ihu ta saka babu kiran sunan Allah atake anan ta faɗi sumammiya da taimakon likita ta samu ta dawo dai dai sedai me kuka take ga wata gudawa dake kokarin zubo mata.
Da gudu tai bayin dr sedai koda ta tsugunna don yin gudawar tsutsa ce ke biyo gudawar.
Haka ta kammala ta fito tana kuka amman still wannan tsutsar bata bar fitowa ta bayanta ba.
Hajiya binta ta tsora matiƙa da yadda taji mahaukatan kuɗin da za'ama basma aiki acire ƙafafunta wanda atake anan ta saddakar sedai ta saida gidan su da suke ciki a wannan daran ta kira dillalai aka sayar da gidan anan makota ta kama hayar daki guda ragowar kuɗin ta nufi asibiti sedai kafin takai an sami ɓata gari sun tare ta sun amshe kuɗin tas tare dayi mata mahaukacin dukan data kasa tashi.
Haka wani makocin ta still ya tsinceta yashe a hanya ya taimaka ya kaita asibiti akai mata dresing koda ta farfaɗo kuka take tana cewa shikenan sun kassarata sun kwashe kuɗin har aka sallameta a wannan dare tana kuka haka ta koma asibitin da basma take.
Tana kuka tana zayyanewa likitan abin da ya faru.
"Ƙarya kike hajiya babu wasu ɓarayi domin daga ganin ki irin makiran matan nan ne maza ɗauki ƴarki kubar min asibiti"
Babu tausayi haka ya korata ta sami taxi suka dawo nan gidan data kama hayar ɗaki ɗaya Allah yasa ma ta biya kuɗin wata.
Ko yaya aka taɓa basma seta saka wani uban ihu tana ƙafarta zata cire.
A wannan dare hajiya binta tai kuka kamar ranta ze fita.
Sunyi shekara biyar suna shuka iskanci Allah na ara masu dama ayau rana ɗaya tak Allah ya nuna masu suba wasu bane.
Lallai duk wanda bai godewa ni'imar Allah ba tofa ze godewa azabar sa mai tsanani.
Wannan dare ya kasance baƙin dare ga hajja binta domin.ƴar tata data nunawa so se Allah ya barta da ita ya kuma jarabce su da masifa dama kaf danginta basa shiri haka zalika na mahaifin basma ita dama akuya ce danginki ƴaƴanki shikuma Allah ya mata talala ya barta da ƴar tata da kuma masifar daya jarabce su a yanzun.
Babu alamun bacci a idanun basma da uwarta domin wannan rana itace ranar nadama bayan dama ta kufce.
Saɓanin gidan oga Aliyu da ake zuba love kamar a turai dan Ammi ta ɗaure masu gindin kawo abinci babu abin da suke daga faɗawa jirjin lulaye se wanka seci duk da su ammi basu san mai ya faru ba.
Yinin ranar Aliyu yaƙi fita yana gida yana more ƴar albarka salla kaɗai yake fita
Koda dare yayi kuka ta saka masa ita ta gaji cinyoyinta zafi suke amman haka ya kalallameta da daɗin baki suka tafi sama jannati.........
Littafin *BA SON TA NAKE BA* Na kuɗine akan farashin Naira #300 kacal, 0078174806 starling bank shaidar biya tanan 08142105218, Idan kuma katin Mtn zaki Turo na 400
*KOBA SO*
*HASKE*
*ƊAN MAJALISSA*
*DA IZZATA*
*RABON WANI*
*ZUMA A BAKI*
*AUREN BARE*
All in 1500 Mai so seya biya tanan 0078174806 starling bank shedar biya ta 08142105218.
Kamar yadda muka sani kamfanin oriflem yayi give wajan samar mana da kayayyaki masu inganci wanda suka hada da kayan kwalliya, kawa da Gyeran jiki,haka ma sun sauka shekaru cute da (10)wajan samar mana da supplement kuma sunyishi yadda ya dace damu.
Wellness yana aiki da dama acikin jiki wanda Inya shiga jikinka zai duba matsalar ka yayi maka maganinta.kadan daga cikin aikin da wellness keyi acikin jiki ya hada da Gyeran fata,Gashi da kuma rage Tumbi,yana kara garkuwar jiki,Yana maganin stress,yana rage cutar mantuwa,yana maganin ciwon kashi yana taimakawa wajan Infection da High B.P
Wellness Sinadarai ne dake maye gurbin abunda aka rasa wanda dan Adam ke buqata domin su taimakawa wajan gina jiki da bashi lafiya.
Wellness ya tattara Abubuwa a sarchet daya wanda ya hada da Omega 3 kafso 1,Astaxanthine and Bilberry Extract kafso 1,da Tablet na multivitamins &Minerals.
Sarchet 1500,kwali 30,000
Domin samun Naku a Tuntubeni ta wannan number 08064400588*END*
Se wajan tsakiyar dare ya lafa mata lokacin wani irin zafin jiki ya bai baye jikin ummul haka yayi mata wanka ya naɗeta a tawul ya haɗata da jikinsa suka koma bacci da asubah ma da ƙyar ta iya yin sallah ta koma bacci wajan shiddan safiya ya shigo gidan sannu a hankali ya tube jallabiyar dake jikinsa.
Ƙirar jikinsa ta cikakkun maza ta bayyana a hankali ya raɓa gefenta ya janyota jikinsa.
Hannunshi ya saka ya zare yaloluwar rigar jikinta na shanunta suka bayyana gare shi wani irin yana yi ya shiga jikinsa na wani irin kaɗawa yana mazari haka ya kamosu da faffaɗan hannayen sa yana sarrafa mata su.
Cikin baccinta taji yadda yake wasa da kirjinta wani irin nishi taja tare daɗan buge hannunsa tana tura bakinta gaba.
A hankali ya ƙara matseta ya saka hannu a ƙugunta yana matsa mata shi kamar yana mata tausa.
"Ummh ki bar ni mana wallahi ban taɓa shiga irin wannan daɗi ba a rayuwa ta dama haka abin yake"
Yafaɗa yana wani jan numfashi sama sama.
Kafin ya matseta ajikinsa ya kamo harshenta yana tsotsa sannu a hankali ya soma yawo da harshen sa a dokin wuyanta.
Harya dire a kirjinta wata irin sahihiyar soyayya ya shiga gwada mata tun tana tureshi har tazo tana mayar masa da martanin abin da yake mata wayyo soyayya daɗi idan anyi dace da masoyin gaskiya wannan rana ma Aliyu ko ƙofar gida bai fita ba haka ya lalace wajan ummul motsi kaɗan zece mata menene? wata irin kulawa yake bata cikin satin nan gidan Aliyu kamar Zasu ƙone dan soyayya.
Seda ummul tai sati biyu agidan Aliyu sannan su sadiya suka kawo mata kayanta wanda hadiza da innah hussaina da su sadiya da su sakina suka zo mamakin yadda ummul tai kyau suke haka sukai kwana biyu suka juya da goma ta arziƙi kowa se santin gidan yake.
Yau tunda ya tashi ya tafi gidan Ammi anan yake sanarwa da mahaifan shi matakin daya ɗauka akan basma sosai Abba ya rufe shi da faɗa akan me ze saki matarsa har tsayin sati biyu bai gayawa kowa ba da tsananin faɗa Abba ya saka shi agaba suka nufi gidan su basma sedai koda sukaje sun tarar gidan da kwaɗo tambayar wani mutum abba yayi wanda mutumin ya nuna masu inda su basma ɗin suka koma.
Gidane ƙarami mai ɗaki ɗaya jal.
Tun daga tsakar gidan Aliyu ya saka hanky yana toshe hancin sa sabida ɗoyi.
Wato bayan sunyi sallama suka shiga ciki da ƙafafun basma suka ci karo waɗanda suke fidda mugunyar ruwa tsutsa na fita.
Haka zalika hajiya binta itama tai.wani irin baƙi duk ta rame sakamakon tsutsar dake fitowa daga bayanta.
Tana ganin Aliyu da abban shi ta soma kuka tana cewa.
"Aliyu kaga yadda Allah ya mayar damu?"
Sosai tausayinsu ya kamashi duk ya ɗauka yanayin rayuwa ne seda ya zauna sosai sannan ya dubi ƙafar basma nan ya zaro ido yana mai ya sameta.
Cikin kuka hajja binta ke zayyane masa abin da ya faru.
Sannan ta ɗora da tonawa kansu asiri akan abin da sukai masa.
Zufa ya share idanun sa jajir yana mamakin rashin imanin su.
Ta shi yayi tsaye tare da watso masu kuɗi masu yawa kana yace.
"Wannan seya zama izina ga masu hali irin naku Allah ya sawaƙe"
Ya fice basma na kuka na kiran shi yayi mata banza.
Shiko Abba tsananin tausayi yace wa hajja binta anjima ze turo driver akaisu asibiti.
To bayan sun fita a mota Aliyu keta mamakin yadda akai harya auri basma wanda anan abba yayi ta bashi labarin irin baragadar dayay tayi a lokacin neman auren nashi.
Sosai Abba ya tsorata da lamarin rayuwar duniya lallai wanda baiji tsoron Allah ba yayi asara.
Koda suka koma gida driver ya amshi kwatancen abba domin zuwa gidan su basma haka ya ɗebe su a mota aka kaisu asibiti ita basma ma tun kafin aka ƙarasa can rai yayi halinsa.
Dole tasa driver ya dawo da baya domin a sallaci gawarta wannan tashin hankali da hajiya binta ta gani yasa zuciyarta bugawa itama a take anan rai yayi halinsa an mutu a tafarkin ɓata.
Da taimakon kawun basma wannan wanda ya gayawa Aliyu gaskiya aka samu numbern dangin hajiya binta aka kirasu shikuma driver ya gayawa su Abba babu shiri Abba ya tiso Aliyu agaba suka dawo da ƴan tsirarin mutanan da basu fi goma sha ba aka suturta su hajiya binta aka kaisu makomar su suje can su girbi abin da suka shuka.
( Kaicon mata masu hali irin na basma da mahaifiyarta wallahi duk wanda ya cuci wani koya zalunci wani tun a duniya ake hisabi kafin aje can ayi mai kankat gwara ma ka tuba tun wuri kafin dama ta kufce maka wani irin dama ne basma bata samu ba amman son duniya da son zuciya ya kaita aikata aikin dana sani wanda ta mutu cikin ɓata irin mutuwar da ba'aso )
Haka su Aliyu suka wuni a ƙofar gidan su basma wanda ƙanwar hajja binta kaɗai ta kano ita tazo amman sauran sunce babu inda zasu kashe kuɗin su suzo domin ba mutunci ne da ita ba, Haka zalika dangin Abban basma suma babu wanda yazo ganin haka yasa ƴan zaman ta'aziya sukaita zarewa suna guduwa.
Domin babu abincin zaman makoki suma su Abba magariba nayi suka tawo gida.
Aliyu da mutuwar jiki yake bawa ummul labari wadda tai ta kuka tana roƙarwa su basma rahmar Allah sannan tace.
"Dan Allah Rabin rai ka yafe masu ko saji sauƙin azabar kabari"
Rungumeta yayi yana shafa gadon bayanta tare da cewa.
"Ni tuni na yafe musu daman Allah ya yafe mana gaba ɗaya ragowar kuma sauran su da ubangijin mu"
Kwanciya tai lamo ajikinsa komai ya tsaya mata tana tuna wannan rayuwa lallai bata da tabbas.
"Fulanina jikin nan naki zafi kullum dan haka gobe zamuje hospital konai ajiyar ƙwaina anan? nagodewa Allah daya sa ban haɗa zuri'a da basma ba daman duk abin da kai naci kaga Allah bai baka ba ƙila bai da alkairi ne"
Da haka ya ribace ta suka faɗa tafkin soyayya bayan komai ya lafa sukai wanka sukai sallah.
Tea kaɗai suka sha suka kwanta bacci washe gari suka wuce asibiti bayan dogon bincike likita ya tabbatar wa da Aliyu ummul nada shigar cikin sati biyu cif.
Wata irin kyauta mai girma yayi wa dr kana ya ɗaukota suka yo gidan Ammi wata irin kulawa ammi ta dinga bata a wannan ranar har kunya ummul ta dinga ji.
Da daddare yazo suka wuce gida tun ranar daya san tana da ciki ya hanata komai agidan ya samo mata dattijuwa baba mairo wadda ita ke mata komai.
BAYAN WATA BIYU.
"Likita kana nufin yanzu cutar nan mai karya garkuwar jiki gare ni?"
Wani baƙin saurayi wanda ya ƙanjame ya rame yake gayawa wani likita a office.
"Yes kana ɗauke da cutar HIV sameer dama nasha gaya maka ai muddin baka dena bin matan bariki ba tabbas wannan shine sakamakon ka mai Allah ya rageka dashi sameer kuna da kuɗi kana da ilimi da kyau amman son zuciya yasa ka dinga bin matan banza kamar ɗan akuya duk da tarin zunubin zina amman ka tsallake ka mayar da ita ado to yanzu wa gari ya waya kasan dai babu matar dazata aureka a haka sabida yanzu zamani ne na zuwa ai gwajin jini kafin aure"
Zama yayi daɓas nadama marar amfani ta rufe shi kafin ya ɗauki card ɗin ya fita ya shiga mota zuwa gidan su.
Mahaifiyar shi na zaune duk babu wannan gayun da ƙibar sakamakon karayar arziƙin da mijinta ya samu ga kuma bashin da banki suka biyo shi wanda hatta gidan da suke ciki a yanzu notice aka basu na kwana uku.
A haukace yazo gabanta yana nuna mata card ɗin tare da cewa.
"Momy kin cuceni kin ɓatan tarbiyata a matsayin ki na uwa mahaifiya amman baki taɓa nunan illar duk abin da xanyi ba soyayya ta rufe maki idanu yau duba ki ga abin da son zuciya ya haifar min ina da cutar HIV"
Wata irin miƙewa tai tare da sanya kuka adai dai nan baban ya fito shima kukan yake.
"Sameer tabbas Allah yayi wadaron duk uwa mai halina domin son zuciya ya saka na lalata tarbiyar da Allah ya damƙan amanarta tarbiyar da zan gabatar agaban sa don ɗa amana ce ta Allah a wajan iyayen shi"
Kuka mahaifiyar sameer da mahaifin sa suke.
Da gudu mimi ta shigo falon itama tana cewa.
"Abba kun cuce mu yanzu haka ko wani saurayi seya ce baze aure niba sabida yayana yana da cutar ƙanjamau nima ba'a san mai nake dashi ba na zama mujiya acikin ƙawaye domin cutar yaya ta baza gari ashe kowa ya sani sabida baƙar ramar dayake sannan kuma an san shi da bin matan tsiya ku duba sanda yayi ma yarinyar mai aikin mu raping amman babu wani taking action da kukai akan hakan karshe kuka kori yarinyar dan bata da gata"
Kuka mai tsananin baban sameer yake kafin yace.
"Tabbas akwai masu kuɗi masu irin halina na son ƴaƴa da ɗaure masu gindi sabida wata dama da muke ganin muna da ita yau gashi kuɗin sun ƙare damar ta kufce ƴaƴan ko wanne tashi ta same shi"
Sallamar wani yaro ce gidan yasa sukai shuru.
"Wai ana sallama dame gidan a waje"
Sabida ruɗu baban sameer yace acewa bakon ya shigo.
Dogon namiji baki cikin black suite yayi sallama falon.
Id card ya ciro tare da cewa.
"Sunana barister kamaluddeen ina aiki a ƙar ƙashin gwammanatin jahara kano nazo muku da takardar sammacin zuwa kotu gobe na case ɗin fyaɗe da ɗan ku sameer yayiwa ummul-khairi shekaru biyu da suka wuce but kun san wannan case is criminal case so yana under Lauyoyin gwamnati domin gwammanati keda alhaki akan duk wani criminal case"
Wata zufa ce ta soma karyowa baban sameer lallai Allah shike juya lamarin sa yau ina kuɗin daya ke ƙiƙirarin yana da su ze tsayawa ɗan sa a ko ina wannan furucin dayay wa babar yarinyar ya tuno na cewa ai sune hukuma haka br kamal ya mika masu takardar yayi masu sallama ya wuce.
Tashin hankalin da sameer da mahaifan sa suka shiga a wannan rana yana da yawan gaske.
Br kamal ya fita ya kira Aliyu ya sanar masa da dukkan abin da ya faru sannan yace masa tun lokacin daya zo ɗaukar su ya kaisu airport yake bincike har wajan ameera seda yaje anan ya samu cikakkiyar shedar fyaɗan da likita ya rubuta.
Sabida haka yana ganin bama se ummul tazo ba tunda akwai gamsassun shedu sedai idan alƙali ya buƙaci ganin ta.
Godiya Aliyu yayi ma, br kamal dama tun da suka haɗu Aliyu yayi ma br bayani sabida shi kamal yana aiki da gwammanti ne saɓanin shi Aliyu dake zaman kanshi dole case ɗin ummul yana wajan lauyoyin gwammanti ne shiyasa Aliyu ya sada case ɗin ga abokinsa wanda sukai makaranta tare kamal.
Washe gari wajan ƙarfe goma kotu ta cika maƙil harda ƴan jaridu sedai tun kafin ma barrister kamal ya fara gabatar da shigar da ƙarar sa Sameer yayi saurin zuwa gaban Alkali ya zube yana cewa.
"Bana buƙatar wani dogon bincike domin abin da yake damuna ma yafi wannan sabida haka ni na amsa laifina na fyaɗe wa yarinyar mai aikin gidan mu shekara biyu data wuce"
Nan da nan hayaniya ta cika wajan ƴan jaridu suka soma ɗaukar sa.
Sabida yadda bai wahalar da shari'a ba alkali ya yanke masa hukuncin zaman gidan kaso na wata takwas tare da tarar kuɗi kimanin dubu dari biyar.
Kotu ta watse br kamal ya kira Aliyu ya sanar masa da komai.
Sannan ya ɗora da cewar shifa yaga matar aure dan ya yaba da ameera wadda ta kaishi har gaban mahaifanta dama ƙaddarar auren dole ce tasa ta gudu daga gabansu yanzu haka biki nan da sati masu zuwa fatan alheri Aliyu yayi masu sannan yaje gida yana bawa ummul labari.
Rungume shi tai tana masa godiya.
Bayan wata biyar lokacin cikin ummul ya fito sosai a wannan lokacin Aliyu ya saiwa malam habu ƙaton gida anan cikin kuntau sannan ya bashi jari mai kyau wanda aka buɗe mai katon store na kayan abinci.
Duk su sadiya sun koma makaranta a kuntau su basira suka sami mazajen aure wanda a wannan lokacin shima fahad ya zowa da abban Aliyu maganar sadiya wanda ba'a ɗau lokaci ba aka je batun neman auren ta wanda ba ja malam habu ya bada, aka saka ranar sadiya sakina basira da zainab wanda za'aiwa biki alokaci ɗaya zaman lafiya tsakanin bamu da hadiza ya ɗoru domin sun koma kamar uwa ɗaya uba ɗaya haka ƴaƴansu shiko malam habu wannan sauyi daya samu ta dalilin ummul yasa duk inda ya zauna zece ƴa mace rahma ce albarka ce .
Tuni labarin abin da ya sami sameer yaje kunnen bamu murmushi tayi tare da cewa dama haka Allah yake komai kai hakuri zaka ga sauyi.
A haka cikin ummul ya isa haihuwa inda ta haifi ɗanta namiji mai kama da Aliyu sak se lokacin bamu tazo abuja nan ma kwana ɗaya tai ta juya ranar suna yaro yaci suna.
Abubakar ( sudais )
Hajja ke jegon ummul wanda sakarci kala kala.
Alhamdulullahi bayan arba'in ummul taje kano seda tai kuka na yadda taga rayuwa ta sauyawa mahaifanta ta dalilinta malam habu ina ka saka ina ka aje da takwaranan sa kamar ya mayar da ummul ciki sati guda tai ta zaga dangi har gidan ameera taje.
Anan take jin labarin mutuwar sameer agidan yari tare da halin talaucin da mahaifan sa suka shiga suna ta yawon gidajen haya dama haka rayuwa take.
Yazo ya ɗauketa suka wuce katsina anan tai kwana uku ta sami gyara mai kyau wajan anty jidda wanda bayan sun koma abuja Aliyu ya gigice akan ta daman hajja na gidan ammi don ammi tace ta zauna bazata koma kano ba domin ciwon kafa ya sakata agaba.
Shekara na zuwa Aliyu ya ɗebi hadiza ammi abba malam habu da bamu da hajja dashi da ummul ya biya masu aikin hajji.
Sosai ummul tai ibada ta kuma godewa Allah akan sauyin daya basu suma su bamu har kuka sukai na daɗi wai yau sune a ƙasa mai tsarki sanadin haihuwa lallai Allah shike tsara komai.
Malam habu bai da magana se ta cewa
Ƴa mace albarka ƴa mace haske ƴa mace baiwa.
Bayan sun dawo ba jimawa ta soma laulayi ga bikin su sadiya wanda Aliyu.shiyay komai wanda uba kewa ƴaƴansa.
Haka akai bikin da ƙyar Aliyu yabar ummul taje su sakina suna nan kuntau sadiya kuma ta ɗaga katsina.
Anyi taro lafiya an gama lafiya.
Bayan wasu shekaru abubuwa masu daɗi da marasa daɗi sun faru.
Marasa daɗin sune rasuwar hajja wadda ta girgiza kowa dan ummul seda aka kasa gane kanta se rasuwar kawu Abubakar babban yayan su abba.
Masu daɗin sune haihuwar ƴaƴa biyu da ummul tai bayan sudais waɗanda suke tagwaye se kuma haihuwar sadiya dasu sakina auren kausar da ihsan ƙannen ummul sauyin rayuwa daga talauci xuwa rufin asiri da malam habu yayi domin ko wanne acikin surukan nashi yana kokarin tai maka masa.
*ƘARSHE*
ALHAMDULILLAHI NA GODE WA SARKI MAI SAMAN BAKWAI MAI ƘASAN BAKWAI DAYA BANI BASIRAR RUBUTA WANNAN LABARI.
*DARA SIN CIKI KU ƊAUKA SHIRMEN CIKI KU WATSAR*
ASTAGFIRULLAHI.
AUTAR MANYA CE
Marubuciyar.
MURADIN ZUCIYA
TAURARO
ASHE ZUMA
RABON WANI
HASKE
KOBA SO
DA IZZATA
AUREN BARE
ZUMA A BAKI
ƊAN MAJALISSA
BAƘAR FATA
ƁOYAYYAR ƘAUNA
BA SON TA NAKE BA
08142105218
*SEKU MA SABO NAN BA DA JIMAWA BA MAI SUNA...........*
Kamar yadda muka sani kamfanin oriflem yayi give wajan samar mana da kayayyaki masu inganci wanda suka hada da kayan kwalliya, kawa da Gyeran jiki,haka ma sun sauka shekaru cute da (10)wajan samar mana da supplement kuma sunyishi yadda ya dace damu.
Wellness yana aiki da dama acikin jiki wanda Inya shiga jikinka zai duba matsalar ka yayi maka maganinta.kadan daga cikin aikin da wellness keyi acikin jiki ya hada da Gyeran fata,Gashi da kuma rage Tumbi,yana kara garkuwar jiki,Yana maganin stress,yana rage cutar mantuwa,yana maganin ciwon kashi yana taimakawa wajan Infection da High B.P
Wellness Sinadarai ne dake maye gurbin abunda aka rasa wanda dan Adam ke buqata domin su taimakawa wajan gina jiki da bashi lafiya.
Wellness ya tattara Abubuwa a sarchet daya wanda ya hada da Omega 3 kafso 1,Astaxanthine and Bilberry Extract kafso 1,da Tablet na multivitamins &Minerals.
Sarchet 1500,kwali 30,000
AMEENA HAUSA NOVEL DOCUMENT for more information contact 07014979567 WhatsApp ONLY
No comments